NANA KHADIJA COMPLETE
NANA KHADEEJA
1
Tafiya take sannu a hankali tana share hawayen dake bin fuskarta akai-akai har takai wani Dan madaidaicin gidah tafi minti5 kafin ta shiga daga ciki sallamarta k da wuya taji an wanketa da wani irin mari Wanda saida taga wutah ko da bata kalla ba tasan inna ce
Yanxu k Dan ubanki awanawa ne da aikenki kinsan akwai aikinda k jiranki kikaje kika kama waje ki kaxaunah kin rainani koh wai yaushe ne kika fara wanna iskancin wata yar budurwa ce kusan Saar ta tace inna wlh wannan yarinyar tarai naki har yaushe ana mata magana tayi banxa da mutane wai inama Aiken da nayi miki ne ba abinda tace dasu tunda suka para saidai kawai tabisu da idanu tana mai subda hawaye inna ta karbe dacewa bakiji mi tace dake bane kinyi banxa da mtane da kyal tasamu muryar yin mgn tace inna wlh wasune suka tare ni suka kwace kudin har dukana sai dasukai Kumar…bata idar da mgnr bah taji an rarumota duka ake ko ta ina saida suka gaji Dan Kansu sanan suka tsaya inna tace farida maxa ki hado mata kayanta daga yau xamanki ya qare a gidannan shegiya wadda aka kira da farida tanupi daki da sauri har tuntube take tare da dariya mugunta Niko inanan duke ba abinda Nike sai hawaye danike xubarwa tunani Nike shin inah xani wanasani waxai taimakamin kodai inbasu hkri subar ni naxauna da qarfi batare da tasani ba ta fara fadin no! Ban iyawa baxan iyabah inahh ta Dan saurara tana mai xubda hawaye inna kau sai kallonta take ta saki baki can Na qara dacewa cikin murya mai kauri miyasa miyasa xuciyata ki k da tauri haka y kibasu hkri mana no! No! Baxaniyaba baxan iya Baku hkri ba baniyawa tare da sakin wani irin kuka mai ban tausayi jitayi an kashe ta dawani wawan mari Wanda saida taga gilmawar wutah Dan ubanki ba hkri ba ko abinda yafi hkri xaki bani wlh ban hkra shegiya jitayi an wurgo mata kullin kayanta maxa tashi kipitah shegiya kije kinemoh gdan ubanki yau saikinvarmin gdan ubah da kyal ta mike tanupi hanyar fitah
2
Tana fitowa ta soma tafiyah ahankali saida tayi nisa sosai da gidan har tabar cikin unguwar tagaji sosai hakan yasa tanemi gu ta xauna tare da tariyo farkon rayuwartah
Xau
……………………………..Asali nah
Ni sunana Nana khadeejah domin haka mahaifina ya radamin mahaifiyatah ammi ds mahaifnah suntaso cikin sona da kaunatah komai suna man duk dacewa bawani qarfi ne dasubah gidanmu naqasane sosai daki dayane anan muke rayuwar mu duk da yakasance cewa mahaifina sai yafitah yanemoh mana mixamuci amma bansan wai babu bah bansan hakanba domin banta ba tashi ba nace subani ko tahalinkakane sai sun nemoh sun bani duk da kasancewar ba matsamusu Nike bah amma basu da sukuni sai sun bani mahaifinah sunanshi Muhammad mahaifiyatah kuma Hafsat
Muna xaune a tsakar gidanmu ammi ta shinfida mana tabarma bayan sallar ishai muna jiran abbah yadawo don muci abinci domin hakane al adarmu aikau saiga sallamarshi xamanshi k da wuyah hadari yataru sosai dawani irin isaka mai tafiya da komiye yasamu garin yaqara rinewa bakinkirin muka tashi dagudu muka shige daki bamu gani komai adaki kasancewar bamu da taga kuma mun kulle yar qaramar koparmu ammi ta je laluben fitiyah da kyale ta ganta amma duk kananxir ya xuba kan katifarmu batasani ba ta lalubo ashana ta kunna sai ta jefar kan katipah domin wutar ta Dan taba mata hannu aikau nan take wani iska mai qarfi ya banko kofah tare da maidata da qarfi tarupe gam fitila tai gefe ta Dada kan katipah Dan danan wuta ta kama duk muka rude Na maqalqale ammi ina kuka Abba kuma sai faman buda kipah yake amma taqi buduwah wasa wasa wutah saici take ta kusa xowa inda muke kowa addua yake cikinmu nan akai wata irin qara mai raxanarwa ginin dakinmu ya fadi a lokacin wuta tafara cin Abba ðŸ˜kukq Nike sosai Abba yana addu a cewa yake hfsa ki ja Khadija Ku pice ni nasan kwanana sun qare ammi kasa motsi tayi Dan tsananin tashin hnkli muna kallo Abba ya cinye Tass wata irin qara nasaki danaga wuta tafara cin ammi ammi da kyal ta dinga Jana mukayi inda bango yafadi ammi tafara turani taxo durowa bango ya fado mata akai tapadi qasa tace dani khadeejah kije Allah Na tare dake duk inda kikasamu kanki ki godema Allah Allah yayi Niki albarka Allah yabaki miji nagari da kuma iyaye nagarii ki tafi Khadija ki tafi natsaya ina xubda hawaye da qarfi ammi tace khadiijah ki tapiiii!!! Sakamakon gani dataga xai padoman gudu Nike gudu Nike baji ba gani ina kuka Na rash in ammi da abbah da suka mutu a idonah ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ Allah sarki Allah ka jiqan ammi da abbah …….jinayi nayi nayi tuntube da waning dutse jinike ina ta mirginwa saga lokacin banqara sanin inda nikebah saidai nafarkah nagannii………..Ina farkawa sai nagani visa ciyawu kwance wanni mutum dattijo yana man fitah yace man sannu ya tah nan danan Na fashe da kuka nace wayyo amminah da abbah nah pls ka taimakamin kada wo man dasu pls ina kuka sosai Na rirrikeshi yace man suna ina nace wuta ta cinyesu pls kadawo man dasu yayi mamaki sosai dayaga qarancin shekarunah alokacin ban wuce 8yrs ba yace nayi shiru xai kaini wajensu sanan nayi shiru amma duk da haka hawaye nabin fuskata domin a makarantah ansanar damu cewa kowa ya mutu baxq yadawoba haka kullum nasihar da abbah k min k nan cewar duniya ba wajen xama bane haka ammi kullun kapin mukan ta sai munyi addua da cewa qila baxa mu kai gobe bah don haka nasan mutuwah sosai binsa kawai nake don nasan amminah da abbanah baxasu dawo gareni ba munyu tafiya mai nisa sanan muka kawo Cikin gari daya kula Na gaji dayawa sai ya tsaida mana mashin muka hau munacikin tfyah ya tambayeni sunana da sunan garin mu nace ni sunanah NANA KHADEEJAH kuma muna a garin katsina amma cikin dandagoro amma amminah tace ba nan bane ainahin garinsu su asalinsu yan sokoto ne bayan sunyi aure batare da cikakkiyar yardar iyayensu bah shiyasa duka danginsu suka gujesu shine wani abokinshi yasama masa aiki anan dandagoro sai suka taho har aka haifeni daga nan basu qara haihuwa ba Kuma….ban idah ba daidai nan mashin yatsaya yace to NANA KHADEEJAH muje ko kya ida man labarin inmunshiga gida tace to abbah hatcikin ran shi yaji dadi Dana kirashi da abbah muna shiga naga wata yar dattijuwah da wata yarinya da alamu ita mah bata wuce 8yrs ta amsa sallamar tare da cewah sannu da xuwa Mlm wanann yarinyah ta taso da gudu tarungume shi tana ga baba ga baba ya daga ta sama tare da cewah faridan innah da baba ya gidan kina lafiya ita kau sai wangale baki take nai saurin jawotah nace k sabko kar ki kashe man abbah aikau Ashe najawotah da qarfiii ta fado qasa bakin yafashe naje Na ruga da gudu Na makalkaleshi nace abbanah karka qara daukantah kaji yace to ya ta inna da tasaki baki tana kallon ikon Allah takau Sa hannu ta kabo khadeejah da ruqon da baba yayi mata itamah ta pado ta fashe baki baba ya saarwa inna wani wawan mari yace daga yau sai yau kar hannunki ya Kuma taba yarinyar nan inna ta buga uban ashar tace to aikau ba a gidannan ba baba dayaga jini Na fita daga bakina yai waje dani da gudu yayi chemist dani inna ma mayafi ta dauko tabi bayanshi anagma man dressing sai gasu nan akaima faridah dressing baba yabiya kudi muka dawo gida muna shigowa inna tace dole sainabar gidan baba yaqii nan akaita gardama nan dai baba yajani xuwah dakinshi yajawo kwanan abinvinshi ya banisaida yaga Na qoshi sosai sanan yaci sauran yadebo man ruwan randar dakin shi yabani nasha shima yasha yaje yawatsoman ruwa ya kwantar dani yanaman fita a hankali har nai bacci saida aka kira sallar la asar sanan yapitah yajaman dakin inna nacan kan farida da kyal take cin abincii inna mamakin abun kawai take tace wlh bari Mlm yadawo don wlh akwai hitinah salla taje tayi tana Salle me salla yashigo aikau tayo kanshi wlh baka isa bah kaxo kafida diyar nan daga gidan kallon banxa yai mata ya wuce daki yana shigowa Na tashi Na kama kuka baba miyasa baka tasheni nayi sallah bah ni amminah ba haka takemin bah infa likaci yawuce xa asani wutah har cikin xuciyarshi ya jidadin hakan yace e shiru diyatah yanxu nadawo daga masallaci shirin tadaki nake kinji Na gyada kai innah databiyo baba adaki taga ikon Allah har gabanta yasoma faduwah tafice baba ya kamo hannuntah suka yo waje tai alwallah suka komah tai sallah tana gama sallah tahau yi ma abbah da ammi adua sunsha addua sosai harda yar kwallantah tatashi tagaida abbah sai murmushi yake tare da amsawahYace muje kirakani unguwah tace to abbh yajata suka fice gaba daya hankalin inna ya tashi domin da yana matuqar son tilon yarsa fadeelah yanxu ace taji ciwo ko sannu kai koma takantah baibi bah suna fitah wajen kawunsa yanufa yai mai bayanin komai akan khadeeja haka duk ya xagaye danginsah da khadeejah harda mahaifiyarshi a ciki kowa ya nuna farincinkin haka da nuna son diyar don duk inda sukaje sai tagaida babba da yaro kuma kanta akasa haka kowa yadamai albarka tare da fatan alkairii akan haka sai bayan ishai suka koma gida hankalin inna duk ya tashi suna xuwa sallama yayi da kyal ta iya amsawa kallo daya yayi mata ya wuce dakinshi tare da khadeejah yajawo kwanon tuwo sukaci tare abin yai mata dadi kasancewar abincin dare tare suke ci da abbah da ammi yauma Allah yabata wani abban wasu hawaye suka gangaro abbah yace khadijat mi kuma yafaru ta girgixa kai tace Abba murna Nike Allah yabani kai bayan ya amshe wa incan kulum da irin wannan lokacin tare muke cin abinci mu duka yanxu ma tare mukaci ta fashe da kukah ya rungumo ni yana lallashi nah har nafara bacci innah tashigo tace hajiya da kawu sunxo suna kira yace toh tashi yayi ya aje ya ajeni kan gado naisaurin farkawa Na riqeshi hakan yasa muka fita tare hajiya taita fada kuma taima inna warning akainah haka suka fice inna tajawo khadeejah takai ta makwancin fareeda dasafe tunda asuba ta tashi tai sallah tanipi dakin baba dawo warshi k nan daga masallaci yace khadeejah ina xuwa tace dama xan gaida Kaine ynxu Dana gama sallah yace yauwah yar albarkah yajata suka wuce dakin shi inna yagani kwance har yanxu bata tashiba yaja tsaki ya fyada mata bugu tai figigi ta tashi har xata fara masifa taga khadeejah raja tsaki tafice tare da qara tsanar khadeejah axuciyartah baba yaja hannun khadeejah suka haukan gado suka kwanta sai bacci basu tashi ba sai 8 tana tashi taje tawanke idoh fitarta k nan raga inna sai yanxu tai sallah daga gefe kuma fareeda CE k alwalla tana gama wanke idoh taje ta gaida inna çiki2 ta amsa Na wuce Na dauko tsintsiya Na hau share gidan duka Na tattara kayan wanke wanke nayi inna da kallo kawai take binah nagama naje dakin baba Na gyara Na gyara Na inna Na wuce inda muka kwana Na gyarah nafitoh Na iske har baba yawuce wajen Neman abinci fareeda sai hararata take naje Na duka wajen inna nace bawani aiki hambareni tayi Na fadi qasa tace dani shegiya saura ubanki inada matuqar xuciya hakan yasa ammi k yawan yi man addua ta topa min nasha natashi nabi inna dawani mugun kallo tare da mikewa nawuce Na koma gefe daya naxaunah Na duke inata faman xubda hawaye tunani nike yanxu inda su ammi nanan bamai man haka Na tuna lkcn da ban lafiya ammi k man komi kuma abin mamaki murace kawai Nike ta dansa man ciwonkai Abba yakawo magani abani nakisha ammi taitaidani haka ma abbah amma naqi Abba har ya fice ammi tagaji tayi fushi taita harkartah nikuma Allah yayoni da xuciyah nayi kwance Na yunwa nakeji amma xuciya ta hanani xuwa Na amsa ammi tagaji ta biyo ni dashi amma nai fafur naqi ci da kyal ammi ta shawo kaina naci…jinayi an Dan kwasheni saurin dagowa nayi naga fareeda visa kaina takawoman koko da kosai inkinga dama kici shegiyah xuciya ta tisoni Na wanke ta da kokon tundaga kantah gashi daxafi data kwalla wani ihu da gudu inna ta isoh ta wankenida marii biyu tafigi fareedah ta jika kanwa tasamata xaure nakoma Na kwanta har bacci ya daukeni baba nashigowah yayi karo dani salati yayi ya tasheni sawun mari ya gani makaleshi nsaki kuka ko magana bai iya yi bah yana xuwah yawanke innah da mariDad yaqarasoh Aliyu yayi saurin cewa dad ina kwana andawo lafiya dad yace son lifiyanka qalau kuwa mike damunkah sunkuyar da kanshi yayi yace dad lafiya lau hava Aliyu yaushe kafara boyeman lamarinka yarasa mixaicemasa can yace dad wlh bakomai kawai aikine yayi man yawa shiyasa ya kwashe komai yagayamasa amma banda jinin shi dayabada da kuma lamarin da yashiga daxu😜dad ya sabke ajiyar xuciya yace hava son ka kirani a phone kasanar dani duk katada man hnkli mom inka ma hankalinta atashe haka muka kwana backcikakken bacci kuma ma miyasa ka kashe phone inkah ya Sosa qeya yace dad dama muna kan aikine shiyasa kuma damuka gama Na gaji sosai Na ma manta da phone in cause yarinyar taban tausai Abba eyyah son nasanka da tausai addua xakaimata da kuma kulawarka yace haka ne dad ngde dad yace ai kagama komai ynxu koh don muje gida kahuta kuma hankalin mom ya kwanta to dad gamma…said kuma yayi shiru dad yabishi da ido ehen Amma mii bakomi dad kawai wai da kaje kaganta nasan xata baka tausayi kaima kuma har ynxu bamuga kowa nata ba har sanarwa nasa akayi har ynxu shiruu kuma bata farka ba har yanxu dad yai murmushi yace oyyah muje naganta yai gaba sai Sosa qeya yake tuna ninshi dad naso yagano wani abu
[9/8, 3:25 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
🎯🎯🎯🎯6⃣Yakife inna da mari k wai har yaushe ne xan gargade ki akan khadeejah fada yake sosai ya kalleni ina hawaye yace mi akai miki Na kwashe komai nagaya masa nace Dan Allah abbah kayi hkry wlh xuciyace ya girgixa kai yajani muka tapi inna datai mutuwar tsaye takasa cewa komai amma xuciysrta sai tapasa take muna xuwah daki Abba yai man fada sosai sanan yace in rage xuciya abinci mukaci tare Inna kau sai sake sake take akan mixataiman….
Haka rayuwa ta kasance man said baba yadawo nake samun sauki haka inna tananan da hakonah ansani mkrnt boko da islamiya a ko ina inada kwaxo farida batada abin tsanah da hantara irinah a gida k mkrnt gara gara mkrnt yen ajinmu na shiganmi ni k Na daya a boko hakan nasa man tsana wajen inna da farida da kuma wasu daga cikin qawayen tah
Ranar asabar nadawo daga islmyyah da safe inna ta aikeni nasawo mata maggi Na goma yan biyar2 aikau tsotsai yakai Na yarda naira biyar1 da nadawo na fada mata ranar nasha wahala sosai kasancewar baba bayanan taiman dukan tsiyah kuma tace bani baxaman gdan haka takoreni Na pitoh ina ta tapiyah bansan inda Na dosa ba jinayi Na bige mutum ina dagowa naga baba hankali tashe yace min mike faruwa Na fada mashi komai mamaki yakamashi sosai cinkin fushi da xuciyah ya jani muka nupi gida baba Na sallamah inna tanupo shi tanacewa kaga diyarnan ta gudu ko dama ai cintacciyar mage bata mage wani mari dataji sai data kai kasa baba bugunta yake kota ina harda halbi kaii innafa ta bugu saida yagaji don kanshi sanan ya kyaleta kuma yace itama tabar gidan tunda ba gdan ubanta bane inna da kyale ta iya tashi mayapi da kadai ta dauka tafice banji dadin hakan ba da daddare kawu yayo sallama saiga inna abayansa nan akaima baba fada haka inna tare da gargadin ko kallon banxa kar taimin ta amince hakan daga ranar inna tashafaman lafiya saidai farida in abun yataso Kwanaki sunjah shekaru sun kawo yau inah a jss3 banmance wannan ranar ina xaune gefen baba sai nasiha yake man tare da kwatanta man hkrn rayuwa jikina yayi sanyi yace Na kira inna ranar ya yini yimana nasiha haka hardare Allah mai iko muka wayi gari ba baba wayyo ranar badai kukaba ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ harda su sumah haka akai xama Na ukku aka kare daga Ranar nasan ni marainiyace wanki wanke wanke sanwah tallah komai niii mkrnt ta tatsaya banda Hutu kullum
Haka nike rayuwa duk Na rame Na lalace Na kode da kyal da wahala nagama mkrnth da kyal Nike samu inci abinci so daya a rana nakoma abin tausayi komai nawa so silent a yau ne unaxaune sai faman hawaye Nike yunwa ta addaban farida ta kwala man kira INA xuwa race inna bada asiyo man gari yanxu k duk abincin nan bai ishekiba tace inna wlh gari Nike marmari inna taxaro jamsin insiyo garin ashirin sugar goma nakama hanyar fitah farida ta ce shegiya kusauri yinwa nakejii ficewa kawai nayi da kyal nike tfyah sbdah yunwah junayi anjawo man abaya aka fixge kudin hannu sukai man mugun bugu da kyal Na iya miqewa nakama hanyar gida hankalina yatashi da kudin inna nayarda 5 ankusa kasheni in aga 50 ina isa kopargida gabana yasoma bugawa nai shahada Na shiga
………………………………..Gava yayi atunanin shi dad yaso gano wani abu
Kunsan mii Aliyu kawai don ya ganota ne kawai yace ma dad haka ba wani abuba…
Suna xuwa dad yaganta kuma ya tausaya mata sosai yace Allah ya qaro sauki suna tafiya a mota ne yace gsky son dole ka rude bare kai mai tausayii gsky kacika sunan da frnd naka ke cema ( maxan fama ) murmushi kawai yayi daidai nan suka shigo unguwarsu suna xuwa daidai wan galelen gidansu Wanda ya amsa sunan shi horn daya yayi maigadi Mlm iro yaxo ya wangale musu gate suka shiga packing space suka dosa suna tsayawa ya bude murfin gopah xaipitoh dad yadakatr dashi yace son nasan kasan halin mom naka so kabi a hankali don tayi fushi sosai girgixa kai kawai yayi tare da murmushi ya fice yana shiga a babban paloh yaganta fuska a daure tayi crossing leg tana girgixa qapa da alama tasan da shigowarshi kada kai kawai yayi da murmushi mommy Na ya tafi tare da hugging intah banxa tai dashi yace mommy y silent ta qara tamke fuska yace pls mom xanpayi fushi Allah in baki man mgnah wani kallo ta watsomai ta ture shi ta tashi xata tapi dama yasan halin abinshi yai sauri yayi wata yar qara yana salati wayyo cikina wayyo xanmutu wayyo da sauri mom tadawo talloboshi tare da rudewa tana kiran sunanshi shiko ya lumshe ido yayi dayaga rudewar mom Na tsananta sai ya rungumota yanacewa I luv u mom I luv u sooo mush…wata irin ajiyar xuciya tasaki tai murmushi ta dungure dawasa kai ko ta kamo kumatun tana jujuyasu tace saina cirema su dariya yayi yace tuba nikeyi mom murmushi tayi can sai tasakeshi tare da daure fuska tace bata amsubah son sainaji dalili ya gyara xama yagayamata kamar yarda ya gayama dad tace hmm son k nan nasani ai amma miyasa baka kirani ba eyyah mommy I am sorry wlh rudune yai yawa tai murmushi tace to gsky a rage wannan rudun harda suman mom a lamarin dariya yayi yace ai mom wajenki Na gado tace kai hava ni ina naga wani rudu sai kace wata tsohuwa kaima kawai yanayin aikin Kane haka yace kyaaap wlh mom kinma pini rudu jipa yanxu duk kinrude kinma manta da nayi laipi nida akai fushi dani dariya tayi shima haka mom da miqe ta oyyah tashi muje kaci abinci nasan by now kana jin yunwa bakaci komai ba tunjiya yace haka swt mom direct dining suka nupa xamansu k da wuya dad yashigo yace lallaikam ni ammantah dani koh dayake Na nemo maki son naki ko dariya tayi tace eyyah wlh banmance dakaibah inani ina mantah …saitaishiru tare da kallon Aliyu murmushi yayi yasosa qeyah tare da jan plate Na abincin shi mom kada kai kawai tayi dad yaxo ya haye kan cinyar mom tasaki yar qara kadan tace Allah kau saika karyani kapa para nauyi dayawa Allah dad dariya yayi yace ai duk ke ce k qaraman nauyin dariya sukai yasabka suka cigaba da feeding in junansu
Aliyu nagama cin abinci yaje yawatsa ruwa yaxo yabi lafiyar lallausar katiparshi daniyar yin bacci amma saidai mii gaba daya surar khadejah k dawomai wani Abu yaji sabon shiga murgina yaitayi yana juyi kan gado tare da riqe ciki yarasa yaxai yii haka har laasar tayii mom taxo tadashi taga halin dayake ciki Duk tarude dasauri ta dauko maganinshi tare da bashi dasauri yanasha baifi 5mins bah yasaki wata ajiyar xuciyah tare da tausayinshi ya lape kan cinyar mom yana maida lumfashi a hankali can bacci ya Duke shi fita tayi tare da jamai qopah
……………………Innah da farida a gida kawai suna rayuwa saidai wani Abu tafiyar khadijah ta xame masu wani rashin domin kullum fada da inna da farida kamar kishiya da kishiyah aiki taqi inna dataffara tagaji dandanan ba abinda takeyi illa yawo ma datasa ma kanta intatapi tun sape sai taga damar dawo wah…..Hankalin Dad da mommy yayi matuqar tashi suka rasa yadda xasuyi gashi itah mommy a family nasu babu wata budurwa a ciki da yn yara sai masu aure gashi bata son yn uwan dad kasancewar ba kaunarsu sukeyi bh hkdai kullum ana kula dashi ana bashi mgni akai akai
Daady ne xaune da abokinshi cike da damuwa da ka ganshi gashi kuma duk y fada Alhji ismail yace lpia Alhji Nagan ka adamuwah hka miyayi xafi yace kaidai bari wlh son dina ne ba lafiyah wai yana buqatar aure gadhi shi ba budurwa ba in fada maka abin ya wuce inda kake tunani har rasa ransa yana iyayi wlh bnsn yaxanyi bh sai nema mai mata nike pls kaima ka tayani nema yace assha Allah yabada lfyh InshaAllahu xan dubama ko a family namu ingani yayi gdyh sosai nan aka kira mgribh khadijh ce taxo wucewa sakamakon yau a islamiyyah ba atashe su da wuri ba har anyi mgrib Alhaji ismail yace yau yata xonan ta tafi cikin natsuwa ta duka ta gaishe su sai gaban daddy ya fadi yaga kamar yasan wnn fuskar amma yakasa tunawa yace kawo mna ruwa muyi alwallah mu wuce masallaci kafin atada ta amsa datoh tashiga ciki
khadijah itama gbn ta yasoma dukan ukku batare da tasa daliki bahRuwa ta kawo nasu a buta sukayi suka wuce mosque bayan sungama sallah ne daddy k tmbyr abokinshi wnn diyarfa ina kasamotah Alhji ismail ya murmushi yace wlh diyatace tun da na gnth jikina k bni jinina ce domin tana mn kama da dn uwana wanda ynxu hka bnsn inda yake bah sunan tah NANA na dauketa tmkr diyata marainiyace itah Daddy ya nunfasa yace to kai ai shikeban faduwa taxo dadi dai daxama daga ganin ta akwai nutsuwa ga illimi ga hnkli uwa ubah kyawo yo aikai dana yayi mata nan Alhji yyi dari yace ka kwantar da hnklnka indai itace kasanu daddy yace ni wlh nn xuwa da sati biyu xa a daura aurenn ngnr fah da gsk dn yrnyr ta kauntamin ga Aliyu a wani hali kaga kau kuka na ya qare Alhji ismail yace bkada mtsala ta waje na saidai bnaso nayima mrainiyar Allah dole xan nemi shawarar tah insha Allahi ko mike nn munyi waya sukayi bnkwana daddy ya tafi sai washe baki yakeDaddy na isah gida y lbrtwa mommy cewa yasamo ma son mata Allah yasa alheri kawai tace dn ba irin wnn auren tado son nata yayi bah amma bsyanda xatayi don tasan ba yarda xa ai dad ya xaba ma son mtar banxa…..
Daddy da mom suka sa Aliyu gaba sukace Aure xasuyi mashi baice komai sai toh dn ysn ko ya musa baida wadda xai aura kuma gashi yasan mtsalar shi shi hasalu ma ba macen da k burgeshi in ban da khadijah wanda har ynxu bai mnce da itah kuma fatanshi ya gantah ta aure tah amma kash ba dama nan danan soyayyar khady ta dawo mai sabuwah mikewa yayi ya wuce dakinshi dn bai so iyayenshi suga hawayen dasuke niyar xubowahAlhji ismail yasamu khadijah ya lbrta mata yadda sukayi da daddy da kuma irin rashin lfiyar danshi yaqarama kwarin giwa dacewa intayi hkn ceton rai ne tayi batace komai bah illah A llah ya tbbtar mana da alheri yace na gode khadijah Allah yayi miki albarka tace ami. tare da eucewa ko da ta kwanta sai taji wani irin hawaye nabin fuskarta naan danan Aliyu ya dawo Aranta batre da tasani ba ta furta i luv u Aliyu I wish dat u re my husband 4 ever bt no way Allah ya qara hadamu dakai Aliyu haka ta kwashe dare tana kuka batare da tasan dalili bh
Sallar magrib taji ana kira tai saurin mikewah ta hau hanyah batasan inda takesa kafantapah wata mota ce ta taho da gudu kamar xata tashi sama horn yake sosai amma kwata2 bataji batagani gabgab ka k jii tuni yabi takanta yawuce abinshi ko a jikin shi mutane suntaru wajen sosai kowa sai kallo yake da abinda yakecewa….Tafiya yake sannu a hankali yake tafiyah kallo daya xakai mai kasan cikin nishadi yake a hankali yatsaya da motar shi kasancewar taron mutane dayagani sun kashe hanyar asannu ahankali ya pitoh wani sentalelen saurayi ni yanada tsawo tsawo mai kyau da aji cikin tafiyar qasaita ya isa wurin yana keta mutane kwance take jini sai xuba yake kamar ruwah tsayawa yayi yana bin mutanan wajen da kallo cikin tsana yapara magana Ku wa inna jahilai ne acikin jahilai cikin tsawa yayi maganar guri yadau shiru can’t u here me!!! Wurin shiru yaqara biyo baya yacigaba dacewa how, how comes u c some one in a critical condition but u just watch her like a firm koh!!! Mutane suka para watsewa a hankali suna surutai ya daka tsawa heh! Kowa ya bace man da gani duk aka watse sai wani tsoho dake gefe yana hawaye ya matsa kusa dashi yace baba wat go on here gayaman miye ya faru tsoho yagaya mai komi kawai girgixa kai yayi yaje ya sungume tah yasaka mota yafixgeta yai gaba cikin qunar rai direct asibiti yayi da itah nan danan aka amshetah kasancewar assibitinshi ne wuri yasamu yaxaunah cause baxai iya tabuka komai ba in yashiga yaja tsaki yana mamakin mutanan ynxu tashi yayi yawuce office inshi kan resting chair ya kwanta yadan lumshe ido yana tunani can yatuna da abinda ya fito dashi xumbur ya tashi xaune yadafe kanshi tare dacewa oh my God! Wayanshi ya xaro tare da kiranabikin shi fahad ringing biyu ya dauka yace yah maxan fama tsaki yayi yace kai ni dallah bansanwasa Abba yakirani sun sabkah pls kaje kadauko shi kace mashi inada emergency patient neh shiyasa OK no p tnxx pls kayi sauri pah aje wayanshi k dawuya wata nurse tashigo tare dacewa sir u patient want emergency help course tana buqatar jini sosai yanxu da gaggawah ya furxar dawani iska a bakinshi yace OK les go suna xuwa wajentah kallo daya yayi mata ya kauda fuska tare dace ma nurse daya tabiyo shi lab ya nufa itadai binshi take suna xuwa yace ehen common dibi jinina ki gwada if is OK den u can go head aka dibi jinin shi aka gwada cikin saa kau yayi nan aka dauki almost 2&have lader akasa mata sanan akai mata dauri a hannun dama da kuma qafanta Na hagu sakamakon karewa datayi akai mata allurar bacci ta 24hrs cikin 5hrs aka gama treating intah…Bangaren dad da mom kuma mamaki suke da har yanxu baidawo gidaba har 10:30 kuma wayoyinshi a rupe haka dai sukai ta faman jiran dawo warshi amma shiru hakanan suka kwanta tare da fatan Allah yasa lafiyah
Washe gari da safe da kyar ya miki daga bed rest da yasamu sakamakon jinin shi da aka diva haka ya lallaba ya yaje yawatsa ruwa tare dayo alwallah yayi sallah tare da adduar Allah yasa ba cikin shege tayo ba iyayentah suka korotabah da ya idar ya koma kan bed ya hau sabon bacci bai farka ba sai wajen 12 ya tashi ya watsa ruwa yaje ya dubo Nana khadeejah yayi yan dube duben shi yagama sai kuma yatsaya yana kallon surar jikintah masha Allah ya fada domin qirjinta a cike yake dam ga yar rigar da k jikintah irin ta assibiti qirjin waje yake kan nonon ne kawai a rupe wani irin yarrrrr!!! Yaji ya matsa dap da itah yadan shaposu ahankali wani irin sauyi ya baiyana ajikinshi kanshi yasara a hankali yataho da yatsanshi yayo qasa dashi slow slow yana xuwa daidai mararta yaji gabanshi yasoma bugawa da sauri yajanye tare da skin ajiyar xuciya gami da yin addua yana dawo wah haiyacinshi yai saurin fita daga dakin office ya wuce yaxaunah tare da kipa kansa a tebur idanun sunyi jaxur bude qopa yaji anyi dasauri y dago kanshi saurin tashi yayi tsaye yace dad tare da sunkuyar da kanshi qasa shiyama manta cewa dad yadawo kuma wayoyinshi akashe qaraso wa yayi yace…..Waye Aliyu usman
Yataso cikin so da kauna da kula war iyaye kasancewar shine kadai da agun Alhaji usman da hajiya Sa’adatu
Alhaji usman babban mutum ne da kuma kamala dayake da itah mutane Na girmamashi Kuma suna ganin girman shi kasancewar shi mai daraja Dan Adam dakuma yawan kyauta haka kuma duk shekara sai ya fidda xakka mai tsoka hakan yasa kullum dukiyarshi albarka take qarawa yanada shekara 27 yayi aure ya auri matarshi hjyah Sa’adatu auren soyayayya sukayi bawanda yataba jin Kansu tunda sukai aure koda sun sami sabani tsakaninsu suke sasantawa basuda wata matsala saidai kawai har shekara 10 basu haihubah hankalin hjya Sa’adatu ya tashi kasan cewar kararrar xuciya gare tah hankalintah bai tashiba sai lokacin da yanuwan Alhaji usman suka para mata gorin haihuwa da tsogumii duk inda ake sabga biki ko suna basu da aiki sai tsogumii sai suce usman kyau kawai ya hango Ashe kyan Dan macijini abubuwa kalakala har tagaji kasance war kararrar xuciya gareta har hawan jini yasoma kamata hankalin usman yatashi hakan yasa yahanata xuwa sabgogin yan uwanshi hakan yasa suka qara tsanarta haka suka cigaba da rayuwa Allah mai iko da komai wata rana saadatu Na kwance bisa usman taji wani irin amai yataso mata har takai da takasa tashi saidai amai yaji a jikinshi haka takamata yawanketah tsab yai mata wanka shima yayi suka pito ta galabaita sosai ga jiwa da take gani dole saidai kwanciyah haka yasa usman yakira doctor in shi doctor yagama text nashi dakomai yasheda musu babban albishir murna wajensu ba a magna haka sukai ta renon ciki amma tare da wahaloli dadama ba qaramar wahala tasha ba kullum tana jikin mijin tah watan haihuwarta Yakama ko mi da kyale haka taita fama har ranarl haihuwanta a assibiti sai fama ake tahaihu abu yaci tura 2dys ana abu daya nandai aka yanke shawarar yimata aiki anashiga dakin tai wani irin raxanarnan qara tare dawani uban nishi ta sumbulo danta suma tayi hankalin usman yatashi sosai dukewa kawai yayi yana kuka ranshi yabashi ta rasu da kyal aka shawo kan saa ta farfado doctor yakira usman yace dashi munyi nasarar ceto danka da kuma matarka murna yashiga yii sosai harda rungumo Dr, Dr yace saidai akwai wani sharadi yace Dr inaji yace muncire mata mahaifa domin basata dauki cikiba har abada tariga ta lalace yace bakomi Dr nagde ai haka Allah yaso tunda ma tana Raye Alhmdllh Dr yace gud xaka iya xukah ga babyn ka yace no my wife first sukai dariyah
Tana bude idontah shitagani murmushi tasakar me yace sannu babynah tace noh gabeby can yace no aini fishi Nike da baby cox ta wahalanman dake dariya tayitace to ina nemamai gafara Donni nafi son shi dakai dariya yayi yace aikau bai isaba saidai muyi takara dashi dariya sukai kwana biyu aka sallameta akasha suna dangin usman ba Wanda yaje hakan baidameta ba yaro yaci suna Aliyu son duniya sun daurame haka primary kawai yayi a Nigeria amma sauran a waje yayi
Yau mom sai murna take Aliyu ya kammala karatu yasha kayan abinci haka akaje aka dauko shi a airport yasha kula kullum taaira yRshi ake kamar kwai bayan sati daya da dawowarshi Abba yabude mai assibitin shi AK special hospital mom matsala guda k damuntah saboda halin da taga Aliyu bayan dawo warshi daga London tashiga dakinshi tagan shi cikin matsanan cin ciwon ciki da kyal ya iya nuna mata side drawer ta bude ta dauko mashi magani tabashi yasaki ajjiyar xuciyah sanan bacci yadaukai bata fitaba harsaida ya tashi tatambayeshi Mike damunshi yace mom wlh da ina London qawayena bin mata suke sosai harsuna saman sha awan haka to ban biyesu ba saboda sharadinki haka kullum sha awa k cina harnakamu da ciwon ciki naga likitah yace man sperm ne yayi man yawa hakanyasa yaban magani cewa inciwon cikin yataso insha…daga nan yai shiru mom harda kwallla shine kadai matsalar family in amma dad baisani sabodaa Aliyu yace kar a sanar dashii
Cigaban labari
………………………………….Aliyu Na farkawa yayi wanka tare da alwallah yayi sakllolinshi harda ishai bayan yagama ya kunna phone inshi ba afi 5min ba kira yashigo yana dagawa dagacan akace sir ur patient has weak up since 30min dat go but batada aikin yi tunda ta farka sai kuka da sabbat a raxane yatashi OK ganinan xuwah yapice ko bankwana baiyi da mom ba ya fice ya pigi mota sai hospital ..
Yana shiga assibitin kai tsaye dakinta ya nupah amma saiyaga tana bacci office inshi ya wuce xama yayi kan work chair inshi yakai hannun shi k nan a landline yaji anturo qopa yace yauwah kainake nema yace OK sir yacigaba dacewa how comes naje wajen patient inah but tana bacci how comes yace yes sir ta tashi but ta daga hankalin ta sosai hartana qoqarin tashi dats y mukai we inject her wat!!! Da qarfi yace hakan tare da dukan table in gabanshi hadi damike wah tsaye yaci gaba re u mad how can u inject her by dis tym u know dat now she support to start drinking medicine but u inject her cikin tsoro yai magana sorry sir tsakiyayi get out nonsence a tsorace ya hau hanyar fitah haryakai qopa yace 4 how many hrs da sauri yace 5 tare da dukar da kansa tsaki yayi kawai ya xaunah da sauri nurse in yafice dafe kai yayi oh my God!!! Allah yasa bai kashe musu yarinya ba tashi yayi da sauri ya fice dakin datake ya niupah xama yayi yakapa mata ido kykkyawa ce sai dai daga gani ta rame sosai kash amma pah da bata rame ba dataifi kyau no hakanma tayi kyau duk maganar xuciyake hankalinshi yakai ga qirjinta haka kawai yaji farinciki biyotah yayi da kallo daga sama har qasa hips inta yakapama ido yace woow a hankali kinfa hadu beb matsawa yayi daf da itah kasa hakura yayi saida yakai hannunshi bisa gabanta wani laushi yaji cigaba yayi da shafawa a hankali duk ya fita haiyacinsa qara matsawa yayi yakai hannun sa guda kan marartah ya haushapawa sannu a hankali har lumshe ido yake yayi nisa cikin duniyar da yashiga yaji ta motsa ta dago kafarta a hankali xabura yayi sai kawai hannunshi yashige tsakankanin cinyoyintah aikau yayi daidai da axa kaparta bisan daya cinyoyin suka hade tare da hannunshi gashi tayi wani juyi tadanne mai hannunshi dake visa qirjinsa rudewah yasake yi gashi yanason tashi gawata irin kasala ta sabkomashi gashi yana tsoran tashi ita kuma taparka yapi 10mins a haka can cikin bacci wani irin xapi taji a qafarta wani bangaren kuma wani yanayi da batasaba jinshi ba xapin yaimata yawa a qafah hakanyasa tajanye ahanjali kuma taqara gyara kwanciyah hakan yabashi damar tashi phone inshi tayi qara mom ce tace koma miye ne yake yadawo gida shima ba cikakkar lafiya garaiba to kawai yace mata ya kashe wyar a kasalance yanupi wajen motarshi a hankali yake tafiya har ya isa gida koda yashiga mom kawai yagani gaidata yayi cikin daure fuska ta amsa wucewa kawai yayi dakin shi mom tayi mamakin haka kawai tashareshi tace bari tabar shi xuwa safe cox dare yayi
Yana shiga gado yafada tare da sakin wata irin a jiyar xuciyah nan danan ya tariyo abinda yafaru saurin tashi yayi tare da Neman tsarin shedan kewaye ya fada yayi wanka tare da alwallah yafito yajawo jallabiyah yasa ya shimpide sallaya yahau yin nafila yana Neman gafarar ubangijii yangamawa yahau gado ya kwanta nan da nan bacci mai dadi yadauke shi cox yau ansamu andanyi ralising 😜🙈Note: yanuwa Ku guji ke bancewa tsakaninku da wani Na miji Wanda ba muharramanku bah kuduba kugani yayi xama a London amma baitaba hakanba hasalima kullum cikin axumi yake amma yanxu kuduba kugani patient ce Kuma ma acikin assibiti shedan yarinjaye shi haka itama bacci take kuma cikin halin ha ulai amma saida shedan yasa tai wani abun har takai dayayi realising
Don haka yan uwah a kiyaye Allah yasa mudace ameen
Washe gari da safe lafiya lau cikin sakin fuska daso da kauna ya tari mom taji dadi haka dining area suka wuce nanma dad ya fito bai kula da son insu ba ya manna ma mom kiss a kumatu biyeshi tayi itama tare da mayar masa Aliyu ya sinna kai qasa yana yar dariya kadan har cikin ran shi yana jin dadin yadda xamansu yake dad yajiyo a hankali daga wata irin runguma dayayima mom sakamakon radan da mom tai mashi cewa son fa nanan 4eyes sukayi da Aliyu sunnar da kansa yayi yana dariya yace dad mrng yace katashi lapia yace yh dad Allah nibakasona kanaxuwa mom kawai kagani bugu yakawo mai yaja plate nashi yabar wajen duka suka Sa dariya nan mom taba dad abinci abaki har yaqoashi sanan tarako shi domin xuwa wajen aiki nan suka hade suka fice tare yana USA hospital dakin Khadija yanupah yakusa kai minti 30 bata tashi ba kiran nurse in dake kula da ita yayi ya tambayeshi tatashi yace aa haryanxu tsaki yayi yace yawuce yabashi waje qura mata ido yayi ahankali ta bude idonta harxata fashe da kuka sukai 4eyes girgixa mata kai yayi alamar aa kura mai ido tayi sai kallon juna suke yace sannu koh ya jikin tare da sakarmata wani lallausar murmushi itama murmushin tayi ta bude baki race….Ta bude baki cikin natsuwa tace yauwah suka dau yan mintuna bawanda yayima wani magana Aliyu yai katse shirun tare da cewa
Am yau tswon 3days kinanan gashi kuma bamusan kowa naki ba yanxu muna buqatar sanin takai taccen tarihinki don musamu sanarda mahaifenki tunda yafara magana ta xura mashi ido saida yakai qarshe sanan wasu xafafen hawaye suka xubomata takasa cewa komai sai hawaye k fita daga idonta jikin Aliyu yayi sanyi domin da alama xarginsa ya tabbata nacewa cikin shege tayo iyayenta suka koro tah da kyar yace k Nike saurare da kyar ta lalubo magana tace kayi hkrn samun saukinah lokacin nagama yanke inda xanje kanshi yai wani irin sarawa yace gidanku fa tace babu tmbaya yaqara jefomata kamarya babu da akantiti kike xaunane ta girgixa kai tana hawaye tare dacewa sunkore ni nan take yaji qirjinshi Na baraxanar fita a fusace ya mike tsaye yace gud yafice itakam bata damubah kukanta ta cigaba dayi kai tsaye office inshi ya wuce xama yayi yariqe kai cikin bacin rai xuciyarshi Na xafi tunani yake miye mafita don ya tsani mazinata tashi yayi ya nupi dakin da take ji tayi an bugo qofa da qarfi garam saurin jiyo tayi cikin qaraji yace to tunda Allah yasa kin farfado saiki kama hanya kisan inda dare yai maki dan nayi iya qoqarin daxan iya akanki tunda yapara take hawaye tana kallon shi cikin mamaki Dan batai xaton xai yi wannan cin mutumcin ba
Yakatseta da cewah karki ga laipinah don nakasa xama dake domin ko iyayenki sun kasa xama dake bare ni a hanxar ce da dago kai tare da mai wani irin kallo Na takaici yace ko qarya nayi ne kike man wannan kallon cikin shege an gayamaki qaramin alamari ne gabanta ya yanke ya padi gashi kwata kwata bata iya miqewa bare tafiya daga xaune sai kwance tunda take bata taba roqon wani ba dasunan bashi hakuri akan komiye a rayuwa sai baba ama ayau ba yadda xatayi ta rumce idonta tace naji komi kace amma katsaya daga nan don wannan maganar daka furta akaina baxan iya daukarta ba amma don ba yadda xanyi wlh dasai kayi danasanin furta wannan xancen akainah amma yanxu ina Neman wata alfarma a wajenkah kaga halin da Nike ciki kapi kowa sanin tsaye ban iya tashi bare tafiya kuma inkayi hkri inna warke banan xancigaba da xama ba amma yanxu alfarma guda nake nema agareka kabarni anan har Allah yasa nafara takawa da qafata nayima alqawari duk ranarda nafara taka qafata koda dasandane xanbarma assibiti inkima baxaka iya jure xamana ba anan hat
Inkuma baxaka iya jure xamana anan ba har in warke to xaka iya yiman taimako guda ka kaini gidan marayu….duk wannan maganar da take hawaye take xubarwa sai alokacin da fashe da kuka maida kanta tayi ta kwanta da kyar dan dama sai an kwantas kuma antada rumtse idon ta tayi tare da karanto adduoin datasani shiko Aliyu ficewa yayi yabar dakin ya wuce office inata naxarin kalamanta yadai yanke shawarar ya barta har xuwa ta warke domin kalamanta sun tsayamashi tambayar kanshi yayi shin ya tabbatar da hakan da har ya yanke hukunci haka dai yaitah tunani barkatai kiran sallah ya tashe shi yaje yayi salla sanan ya wuce gida
Bangaren Nana khadeejah kam tunda ya fitah ba aikin da take sai kuka da tunanin makomar rayuwarta yunwa takeji sosai amma ya xatayi dole sai hkri tananan har aka kira ishai bataga maixuwa yadubata ba bare abata magani ko abinci ita bama wannan ne k damuntaba mai taimakamata tayi alwallah tafi buqata gashi kwata kwata yau batai sallah ba qopa taji an turo takai kallonta ga qopa Aliyu ne ke shigowa kauda kanta tayi domin ta tsaneshi bata kaunar ganin shi shima kai ya kauda Leda ya ajemata tare dacewa ga abinci nan xaki iya tashi kici ga kuma magani kisha in kingma ya juya ya tafi takaici ya qulletah yakai qofa yana niyar fita tace bana buqatar komai daga garekah bayan xamana xuwa Na fara tafiya don haka xaka iya xuwa kadauke kayanka bani bukatah can kuma ta fashe dakuka juyo wa yayi ya kalle ta tacigaba dacewa miyasa miyasa kasa Na tsaneka why yacancan ta ace Na mutumtaka sakamakon ceton dakaiman ko kasan cewa nasan jininka Na gudana a jijiyoyin jikina abinda Na tsana baiwuci a dangantani da yar iska bare ace Mani maxinaciya magana mata taba hadani dawani namiji back sai laluri hannu Na wannan namiji baitaba tabawaba bare akai ga mumunar kalma sodaya laluri yataba sawa namiji yataba jikina Wanda shine sanadiyar barin gidanmu ko ince gidan riqo tafashe dawani irin kuka mai tsuma rai jikin Aliyu yayi sanyi yakasa motsi ko kadanFicewa yayi daga dakin motar shi ya nupah yaxauna motsin kirki yakasa yi yarasa mike mashi dadi jikinshi duk ya mutu naxarin kalaman ta ba abinda ya tsaya mai arai irin yadda tace hannu na wannan namiji baitaba tabawa sai lalurin da yafadaman haryai sanadiyar barin gidanmu kokuma gidan riko kasa hakura yayi ya tashi ya nupi dakinta yadda yabarta haka yaisketa sai faman kuka take jiki sabule yaja kujera yaxauna gefenta yakira sunanta khadeejah banxa tai dashi ya qara kiran sunan karo biyu jiyo watayi ta kalleshi ta kauda kanta yacigaba dacewa kiyi hkri Dana fassara ki da wannan Kalmar…yaci gaba dacewa kiyi hkri ban binciki ko k wacece ba da kuma tarihin rayuwar ki yanxu inasan in San ko k wacece miye kuma sanadiyar barin ki gidanku jiyowa tayi tare da yimashi wani irin kallo kokarin yin magana take amma takasa wani irin yunqurin amai tayo nan danan tafara tari jini Na fitowa Aliyu ya rude nan danan likitoci suka taru kanta da kyar akasamota kuma angano cewa olsa ce taimata mugun kamu likitoci sun tabbatar da sainan da 5hrs xata tashi Aliyu yananan tsaye bisa kanta yaki tafiya kiran magrib yasa shi tafiya yin sallah bayan ya idar da sallah ya wuce gida shigar shi k da wuya yaga mommy bisa jikin Dady sai faman lallashi yake gaidasu yayi bawanda ya amsa cikinsu yaxauna qasa daidai qafafun daddy yace dad yau kuma laifin minayi harararshi yayi yace yau tunda kapita daga gidannan baka dawo ba kuma mom tace batasan da fitarka ba wayo yinka duka akashe shiru yayi mommy ta tashi daga jikin daddy tace son wai mike damunka kwanannan duk ka canja inka fita baka dawowa sai Na nemeka kasan cewa nasan matsalar dake damunka baniso kana nisa dani amma kafiso kadinga daga man hankali ko ta share hawayenta ta tashi tabar wajen dad ya kalleshi yace miyasa kakema mom inka haka kakau San irin sonda takemaka koni banma shi kasan kau yadda tadaga hankalinta tundaxu nake rarrashinta amma kamar ina xugata…. Yace wuce kabata hkri jikin shi bakwari yatashi yanupi dakin mom yana shiga yaje gefen mom yaxauna kwancetake gefen gado sai kuka take ya Dan kwanto bisa mom yace don Allah mom kiyi hkri kidaina kukannan xangaya miki dalili kuma nayi alkawari baxan sake yin haka ba mom da dago tace son miyasa kakeson daga man hankali ne miyasa yace mom kidaina kuka sanan nagaya miki dalili share hawayenta tayi tace inajinka ya kwashe duka lamarinshi da NANA KHADEEJAH yagaya mata harda jinin shi dayabada jikin mom yayi sanyi yace jeka kai wanka kaxo muci abincin yace to mom yana fita mom sabon kuka yaxo xuciyarta naxafi tace gara nai saurin raba yarinyar nan da son don gab take datara bani dashi tashi tayi ta wanko fuskarta ta fito daidai fitowar Aliyu suka wuce dining abinci sukeci amma Kiowa da abinda yake tunani mom tunani take tawace hanyace xataraba son da wannan yarinyar shikuma Aliyu tunani yake tayaxai samu mom tabarshi Yakoma assibiti suna gama cin abinci mom tace yawuce ya kwanta yhuta jiki ba kwari ya wuce ya kwanta cike da damuwaWaya yaciro yakira Dr umar yace don Allah kasq a kula da wannan patient in cox ynxu banjin dadi ina gida yace to Allah yasauke ya kashe wayar tunani barkatai yake bacci ya gagareshi da kyar yasamu yarintsa
Washe gari da yayi sallar asuba wani irin bacci ya daukeshi sakamakon rashin baccin da baisamu yayiba sosai bai tashiba sai 10 haka mom nacan da kasa ta tsare don taga Aliyu bai fita ba, toilet ya nupah yayi wanka yafito ya shirya sosai sanan yafito mommy ya gani xaune a falo rai bace ya gaidata jiki asanyaye ciki ciki ya amsa tace wuce kayi break fast dining area ya wuce da kyar ya k cin abincin sakamakon yadda yaga mom da canjamai gabaki daya ba sosai yaciba ya tashi ya nupi wajen mom yace mom nixanwuce harara ta balla mashi tace yau ba inda xaka kana gida hutawa xakayi yayi ranau ranau da ido yace pls mom aiba a hutawa da ceton rai tace nafadama fa bainda xaka don naga wannan yarinyar Na Neman ta rabani dakai Na Riga naima Dr umar mgana xaicigaba da kula da ita harnan taji sauki a sallameta sanan ka koma bakin aiki don naga hakan shine daidai yace haba mom wannan wace irin magana ce tace gud. Ai son dole ka gayaman magana tunda kafara soyayyah dole ka gayaman komi k ranka kuma indai Na isa dakai to ba inda xaka harsai ansallami wannan karuwar diyar Aliyu ya xaro ido yace mom karuwa tace ehman kokai ka kirata karuwa bare ni kadaiji minacema ta juya ta fice Aliyu da kyar ya kai dakinshi bisa gado yafada hawaye Na bin fuskarshi maganganun mommy k yawo a kwakwalwarshi a hankali yake furta soyayyah tabbas so yakamashi amma miyasa mom taimai haka kalmar karuwa tadawo mai a kai rumtse idonshi yayi ya dun kule hannu ya buga a katifa yana xubar da hawaye tare dacewa y y mommy miyasa xakiman haka haka yaita sabbatu har bacci yayi awon gaba dashii
Abangaren Nana khadeejah kam ta farfado wata nurse taxo ta bata abinci a baki harsaida ta qoshi sanan tabata magani tarage jin xafin ciwon Dr yaxo dubata amma saitaga bawanda tasaba ganibane gashi ta matsu taganshi ba tare datasan miyi dalili ba ynxu dai tana samun kula sosai don akai akai ake bata abinci batada wata matsala face taganin ALIYU
Ana kiran axahar ya farka da kyar ya iya xuwa yayo alwallah adaki yayi salla yakoma ya kwanta har akai laasar ya tashi yayi ya koma ya kwanta mommy taji shirun yayi yawa gashi ko abinci baiciba kasa hakura tayi tabishi har daki yanajin turo kopa yayi saurin lumshe ido mommy taxo gab dashi taga har yadan fada kadan ta daure tace son nasan idonka biyu don haka kaxo ina jiranka a dakina amma indai naisa dakai ta juya tafice…
Tashi yayi ya bita dakinta a falo ya ganta ya xauna daidai kusa da ita yace mommy gani tace wuce kaci abinci mommy Na koshi dakaci mi bakomi ehen wuce kaci dgske Na goshi mommy cikin tsawa tace ka wuce kaci abinci inba sokake inbata ma rai ba jiki a sabule yawuce dining ko dayaje kipa kai yayi hawaye Na bin fuskarshi jiyayi an dafa shi yadago 4eys sukayi da mommy rungumeta yayi yana kuka yace y y mommy miyasa xaki hanani ceton rai da taimako y mommy mom hankalinta yatashi sosai tace son kanatsu kaci abinci sanan mi magana hawayenshi ya share sanan ya xauna mommy tayi serving nashi tabashi yaci har ya qoshi sanan suka koma pallow mommy tace son dalilin da yasa xanrabaka da ita naga inka fita daga gida bakadawo wa saina nemeka sabaninda da lokacin cin abinci yayi xakadawo gida kuma kana kirana awaya kaji lafiyata ko wane irin kau patient gare ka amma tunda ka samu wannan patient in ka canja y Aliyu yayi ajiyar xuciya yace mom wlh wannan patient in ba irin wainda kikasani bane xatabaki tausayi kuma hadda Karin bamai kula da ita batada kowa saini mommy Allah naso kije ki ganta mommy xata baki baki tausayi sosai Allah mommy ta girgixa kai tace son k nan to je kashirya kaxo muje in ganta cikin xumudi da jin dadi yace mommy da gaske kai ta dagamai tare da murmushi da axama ya tashi yanupi dakinshi mommy taji dadi sosai dataganshi cikin walwala ba afi 30mins ba ya pito yace mom muje mayafi ta dauko suka wuce
Suna shiga harabar assibitin yayi parking wajen ta aka tanadar suka futo kai tsaye dakin da Nana khadeejah take suka nupah suna shiga kau idonta biyu lokacin wata nurse tagama bata magani harxata kwantar da itah suka shigo tace tabarta kawai xaune ganin sun shigo nurse in gaidasu tayi tawuce khadeeja ta gaida mom ta amsa tare dayi mata yajiki sanan tajuya wajen Dr taga ita kawai yake kallo dace sannu Dr inawuni ya amsa da lafiya mommy taga diyar ta kwanta mata sosai sai fira suke khadeja kamar tace wace ita amma sai tai shiru kasancewar taga suna kama da Dr Aliyu nanan kallon ta kawai yake mommy tace ma khadeejah ni sunana hajiya Sa’adatu mata ga Alhaji usman uwa ga Aliyu khadeejah murmushi tayi saboda yadda mommy tayi introducing in kanta mommy ta cigaba dacewa ko nasan ko k wacece gaban khadeejah yasoma bugawa batason ta tuno da cewa ko ita wacec hawaye suka fara xarya a kuma tunta tafara da cewa nidai sunana NANA KHADEEJAH MOHAMMAD ta basu labarin rayuwarta tundaga farko har karshe harbarinta gidan su farida da kuma silah mommy kuka take sosai kasancewar ta mai raunin xuciya tace kiyi hkri Nana Khadija daga yau k diyacee a wajenah Aliyu ma harda yar kwallanshi dajin haushin kanshi da furucin dayayi mata haka mommy taita lallashin Nana Khadija har tayi shiru kirn magrib yatashesu mommy tai ban kwana da Khadija Aliyu ya maidata gida koda ta koma taba dad labarin komai shima yatausaya mata tare dacewa shima gobexaije dubota
Washegari da safe daxai wuce wajen aiki mommy tabada lapiyayyen brek fast akakai mata dad ma ya tausaya mata kuma tashiga ran shi sosai haka Aliyu yaxauna yabata abaki har ta koshiInna ce xauna tsakar gida ta buga uban tagumi tana kallon farida da k cin kaxq sai hade miyau take farida tace haba inna wannan kallo haka ai kinsa Na kware inna cikin sanyin murya tace haba farida kinsan yau bakomai cikina yanxu kinfita kindawo da kaxa a hannu ko kisamman farida tahau masifa inna kinsa ya akai nasamo kaxar k ma ai kinsan ba abanxa saida fa ya tsutsan man nono daya sanan yabani wannan kaxar da lemun ta tashi tare da watsoma inna kasusuwa ga wannan amma ban baki lemuna don wlh haryanxu nono Na Na xapi tashige daki sai mita take inna hawaye Na bin fuskarta tadau qasusuwa tana tamna
Rayuwa k nanKhadija ce xaune bisa gadon assibiti Aliyu nabata abinci abaki sai gardama suke khadija tace takoshi aliyu yace bahaka wai dole saita qara koda 1 spoon ne dakyar tasamu ya kyaleta data qaracin 1 spoon in yadauko ruwa yabata tasha tare da magani haka rayuwar k ci gaba kullum momy sai taxo dubata tare dakawo mata abinci aliyu kuma yayi feeding inta sannu a hankali sauki sai samuwa yake khadija tafara motsa kafafunta gab take data para taka kapar kullum da safe in dad xaya wajen aiki mom ta biyo shi tare da break fast in khadija su duka ukkun tare suke fitowa da safe kowa da car inshi har yar rige rigen shiga ake tsakanin mom da aliyu wajen khadija haka insun gaisa dad yawuce wajen aiki mom kuma tayi feeding inta break fast sanan tawuce da qarfe biyu kuma in yafita salla xai wuce gida inyayi wanka yaci abinci ya shirya sanan yadauko abincin khadija ya xo yai feeding inta da anyi magrib xai wuce gida ya huta suyi fira da mom sosai sai ankira ishai sanan yafita masallqci dayadawo sunci abinci xai wucema da khadija nata yaje yayi feeding nata sanan suyi hira by 10 kuma ya wuce gida ya watsa ruwa ya kwanta don haka mommy hankalinta ya kwanta haka khadijah tayi haske tayi bulbul saidai abinda ba arasaba tanajin dadin yadda su mommy k kula da ita don haka rayuwa taimasu dadi barin ma aliyu basuda wata matsala gashi tanasamun kula sosai fanni lapiyarta da cinta