Category: WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON BOOK 2 CHAPTER 9 BY MARYAM JAFAR KADUNA

rabuwar aure shi ne mace zata sake auren wani namijin. Ba don komai ba kuma sai don adalci ne hakan. Kai kanka ka nutsu kayi…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON BOOK 2 CHAPTER 8 BY MARYAM JAFAR KADUNA

matata, zan iya mutuwa idan a ka ba wancan, ko kuma na kashe shi wallahi.” Ya buda baki yana salati, cikin tsorata da mamaki yake…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON BOOK 2 CHAPTER 7 BY MARYAM JAFAR KADUNA

Mabaruka ta dora hannu saman kai tare da fashewa da kuka, “Wai wai wai ni Mabaruka na shiga uku, wai ya ake son nayi da…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON BOOK 2 CHAPTER 6 BY MARYAM JAFAR KADUNA

miki da iyayenki kije ki kyautatawa mijinki, ku zauna lafiya cikin farin ciki da ganin darajar juna, wanna ita ce shawarar da zan iya ba…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON BOOK 2 CHAPTER 5 BY MARYAM JAFAR KADUNA

Ya yi dariya ya ce “Sorry my Princess, juyo ki karba kici.” Tamkar ba ta gun bare ta amsa, ba yanda ta iya ne yasa…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON BOOK 2 CHAPTER 3 BY MARYAM JAFAR KADUNA

abin da ya canja. Alakata da shi ta rushe haka, alakata da Sharifa bayan tazo bikin, yayin da soyayyarmu da Sulaiman take Karuwa tsakaninmu mahaifiyata…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON BOOK 2 CHAPTER 2 BY MARYAM JAFAR KADUNA

Tare muka ci abincin yana santi, a kullum yakan tambaye ni wai ina na koyo girke-girke, shi wallahi bai taba •cin abinci irin nawa ba….

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON CHAPTER 41 BY MARYAM JAFAR KADUNA

Bayan an gama sauraron Karar wasu an kammala, sannan aka gabatar da tasu. Alkali ya bukaci ganin amaryar wacce kanta ake wannan hargitsin, ina ma…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON CHAPTER 40 BY MARYAM JAFAR KADUNA

Ya ce yana kallontà “Lafiya mana, na fada mikikada kidamu?”Ta juya tafi jiki asanyaye Cikin baccinta me dadita dinga juyo hayaniya tsakar gida tsakanin Inna…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON CHAPTER 39 BY MARYAM JAFAR KADUNA

Ta bishi sama da kasa tana tabe baki ta ce “Meye haka ka ke wata doguwar mika, kana nufin baccin da ka kwasa tun jiya…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON CHAPTER 38 BY MARYAM JAFAR KADUNA

.. nata zai kasance. Sulaiman ya kirata ta dauka a gajiye. Yace, “Kina ina?” Ta ce, “Ina nan gidan Baba.” Ya ce, “To bari in…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON CHAPTER 37 BY MARYAM JAFAR KADUNA

barka, amman shi ne har ka ke da kwarin gwiwar tambayata wasu. To naki nabayar.” ‘. Ya ce, “Goro fa kawai zan siya ba wani…