ANA ZATON WUTA A MAKERA CHAPTER A

 ANA ZATON WUTA A MAKERA CHAPTER A

ZATAN WUTA A MAK’ERA…. 1

©mamanhaneep

®NWA

By

Maryam ahmad&haneepa Usman

Hannunta d’auke da tsintsiyar laushi da abin kwashe shara tafuto daga d’akin mahaifinsu tanufi soron gidan wanda anan kwandon shararsu yake donta zubarda dattin data sharo,

batayi auneba taji anbangajeta anhad’ata A bango k’eyarta tak’ume saiji kikai tabada sauti k’umm! Don azabar zafi saida tayi k’ara, tuni ta wancakal da tsintsiyar abin kwashe shararma yayi nasa guri aikan tayi wani abu sai k’arshen sawun k’afar fauza tagani ta afka d’akin Baba kakarsu,

Cikeda takaicin fauza ta nufi d’akin donjin dalilin dayasa ta angijeta ta gudu ko hak’uri bata bataba. Muryar ladi masifa tajiyo tundaga waje tana zazzaga masifa ta shigo gidan Hannunta rik’e da d’anta wanda yake ta kwarara ihu hannunsa dafe da kansa wanda yake zubar da jini. A ranta ta raya”shikenan munshiga uku fauza tajawo mana masifa.

Ai ladi batajira kpmaiba tafara zazzaga masifa agame da kanda fauza tafasawa d’anta mesuna d’an ladi, acan d’aki kuma kaka na zaune tana dama furarta fauza ta fad’o d’akin A guje tai uwar d’akin kaka bayan tayi fatali da furar kaka tashek’e A gurin, nanfa tasoma fad’a Ai bata rufe bakin taba tajiyo Muryar ladi masifa tana zazzage musu ita A tsakar gida,

Nanfa ta tashi tana salati tafuto donjin meyafaru? Kan d’an ladi taduba tasaki salati da salalami ta saki mak’ogaro ta kwalawa mamman kira wanda ke wanka A band’aki tace “mamman futo kaga aika – aikan da fauza tayi yau kuma, tazarce da fad’in” wai ace kullum da maganar da zaki d’auko mana fauza kamar kekadaice y’a A unguwarnan ni dije,? tana wannan fad’an mamman yafuto kaj tsaye yanufi d’akin Kaka wanda akace fauza tanacan. Acan kasan gado ya zak’ulota tana ihu tana zalle da zanbarwa duk tabi ta tattake masa k’afa bai saketa ba sai A gaban ladi, cikin dakewa da tsawa yace “nutsu ko in takaki A gurin nan! Nanfa ta nutsi tamik’e tana kakab’e jikinta da Hannunta bakin nan ta turoshi gaba tayi kicin – kicin da ita, yaci gaba” ubanme d’an ladi yayi miki kika fasa masa kai haka bakida hankali? Cikin tsawa da harare harare tace”to ba tsokanata yayiba angaya masa nid’in kanwar lasa ce dazai dinga cemin fauza wurk’il? Cikin Muryar kaka da magwariyar Muryar sa yace “an fatatin fauza wulcil ciyi abinda zaciyi banja, aibai rufe bakin ba ta kwada masa mari, mamman ne ya fizgota tareda sakar mata dundu kaka kuwa salati tasaki tace” au yanzu fauza ba’akashe wata wutar ba shine zaki hura wata? Nanfa ladi taci gaba da masifa dakyar aka bata hak’uri mamman yatasa d’an ladi A gaba yatafi kaishi kyamis dakyar Baba tabaiwa ladi hak’uri ta tafi tareda kashe d’in inta Kuma kotu ce zata rabasu, ke fauza sai cakikai kikaini majalisar d’inkin duniya ma ba kotu ba, mufici Baba ta rad’a mata tareda cewa”naci labulen gyatumarki fauza yau naga tantiriyar yarinya mara ta ido? Cikeda k’unkuni ta tashi tanufi d’akin Baba bayan ta figo igiyar shanyar dake d’aure A tsakar gidan wacce mamman ya shanya kayansa kala biyar ko bushewa basuyiba jikike sharaff! kayan sun sharb’u A kasa  Baba mezatai inba salati ba? Sauda tace “fauza!? Ina ruwanki munafuka? Inji fauza… kibiyomu

Maryam & haneepa

[3/10, 9:24 AM] Mamanhaneep: ANA ZATAN WUTA A MAK’ERA…… 2

©MAMA+

ANA ZATAN WUTA A MAK’ERA…… 2

*FIKRA WRITERS ASSOCIATION*

MAMANHANEEP

Cikin sanyin murya da sigar lallashi Sauda ta ce.”Fauza tashi ki d’ebo ruwan kinga sai nayi wanke-wanken kinga kwanikan k’aruwa suke” inbangon gurin yayi magana to Fauza tayi. Ganin zata b’ata mata lokaci ya sata mik’ewa tad’auki bokitin zata futa. Nan Fauza ta bita da harara kana cikin daga murya mai cike da rashin kunya ta ce.”To canai bazan d’ebo ba? Zaki wani d’auki bokitin kitafi salan baba yagani aikinsan dai yana waje!” bokitin ta fizge  ” niba na son gulma  inmaso kike kihad’a makirci A Dakeni to ta Allah ba taki ba” cikeda mamaki Sauda tabi ta da ido.”Natashi daga munafuka yau kuma da makira zaki kirani?” ficewa tayi tana fad’in.”Ni tunda nake A duniya natab’a ganin makira kamarki ne?
“Allah ya kyauta” Cewar Sauda.
Sanda ta isa bakin tuk’a-tuk’a a cike yake dank’am da y’an d’iban ruwa bokitai sunkusa ashirin a layin ba wacce Fauza takula cikin su sune sukai mata magana ta amsa A tak’aice, kana ta ture botukan su ta tara nata, babu wacce tai magana cikin su don sun san halinta  fad’a bayai mata wuya yanzu kasha bokiti inma bata damalmalaka a gurin ba, duk abin da tayi samarin dake gefe su uku suna kallonsu saida ta d’auki ruwanta harta giftasu d’aya daga cikin su yasha gaban ta. “ke! Fauza wulk’il meyasa bazaki bi layiba kamar yanda kowa yake bi ba?, ko tsoronki akeji da zaki dinga yiwa yara ture?, Ruwan Hannunta ta ajye ta dubi tsakar idon sa.” na farko dai Fauza wulk’il daka kirani Allah ne yayoni haka ba uban wani mai warin baki yayo niba, sauran maganganun kuma bakada amsa a kansu” Nan fa ya harzuk’a ran sa yab’aci, kamar shi ace wannan yar yarinyar ta zage shi, ”ke uban wa kike zagi?, kan tai wani abu ya d’auke ta da Wani wawan  mari  jikike kau! “Kut ta ambata kanta d’ago ta shek’a masa Ruwan data d’ebo ta d’aga bokitin ta sauke masa shi a saman kansa, ya biyota zai rama santsin ruwan da ta kwara masa  ya kwasheshi tim! ya zube a k’asa, abokan sa me zasuyi inba dariya ba, ga yara sun kewashi suna dariya takaice duk yabi ya ishe shi ga kunya ta hanashi tashi, Fauza kam tuni ta koma tad’ibi wani ruwan tai tafiyarta don kar Baban ta ya jiyo hayaniyar da ake ace Fauza ce ta had’a.+

Yauma kamar kullum tafito cikin shirinta na makarantar islamiyya taiwa Baba sallama tared
da matar Babansu wacce suke kira da Anty, futowarta kenan tayi kacibus da Lantana mai gyada a kwargida tana kokarin shiga gidan, hannu tasa tad’au gyada kulli biyu.” Inkin shiga gida kicewa mamman yabaki ashirin d’in dana bashi ajiya”Lantana ta ce.” to “Fauza tai tafiyar ta makaranta,
Lantana tashiga ta kwada sallama tare da tambayar ina mamman? Baba ta ce “Lantana lafiya kike neman mamman da yamman nan?” eh kud’in gyadata zai bani wanda Fauza tabashi ajiya”Oh ni jikar mutum hud’u yaushe Fauza ta bawa Mamman ajiyar kud’i Larai ko agabanki akai?” Larai matar Babansu tace “Aa Baba bansan ba ko ina d’aki amma bari A kirawoshi ai yana d’aki yana guga”
shidai Mamman rasa bakin magana yayi da yaji batun Lantana, jijjiga kai yayi.” Zamu gauraya inkin dawo ya zura hannu A aljihu ya d’auko ashirin zai damk’awa Lantana saiga sallama Saluhu mai yogot ya dire kularsa.” Baba wai inji Fauza kibani naira hamsin d’in da Baba yabaki ki ajye mata tad’au yogot guda d’aya”Nan fa suka dire salati A tare. “A gidan ubanta Sama ilan yabani hamsin nabata?  Yau naga tantiriyar yarinya?, Mamman yayi kwafa kyal! ”Saba’in kenan” ana wannan cece kucen saiga Lawan ya shigo da bokitin kwaku meti ya dire. “Anty wai inji Fauza” bai  k’arasa ba Mamman ya ce.” kai kuma ta nawa taci maka?” “Ta  talatin ta d’auka tace nazo nakarb’a A gurin Anty larai”
Nan dai yakoma d’akinsa ya d’auko gudar naira d’ari ya basu kowa ya d’au nasa, Baba kuwa mita tashiga yi tana maimaita ba wanda zata hana ya casa Fauza A gidan nan, ana haka Baban su ya shigo aikuwa nan ta zauna ta labar ta masa tsiyar  da Fauza ta tafka yayi kwafa.” kyal! ya ce.” Allah y shirye ta kai Mamman tunkan ta dawo katanadarmin dorina zata gamu dani abin da tayi laifi ne babba”.

Karfe shida na yamma aka ta sosu suka jero itada Sauda suna zuwa soro taja tatsa Sauda ta kalle ta.” muje mana”, ”Lek’a kiga Baba ya dawo? “Ai kuwa ya dawo bakiga Babur din sa A waje ba?”,” Laaah ban kulaba muje to, duk a tsorace ta ke don haka ta kasa shiga ta tsaya rabe-rabe a soro, ita kam  Sauda tayi shigewar ta ciki ta na mamakin yan da taga Fauza ta tsorata, A hankali ta zuro kanta ta lek’o tsakar gidan aikuwa sukai ido hud’u da Baba wacce ke k’okarin fitowa daga d’aki, nan ta ware murya ta kwalawa shi da ce wa.” Sama ila futo ga ta  lab’e a soro, da jin hakan ta juya zata arce taci karo da Mamman zai shigo ya cafko ta. “Baba fad’i take ri’ko y’ar banza karka sake ta” Nan fa ta shiga ihu da tirje – tirje duk ta ta da k’ura A soron tsalle take tana direwa amma bai saketa ba duk ta murje masa y’an yatsu tai masa futu – futu da kaya, bai direta ba sai a gaban Babansu. t”Ai ba nika d’ai bace harda Sauda akaci gyadar”, Sauda ta zaro ido a tsora ce.” laaaaaaa kiji tsoron Allah Fauza…
MAMANHANIFMamanhaneep: ANA ZATAN WUTA A MAKERA

Fauza kiji tsoron Allah wallahi baba k’arya takemin naganta dai sunacin kwakumeti itada k’awayenta harma da yogot ko sammin basuyi ba. Dukanta baba yashigayi saida ya zaneta ciki da bai ihu kuwa kaikace yankata ake duk ta ciki unguwar da ihu shikansa baban nata yagaji tikis sabida shure-shuren data dingayi dukta turmusheshi. Baba kakarsu kuwa catake” k’ara mata sama’ila tunda bakida mutunci nadena hana kowa ya casaki, dakyar dai Anty larai ta kwaci Fauza wacce tai tumu – tumu a k’asa kai kace danbe sukai, har zuwa lokacin bikinta bai mutuba hararar sauda ta shiga had’e da Cewa”munafiki baiji dad’in halinsa ba andakeni hankalinki ya kwanta saiki zuba ruwa a k’asa kisha daga yau kika kuma shiga harkata saina karairayaki na zubar. Baba ce ta d’au salati tace”au abinda kikace kenan? to aiba ita takar zaman ba ko ratayar ma baa bata ba. Mayafinta dake kan igiyar shanya ta zara tayi waje kiran duniya baba taimata bata juyo ta dube taba tai ficewarta, nanfa hankalin baba yatashi fad’i take”ni jikar mutum hud’u ina Fauza zata cikin farar magaribar nan? Sauda tashi kilek’a ko babanku yafito daga masallaci ki shaida masa.

Tafiya kawai take batare da tunanin inda zata dosa ba don jitake gwara tabar musu gidan ta huta da muguwar takurar datake ganin anai mata. Bata tsayaba saida tazo wani shatalelen fili wanda ke cike da samari da yan mata da alamu biki suke kona birthday konajin dadi don itadai bataga amarya ba. Cikin su tashige taci abubuwan party tayi dank’am abinta kaikace gayyatar ta akai, haka ma a fagen rawa haka tashige cikin su ana taka rawar da ita, tashige cikin ‘yan mata batare da laakari da wasu irin y’an mata bane suna cikin rawar ne kowane saurayi yaja tasa budurwar sai a lokacin suka ankara da y’ar kwailar yarinyar data shige cikinsu. Wata farar budurwa ce a cikinsu tace da ita”ke mekikeyi anan? Batare da tsoro ba Fauza tace”rawa nake, cikeda mamaki tarik’e hab’a tace” wacce irin rawa bakiga dare yafara yiba sai anzo ana nemanki a gida? Maza kishige kitafi gida zamanki anan hatsarine komai zai iya faruwa, cikin ranta tace”to Allah yahad’ani da sauda ta biyu don tsabar rainin hankali batace sauran su tafi gida ba sai ita kad’ai to inbandama ta rainata ita maiya hanata tafiya gidan? A zahiri kuma catai “nidai ki kyaleni nayi rawata inna tafi gida ma baba nad’an duka zaiyi, suna cikin wannan maganar sukajiyo jiniyar y’an sanda nanfa kowa ya arce tuni y’an sandan sun fara kame cikin kamen kuwa harda Fauza wurk’il wacce ta tsure ta tsorata tashiga kurma ihu. Nandai suka tasa k’eyar su agaba susu takwass aka kama aka zurasu a shiga ba biya futa da Allah ya isa, tunkan a isa ofishin y’an sandan Fauza tajike da gumi har fitsari tayi a wando dan tsoro dan ita ba abinda tafi tsoro kamar d’an sanda…..

Kubiyomu..

+Abu kamar wasa k’aramar magana tazama babba, cikin wannan dare kowa na cikin gidansa cikin kwanciyar hankali ammafa banda a halin gidan Alh sama ila, don a dai – dai wannan lokacin hankalinsu a tashe yake sun karad’e ko ina da ko’ina neman Fauza amma shuru kikeji wai malam yaci shirwa. Duk inda sukasan zasuga Fauza sunje amma sai ace bata jeba, tofa hankalinsu yai matukar tashi don a tunaninsu ansace Fauza ne don a k’arancin shekarunta bazai yuwu ace tagudu ba, don haka Baba tadage akan sace Fauza akayi bawai ta gudu bane.

Tun adaren magana tabi tazagaye gari Fauza ta gudu abinka da k’aramin gari kowa fad’ar albar kacin bakinsa yake daga me cewa Allah shikara saime cewa shikenan mun huta wanima cayake ina taya Baba murna da aka d’auke shegiya batareda tasa mata hawan jini ba, wasu kuma sun jajanta musu da sukayi la’akari da kalmar bahaushennan wato d’a nakowa ne.

Da garin Allah yawaye maman da Baba ne sukai sammakon zuwa kaiwa ‘yan sanda report, cikin ikon Allah dasuka ambaci sunanta sai d’ aya daga cikin ‘yan sanda suka gano harda ita cikin karuwan da akayo kame jiya. Hankalin Baba yatashi don jin a inda aka kamo Fauza, maman kuwa ko d’ ar baijiba don yasan indai wannan ibilishiyarce zata aikata abinda yafi haka. Nan dai suka nemi gurin zama suka zauna cike da al ajabin abin suna jiran dawowar D P O, sunnemi ganinta a lokacin suka hanasu ganinta a dole sai sun jira DPO. Nan dai suka zauna har ya iso da isowar batare da b’ata lokaci ba yabasu belinta tareda jadada musu su dinga kula da yaransu yanzu wannan y’ar yarinyar meyakaita cikin karuwai? Karaf abakin adamu mai kananzir wanda shigowarsa kenan yakawo k’arar wani yaro dayai masa sata daga bashi ajiyar kayan sana’arsa yaje yadawo ya kwashe cinikin yayi gaba. Nandai suka gama da DPO suka taso k’eyar Fauza agaba har gida. Tun a hanya take rusa kuka duk tabi ta tsorata don a ganinta sai Baba yakusa futar mata darai don tasan Baba saitayi ruwa tayi tsaki tasa andake ta,

A cikin gidan kuma duk sunyi jigum – jigum suna jiran dawowar su mamman sai kawai suka gansu tareda Fauza wacce tayi ficiki – ficiki da ita tayi zuru – zuru daita kwana d’aya jal don bak’ar wiyar datasha, matakin datake tunanin Baba zai d’auka akanta bashi taga ya d’aukaba illah fad’an dayai mata rabinsa nasiha a k’arshe yace”Allah ya shiryeki Fauza cikin sanyin jiki tace”Ameen, Baba ma da adduar tabita mamman kuwa haushi fal ransa yaso Baba ya kuma casa y’ar banza.

Cikin k’ankanin lokaci magana ta zagaye ko ina na garin ankamo Fauza agurin y’an sanda tareda karuwai, tunda adamu yabaro ofishin y’an sanda yashigo gari yadasa labarin yaga Fauza da k’awayenta karuwai a ofishin y’an sanda duk wanda yaji sai dai yace”ai zata aikata.

Itakam Fauza wulk’il babu abinda yadameta ko ajikinta illah yaro ya tsokaneta yaci uban duka, k’ananun maganganun da ake akan Fauza yana matuk’ar damunsa dan dai bayanda zaiyine, Baba kuwa in abin ya isheta zama take ta ciwa mutum mutunci taimasa tatas don bataga dalilin dazaisa ayi mata wannan sharrinba yo Fauza nawa take dahar za’ace mata tabi karuwai?.

Akwance take kan y’ar katifarsu cikin nutsuwa da kwanciyar hankali take bitar littafinta na adduoi burinta ta ida haddace adduoi dabata haddace ba, tana tsaka da karatunta batasan hawa ba balle sauka saijitai anja k’afarta keyyyyy Fauza kenan bata dire k’afar sauda ba sai abakin k’ofar d’akin takoma tayi kwanciyar ta akan Katifar ko ajikinta, sauda dake yashe a k’asan d’akin takaici da haushi yahad’e mata a zuciya ta mik’e cikin fushi taje ta sharara wa Fauza mari jikike gau, dan tsabar zafi saida tai k’ara aikuwa tayo kan sauda kokawa ta hard’e agarin kokawar sukai fatali da garin tuwon da Anty larai tagama tankad’ewa dazu ta ajyeshi a d’akin sabida tumaki, ba k’aramin duka sauda ta nad’awa Fauza ba don karfinsu ba d’aya ba gashi ta kaita mak’ura dakyar Anty larai ta rabasu, sauda ce takwaso da gudu don ganin Fauza ta wawuro filas na abinci zata kwad’o mata, bata fasa binta ba saida ta wulwulo matashi jikake dass yadaki bango baisamu sauda ba ya fad’o a k’asa timm, ya fashe abinda ke ciki ya tarwatse a dai – dai shigowar adamu cikin gidan cike da mamaki da al ajabi yace”kuttt don ganin sabon filas din abin cinsa a fashe wanda yasiyoshi jiya – jiya Nan naira dubu d’aya harda d’ari takwas.+Cike da takaici mamman yake daban ta kan ya watso mata muguwar harara kan ya ce”uban waye yasaki d’auko min filas har kiyi jifa dashi haka? Maimakon tabashi amsa sai ta shiga k’unkuni da murgud’e-murgud’e a ranta kwa catake”anfasa d’in kayi abinda zakayi masifaffe kaidai bakaji dad’in halin ka ba wallahi, cikin tsawa yaci gaba”kinmin shuru ko baki jiba ne? shashasha wacce batasan me takeba ki dubeki ko kunya bakyaji ke kenan kullum cikin hauka da saka magana ke ko koyi da sauda baza kiyi ba? ga tanann dai kina kallo babu ruwanta da duk wani shiririta karatun ta tasa agaba amma bandake sarkin da k’ikun duniya keko sha’awar hankalin ta da nutsuwar ta bakyayi? Muna gida bamu tsiraba haka ma na waje basu tsiraba kedai Allah ya shirye ki yanda kike bak’a mummuna haka zuciyar ki take muguwa kawai kuma ba abinda zance miki saidai nace ” Allah ya’isa filas d’ina da kika fasamin.

Sauda dake gefe mexatai inba dariya ba. kalaman mamman na karshe yayi bala’in bata dariya wato Allah ya’isa ita tafiye masa akan ya b’ata lokacin sa wajen dukan Fauza. Saida yagama fad’an sa ya tattara filas d’insa yayi cikin gidan sannan Fauza tasaki tsaki mtssssw. Kan tace” aikin banza aikin wofi to tabarkalla kallabi tubani maye yaci kansa da kansa kuma muni da bak’i Allah ne ya halicceni a haka ni Fauza sai gani sai hange har wani yana cewa nayi koyi dakeko? To ni ban iya munafinci irin nakiba ehe yaro tab’ani yasha mamaki wallahi. Sauda rik’e da baki tace ” Fauza mamman d’inne maye? Oho miki bak’ar munafuka maza kije ki fad’a masa tunkan k’uda ya rigaki zuwa aini ba neman k’ugun zama nake nemaba danawa k’ugun nake zaune daram. Cike da haushi da takaici Sauda tace” bazanje na fad’a ba amma kisani duk ranar da kikai kuskuren zagina wallahi saina nad’a miki najaki banza mara kunya ‘yar bak’a sari daddawa, nanfa tahayyak’ o mata da masifa”naji aiba uban wanine ai bata k’ara saba taji an wanke tada mari tas!

A hargitse tajuyo dan taga wanene idon ta yayi to zali da zakin nata wanda take bala’in jin tsoron sa, umar kenan wanda suke kira da yaya Abba, da wowar sa kenan daga makaran ta yazo yai musu week end yakoma yashigo ya tadda Fauza tana tsula rashin mutunci don masifa ko sallamar sa bata jiba, nanfa ta shiga taita yinta tanemi nutsuwar ta tarasa batasan sanda ta afka cikin d’aki ba, sauda ce ta amshi jakar kayan sa tareda russunawa ta gaidashi, nanfa suka rankaya sukai d’akin Baba datake sharar bacci batasan wainar da ake to yawa ba.

Zuwan Abba gidan yayi matuk’ar yiwa mutanen gidan dad’i don bakinsu alaikum da rashin jin Fauza saika yini bakaji koda tarin a gidan ba makaran ta kuwa tunkan akira salla ta shirya aike Kuwa babu garda ma balle taje ta dad’e ko tsokanarta yara sukai a waje bata kulasu sai dai ta gyad’a kai tace ” hmmm dama kuka samu bari almasifatu k’urjin gwiuwa yatafi duk zanyi maganinku.

A yau safiyar lahadi, tun safe Abba yake shirin komawa makaran ta wacce ke garin wudil, yana shekara ta uku a jami’ar dake garin wudil, a tsakar gida suke suna hira sama-sama da Baba ga kuma mamman a gefe yana wanki a yayin da Sauda ke kwashe kayan yaya Abba dasuka bushe tana ninkewa, kallon ta kawai yake cike da sha’awar sanyin halinta, tana matuk’ar burgeshi babu ruwanta da hayaniya kana ganin suffar ta kasan da haka.

Sauda kyakyawar yarinyace mai tsananin hak’uri ga ilimi ko a makaranta itake daukar ta D’aya kota biyu hakama a islamiyya tanada haddar littafai da dama don akwai ta da maida hankali. Sauda gajeriya ce fara mai nutsuwa tareda kyawun hali sakamakon Fauza datake b’aka doguwa mai suffar mafa d’ata wacce kana daban yanda take huhura hanci ya’isa yabaka tabbacin fad’a ciyace, Fauza irin yaran nanne marasa tsoro ga kafiya da d’an karan raini, ba ruwanta da lamuran mutane abisa kasan cewarta mai nakasa cikin idon ta, Fauza batak’i tayi rayuwarta ita d’aya ba bata damu da shiga rayuwar mutane ba don haka duk wanda taiwa wani abu shiyaso don Fauza batada hak’uri ko kad’an in akaima ta tofa saita rama komai girman mutum ya tsokane ta batak’i su danba tuba shiyasa dayawa ake shakkarta.

A yau yaya Abba yakoma a yamma cin tanufi gidan saa mai d’an wake anan mak’o tansu, tashiga kamar abin arziki harda gaishe da sa’a tana tambayar ta ina Amina y’ar ta? Nanfa sa’a ta kwaye murya ta kwadawa Amina kira saiga Amina ta futo daga d’aki, tace gani umma, cikin k’arfin hali Fauza ta shak’i wuyan Amina ta gwara da bango had’e da cewa ” maimaita abinda kika fad’a jiya yanzu ai mala ikan nawa yatafi,….. Kubiyomu+Sa’a mai d’anwake dake gefe tacika da mamakin halin Fauza, ajye ludayin dake hannun ta tayi tare da mik’ewa ta ce”Fauza banzaci rashin kunyar ki takai haka ba sai yau ace sabida tsabar rashin kunya kizo hargida kiyi sallama harda gaisuwa kamar abin arziki ashe dama zuwa kikai kiyi abinda nakejin wai agari? to kisakar min ‘ya kona casaki a gidan nan.

Ai bazaki tab’ a sanin halina ba yanzun ma lokacin sanin ne yazo shiyasa kika gani kidena cewa wai, kuma wallahi bazan saketa ba saita maimaita abinda tafad’a jiya, nanfa Sa’a ta kama salati ta kwalawa d’anta musa kira wanda tajiyo muryar sa a waje, yana shigowa yayi tozali da Fauza rik’eda kwalar Amina wacce keta zare ido taji shak’a, ya ce”ke Fauza meye haka saketa metai miki? Saida ta watso masa harara da wulk’ilalun idanuwan ta kan tasaki tsaki mtssssw ta ce”babu ruwanka musa ka kyaleta ni nayi maganin ta tunda batada mutunci wai har Amina ce zatai wa yaya Abba dak’uwa dan kawai yace”tabar zagina? Sa’a tace”laah zagi Amina Abba sa’ankine dazaki zageshi? Dama nasan za’arina Fauza bazata biyoki hargida babu dalili ba yanzu ke Fauza kiyi hkr ki saketa ni zanmata hukunci nai miki Al’kawari. Inji musa, naji zan saketa amma tafad’i abinda yafaru, Inji Fauza.

Cikin in ina Amina tace”bafa wani abu nai mata ba a layin markad’ e taimin ture shikenan fa, K’arya kk mak’aryaciya kawai, kanaji musa takai markad’en wake nakai na kayan miya gurin sukairaju, nace tabari afarai min kar wakenta ya b’atan kayan miya tak’i yarda shine sukairaju ya yimin kan yayi mata to shine fa tabiyo ni hanya tana zagina tanaimin wak’ar y’ar bak’a sari daddawa naje k’ofar gida duk ban kulata ba sai catai wai ki gaida Baba dije kakar Fauza wurk’il yaya Abba yanajinta yaimata mgn shine tai masa dak’uwa ta gudo gida, nikuma nace sai nayi maganin ta dama sabida shi na kyale ta.

nandai Sa’a taita bata hak’uri yayin da musa ya ciro belt yashi dukan ta. Fauza batabar gidan ba saida aka yiwa Amina hukunci sannan ranta yy sanyi.

A zaune suke a tsakar gida suna shan iska sakamakon zafin da akeyi kwana biyu, hirar su sukeyi cikin kwanciyar hankali a gefe kuma sauda ce keyin sallar isha, Fauza kuma abinci tagama ci, sauda ce ta ce”Fauza kizo kiyi sallah basai anjima kizo kinajin bacci ga kuma sallah bakiyi ba, batare da tadube ta ba tace ” toni sai zan kwanta zanyi sallar ko kabarin mu d’aya? Zatai magana wani yaro ya kwad’o sallama tare da cewa wai ana sallama da Fauza Inji musa, Baba tace” jekace an hanata futa ba inda zaki ni nagaji da wannan abu saikace wata budurwar arziki nawa kike da samari zasu dingai miki zarya haka? Zunbur Fauza tamike tare da kiran yaron tace jekace masa ina zuwa, nanfa Baba da Fauza suka saki baki cike da mamaki tace”yanzu Fauza abinda kikeyi kina ganin kin kyau tawa rayuwar ki? Ace kullum da kalar wanda zaizo gurin ki? to bari sama’ilan yadawo ni bazan iya wannan masifa, ko ajikin Fauza ta suri takalma tayi waje abinta suka sha hira da musa tabar Baba da mita saida ta dai daici Babanta yakusa dawowa sannan tadawo cikin gida ko inda Baba take bata kalla ba tai shigewar ta d’ak’i. Baban ta yana dawowa Baba tadasa kuka ta labarta masa abinda yafaru yakira mamman yace ya d’auko masa dorina, Fauza dake lab’e a bayan labule tana jiyo su batai wani tunani ba ta d’auko gyalenta ta arce da gudunta bata tsaya a ko inaba sai a filin ‘yan mata da samari sunan data rad’ awa filin kenan… Kubiyomu

Momhaneep & haneefa usman

[3/18, 11:35 AM] Mamanhaneep: ANA ZATAN WUTA A MAK’ERA… 7

©NWA

Mamanhaneep&hanefa usman

Kutsawa cikin su ta shiga yi tanason ganin farar matar data gani kwanaki, filin cike yake dank’am masu rawa nayi haka ma masu shaye shaye nayi cikin sa’a kuwa ta hangota ta kwala mata kira da Fauza saida taita waige waige kanta ganota tak’arasa inda take zaune cikin murnar ganinta, itama da murmushi ta tareta ta matsa mata gefenta ta zauna tana tambayar ta meyasa kika dawo gurin Nan Fauza? Tace kallo nazo yi, murmushi tayi kan tace ” Fauza kenan meye abin kallo anan gurin banace karki kuma zuwa ba ko bakyajin tsoron akuma kamaki? Nibana tsoro kallo zanyi natafi, ok to yanzu ga abinci kici ki tafi gida kinga har 12 tayi kar a rufe muku k’ofa tace” to amma ya sunan ki tace ” sunana shakila. Kuma inkin tafi karki dawo kinji Fauza nima basake dawo wa zanyi ba, suna wannan maganar ne sukaji hayaniya ta b’arke ashe wasu samira ne suke fad’a akan wata yarinyarsu fad’a harda yanke – yanke nanfa gurin ya kacame kowa yafarayin takansa ganin anfara zubar da jini, shak’ila hannun Fauza ta dank’a danta tserar da ita ganin dukta firgice ganin jini na malala a k’asa, kuka take tana kiran Baba yayin da shakila kejan hannun ta su gudu,

Santsin Jinin dake malala a k’asa ne ya kashe su suka fad’i a gurin cikin wannan halin saurayin shakila yazo ya finciki hannun ta k’arshema ya d’agata cak ya zurata a mota fad’i take Fauza – Fauza kakoma kad’auko Fauza amma ina hankalinsa yayi gaba burinsa subar gun kar y’an sanda suzo gurin a rutsa dasu.

Acan gida kuma sunata neman Fauza Baba kuwa kuka hartayi tagama amma shuru har 11 na dare ba a ganta ba, mammanne yayi tunanin suje filin da taje kwanaki ko yauma can d’in taje. Aikuwa suna zuwa gurin suka hangota a kwance cikin jini filin babu kowa kamar anyi shara sai tarkacen kwalabe da wuk’ake sai kuma jini face – face a gurin.

Nandai mamman ya d’auketa a sume daga Nan asibiti suka wuce da ita dake Nan cikin garin, batareda b’ata lokaci ba suka amsheta sukai mata gwaje-gwaje bayan ta farfad’o, Nandai sukai mata abinda yadace suka sallamosu bayan sun tabbatar musu da babu komai illah tsorata datai,

Duda haka hankalinsu bai kwanta da halin Fauza ba don Baba tace”itadai bazata iyaba tagaji da wannan tashin hankali indai Fauza bazata canja hali ba to atarka tata a kaita gun uwar ta tunda tana raye kuma a maraya,

Mamman ne yabada shawarar akaita bording sch tunda yanzu tana j s 3 saitayi s s Acan, ko bb komai bakinsu yahuta kantaxo hutu. Shawarar sa tai musu dad’i don haka aka kira Abba a waya aka shaida masa yace ajira zuwan sa karshen sati,

Ab’angaren Fauza kuma ta tibire itafa babu wata bording sch daza akaita, duda tsiyar datake tafka musu ba wanda yake kulata Baba takance kukaleta tagama na lokaci d’ayane bording ko babu taya saita jeta… Kub+Kutsawa cikin su ta shiga yi tanason ganin farar matar data gani kwanaki, filin cike yake dank’am masu rawa nayi haka ma masu shaye shaye nayi cikin sa’a kuwa ta hangota ta kwala mata kira da Fauza saida taita waige waige kanta ganota tak’arasa inda take zaune cikin murnar ganinta, itama da murmushi ta tareta ta matsa mata gefenta ta zauna tana tambayar ta meyasa kika dawo gurin Nan Fauza? Tace kallo nazo yi, murmushi tayi kan tace ” Fauza kenan meye abin kallo anan gurin banace karki kuma zuwa ba ko bakyajin tsoron akuma kamaki? Nibana tsoro kallo zanyi natafi, ok to yanzu ga abinci kici ki tafi gida kinga har 12 tayi kar a rufe muku k’ofa tace” to amma ya sunan ki tace ” sunana shakila. Kuma inkin tafi karki dawo kinji Fauza nima basake dawo wa zanyi ba, suna wannan maganar ne sukaji hayaniya ta b’arke ashe wasu samira ne suke fad’a akan wata yarinyarsu fad’a harda yanke – yanke nanfa gurin ya kacame kowa yafarayin takansa ganin anfara zubar da jini, shak’ila hannun Fauza ta dank’a danta tserar da ita ganin dukta firgice ganin jini na malala a k’asa, kuka take tana kiran Baba yayin da shakila kejan hannun ta su gudu,

Santsin Jinin dake malala a k’asa ne ya kashe su suka fad’i a gurin cikin wannan halin saurayin shakila yazo ya finciki hannun ta k’arshema ya d’agata cak ya zurata a mota fad’i take Fauza – Fauza kakoma kad’auko Fauza amma ina hankalinsa yayi gaba burinsa subar gun kar y’an sanda suzo gurin a rutsa dasu.

Acan gida kuma sunata neman Fauza Baba kuwa kuka hartayi tagama amma shuru har 11 na dare ba a ganta ba, mammanne yayi tunanin suje filin da taje kwanaki ko yauma can d’in taje. Aikuwa suna zuwa gurin suka hangota a kwance cikin jini filin babu kowa kamar anyi shara sai tarkacen kwalabe da wuk’ake sai kuma jini face – face a gurin.

Nandai mamman ya d’auketa a sume daga Nan asibiti suka wuce da ita dake Nan cikin garin, batareda b’ata lokaci ba suka amsheta sukai mata gwaje-gwaje bayan ta farfad’o, Nandai sukai mata abinda yadace suka sallamosu bayan sun tabbatar musu da babu komai illah tsorata datai,

Duda haka hankalinsu bai kwanta da halin Fauza ba don Baba tace”itadai bazata iyaba tagaji da wannan tashin hankali indai Fauza bazata canja hali ba to atarka tata a kaita gun uwar ta tunda tana raye kuma a maraya,

Mamman ne yabada shawarar akaita bording sch tunda yanzu tana j s 3 saitayi s s Acan, ko bb komai bakinsu yahuta kantaxo hutu. Shawarar sa tai musu dad’i don haka aka kira Abba a waya aka shaida masa yace ajira zuwan sa karshen sati,

Ab’angaren Fauza kuma ta tibire itafa babu wata bording sch daza akaita, duda tsiyar datake tafka musu ba wanda yake kulata Baba takance kukaleta tagama na lokaci d’ayane bording ko babu taya saita jeta… Kubiyomu+Mamanhaneep

TUNABAYA

Mahaifan Fauza ‘yan asalin mutanen garin kura ne tun iyaye da kakanni kaf d’insu suna cikin garin kura, mahaifin Fauza samaila yatashi cikin’ yan uwansa tareda iyayen sa kan Allah ya yiwa mahaifin sa rasuwa. dan haka Suke tareda k’annan sa da mahaifiyar sa a cikin gidan su na gado wanda ya kunshi b’angare da dama. Suna zaune cikin kwanciyar hankali da iyalansu tareda ‘yan uwansa dake kansu a had’e yake, mahaifin Fauza yanada matar sa saddika mahaifiyar Fauza wacce ya auro ta a cikin garin kano ta dabo. Saddika ta tashi cikin wadata kasancewar mahaifinta attajiri ne kuma dukkan’ yan uwanta masu arziki suke aura, Allah yahad’a ta da samaila ne a yayinda suka tab’a zuwa makarntar kwana ta ‘yan mata dake garin kura, Anan Allah yahad’ asu kuma dake ance rabon kwad’o…,

Nandai Allah ya kulla soyaiya a tsakaninsu har takaisu gayin aure tareda Albarkar haihuwar ‘yan tagwaye a haihuwar fari, zamansu cikin lafiya da kwanciyar hankali duk da kasancewar Saddika tafuto cikin gida na wadata ko kadan Bata kyamaci’ yan uwan mijinta ba itadai tana zaune dasune tsakani da Allah da kuma dinbin kaunar dasuke nuna mata tareda soyaiyar da mijin ta yake nuna mata,

Hakanan rayuwar taita garawa har yaransu suntasa yanzu haka sunada shekaru 3 a duniya, Fauza da sauda suntashi cikin kulawa da soyaiya duk a bangare biyu wato uwa da uba kan Wata k’addara ta gifta a tsakaninsu tara basu a yayinda suke tsaka da jin dad’in rayuwar su.

Sunrabune sakamakon wata ‘yar uwar saddika datazo bak’ unta gurin ta tazone ganinta da yaranta a cewarta tunda saddika tayi aure basu k’ara had’uwa ba har gashima ta haihu. Saddika taji dad’in zuwan alawiyya don sauran ‘yan uwanta basan zuwa inda take suke yiba sakamakon yanayin rayuwar k’ auyen data zab’arwa kanta duk da basa k’inta da mijinta. Ai komai na Allah ne.

Alawiyya tazo musu da abubuwan arziki ba kad’anba kwana D’aya tayi musu tace zata tafi, Hakanan Baba dije ta had’a mata tsaraba irinta k’auye dadai sauran su.

Sunfito yimata rakiya ne kwar gida a yayinda wasu yara ke gefe suna wasa sukai su biyar a gurin abinsu, d’aya daga cikin yaran me suna kubra ta jiyo tana kallon alawiyya a tsorace, cikin mamaki tace mata ke lafiya? Ai kamar jira take Alawiyya tayi magana yarinyar ta dinga ihu tana kuka can kuma sai suma, ihunne yaja hankalin mutane dake gefe abinka da k’aramin gari nanfa gurin yacika dank’am da jamaa nanfa mutane suka fara tsegumi mayya tashigo gari Nandai akaita rigima don casikai bazasu yarda ba saita tsallaka ta,

Cikin ikon Allah wani babban malami yazo wucewa akan kekensa har zai gifta yaja ya tsaya, ya kutsa cikin mutanen yaga abinda yake faruwa. Nandai ya zauna ya jero muta adduoi cikin ikon Allah ta farfado tuni y’an borin dasuka kirawo suka tsere mutane ma da dai dai suka dinga guduwa kan kace me sai filin gurin.

Nanfa saddika tace bazata yarda ba anyiwa ‘yar uwarta sharrin maita. Rigima dai har gaban iyaye wannan rigimar ce silar rabuwar auren su don a karshe Saddika catai tagama zaman garin shikuma samaila bashida k’arfin dazai kama gida a barnin kano a karshe dai aurenne yarabe damashi aure rai gareshi ranta bai soba Hakanan ta tarkata kayanta tabar garin kura tabar yaran ta biyu takoma cikin danginta.

Samaila baban Fauza mutum ne mai tawakkali da yarda da K’addara don haka yabar wa Allah komai ya maida hankalin gurin sana arsu ta noman shinkafa da sauransu daga Baya Allah ya kuma had’ashi da larai matar sa a yanzu itama larai kamar dai Saddika take batada matsala suna zaune lafiya k’alau da y’an uwansa tareda a golan d’anta datazo dashi mamman duk yahad’a su yarik’e da ‘yayan’ yan uwansa cikin su harda faruk Wanda suke kira yaya Abba.

Kubiyomu…+Mamanhaneep

Cigaban labari

Tofa. Fauza a bording, tunda suka tarkata Fauza suka kaita makarantar kwana ta ‘yan mata dake cikin garin kano, dala. Bakinsu yasamu salama mutan unguwama suka samu lafiya Baba takance”tunda Fauza ta tafi makaranta baki na alaikum.

Acan b’ angaren Fauza tunda aka Kaita makarantar ta shiga taita yinta Wata sabuwar nutsuwa tazoma don tahad’u da way’anda suka fita. Dake Fauza akwai iya zama da mutane Nan da Nan tasaba itama tashige cikin d’alibai, Allah yahad’a ta da k’awayen kirki masu k’okari kan aci term d’in Fauza ta jajirce a karatu saigata takwaso ta biyar a ajinsu da aka basu sakamakon jarrabawa,

Sanda tazo gida hutu ji sukai kamar su maidata ciki don ganin canjin data samu ga tsananin mamakin nutsuwar data shigeta, Babanta Kuwa hamdala yake yana k’arawa, yayin da kunya take rufe Fauza taji kamar ta nutse,

Sauda taji dad’in ganin canjin da Fauza tasamu ko babu komai sa zauna lafiya da junansu inma shawara ce sayi tunda batada tamkar ta,

yaya Abba daya ganta yaji mamaki har zolayar ta ya dingayi tana murmushi yayinda yai mata tambayoyi a game da makarantar tasu, nanfa hira ta b’arke tanata basu labarin k’awayen ta da yanayin makarantar da horon dasuke samu wajen senior dinsu don tausayin Fauza Baba harda kuka itama sauda batasan Sanda tasomai mata kukan ba,

BAYAN SHEKARA UKU.

cikin wannan shekarar Fauza da Sauda suka kammala karatun su na sec sch, yayinda suka futo da sakamako mai kyau, su Fauza andawo gida makarantar kwana tak’are.

….. ….. ……

Tofa, rayuwar gaba d’ayanta ta canja A halin yanzu su Fauza sun zama cikakkun ‘yan mata kyawunsu yak’ ara futowa yayinda kamar su tak’ara futowa kana ganinsu kaga tagwaye.

Sauda tanada farin jinin samari a rana akanyi sallama da ita yakai sau UKU kofi ma amma sam bata saurarar su Baba dije takanyi fad’anta tagaji tayi shuru,

A bangaren Fauza kuwa bata da saurayi ko guda d’aya wanda zata nuna tace ” wannan shine saurayina hakan bai tab’a damun taba don a cewarta way’anda tayi adama k’uruciya ce.

Ana Wannan hali ne yaya Abba yasama musu makarantar islamiyya anan cikin garin suke hadda kan lokacin auren su yayi wanda shi a yanzu yafara aiki a Nan cikin garin kano a gidan mai na A’A RANO wanda yakeda burin siya musu form na jamb don yana shaawar suci gaba da karatun su a maimakon ace an aurar dasu.

Sunfara zuwa makarantar cikin saa don Fauza ta maida hankali akan abinda yakai su yayinda tafara fuskantar wasu canja canje daga gurin ‘yar uwarta Saudat,

Tunda suka shiga wannan mataranta tasoma ganin canji gurin sauda, na farko Saudat bata maida hankali akan karatun ta sai a basu hadda tak’ iyi tana kallo Fauza ta nayi saitayi kwanciyar ta tak’i tashi tad’auko nata al k’uranin na biyu tadena futowa ayi hira tafi son zama a d’aki kajita shuru kamar bata gidan na uku inzata tafi makaranta saitaci uwar kwalliya tayi shafe shafe tazama tamkar Aljana abinka da fara, k’arshema d’in kunan ta kwasarsu tayi takai aka ragemata zannuwan aka maidasu siket dai dai jikinta, Fauza tana mamakin canjawar ‘yar uwarta yayinda Baba dije sam bata kula ba haka ma Anty larai bamai saka ido bace, babsnsu kuma baya yin a gida kowa dai abin dake gaban sa shiyasa agaba. Wannan kenan

A yau ranar talata suna makarantar suna tsaka da karatu biron Fauza yak’ are gashi not malamin fikhu yayi musu mai yawa don haka tanemi izinin futa taje ta amso gurin ‘yar uwar ta, dake ba ajinsu d’ aya ba,

Tunda tadoshi ajinnasu gabanta ke fad’uwa har taji kamar takoma saidai ta daure tak’arasa babu malami a ajin illah d’aliban dasikai group group sunata harkar su, Acan k’arshen ajin ta hango Saudat tsakiyar k’awayen ta sunyi group sunyi tsit kome suke tunani oho da wannan tunanin tak’ara so gurin batareda tai magana ba ta lek’a cikin tsakiyar su don ganin sukwa meya d’au hankalinsu haka?

Gaban tane yafad’i tayi saurin ja dabaya takeda sakin salati duk ta tsorata da abinda tagani jikinta tuni yad’au b’ari jirin dataji yana d’iban ta shine yasata saurin zama dan karta fad’i.

Sukuwa basusanma Fauza ta gansuba illah wata y’ar iskar dariya datake tashi a tsakaninsu…

Kubiyomu+Cikin tashin hankali tabaro class d’in bareda tabari Saudat taganta ba, gefen wata bishiya tasamu ta zauna taci kukan ta tak’oshi,har akatashi tana gurin. Saudat kuwa bayan antashi kanta tsaye ajinsu Fauza tanufa donsu tafi gida bayan sunyi sallama da shaid’anun k’awayenta islam da sumayya wanda kan su rabu saida suka tsaya suka gama k’usk’us d’insu sanin abinda sukace saisu sai Allah a k’arshe dai islam tacewa Saudat zasuzo har gida sukawo mata.

A gindin bishiyar ta taradda ita bayan taje ajinsu taga bakowa cike da mamaki take dubanta don ganin yanayin ta gakuma idon ta dayayi ja, cikin damuwa tace”Fauza lafiya kike zaune a nan? Ko bakida lafiya ne naganki kamar kinyi kuka?

Batare da ta amsa mata tambayoyin taba ta mike tareda gyara hijabin ta ta dubi y’ar uwarta duba mai d’auke da abubuwa da dama sama da kasa take duban ta tareda tausayin halin da y’ar uwar ta tafad’a, a zuci kuwa tana aiyana” kaicon wannan zamani mai mayarda kin tsatse yazama watsatse hakaza kuma mai mayar da watsatse shiryaye Saudat mai hak’uri takoma mafad’aciya Saudat mai tsoron Allah takoma mai sab’awa ubangijinta Saudat mai gaskiya takoma munafuka mai fuska biyu a zahiri mutuniyar kirki a bad’ini kuma tantiriya? Nashiga uku ni Fauza tayaya zan yak’i bak’uwar rayuwar da Saudat tafad’a tunkan batai ambaliya cikin taba?

Wani malalacin kuka ne ya kubce mata,itadai Saudat saroro take duban ta tareda tunanin meyafaru da Fauza? Cikin muryar kuka tace”Allah ya shiryaki Saudat Allah yaraba ki da shaid’anun k’awayen dasike neman tarwatsa rayuwar ki, waishin Saudat yaushe kika zama haka? Suwaye silar canjawar ki? K’awaye ko?

Maimakon tabata amsa saitasa hannu ta d’auke ta da mari tassss! Cikin b’acin rai tace”ki shiga taitayinki Fauza kitsaya iya matsayinki babu ruwanki da k’awaye na dama ancemin kinshigo ajinmu dazu to karki kuma kuskuren shigowa cikin sa inba hakaba wlh sainayi maganinki banza y’ar sa ido,kehar kin isa kimin nasiha to Allah dai yaso kan ayi d’_aren akai kwandi duk abinda nayi a bayan wanda kikai nayishi kodanni banida bakine to ina gargad’inki babu ruwanki dani ke harkama kowa yayi tasa mtswww taja dogon tsaki tabar Fauza a gurin rik’eda kunci.

Tundaga wannan ranar suka shiga takun sak’a da junansu babu mewa juna magana kowa harkar sa yake, Fauza tana cikin mamakin halin ko inkula da y’ar uwarta take nunamata don inzasu yini sukwana inhar batai mata magana ba tofa bazatai mata ba tana k’okarin ganin sun dai daita a tsakaninsu tunkan Baba da anty larai su fahimra amma ina ita Saudat tad’au zafi dayawa don haka itama Fauza ta tattara ta ta watsar,amma tanai mata mgn duda saitaga dama take amsawa kuma har a yanzu tare sukecin abibci.

A yau takama Alhamis babu makaranta suna zaune a tsakar gida da yamma suna hira yayin da Saidat take d’aka a kwance taci kwallai kai kace wani gurin zata,

Baba tana tsaka da yimata mitar tafuto tasha iska sukaji sallama ,islam ce itada wata k’awarsu zainab itama dai k’awar Saudat ce, har k’asa suka tsugunna suka gaida Baba da Anty larai harda yar hira Baba har zolayar su take,

A yayinda Fauza ta had’erai tayi kicin kicin bata k’aunar taraiyar Saudat da islam don acewar ta itace silar komai, fuska murtuke suka gaisa har islam tana fad’in” Fauza gwamnati irin wannan cin magani hqka waya tabokine? Baba tace”wannan miskilar harsai antabo ta ai haka take kamar mai kwankwamai,gaba d’_aya sika kwashe da dariya kan sushiga ciki inda Saudat take jiran shigowar su.

Hira tayi dad’i tsakaninsu yayinda islam tabud’e jakar ta taciro taf kekiyar wayarta tashiga kamo musu vidios na sex kala kala wanda basu dace yayan musilmi su dinga ganiba wanda shine asalin canjawar Saudat tun suna kamowa tanakin gani hartaji tafara shaawar gani a halin yanzu ma bataki yafaru a kanta a gsky ba don sunriga sun kwadaitar da ita nishadin dake tattare cikin wannan harka duda tanajin tsoro tana kuma taka tsantsan amma hudubar su tayi tasiri a cikin zuciyar ta hartaji tana shaawar tayi waya tata takanta don ta dinga gani hankali kwance,

A yanzu ma wani blue film zainab takamo musu suke gani sunbada hankalinsu cikin kallon bakajin komai sai tashin nmfashinsu don kowaccensu tadauke wuta, basuji motsin shigowar taba illa maganrta dasuka tsinta a sama, duk da sunyi saurin rufe wayar tariga tagani kuma ta tabbatar da abinda suke gani a class dinsu yanzuma shi suke gani.

Batareda ta kuma duban Suva ta dauki abinda zata dauka tayi waje,tsaki Saudat taja mtssww tareda cewa munafuka,

Zainab tace”kinga kawai kuzo mubar nan naga anan akwai ‘yan sa ido wannan kanwar taki itace matsalar ki dannaga alamin ustaziya ce, dariya Islam tayi kan tace”kinga shirya mutafi kawai inyaso sai murakoki anjima inkuma zaki mana rakiya party dazamu da magriba to saimuje tare,

Cikin zak’uwa tace”aikuwa xani kenifa nadena kunshe kaina a gida kujirani na shirya Allah ya hadani da guy din dazamu Shana,nanfa sukai dariya Zainab tace”aikuwa akwai gayu yarinya masu tsada kuma zasu jikaki da naira ammafa lnkin bada minti ,dariya Sukai tareda tafawa.

A can tsakar gida Fauza na jikin window d’akin Tanajin su take hankalin ta yatashi ta juya gabas da yamma kudu da arewa tarasa ta inda zata hana Saudat binsu Islam don inhar tabisu shikenan idonta yabud’e..kubiyomu

Momhaneef&haneefa

[3/26, 11:35 AM] Mamanhaneep: ANA ZATAN WUTA A MAK’ERA…15&20

©NWA

Mamanhaneep&Haneefa Usman

Tana nan tsaye tarasa abinyi sai can dabara tafad’o mata ta zari mayafin ta tafuta,gidan su hadiza tanufa aminiyar Saudat batada k’awa tamkar ta tanajin maganar ta, don haka tanufi gidan su kai tsaye kozasu nasarar hana Saudat binsu Islam.

A k’ofar gida sukai kaci b’us da hadiza da alamu wani gurin zata. Cikin hanzari Fauza tace” Alhamdilillahi dana sameki ina zaki haka a gefin magriba? Murmushi tayi kan tace” aikena akayi gidan yaya ta kinsan babu nisa sosai kefa inazaki naganki a hargitse haka?

Bako ina gurinki nazo dama amma tunda munhad’u anan shikenan, yanzu tunda unguwa zaki kizomuje gida sai Saudat tarakaki kinsan dai bibbiyu tafi dad’i ko? tak’arasa cikin salon wasa da murmushin yak’e.

Abin mamaki nanda nan fuskar hadiza tq canja Fauza tadube ta tareda yamutse fuska kan tace” meyafaru hadiza lafiya?

Cike da damuwa hadiza tace”a gaskiya bazan b’oye miki ba Fauza nadena Shiga harkar Saudat Umma ma tahana ni zuwa gurin ta,

Gaban Fauza ne yafad’i tatsaya cak tazubawa hadiza ido wani zafafan hawaye suka shiga gangaro mata, hadiza taci gaba da cewa” kiyi hak’uri Fauza ba gudun Saudat nake ba k’awayen datake tare dasune nake gudu ke kanki shaidace Islam ba mutuniyar kirki bace daga yiwa Saudat magana akan tarabu dasu bakiga cin mutuncin datai minba shiyasa na dena shiga harkarta da nafada wa Umma tace nadena zama a gurin su.

Cikin muryar kuka Fauza tace” narasa yanda zanyi naraba Saudat dasu Islam gashi har jamaa sun farga da alakar datake tsaka ninsu amma a cikin gidan mu babu Wanda ya farga wannan wani irin sakaci ne?(hattara iyaye)

Ki kwantar da hankalinki Fauza shawarar dazan baki tunda su Anty larai basu saniba kezaki fada musu tun wuri a rabata dasu amma inkika tsaya kuka wallahi zasu kaita subaro kinaji kina kallo kinsan dai duk garin nan ba wanda ya isa ya tsawatar musu tunda ubansu mai kudine kuma matar uban su itake d’aure musu gindi mutane ma suna zargin ‘yar mad’igo ce ana cewa duk itake koya musu ashararan ci kala kala to tunwuri kiyi k’okarin rabasu,

Hawayen ta tagoge tareda cewa”bansan komai a game da rayuwar su Islam ba haka ma a gidanmu babu Wanda yasansu don ina rok’onki hadiza kizo muje kifad’awa Baba labarin su nasan inhar taji daga bakinki zatafi yarda don kallon mutanen kirki takewa su Islam.

To shikenan yanzu bari naje Aiken da Umma taimin inna dawo zanzo saina fad’awa Baba komai,yauwa tokije saikin dawo na gode ,inji Fauza.

Da hanzari tajuya ta isa gidan turuss tatsa a tsakar gidan jikin ta yayi bala in sanyi a salub’e tak’arasa k’ofar d’akin su tad’aga labulen wayam babu Saudat babu Alamun ta gaban ta ya yanke yafad’i ta saki labulen tajuyo tana k’arewa filin tsakar gidan su kallo cikeda takaicin irin rayuwar dake waka na cikin gidan,

Kowa yana nasa b’angaren tareda ‘ya’yansu tsakar gidan d’al kamar babu jamaa a gidan, a dan dqryar tsakar gidan tazube tana kuka mai tsuma zuciya tareda tunanin makomar rayuwar su gaba d’aya.

Ace duk girman tsakar gidan su inhar ba Baba ce tafuto ta zauna ba bamai zama cikin sa balle akula da shige da ficen su inhar Baba tafadi tarasu rayuwar su abin tausayice basuda mai d’ora ido akansu balle asan wani hali suke ciki? yanzu dai gashi da mutane cikin gidan Saudat tasa k’afa tayi ficewarta babu wanda yasan tafuta Dan yau d’aya Baba bata zauna a tsakar gidan ba takoma d’aki sakamakon mura data takura mata ayau,

Yanzu in mutuwa tayi zaman Kansu zasuyi kenan? Kowa yaja yayan sa d’aki sukuwa anbar su a tsakar gida suyi abinda sukaga zai fishshesu a matsayin su na yan mata Wanda sukafi bukatar kulawa a wannan lokacin?

Yau da ace akwai tsayeyyen ido akansu da Saudat bata watsar da tarbiyyar ta cikin k’ankanin lokaci ba,

Sallamar hadiza ce takatse mata tunani. Da gudu takwasa taje ta rik’e hadiza cikin kuka take fad’in tabisu hadiza shikenan Saudat tafad’a gurba tacciyar rayuwa sai yau na tabbatar rashin uwa babban gib’i ne ga rayuwar mu. Kuka take kamar ranta zai futa… Kubiymu+

***Rik’e ta hadiza tayi had’e dacewa”kiyi shuru Fauza Allah zaikare Saudat insha Allahu muje gurin Baba zan mata bayani yanda hankalin ta bazai tashiba.
Cikin d’akin suka tadda Baba akan sallaya ta idar da sallar magriba don haka Fauza tafuto donta d’aura alwala bayan ta idar da alwalar ne wani yaro yayi sallama ta amsa, yaron yace”Fauza wai kizo inji idris yace sauri yake, cikin yanayin mamaki tace” idris kuma kodai Saudat yace maka? yaron yace” Fauza yace mini, ta gyara d’aurin d’an kwalinta kan tace” kace ina zuwa sallah zanyi.
A kwar gida ta taraddashi akan mashir d’insa vespa,cikin nutsuwa suka gaisa kanta watso masa wurk’ilallun idanun ta masu k’ara mata kwarjini da sawa a dinga shakkar ta tace”lafiya idris katura a kirani da magribar nan? glass din dake sanye a idon sa ya zare kan yace” lafiya amma ba k’alau ba, gyara tsayuwar ta tayi kan tace”ina jinka”
A gaskiya Fauza ‘yar uwar ki tana wahalar dani shiyasa nakawo miki k’arar ta, gaban tane yafad’i cikin sanyin jiki tace” meyafaru idris?
Kinsan dai irin son da nakewa Fauza kuma kema shaida ce a irin kaunar data nunamin, uhm inajinka, yauwa a tsawon shekaru hudu’n damukai tare da Fauza bantab’a zatan akwai abinda zai gifta tsakaninmu takasa fahimtata ba sai yanzu, shin Sauda manta watai ni idrisu k’aramin ma’aikacine ko kuwa damacan ba son Allah da Annabi Saudat kemin ba da take k’okarin wulak’antani akan abin duniya?
Cikin k’aguwa da bayaninsa tace”kayiwa Allah ka takaita dogon bayanin ka idris kafuto fili kafad’an wannan bayanan nariga nasansu tun tuni,
Hmmm yasauke numfashi kan yacigaba” Fauza abubuwa sunfaru dayawa ay’an kwanakin nan tsakanina da saudat, babban musabbabin kuwa shine waya! Waya! ta maimaita cikin kad’uwa da mamaki, kwarai kuwa Saudat waya takeso nasai mata,bama k’arama ba babba takeso mai tsada, to a zahirin gaskiya banida k’arfin siyawa Saudat babbar waya danna fad’ama ta gaskiya shikenan tad’au fushi taketa wulak’antani kinga jiyama danazo k’in futowa tai to wannan shine dalili,
Nabata hakuri akan tad’an jinkir ta zuwa bayan sallah zan siyama ta amma taki hak’ura sai nake ganin kamar tadena sonane.
Jikin Fauza yayi sanyi k’alau tarasa mema zata cewa idris tausayin sa ya baibaye rayin ta,kallon sa kawai take duk yadamu.hmmm tasauke ajiyar zuciya ta daure ta kwato Kalmar ban hak’uri da kyar tajefi idris da’ita.
Kayi hak’uri Dan Allah narasa meyasa Saudat tayi haka amma zanyi k’ok’arin fahimtar da ita , insha Allahu zakaga canji.
To ba komai ina zuba ido amma nikai na ina mamakin canja warta ki tuntub’e ta ko wani laifi nai mata.
Burga mashir d’insa yayi yatafi cikeda rashin tabbas don yafara cire tsammani akan Saudat. Itama binsa tayi da kallo harya b’acewa ganin ta, Anan tayi tsaye tareda tunanin Al amarin Saudat dayake rikid’a tamkar wahainiya yake canja wa, idris mutumin kirki Wanda yake matuk’ar son Saudat tunkan tasan kanta yake kyautata mata duk cikin Samarin ta babu tamkar sa,amma ayanzu Saudat take son ta butul ce masa akan wani raayi nata mara tushe?har zata raina martabar sa ai arziki na Allah ne ina laifinsa Dan yana d’an nefa wanima baikai matsayin saba.
Nan dai Fauza taja k’afa takoma cikin gida cike da Al ajabin canjawar ‘yar uwar ta.
A zaune ta taradda hadiza wacce take jiran Baba ta idar da sallar isha, bayan ta idar da sallar ne tareda adduoin ta,ta yaye mayafin ta ajye tareda cewa” hadiza nake gani?
Nandai suka gaisa taceda Fauza” ince dai kinje kin shaidawa wayan cen anyi sallah naji ko motsin su babu kai bakace akwai mutane a d’akin ba,
Saida ta tab’e baki kan tace” nemesu inda kika ajye su, sororo tabita da kallo kan tace”ke bansan k’aniya saikace kud’i zakice nane mesu inda nabar su? tunda abin naki shak’iyan cine bari nalek’a da kaina nagani
Yunk’urawa tai zata mik’e cikeda tausayin ta Fauza ta rik’eta tareda cewa” kiyi zamanki Baba bafasa gidan nan tun dazu suka futa.
22&25
Cikin rashin fahimta tace” bangane ba ina zasu da magribar nan ko rak’a k’awayen nata tafuta yi?
Hawayen tausayin Baba ne ya karyo mata tace” eh rakasu ta tafiyi,nifa Baba banasan k’awancen su da Saudat yaran basu kwantamin ba. Baba ta amshe da cewa” barema wannan me ido a tsakarkan Sam bata kwantamin ba,Islam kenan. To bari ta dawo zantaka musu birki sam banason kwashe kwashen k’awaye,
Hadiza tace”ai inkikaji labarin wa’yan nan tak’adarun yaran saikin sha mamaki sam basuda tarbiyya wallahi,
To gwara da Allah yakawoki kika fad’amin insha Allahu babu ita babu su yau kinjimu da yara masu siffar muminai? To Allah ya kyauta. Hakan dasukaji a bakin Baba shiya hanasu faiyace mata halin su Islam don karsu d’aga mata hankali tunda abinda sukeso din Baba ta fadeshi wato shiga tsakaninsu da Saudat.
D’akin su taja hadiza Dan tabata labarin su Islam a sirri batareda wani yaji ba, nandai tasoma bata kanun labari kamar haka.
****wacece Islam****
‘Yayan wani attajirin mutum ne Alh saidu Wanda keda matar aure guda d’aya jal tun bayan rasuwar mahaifiyar su Islam ta rasu tabar ‘yaya hud’u duk mata a yayinda suka rayu a gurin kakarsu wacce ta haifi uwarsu kan ya auri matarsa ta yanzu me suna lubna,
Rikonsu Islam yadawo gurin lubna ne bayan rasuwar kakar su,sun tashi cikin tarbiyya har kawo girman su itada yayar ta yusra wacce tsiran shekara biyu ne tsakaninsu sai kuma k’annansu guda biyu halima da Zainab suma din dai bawata tazarace a tsakanin suba inka gansuma kace yan biyu ne, a halin yanzu halima tana cikin shekara ta goma sha hudu kenan yayinda Zainab takeda sha daya,
Mahaifinsu yana matukar kaunar su yana sakar masu naira don haka basuda matsala ga makaranta mai tsada daya sakasu, Alh saidu yana alfahari da yaransa don kokarin da Allah yabasu basa taba bashi kunya ko wanne bangare shiyasa yake musu yanda suke so,
Suma kuma sunaji da mahaifin nasu don irin kaunar dayake nuna musu da kuma faranta musun dayake yi, sunyi farin ciki matuka da rikon su yadawo hannun matar babansu a cewar su sundawo kusa dashi basuda sauran kewarsa.
Farkon zaman su da lubna sun samu matsala daga gareta don ganin canje canjen dasuka fara fuskan ta daga gareta,
Lubna dai kwakwarariyar yar barikice kana ganinta kaga yar duniya, sun hadune ta dalilin wani abokin kasuwancinsa yahadashi da lubna yai masa dalilin aure,
Batare da wani dogon bincike ba ya auri lubna ya ajyeta a garinsu tushensa tareda damka ragamar yayansa a hannunta batare da binciken sanin asalin wacece lubna ba?
Lubna dai asalinta yar Kaduna ce ta tsere daga hannun iyayenta a dalilin auren dole dasukai niyyar yimata,tsawon shekara biyar tana yawon bariki kan Allah yahada ta da Alh saidu tayi auren kudi,
Kasancewar Alh saidu ba anan yake kasuwancin saba,yana futa Dubai ne yayo canji dadai sauran k’asashen waje, hakanne dalilin daya hana masa lokaci dazai zauna cikin iya lansa na lokaci mai tsayi inma yazo baifi yayi kwanaki ba yakoma, kasuwan cinsa yasa agaba,
Har zuwa wannan lokaci bai Ankara da barnan dake cikin gidan saba,illa mutane dake kawo masa tseg umi kan yasa kafa yayi fatali dashi don a cewarsa ‘yayansa sunada tarbiyya kuma matarsa mutuniyar kirkice ya yarda da ita dari bisa dari.
Tun farkon aurensa da lubna takasa hakurin rayuwa da mijinta, da zarar yatafi harkokin sa itama zatasa kafa tayi nata guri, dawowar su Islam hannunta ne yayi sanadiyyar dena yawonta kan wata sabuwa tabullo.
Wata tantiriyar k’awa Allah yahad’ata daita wacce tafita bud’edden ido basu jimaba ta koyawa lubna harka da mata wato mad’igo(Allah ya tsare) tunda suka hadu da haj laila lubna tadena futa yawon bariki saidai haj laila takawo mata duk macen datake so.
Tun su Islam basu gano halin lubna ba har suka ganota yau da gobe suna gani ga kuma hudubar wayaiyun k’awayenta ‘yan duniya tuni sukai musu huduba suka watsar da tarbiyyar da akagina rayuwarsu a turbarta, abin bak’in cikin harta su halima dasuke yara lubna bata kyale ba kwana take dasu,
Tana matukar k’aunar su gaba dayansu wannan yajawo mata soyaiya wajen ubansu Wanda yakejin baida tamkarta tunda iyayensa sun rasu,hakanan bai taba damuwa da rashin sanin iyayen lubna da baiyiba, a ganinsa tunda tanasansa suna zaune kalau kuma tanasan yaransa to bashida wata matsala. To Allah dai ya kyauta.
Hakanan suke cigaba da rayuwar su cikin wannan k’azamar rayuwar saidaj fatan Allah ya shiryesu,dama malam ba haushe yace wake daya bata gari yake.
Islam sunhadu da Saudat ne a islamiyyar su wacce suke aji daya harta wajen zamansu dayane, tunda lubna ta kyalla ido ta hango Saudat tareda su islam taji tana balain son kasancewa tareda ita nan da nan ta tayar da hankalinta ta tada nasu Islam akan sushawo mata kan Saudat don tacika burinta na mallakarta,
Kudi tazube musu tsababa duk wacce ta yaudaro mata Saudat tofa wannan kudi yazama mallakinta, har islam tanajin kishin Saudat a cikin ranta amma dataga wannan uban kudi tsababa bashiri ta watsar tashiga farauto Saudat ganga ganga.
Toh muje xuwa gadai Saudat nan nahango cikin club tareda su islam yayinda suka nufi gurin haj lubna da ita fuskarta dauke da matsanancin tsoro da fargaba hadeda nadamar zuwa gurin..
Kubiyomu
+***Shigowar Baban ta ne yaka tse musu hirar da suke, daga can tsakar gidan tajiyo yana kwala mata kira, ta futa da hanzari ta durk’usa tanai masa sannu da zuwa.

Ledar dake hannunsa ya mik’o mata tareda cewa” ungo wannan keda ‘yar uwarki hijabai ne nagansu sunyi kyau nasiyo muku. Amsa tayi tareda yimasa godiya ta mik’e a yayin da Anty larai tafuto don tarbar sa tareda yaran ta guda biyu,

Haka nan ta tsinci kanta da mugun jin haushin Anty larai don a ganin ta itake da hakk’in kula dasu,amma babu ruwanta dasu harkar gaban ta kawai take itada yaranta tsakaninta dasu gaisuwa saikuma muamala ta yau da gobe,

D’akin Baba tanufa ta nuna mata hijaban nasu yayinda ta mik’o mata kunshin tsiren da yashigo ya kawo mata kan yakira Fauza.

Anan d’akin Baba suka zauna suna ‘yar hira sunacin tsiren can dai hadiza tai musu sallama ta tafi gida har kofar gida Fauza ta rakata bayan sunkuma tattaunawa game da Saudat.

Suna hira sama-sama da Baba bacci ya kwasheta sai jitai ana tashin ta,Baba ce ke tashin ta tareda fad’in” Fauziyya tashi har yanzu fa ‘yar uwarki bata dawo ba, tuni ta watsake tadubi agogon dake bangon d’akin ‘karfe 11 nadare babansu harya rufe k’ofa ya kwanta gidanma shuru alamun kowa yayi bacci.

Zunbur tamik’e tare da d’aukar hijabi Baba tayi saurin rik’eta tareda cewa” ina zaki Fauza? Hankalin ta duk yabi yatashi tace” Baba binta zanyi har gidan su islam d’in nakira ta inba haka ba bazan iya bacci ba,

Kinga zauna ki kwantar da hankalin ki,ta nuna mata gurin zama, kina jina futarki yanzu ba k’aramin hatsari bace Fauza don duk wanda ya ganki cikin wannan dare zaiyi zatan yawone ya futar dake, ita kuma Saudat duk inda taje zata dawo tunda da k’afar ta tafuta ba wanine ya sace taba,

Inkika futa neman ta kamar kin tona asirin tane kowa zaisan Saudat tatafi yawon dare don haka ki kwantar da hankalin ki kimata adduar shirya kowa da yanayin k’addarar sa wato ita Saudat saida ta girma Allah ya jarrabemu da ita,

Hmmm tasauke numfashi tace” yanzu Baba ina Saudat take? Yoni nace ga inda take? Ko kad’an banji futar taba mu zuba ido zuwa da safe tukunna abinda nake so dake ki d’auro alwala kizo kiyi nafila kiyi addua mu mik’a lamuran mu ga Allah, a lokacin da kikai taki k’iriniyar kwana nake a zaune inai miki addua da nafilfili kuma tun baaje ko ina ba Allah ya shiryeki, don haka in mutum yafad’a wata mafisa fad’a ko duka basa shiryardashi saidai Addua don haka ki kwantar da hankalin ki kiwa ‘yar uwarki addua Allah ya shiryeta.

Jikin Fauza yayi laasar tasan duk abinda Baba tafad’a gaskiya ne amma kuma inda k’addara tofa da hali,donko asiri hali yake taddawa, sai mutum yagama shashancin sa ace shaid’anne bayan shine shaid’anin, nandai tagama mitar ta a ranta kan ta d’auro alwalar.

***

A bangaren Saudat kuwa bayan ta shirya cikin wani swess lece Wanda yaya Abba ya d’inka masu itada Fauza, d’inkin dai-dai jikin ta sakamakon rage mata d’inkin datakai akayi yayi mata dass kamar a jikin ta aka d’inkashi, kasancewar ta gajeriya kuma cikakkiya saita futa d’as acikin dinkin,

Tayi matuk’ar kyau kasancewar ta fara k’alkal lace d’in kuma ruwan toka, nandai suka fice sukabar gidan batare da sanin kowa na cikin gidan ba,

Gidan su zainab suka nufa acan suka kuma shiryawa yayinda suka canja shigar k’ananun kaya matsatsu, da farko Saudat taji kunyar saka kayan sabida rashin sabo daga baya kuma saita daure tasa don duk sun cikata da dadin baki tareda kuranta kyawun halittarta har saida tasaki jikin ta,amma duk a takure take jinta,

Islam ce tasake duban ta tace” gaskiya mata dayawa na cutar da kansu,ki dubeki Saudat yanda matukar kyau ga diri Allah yabaki Amma kin wani kunshe kanki a gida kamar matar aure ai kifuto ki shana ki mori k’uruciyar ki shine inyaso daga baya sai kiyi auren ki,

Zainab tace”aisai ma munje gun zakiga yanda gayu zasu rude akanki in suka kyallaro wannan baiwa da Allah yabaki, kuma ina mai tabbatar miki a yau dinnan kadai kinzama hajiya don wannan jakar a cike da dollas zaki dawo daita hajiya ta,

Itadai murmushi take binsu dashi tanajin banbarakwai a ajikin ta yayinda zuciyar ta ke cikin fargaba a d’aya b’angaren na zuciyarta kuma na k’ara mata karfin guiwar taje tashana taji dad’in rayuwar ta,

Misalin k’arfe goma na dare suka isa gurin party su biyar ne cif don sunbiyawa wasu k’awayensu, cikin takun yanga da isa da ‘daukar hankali da kuma jan zare suke tafiya yayinda suka Saudat a tsakiya sakamakon rashin sabon da bataiba,

D’akin tarone tangameme wanda k’ofar sa take a gark’ame saika bada card zaa bud’e maka kofar kashiga a mayar a rufe.

Shigar su keda wuya Saudat tacika da mamakin ganin dataiwa taron duk zallan mata ne babu namiji ko d’aya balle gayun da suke cemata zasu rud’e a kanta.

Yanda take binsu da kallo haka suke binta da kallo kamar zasu cinye ta, bata tsinke da lamarinba saida suka kutsa cikin mutanen tasoma ganin abubuwan al ajabi mata ne yara da manya ko wacce da abokiyar shashancinta wasuma mutum ukune akan mace d’aya,runtse idon ta tadingayi don bata fatan idonta yakuma tozali da wasu.

Gabanta ne yashiga fad’uwa don ganin yanda wasu matan ke zaune tsirara a gaban mace kamar wayanda ke zaune gaban mazajensu,sukuwa ko ajikin su wasuma basu lura da itaba.

Cak taja tatsaya gaban ta naci gaba da fad’uwa,ganin ta tsaya suma suka tsaya tareda zuba mata ido cikin mamaki Islam tace” lafiya Saudat? Saroro take kallon su,aikan zee tai magana ta fara jada baya k’arshe ma ta juya da sassarfa ta nufi hanyar futa,

Ganin hakan yasa Islam tabita da sauri,sukuwa sauran tab’e baki sukai suka nufi gurin abokan huld’ar su.

Buga k’ofar tashigayi don abud’e mata tafuta amma shuru kkji har islam tak’araso inda take,cikin haki da gajiya tace” Saudat me kike shirinyi haka angaya miki in anshigo ana futane? Tokeda barin gurin nan sai ankira assalatu,

A fusace tajuyo ta d’uketa da mari cikin k’araji tace” danme zakimin haka islam? Danme zaki kawoni gurin jinsina me mace y’ar uwata zatai min tirrrrr kaicona dana amince miki Islam.

Batai auneba taji an buso mata wata hoda nanda nan taji wani irin dummm idonta yarufe tasoma ganin duhu duhu…..

+A fusace Islam tajuyo don taga wacece tai mata wannan d’anyen aikin? Cikin k’unar rai ta balbale fati da fad’a(itama ‘yar kungiyarsu ce) taci gaba, donme zaki busa mata koken fatima!? An fad’a miki Saudat d’aya take damune itafa ko taba bata saniba balle sauran kayan maye,

Tab’e baki fatima tayi kan tace” bani zaki fad’awa ba wacce ta turoni zaki fad’awa, cikin fuskar mamaki tace”wacece ta turoki? Da hannu ta nuna mata hajiya lubna dake hakimce akan kujera gaban ta cike da kayan maye.

Wani mugun tsaki islam taja mtsssw tace” kin kyauta saiki sa a d’auko ta kuma kibiyo ni da’ita,

Cikin b’acin rai take fad’in” haba Anty meyasa kiyiwa Saudat haka kinsan fa Saudat batasan komai ba dole sai munbita a sannu da lallami kan mujawota cikin mu, yanzu gashi nan waccen mara hankalin taje tabusa mata koken Bakya tunanin zata iya samun matsala a kwakwalwar ta? Ai koken taiwa Saudat k’arfi.

Kofin glas din dake hannun ta ta ajye tareda sakin wani murmushi kan tajawo hannun Islam ta zaunar da ita gefen ta tareda cewa” haba baby na kwantar da hankalin ki ba koken bace,wata powder ce wacce bazata cutar da ita ba, kinsan dai ina son Saudat zankashe ko nawane don na mallaketa to kuwa yaushe zan cutar da ita?

Hmmm ta sauke ajiyar zuciya tace”to yanzu Anty ya zamuyi da ita? A gidan su basusan tafuto ba kuma gashi dare yayi Anty haka kurum sai naji ina tausayin Saudat don Saudat mutuniyar kirkice ina tunanin hakkin Saudat bazai barni.

Gaban lubna ne yafad’i don jin furucin islam, hankalin ta yatashi tuni fargaba ta d’arsu cikin ranta,karfa islam ta b’atamin shiri,ta raya a ranta, datai wani tunani saita warware ta saki ranta ta jawo islam jikin ta cikin sigar lalashi tace” haba baby na wannan wani irin tunani kikeyi karfa ki manta inhar Saudat tashigo cikin mu zamu samu kud’i ga kuma sabon canjin dazamu samu ke kanki nasan kingaji da hajiyoyin dasuke tare da ke, in muka samu Saudat ko waccen mu zata nishad’antu da ni imar ta bawai ni kad’ai ba kiyi tunani dakyau kiduba fa irin kyawun surar da Allah yayi mata, kinsan dai munfi son irin suko?

Gyad’a kai tayi alamun gamsuwa da bayaninta tace” ni yanzu d’aukar ta zanyi na kaita gida, bangane kikaita gida ba? Wai meyake damunki islam? Yakike neman yimin tirji ni mutane nawa na sadaukar miki? Dan naga k’awarki inaso saikuma ki nunamin iyaka ta? inaga dai manta hali na kikai ko? To koban samu Saudat ta dalilin kiba zansame ta ta hanyar bokaye na kinsan babu abinda bazasu samomin ba a duniya inhar inaso.

Mugun tsaki mtssssw taja kamar zata tsinke harshen ta, tamik’e tsaye tareda cewa” duk wayannan maganganun naki ki adana su inna kaita gida nadawo kya lissafomin su. Kuma kidenai min tsawa ko uwar data tsugguna ta haifeni bata tabaimin tsawa ba balle ke, ina k’ara jaddada miki ni k’adangaren bakin tulu ce kibi a sannu Anty,

Cikin kad’uwa da furucin ta na k’arshe tace”me kike nufi islam ? Glass d’in dake sanye a idonta tagyara had’eda wani murmushi na mugunta ta suri muk’ullin mota tayi tafiyar ta a yayinda lubna take kiran sunan ta da islam islam ko waiwayo ta batai ba tai ficewarta bayan tai musu nuni da subiyota da Saudat wacce batasan a duniyar da takeba.

Cikin cizon yatsa tayi kwafa tareda kiran wata aminiyar ta dake gefe tana kallon su duk abinda yafaru akan idon ta akayi.

Cike da damuwa lubna takuma fayyace mata abinda ke faruwa. Wata iriyar dariya ta ‘yan duniya haj kilishi tasaki tareda cewa” tun farko haj lubna kekikai sake aiba daka ta irin wayan nan yaran masu tashen k’uruciya yanzu ganinta take dai dai take dake don haka ki kwantar da hankalin ki kibar komai a hannu na su yara ne sai anbisu ta lallami ita kuma Saudat kibar ni da ita akwai malamin dazai miki aiki akanta da k’afarta saitazo gareki,

Cikin dariyar jin d’adi suka tafa tareda cewa”dadina dake kilishi akwai saurin kawo wuta to bari kiji inhar bukata tabiya zan mallaka miki mota ta ke duk abinda kike so zan baki,

Gaskiya kinaji da wannan Saudat din kome kika hango a tare da ita oho bayan ga manyan yara nan kinada su. Hmm abin sirri ne kedai kiyimun taimakon da kikace, to zanmiki amma da sharad’i, ina jinki wanne sharad’in? Zan samomiki Saudat kota wani irin hali ne nikuma zaki bani Islam kinsan nadad’e da fad’a miki ina sonta.

Cikin tsananin kishi tace” banganeba nifa shiyasa bana shiri daku sabida kunfiya zare zqre nibana sharing da kowa nima banaso ayimin ki tsaya a motar danace zan baki. Cikin sigar wasa tace” to maida wukar ni zolayarki nake kinsan dai ina dasu dayawa, naji kowa yarike nasa nidai ki cikan alkawari,

Zuwan wasu yara gurinne yakatse musu hirar, yayin da ko waccen su taja abokiyar lalacinta suka shiga faranta ran junan su.( Allah ya kiyashemu yakuma shiryi bayinsa masu bukatar shiriya)

Kubiymu+

Misalin k’arfe biyu na dare Islam ta isa k’ofar gidan su Saudat. Yasalam tace don ganin k’ofar gidan su a gark’ame ita kanta unguwar shuru babu kowa duk ila hirin gidajen a rufe suke,
Zainab dake gefen ta ta kalla had’e da cewa” yanzu meye abinyi zainab? Abinyi kawai ki dire musu ‘yarsu muk’ara gaba, mtsssw tayi tsaki,ke bakida hankali yazaayi na barta anan ko wani Abu bai same taba in akagan ta a wannan halin mutane ca zasuyi kayan maye tasha kinsan dai mutanen garin nan,
Hakane kuma to muje kawai ki kaita gida da safe inta farfado basai mukawo taba?batace k’alaba ta karkata motar tayi gaba abinta, gidan su tanufa kai tsaye da taimakon mai gadin gidan suka shiga da Saudat ciki,
***
Misalin k’arfe biyar na safe Saudat ta farfad’o cikin firgici da tsoro ta mik’e a razane,a tunanin ta acan gurin party take, saida ta nutsu ta soma waige-waige tana mamakin mekuma yakawo ta nan?
Nanfa kwakwalwar ta tasoma tariyo mata abubuwan dasuka faru a daren jiya, nanfa gabanta ya yanke yafad’i tad’aga ido tasauke akan a gogon d’akin, nashiga uku! Anan nakwana kenan? Take fargaba tacika mata zuciya mezataje tacewa Baba in an tambaye ta a ina ta kwana? bama wannan ba, tsananin tashin hankalin da zasu shiga shine yafi damunta maybe ma suxaci ko saceta akai! Da wannan tunanin tanufi k’ofar d’akin tasoma buga kofar duk hankalin ta yayi gida.
Islam dake d’akinsu halima a kwance tana bacci taji bugu tasan dai Saudat ce ta farko,don haka ta mik’e ta tafuta,
Shan gaban ta tayi don ganin tana neman bangaje ta tawuce,tayi saurin rik’eta tareda cewa”saurare ni Saudat zo kiji dan Allah muyi magana ta fahimta.
K’okarin tureta take daga rikon datai mata,ganin hakan be samuba yasata fincike hannun ta da k’arfi tareda cewa” cikin
tsawa.tace”kibani hanya na wuce nace a yau nayi dana sanin kawance da irinki Islam Ashe a cikin wannan k’azamar rayuwar kike rayuwa? To Allah ya shiryeki Allah yai min tsari da irinku, wa’yan da kuke cikin tsinuwar Allah da manzan sa ke hatta kayan jikinki tsine miki suke,abincinki ruwan shanki makwancin ki ke komai da kika sani hatta da k’asar da kike takawa tsine miki suke A k’arshe inai miki adduar shiriya dake da duk wani mai aika sab’o irinna ki.
Tofa, jikin Islam yayi bala’in sanyi,maganganun Saudat sunyi tasiri cikin ranta hartaji tsoron ubangiji ya d’arsu cikin ranta. Saudat kuwa tuni takai k’ofar futa daga d’akin cikin sanyaiyar murya Islam ta kira sunan ta.
Saudat! Dan Allah ki tsaya ki taimake ni ki fahimtar dani illar abinda nake aika tawa ki tsaya ki tserar dani daga cikin wannan k’azantar kamar yanda kika ambata,
Cak Saudat tatsaya donjin kalaman islam, juyowa tayi don takuma tabbatar da abinda tafad’i gaskiya ne? Yanayin nadamar dataga Islam tafad’a yasata dawowa da baya takama hannunta tareda cewa” Islam kina nufin kinason tsira daga wannan harkar da kika tsinci kanki cikin ta?
Kan Islam tabud’e baki sukajiyo kakkausar muryar ta tareda wata muguwar dariyar k’eta tace” wallahi wallahi Islam baki isa kibar cikin mu ba kuma kema Saudat kin shigo kenan babu futa, saidai duk mu halaka tare.
Cikin dakewar zuciya Saudat ta daka mata tsawa da cewa” k’arya kike la ananniya shiriya bata hannunki tana gurin Allah kuma da yardar sa Islam tasamu shiriya nikuma nafi k’arfin ki.d’aga hannu tai ta wanke Saudat da wani gigitaccen mari, d’agowar da zatai don tarama aka feshe su da wata powder..Kubiyomu
Momhaneef&haneefa
[4/4, 4:55 PM] Mamanhaneep: ANA ZATAN WUTA A MAK’ERA….32&34
©NWA
MAMANHANEF&HANEEFA USMAN
***Nan take suka zube a gurin duka su biyun ba wanda ke cikin hayyacin sa sai Islam dake motsi kad’an hannun ta rik’e da kanta tana furta”wash,wash kaina.
Lubna ce da k’awar ta kilishi, had’a ido sukai kan su tuntsire da dariya cikin salo na izgilanci ta kuma duban su tace” hmm yaro baisan wuta ba saiya taka wai harni wa’yannan yaran zasuyi wa taurin kai? Hmm in juranku sammako toni a tafe na kwan,
Wani irin kallo mai cike da manufofi kilishi tabi saudat dashi wani mugun yawo ta had’iya yayin da take k’arewa surar jikin ta kallo, tace”a gaskiya k’awata kinyi sa’ar samun dakwalar kaza inama nice, gaskiya babyn ta had’u da alamun zaki wataya da ita,
Kawai kisa kai waima mekike jira? Karfa ta farfad’o azo anashan wuyar ta.
Cike da kishi lubna tadube tadonta lura da irin kallon sha’awar datake yiwa Saudat, harara ta galla mata kan tace” nifa banason irin abinda kikemin kiciro min abinda bokanki yabani nayi nasha mata bawai wani surutu ba.( misalin uku na dare bayan sukabar gurin party suka nufi gurin bokan kilishi don ya asirce musu Saudat da islam basu suka baro k’auyen ba sai k’arfe biyar)
Jakar dake rataye a kafad’ar ta taciro taxaro mata wata kwalba mai d’auke da ruwan magani ta kuma d’auko wani gunki na ‘yar tsana ta mik’o mata tareda cewa” gashi nan ki kiyaye dokokin daya kafa mana,karki wasa dashi lubna inhar kikai wasa to shikenan munshiga uku.
Wannan kwalbar,ta d’agota duk ranar da tasub’u ce tafad’i daga ranar zaki rasa Saudat wato zata dena muamala dake, wannan gunkin duk ranar daya fad’i ya karye daga ranar Saudat zata dena bin Umar ninki,ko a wani guri take kika d’auko wannan gunki kika matsa shi da k’arfi kika kirata sau uku to zatazo gurin ki komai rintsi komai wiya, nidai fata na ki kiyaye doka inkuma kika sab’a kinsan sauran.
Nan dai suka tub’e Saudat suka shafe ta da ruwan kwalbar nan, kansu gama kuwa duk sunfita hayyacin su, ganin surar Saudat ya d’aga hankalin su, don lubna jita ke kamar ta had’iye ta don zab’ar jaraba idon nan yayi jajur sai had’iyar yawun ta ke tashi(waiya zubillah)
Duk abinda sukeyi a idon islam sukayi shi,tana jinsu damar tashine da iya sarrafa kanta ne bata samuba. Tofa,anyi shuka a idon makwarwa
Nan dai suka gama abinda zasuyi,suna shirin barin d’akin suka tsinkayi muryar islam, a wahale dakyar ta iya furta cewa” Anty kizo ki farkar da Saudat ta tafi gida iyayen ta basusan tafuto ba ki taimake ta inhar son da kike mata na gaskiya ne, dakyar take jawo numfashin ta.
Duban juna sukai, kilishi tace” d’auko gunkin kitada ta tunda kota tafi dolen ta tadawo gareki da zarar kin ambaci sunan ta,itama islam atada ta batada wata power a yanzu.
Nanfa ta tayar da Saudat, cikin firgici ta farko tana waige waige, ganin bata cikin hankalin ta yasa lubna jawota ta rungume ta, alamun lallashi,
Nandai tarik’eta sukabar d’akin har bed room d’inta takaita tahad’a mata ruwan wanka tayi,ta shirya ta cikin wata super dinkin riga da zani ta amshi jikin ta, lubna jitai kamar karta barta ta tafi don tsabar kyan datai mata.
Nandai ta had’ota da kaya da kudi harda babbar waya iphone6, ita dai Saudat binta da ido take tamkar wata sauna haka take bin Umar ninta.
Momhaneep+

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *