AL’AMIN DAGASH COMPLETE

AL’AMIN DAGASH COMPLETE

 

 

 

 

 

 

Wasu dattawa ne zaune kan wasu lumtsa lumtsar  kujeru Wanda dagani ba tambaya office  
 
Da alamu dayane yakawo wa daya ziyara Dan daganin suna matukar murnar ganin juna  
 
 
 
ALHAJI SU AD BABANGIDA  shine mamallakin wannan katafaren office yayin  da abokinshi ahaji Dan asabe yakawo masa ziyara bayan tsawon shekarun dasukayi basuga juna ba  
 
 
Sosai alhaji suad yaji dadin ganin amininsa  


 
Yake tambayarsa yanzu dai kadawo Nigeria ba maganar komawa ko  
 
 
Alhaji Dan asabe yayi murmushi irin nasu na manya yace sosai ma maganar danake maka ayanzu ma haka families dina suna Nigeria  
Kaga kuwa ai dagaske nake fada maka  
 
 
Alhaji suad yace kai amma naji dadin dawowarka kusa dani  abokina  
 
 
Cikin murmushi alhaji dan asabe yace oh really ?
 
Alhaji suad yace yes I mean it yana murmushi shima  
 
Alhaji suad yace yanzu bawannan ba a wani state kake  
 
 
Alhaji Dan asabe yace kana nufin zanyi nisa dakaine  
Impossible my friend  
 
Surprise nakeson nabaka nima anan kano na gina gidana  
 
Alhaji suad cikin tsananin farinciki yace kai amma naji dadi so yanzu kawai katashi muwuce gidana muje kugaisa da su hajiyar kafin sai muwuce naje naga gidan naka  
 
 
Alhaji Dan asabe yace hakan ma yayi abokina kasa mu duniyafa irin wannan Hutu haka  
 
 
Ahaji suad yayi dariya yace har nakaika kaga yadda ka ajiye wani uban tunbi alhaji  
 
Sukayi dariya gabadayan su kafin nan alhaji suad yadauki abindazai dauka suka fito a office din  
 
Secretary din yayi saurin durkusawa sir bade har katashiba Dan na ga time beyiba  
 
Ahaji suad yace natashi yau ga key nan take care of the office  
 
Secretary yakarba yace OK sir  
 
Masu tsaron lafiyarsa suka karbi jakar zuwa mota  
 
Sukafita kowannensu yayi wajen motarsa yashiga  
Security din alhaji su’ad sukayi saurin bude mishi  kofan motar  
Driver yaja sukatafi  
Alhaji suad ne yafara gaba kafin alhaji Dan asabe yabi bayansa  suka haura titi  
 
 
 
Wani mansion (wato gida)ne nagani Wanda nimai rubutu bazan iya misaltashiba saboda ya wuce tunaninmu gaba daya  
 
Iya tsaruwa ya tsaru nera tayi kuka wajen Dan kara wannan gida  
Masha Allah  
 
 
Megadi ne yabude gate da sauri yana wa alhaji sannu dazuwa  
 
Yashige ciki alhaji Dan asabe ma yabishi zuwa parking lord  
 
Atare aka bude musu kofa  
 
 
 
 
Alhaji Dan asabe ya tsaya yakarewa gidan kallo tsaf tunda yake arayuwarshi baitaba ganin tsarin ginin daya mishi kyau irin wannan ba  
 
Yakalli abokinshi alhaji suad  
Yace gaskiya suad kagina aljannar duniya  
 
 
Murmushi alhaji suad yayi yace Dan asabe kenan ai lefinkane dazaka Gina gidan naka baka neme niba  
 
Company na ba abin da ba ayi na harkar gine gine da kawata gida  
 
Duk yawancin state din kasannan ina branch a can kaga ko a wani gari kakeson gini baka da matsala I can do every thing for you  
amma kaki kasanar dani zaka dawo kasar  
 
 
 
Alhaji Dan asabe yace kasan wai duk Dan inbaka mamakine nayi hakan  
 
 
Alhaji suad yace well not too late  zamuyi magana yanzu dai mushiga ciki kahuta tukun  
 
Atare suka shiga ciki alhaji Dan asabe basake tsinkewa da lamarin gidanba seda sukashiga ciki  
 
Iya haduwa koina ya hadu agidan nan alhaji Dan asabe se santin gidan yake  
 
A wani hadaddan falo suka zauna  
Alhaji suad yadauki wayarsa yashiga Dan nawa  
 
Bayan andaga yace uwargida rangida wacce yakira da uwargida tace  ya akayi daddyn al’amin ya office din  
 
Murmushi yayi yace Gani a falo nida bako kizokiga surprise bejira tasake cewa komai ba yakashe wayar tare da kallon alhaji Dan asabe yace yanzu zata fito  
 
Yasake dailing wata number  
Daga can aka dauka yace amarya bakya lefi kokin kashe Dan masu gida  
Murmushi tasake mishi kaman yana ganinta tace kai daddyn afanan wannan kirary haka  
Yayi murmushi yace Gani afalo kifito kiga surprise  tace OK on my way  
 
Murmushi alhaji Dan asabe yayi yakalli abokin nashi yace kai abokina a girma asan girma mana wannan kashe murya a waya haka  
 
Murmushi alhaji suad  yayi yace har nakaika  
 
Kai ai matsorocine  gashi  ka  kasa  ajiye mata biyu saboda kana tsoron hajiya sadiya  
 
Gaba daya dariya sukayi kusan ”    atare suka shigo cikin falon amarya da uwargidan  
 
Cikin mamaki hajiya Aisha tace kai wata sabon gani wanake gani kaman alhaji Dan asabe  
 
Dariya alhaji Dan asabe yayi yace ninedai uwargida sarautar mata musan meku kalau tace lafiya kalau ya iyalin amma dai dasu kazo ko kafin yabata amsa daddyn Al’amin yabata amsa yace aitare suke yadawo ajiya  
 
Mom din al’amin kai amma naji dadi shine hajiya sadiya bata nemeni a wayaba Alhaji dan asabe yace tanason tabaki mamakine  
 
Ya kalli hajiya zabbau yace kaga amarya agurin abokina  
Cikin dariya itama hajiya zabba u tagaisheshi tare da tambayarshi ya iyali  
 
Kafin yan mintoci ancika gaban alhaji Dan asabe da kayan ciye ciye  
 
 
 
 
Sallama sukaji kowa yamaida hankalinsa Ga bakin kofa   
 
Waw wani hallita nagani Wanda akalla dai zan iyacewa wannan halitta bazai wuce jinsin larabawa ko India ba Dan gaskiya ba kyarya AL’AMIN  ya hadu bakarya  dogone fari yana da fadi ga dara daran ido masu matukar Jan hankalin Ga kwantaccen saje daya kara da ainahin kyau irin na al’amin  
 
Yana sanyene cikin wasu hadaddun kaya masu tsadar gaske wandon Jean’s ne black da kuma light blue shirt   
 
Kansa dauke yake da kwantacciyar gashi kaman dai na larabawa ko India  
Komai nasu dayane Dan nikam ma ko a India da Arab dinma banga Wanda yakai wannan gentle guy din ba ya hadu sosai  
 
Fuskarsa dauke da farin Glass Wanda baka rabashida shi  
 
Cikin murna ya rungume dadinsa  
Saiku rantse sun Dade ne basu haduba  
 
Daddyn AL’AMIN yace yadai son ya aikin yanaga kadawo dawo da wuri  
 
Kafin yaba daddynsa amsa  yakai kallonsa kan  alhaji Dan asabe  yace waw daddy yaushe kazo wallahi bangankaba  
Yatashi daga jikin daddynsa yafada jikin alhaji Dan asabe  
 
Shima dariya yayi tare da rungumesa yace surprise nakeson Baku kaida dadynka  
 
Al’amin yayi murmushi yace am Glad to see you dad  
 
Alhaji Dan asabe yace me too my son  
 
Yace daddy zayyad fa  tare kuke yace no shisai next week zai gama abin da yakeyi kaima Kasan da yazo kaizaifara nema  
 
 
Al’amin yace I no that dad allah yadawo dashi lpy  
 
 
Ya tashi yakoma inda mom dinsa take ya kwantar da kanshi akan cinyar ta  
 
Yakai kallonshi kan hajiya zabbau yace sannu da gidan ummy ciki ciki ta amsa mai inda sabo yasaba da wannan hali irin na mata ubansa  
 
 
Sam bata kaunarsa kamar yadda shima mom dinsa bata kaunarta  da ita da yaranta itama haka ta tsani al’amin sosai  
 
 
Mom din sa ta shafa kansa tace kaci abinci kuwa son  
Yace no mom wallahi yunwa ce tadawo dani gida by this time around  
 
 
Daddy dake jin hirarsu yayi murmushi yace to ai lefinkane son tun yaushe naketa baka shawarar kayi aure kafito da matar dakakeso kaki  
 
 
Alhaji Dan asabe yayi murmushi yace yishiru Dana  tunda Ga daddynka nan zanbaka kanwarka suhaila kaje kaganta kushirya kanku  
 
aiba al’aminba dayayi mutuwar zaune harta dady da mom saida suma suka kalli juna  
Dansanin halin Dan nasu ba irin mace da ba a mishiba amma yaki  
 
 
Al’amin tashi yayi daga jikin mom dinsa ya wuce part dinsa  
 
Ganin haka Yasa alhaji Dan asabe murmushi yace au kunya nabaka ma  
 
 
Murmushi alhaji suad yayi yace kai amma kuwa naji dadi wannan Abu kaga tuwo na maina kenan  
 
 
Mom tace kai amma Abu yayi dadi wallahi Allah yasa albarka aciki  
 
 
Sukace amin hajiya zabbau ce kadai bata tankaba Dan itabaso hakaba   
 
 
AL’AMIN  yafada  kan Royal bed dinshi  tareda sauke ajiyar zuciya  
 
 
 
 *TUNA  BAYA**
 
Alhaji suad Dan asalin garin kano ne anan aka haifesa  
Maihaifinsa alhaji Yusuf yakasance yagaji sarauta gabadabaya amma kasancewar alhaji suad bashida sha’awar sarauta  
 
Yasa bayan rasuwar mahaifinsa se bai karbi sarautaba yabawarwa kaninsa Wanda a yanzu sheke da wannan sarautar ta kano gaba dayanta  
 
Alhaji suad subiyu iyayensu suka Haifa Wanda alhaji su’ad shine babba sai kaninsa musa wato memartabar sarkin kano  kenan na yanzu  
 
 
 AlhajiSu’ad da musa suna matukar son junansu sosai Dan aure ma rana daya sukayi abinsu  
 
Alhaji suad sukawuce kasar Spain da amaryarsa inda anan yake kasuwancinsa  
 
Aisha sunan matarshi yar asalin kasar lebiyace zamane yadawo dasu Nigeria kuma abuja anan suka hadu da alhaji suad  har Allah yakaisu Ga aure   
 
Yadauketa sukayi kasar Spain
 
Yayinda musa kaninsa shikuma yake kano da amaryarsa zulai  
 
 
Hajiya Aisha matar suad shekararta daya ta haifo kyakkyawar dan ta mekama da ita ba abin da yabari nata komai da komai dan yafita ma kyau nesa bakusa amma seya dauko jikin daddynsa komai na daddy ne amma kuma fuskar da farin na momy ne  ranar suna yazo akasawa yaro suna AL’AMIN   yan Nigeria sunzo cikikuwa harda matar musa wacce itama tazo da katon cikinta koyau ko gobe
 
Sunyi murna sosai da samun wannan kyauta daga Allah yabasu , yayin da suka shiga tarairayar dansu  sun shagwabashi sosai har yayi yawa  
 
 
Dan  acikinsu bamai son yaga bacin ran dan nasu shiyasa kome yayi dai dai ne ba mai mishi fada  
 
Mom din al’amin hajiya Aisha macece kyakkawa ajin farko acikin mata sai dai kash takasance bata kaunar talaka a rayuwarta tadau tsana ta daura akan talaka ,bataso  taga wani ya rabesu itada mijinta da dansu dan ita aganinta talaka ba mutum bane saboda batasan talauciba a rayuwarta ta taso cikin kudi tayi aure cikin kudi   
 
Wannan halin nata hakama mijinta alhaji suad shima bayason mutane kokadan shiyasa idan yasa kafa sukabar kasan bazai sake waiwayowaba sai yaga dama  
 
Haka suka hadu suka Gina rayuwar dansu kwalli daya a duniya wato AL’AMIN  
 
 
AL’AMIN  yana da shekara  goma aduniya daddynsa yakara aure da kanwar abokinsa zabbau wacce auren za a iyacewa na kaddarace dan yadda suke soyayya da mom din al’amin bazaka taba dauka zemata kishiya haka kawaiba  
 
 
Mom din al’amin tayi bakin cikin auren mijinta uban danta kwalli daya aduniya  
 
amma dayake shidin namijin duniyane yanuna mata yana bukatar ganin yara kanana ne agidansa  
 
Itakuwa mom din al’amin tana haihuwarsa batare da tayi shawara da mijinta tasa aka juya mahaifarta dan ita acewarta haihuwa matsalace tunda Allah yabata wannan ma Allah yara matashi  
 
 
Lokacin da alhaji suad yaji labarin abinda tayi shine yakudiri aniyar hukuntata  
Ta hanyar kara aure wanne shine sanadiyar kara auren alhaji suad  
 
Yatare da amaryarsa zabbau sosai suke zuba kishi da hajiya Aisha kwatakwata bajituwa a tsakaninsu  
 
Musammam ma da zabbau tabude ido taga yadda alhaji suad yadauki son duniya yadaurashi akan AL’AMIN  wannan Abu na matukar damunta  
 
Cikin ikon Allah kuwa zabbau tasamu ciki kuzo kuga kadadi da iyayi  
Alhaji suad kuwa yashiga riritata sosai dan a yanzu  ba abinda yafi bukata irin yaga yatara zuria  
 
 
 
Sai daifa babu abinda ya ragu nadaga son dayakewa matarshi mom din al’amin wannan yasake saka tsanar mom din al’amin azuciyar kishiyarta hajiya zabbau
 
 
Al’amin ba abinda yabari na gadon halin iyayensa danshi harma yafisu akidar tsanar talaka gashi ana mugun tsoronshi ko a school kashiga hanun click dinsu baza kasha ba dan zaiyagaka Kane kuma agaban mutane  
 
Su ukune abokan juna Wanda suma iyayensu Masu kudine sosai suma suna zamane acan Spain din  
 
Alhaji Dan asabe babban abokin dadyn al’amin ne kuma makocinsa anan Spain  
 
Sun shaku sosai komai nasu tare sukeyi haka ma ‘ya’yansu basa rabuwa  
 
Alhaji Dan asabe yana mata daya  hajiya sadiya  itace    uwargidansa yaranta biyar biyu maza uku mata  
 
 
 
Hajiya yagana itace mahaifiyar zayyad wadda yakasance abokin AL’AMIN na kud da kud shima shine babba agurin su sai kaninsa mas’ud sai kuma sai mebinsa suhaila sai kannen ta biyu  
 
 
Zayyad shima rayuwarsu daya da al’amin shiyasa abotarsu tazo daya  
 
 
 
Àl’amin yana da shekara shabiyu aduniya yayi haddar alkur’ni dasauran littafai na addini masanin kur’ani ne sosai sai dai yasani amma baya aikidasu  
 
Sai dai akwai sallah akan lokaci dan gaskiya duk shakiyancinsa Allah bebashi ikon wasa da sallah ba  
 
Yana shekara 25  years yazama babban likitan mezaman kansa Wanda kosu acan kasar Spain din suna alfahari dashi sosai
 
 
Kusan shekara takwas dafara aikinsa kafin kafin suka koma Nigeria gaba dayansu  
 
Suka bar alhaji Dan asabe acan da iyalanshi  danshi yace bayanzu yake da burin dawowa kasarsaba  
 
 
Al’amin tunda yadawo yafara aiki a asibitinsa Wanda burinsa kenan amma hakan baisa yadai na business tare da daddynsa ba ko ina yana nan  
 
Hausawa sukece kabi fadin malam amma karkabi halinsa  
 
Dan al’amin kam ba abinda bayasha na su giya da sauransu  
 
Kwararrene a wannan gefen  
Baya Neman mata sosai budurwasa daya  Victoria  wacce akecewa vicy  
 
Daga ita baitaba sanin wata ‘ya maceba aduniya  
 
Saboda shi Allah yayishi mutunne mai kyama sosai  
Itama dakyar tashawo kanshi  
Ba a hayyacinsa ya kusancetaba  
a lokacin da yafarka yaga  abinda yafaru  
 
Bakaramin duka yawa vicy ba  
Itakuwa kaman mayya taki rabuwa dashi  
 
 
Yazama tundaga wannan lokacin suke muamala  
 
Karkuce kuma dad da mummynsa basu sanibane  
 
Duk sunsan komai suna gudun bacin ranshi ne  
 
Shiyasa kawai kullum acikin yi wa al’amin addua suke  
 
Ba irin macen daba a kawo mishi yazaba ba Dan yabar gurba tacciyar rayuwar dayakeyi amma yaki  
 
Sunsa mishi ido sunkuma bishi da addua  
 
 
Al’amin da zayyad da kuma Faisal abokaine sosai wadan da halinsu iri daya ne  
 
Banbancin kawai su basuda daure fuska sabanin AL’AMIN da kullum fuskarsa kaman baitaba dariyaba Sam bayason raini  
 
 
Ko Vicky ma ita take binshi amma baitaba nemanta da kanshiba danshi aganinshi ko matarshi bata isa yabitaba ballantana ita yar bariki  
 
Victoria ga balain tsoron AL’AMIN take sosai saikace ubanta  
 
 
Zayyad ma yana Neman mata sosai kuma hausawa hakama faisal  
Duk kanwa jace  
 
 
 
Baba musa (sarkin kano) kanin alhaji suad baitaba haihuwar  ‘da namiji ba shiyasa yake kiran AL’AMIN  da Prince  
 
 
Shikuwa al’amin shima kaman ubansa idan akwai abinda yatsana baiwuce akirashi da Prince ba  
Saboda kwatata ba tsarin sarauta a plan dinshi  
 
 
Gashi kuma duk families din ba ‘da namiji saishi  
 
 
Hajiya zabbau  amaryar dad din al’amin  itama ‘yaya mata take ta Haifa harsu hudu Allah baibata namijin datakeso ba wannan yasakesa tsanar  al’amin da mom dinsa a zuciyar ta  
 
 
 
 
 
Wannan kenan kadan daga cikin tarihin wannan families din  
 
 
 
 
 *CIGABAN LABARI*
 
 
AL’MIN  yashiga tunanin maganan alhaji Dan asabe na wai zaibashi suhaila  
 
Yarinyar da kokadan bata  cikin tsarin matar dayake  mafarkin mallaka  
Sai dai kuma bazai mishi musu ba  
 
Turkashi  
 
 
 
 
 
Washagari  da safe bayan angama break fast  
 
Suna zaune afalo gaba dayansu mutan gidan sakamakon yau asabar daddy baya fita al’amin kuma sai bayan la’asar yake fita hospital ranar during week end  
 
 
 
Kaman daga sama sukaji karar jiniya  
 
Dad yayi murmushi yace brother akwai zuwan bazata  
 
Al’amin yace kaman daddy King ko  
 
Dad yayi murmushi yace  Kafada sunan nan agabanshi  
Baruwana kasan halinsa  
 
 
Mom tace aifa kasan shi ai kartasan dariya sukayi
 
Dama akidarku daya  
 
Al’amin yayi murmushi batare dayace komaiba  
 
 
Memartaba alhaji musa ne yayi sallama afalon yayan nasa  
 
Alhaji suad yatashi yace haba brother Aida ka aika  sainazoma  
 
ai Allah yabaka tunda kai ke mulkanmu  
 
Memartaba yayi murmushi yace yaya kenan baka raboda tsokana  
 
Al’amin yatashi yace barkadazuwa daddy  
 
Memartaba yakai kallonshi kan al’amin yace common my Prince zo gurin daddy mana  
 
 
Al’amin yayi murmushi yakarasa  
Memartaba ya rungumeshi yace  ya naka  aikin naka yace alhamdullahi dad  
 
Yace masha Allah adage da taimakon jama’a  
 
Mom din Al’amin tace su yallabai hankali yakoma kan da  
 
Ba a ma ganinkowa afalon  
 
Murmushi  yayi yace Kinga lefin uba Dan baiga  mutane a falon saboda dansaba  yafada yana dariya  
 
 
Daddyn al’amin yace fada mata dai  
 
Murmushi mom  tayi Dan yadda kanin mijin nata yake nuna kulawarshi akan Dan tilon Dan nata abin yana mata dadi sosai  
 
 
Kiran al’amin akayi waya yasa yafita afalon  
 
 
Memartaba yanemi guri yazauna yace Yaya magana nazo muyi akan Prince  
 
Bazai yiwu asamishi ido haka ba  ba aure  
Bayan ba abinda yake nema a rayuwa baisamuba yanzu yanacikin 37 years kenan a lissafina  
 
Saboda haka nayanke shawarar hadashi aure da yar uwarsa Aymana  
 
 
Dad da mom suka kalli juna  
 
 
Wannan hukuncin na yanke ne shine nazo nafada maka inji naku ra’ayin akan haka  
 
 
Dad din al’amin yayi gyara murya yace haba brother har akwai hukuncin da zakayanke akan al’amin yazama baiminba  
 
ai al’amin dankane Dan haka kasawa ranka aure kaman anyi angama  
Wannan kuma shine tuwona maina yakalli mom din al’amin yace koba hakaba  
 
 
Itama cike da jindadi tace hakan ma yayi kyau  
 
 
Dad din al’amin yace amma wani hanzari ba guduba  
 
Nan yakwashe yadda sukayi da abokinshi alhaji Dan asabe yasanar da  
Memaartaba  
 
 
Murmushi memartaba yayi yace wannan ai bawani abin damuwabane tunda daman ai shi mijin mace hudune  
 
Wannan bakomai bane sai a aura mishi duka  
 
 
Mom tace a ai gatan saiya mishi yawa  
 
Ina lefin afara da dayar tukun  
Aga idan ya iya rike ta sai akara mishi  takarasa tana murmushi  
 
Sosai maganarta yabasu dariya memartaba yace wayafada miki Prince rogon namijine ai ko hudu akabashi a rana daya zai rike ballantana biyu  
 
 
Dad din al’amin yace kaidai kana bin bayan danka kawai  
 
Sukayi dariya gabadayansu  
 
Mum ce ta kalli kofar falon taga al’amin tseye yayi mutuwar tseye  
 
 
Duk suka maida kallonsu agunshi  
 
 
 
 
 
 
 
 
Tofa jama’a yanzu akafara wasan  
 
Kubiyoni  
 
Danjin yadda zata kaya tsakanin al’amin da iyayensa  
 
 
 
Yawan comments yawan  typing  
 
Pls inason naga comment sosai zai bani kwarin gwiwar typing next page  
 
 
 
   Signed by *UMMU AFAN* 💻 typing 🎀
[26/06, 11:51 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS UMMY ina alfahari da kokarinki akaina da novel dina you so special to me 😘😘😘😘😘😘
 
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 
 *PAGE* 2⃣
 
 
 
 
Memartaba yace karaso mana my Prince  
 
AL’AMIN  ya karaso ciki nan memartaba yace nasan da kariga kaji abinda nake fada no need insake maimatamaka ko saboda haka kashirya mata biyu zaka aura rana daya  
 
 
AL’AMIN zaiyi magana memarmartaba yadaga mai hanu yace karkace komai Prince ai munbaka dama kayi wasa da damarka  
 
Kai ai mijin mace hudu ne kar kadamu kaji Allah yamaka albarka  
 
Mom dai tana kallon fuskar danta tasan ranshi yagama baci  
 
Shiyasa kosake dagowa beba  
 
Saboda takaici wai kamarshi za a wa aure da matan da bashida burin mallakansu irinsu a matsayin mata  
 
 
Ita suhaila kanwar zayyad tayi karatu acan Spain komai nata naturawa take yi duk da yana son wayayyar mace shi kwatata suhaila bata taba burgeshi ba  
 
 
Saikuma aymana yar daddy king itama dai halinsu kusan daya ne da suhaila gaskiya shifa anshiga hakkinsa wallahi ina zaikasu bayan basa cikin tsarinsa  
 
 
 
 
Memartaba ne yadawo dashi daga duniyar tunanin da shiga yace inason kasamu lokaci kaje kugana da matan naka  
 
Kafara zuwa wajen ita yar abokin daddyn naka kafin kazo gurin yar uwarka kajiko  
 
 
Yace to daddy  
 
 
Yace Yauwa Prince Allah yamaka albarka magajina  
 
Daddyn AL’AMIN yayi murmushi yace lalle kuwa za’aga Prince kuwa anan  
 
Kullum da kananun kaya ni anya ma nataba ganin Son da manyan kaya kuwa ballantana anada mishi rawani  
 
 
Mom dariya tayi tace a a yana sawa ranar sallah  
 
Gaba daya sukayi dariya amma banda AL’AMIN  
 
 
Daddy yace shirme abinda yana dawowa daga masallacin idin zaicire ya ajiye su bazai sake sawa ba  
 
 
 
Memartaba yace bakomai a hankali zaisaba da kayanmu na gargajiya ko Prince  
 
Murmushin dole kawai yayi wa daddy king  
 
Sai akakira shi awa ya excusing kanshi ya fita amsawar  
 
 
Nan dai memartaba yatafi  
 
Tare suka fita da daddyn al’amin  
 
Mum kuwa tashi tayi takoma part dinta  
 
 
*******
 
 
 
Suhaila zaune kusa da daddynta suna cin abinci  
Daddy yasanar da mom dinta yadda sukayi da alhaji su’ad akan maganar al’amin da suhaila  
 
 
Mom din suhaila tace yanzu mata biyun za a aura mishi rana daya kenan  
 
Alhaji dan asabe yace kwarai kuwa  
Da yar kaninshi musa sarkin kano  
 
 
Suhaila ta kebe baki tace badai wannan katuwar ba wacce mukayi degree tare  
 
 
 
Alhaji dan asabe yace oho kusan wannann binciken sai mata  
 
Mom din suhaila tace aikuwa dai itace dai dan babbar aitayi aure  
 
 
Suhaila tace amma wallahi ni ba a kyauta minba nafison nazauna da AL’AMIN nika dai batareda wataba  
 
Ta tashi da gudu tana kuka tayi hanyar dakinta  
 
 
Daddyn ta yana kiranta ina harta shige  
 
Mom dinta tace barta zanje na rarrasheta  
 
 
 
Mom tace amma kuwa idan hakane yakamata muzage wajen fita kunya a wannan biki  dan kasan bikin kowa zaiji da kansa ne  
 
 
Alhaji dan asabe yace wanann haka yake ba abinda zai gagara ai zamu San yadda zamu tsara komai  
 
 
Wayar daddyn ce tayi kara yadaga yaga babban danshi ne zayyad    
 
Yace a a mutan Spain kodai kana hanya ne zayyad yace yes dad  zamu yi landing by two so aturo driver yadauko ni  
 
 
Daddynshi yace that’s my boy ai kanwarka zata zo ta daukoka yace OK dad  
 
 
Mom dinsu tayi murmushi tace sarkin rigima zai dawo kunnen mu ba sakat kuma  
 
Daddyn suhaila yayi murmishi yace ina ruwanki da rigimarsa dan daddy ne  
 
Tace shima sai yazo yafito da nashi matar a hadasu da yar uwarshi  
 
 
Daddyn suhaila yace da dai yafi kam  
 
 
Dakyar mom din suhaila ta  rarrasheta akan tayi shiru ai kowacce da salonta zata zauna kuma ba abinda AYMANA zata nuna miki  
 
Kema ai kina da kyau sosai nasan idan har kika aureshi zaisoki fiye da yar uwatasa ma  
 
 
Murmushi tayi jin abinda uwarta ce hartasami kwarin gwiwa  
 
 
*****
 
Zayyad yakira wayar AL’AMIN    
alokacin al’amin yashiga wanka sai da yafito yaga miss call yabari idan yagama shiryawa saiya kirashi  
 
 
Yana kan goge kanshi da hadaddan towel din shi Wanda ba abinda yake fitarwa said kamshi danzan iyacewa al’amin kamshi nature dinshi ne  
 
Wayarce akasake kira da yadauka yana murmushi zayyad yace DAGASH  DAGASH DAGASH  
 
AL’AMIN yayi murmushi kawai yace to dan iska zakafara ko  
 
 
Zayyad yace aikaji matsala ta dakai kaikuma to by 2 pm zanyi landing a airport  
 
 
AL’AMIN yace waw amma naji dadin dawowarka sosai but yau ina da theater a hospital by two da sai nazo airport din na dauka  
 
 
 
Zayyad yace no bad don’t worry your self suhaila zatazo ta daukeni  
 
Daganan al’amin baisake cewa komai ba sukayi sallama  
 
 
 
Yana gama shirinsa cikin wani suit mai balain kyau sosai dan bazan iya fada muku irin kyau da AL’AMIN yayi ba  
 
 
Ya dauki farin glass din shi Wanda yakara bayyanar da anihin kyau da Allah yaba al’amin  
 
Yadauko brief case din shi ya rataye yayi waje  
 
 
 
 
 
******
Bayan sati biyu  
 
 
Al’amin zaune a office dinshi yana duba patience dinsa bayan aiki yayi sauki ne sai yaji anyi nock yace yes come in  
 
 
Bakowabane sai zayyad yashigo da sallama  
AL’AMIN ya amsa yace kaji dan iska saikace wani mutumin kirki  
 
 
Sukayi dariya gaba dayansu tare da tafa hanu  
Zayyad yace da nabanzane  
 
Zayyad yace wai harkura zatace wa kare maye  
 
 
Al’amin murmushi kawai yayi Wanda dama baya yin abinda yafi haka  
 
Zayyad yace ango ango amma kasan Allah dasu daddy zasu ji magana ta subarka kazabi mata da kanka  
 
amma suntashi sunhada ka da suhaila da Aymana  duk da suhaila kanwatace nasan bata cikin tsarin macen da kake so tazama mallakinka  
 
 
AL’AMIN yadago yakalleshi kadan yace kaifa kafiye surutu  
 
 
Zayyad yace ba surubane  nasan waye kai nasan irin macen da kadade kana lissafa min  
Wanda duk cikin su babu wacce takeda wannan qualities din  
 
 
DAGASH baice komaiba yaduba wristwatch din shi yace kai yakamata muje muyi lunch fa  
 
 
Zayyad yace wai har yanzu baka dena komawa gida yin lunch ba bazaka bar mom ta hutaba  
 
 
DAGASH yace idan nabarta ta huta nikuma sai inci abinci a ina  
 
Zayyad yace common Ga wurarancin abinci nan bila adadin agari  
 
DAGASH yace Allah yasauwake  
Inzaka ta tashi katashi idan kuma bazaka tajeba natafi abuna  
 
 
Zayyad yace zaka Rina ai dan ba mutunci kaganiba dan iska  
 
 
Suka fita zuwa gidansu al’amin
 
 
 
Mummyn al’amin nazaune a daya daga cikin kujerun falonta taji sallamar dan nata  
 
Ta amsa tace Son baka gajiya da zirga zirga a hanyar nan wai kai kazo abinci ko  
 
 
Zayyad yace kema dai kyafada mom nace mishi muzabi restaurant mai kyau murinka zuwa lunch yace Allah yasauwake  
 
 
Mom tayi murmishi tace aikuwa nakusa hutawa nan da two months dai ai sai dai yaje gidan shi yaci ko  
 
 
DAGASH ya yamutsa fuska yace Allah yasauwake naci jagwalgwalon yara kullum gunki zanci abinci  
 
 
 
Mom tayi murmushi tace wa zayyad kaji wata sabuwa kuma wai su suhaila ne yara  
 
To suhailar ce yayarin ya kokuma Aymanan ce  yarinyar dukansu babu wacce bata kai 25 years ba  
 
 
DAGASH yace amman dai ai agurina yarane tunda babu wacce ta girmeni acikinsu  
 
 
Zayyad yace uban son girma  
 
Mom tayi murmushi tace kai son wai ina zaka kai wannan murdaddan halin nakane  
 
DAGASH yace mom am hungry fa  
Tace kuje dining area your food is ready  
 
 
That’s my lovely mom yabata kiss a kumatu ya wuce abinshi  
 
 
Mom tace wato son kagama rainani ko zayyad yayi murmushi yabi bayan abokinshi  
 
 
 
 
****
Aymana zaune cikin bedroom dinta tana waya da kawarta dake Dubai mai suna sauda  
 
 
Sauda tayi dariya daga wayar tace amma gaskiya kawata na tayaki murnar samun gwarzon namiji Kaman wannan gayen da kika turo min hotonsa  
 
Kuma kikace dan yayan dad dinki ne amma nibantaba ganinshi ba  
 
 
Aymana tayi murmushi tace a ina zaki ganshi tunda kogidan mukaje bama haduwa  
 
Sauda tace hakane saidai maganar suhaila yanzu miji daya zaku hada da suhaila yar jiji dakai din nan  
 
Aymana tayi murmushi tace to Allah na tuba wazata ja wa ajin bayan babu abinda zata nunamin  
Kawai kowatata tafish sheta  
 
 
 
Sauda tace hakane amma kawata akwai magana amma sai na dawo zamuyi maganar
 
Aymana tace OK Allah yadawo dake lafiya sukayi sallama  
 
 
 
Aymana tashiga tunanin ya al’amin acikin zuciyarta Allah yasani ta Dade tana kaunar ya al’amin dama rashin ganin fuska ne yasa ta kama bakinta  
 
Dan zata iya rantsewa bata taba ganin dariyar bawan allahn nan ba kullum fuska a murtuke Kaman wani boss  
 
 
Tashi tafito falonsu kuyanginta suka zube suna kwasar gaisuwa ta watsa musu harara tace dan uwarku kuna jiran nasa takalmin da kaina ne kafin tarufe baki wata daga cikin su tadauko sifas din nata tashiga saka mata  
 
 
Wasu kuma Allah ya huce ran gimbiya  
 
 
Tace nikumin shiru wawayen kawai tawuce fuuuuuuu  
 
 
Tana shiga falon mummynta taga bakowa dan haka ta wuce zuwa bedroom kawai direct  
 
 
Tana shiga ta tarar da ita zaune kuyan ganta suna mata massarge din kafar  
 
 
Ganin Aymana ta shigo yasa sukafita dan sunsan halinta yanzu saitaci mutunci su  
 
 
Mummynta tace lpy kuwa aymana tace wallahi mummy yanzu dan Allah dan daddy yabawa ya al’amin ni sai yaki zuwa ma mudan gana  
 
 
Kuma wallahi nasan yana zuwa wajen waccen banzar suhailar nice dai bayaso tafashe da kuka  
 
 
Mummynta tace wayafada miki yana zuwa gurin dayar itama fa bason ta yakeba  
 
Kinga ai gwamma kema yar warsace ko  
A hankali zaifara sonki  
 
Itadin banza kuma indai al’amin ne zaizo ki kwantar da hankalinki  
 
Naji abban ki namagana dashi dazu akan yazo Ku gana  
 
 
Aymana tayi murmushi tace Yauwa mumyy wallahi har hankalina ya kwanta  
 
 
 
 
 
***
AL’AMIN zaune a office din daddynshi dama duk Thursday da Friday yana zuwa office din daddynshi idan yadawo daga aiki dan 12 yake tashi  
 
 
 
Bayan sungama hada duk wasu file daddy yace Son kaje gurin yaran kuwa  
 
Kasan anriga an tsaida lokacin bikin ko  
Nan two months za ayi  
 
 
AL’AMIN yace nasani dad zanje insha Allah idan nasamu dama yace alright kayi kokari kajiko  
 
 
 
 
Yana kwance akan godonshi yanashan whisky wayarshi tadau kara yadauka yaga Vichy ce cikin tsawa yace wayace kikirani by this time a round  
 
Tace am sorry sweet heart dama nakiraka ne naji lafiyarka yace kina ina ne tace gida yace kijirani zanzo yanzu  
 
Baijira ta ce wani abuba yakashe wayar shi  
 
Murna ta kama Vicky dan tasan tayi missing din shi sosai  
Dan idan abin baya kanshi saiyafi wata be nemeta duk da dama itatake nemanshi nan da ta tashi ta shirya cikin wasu matsatstsun kaya Wanda tasan zeyaba dasu sosai  
 
 
Sannan kuma ta fesa turarrukan dayabata tadinga amfani da su idan zaizo gareta danshi mutumne me tsafta sosai  
 
 
Haka kuwa akayi ranar a hotel suka kwana da Vicky  
Ya tashi da asuba yayi wanka yaje masallaci daganan kuma ya wuce gida abinshi  
 
 
Vicky koda ta tashi taga bayanan tasan badawowa zaiyi ba dan haka halinsa yake  
 
Kudi taga yazube mata kan bed din ta kwasa tana murna  
 
 
Ita tasan daga ita DAGASH baya kula kowacce yarinya  kuma yana kashe mata kudi sai dai tana tsoron ranar da zaisan ba shikadai take kulawa ba  
 
 
***
BAYAN  KWANA HUDU
 
Al’amin yashirya danzuwa gidansu suhaila  da umarnin dad  
 
Zayyad daman baya gari shiyasa kawai yashirya tsaf cikin wasu suit mai kyau golden colour na cikin fari sai necktie dinma golden kai gaskiya yayi kyau sosai  
 
 
Yafito ya wa mum din shi sallama  
Tace waw Son wannan kwalliya haka lalle agaida  suhaila ta ciri tuta  
 
 
Baice komai ba ya wuce abinshi saboda yasan tsokanarshi kawai takeyi  
 
Danshi ko yaushe cikin kamshi da ado yake  
 
 
Mom tayi murmushi tace miskli wannan matan naka ma ai su shiga ukunsu  
 
 
Hajiya zabbau ce ta fito tana waya tanemi daya daga cikin kujerun falon tazauna  
 
Tsakaninsu bamai cewa wata kala haka suke zamansu  
 
 
 
 
Suhaila kuwa tunda mom din Al’amin takira mummynta tace yau Al’amin yana zuwa gurinta  
 
Dadi yakasheta sosai aka hau gyaran jiki tasaka ‘yan aikin gidansu suka shirya mata abinci na musamman karfe biyar na yamma Al’amin yayi parking a gurin ajiye motoci na gidan  
 
 
Bai fito a motar ba dan kasaita da jinkai  
 
Suhaila ta karaso cikin yanga da yauki da rashin kamun kai Riga da wando tasaka sun matseta gashi taci kitson attach Ga kwalliya da musamman ta dauko me kwalliya tamata na musamman  
 
 
Tayafa dan karamin mayafi Wanda dashi da babu duk daya  
 
Hanu tasa tabude mishi kofan tana sannu dazuwa doctor  
 
Sai daya dau lokaci kafin yasa kafa a waje yace Yauwa  
 
Tace mushiga daga ciki kugaisa da mummy  
 
Yamata wani wawan kallo yace kezaki fada min abinda zanyi  
 
Tayi saurin girgiza kai yace stupid  
 
Da kyar yaja kafa zuwa cikin gidan cike izza da kasaita  
 
 
Tana biyedashi har falon gidan nan anriga an ajiye komai na motsa baki  
 
 
a yatsine yake kallon komai Kaman yaga kashi duk da haduwa irin na falon  
 
Tazauna tana son magana amma tana shakka hakan yasa tayi shiru  
 
Tayi karfin hali tace yasu mummy  
Wani kallo yamata Wanda tarasa gane na menene kallon  
 
Yacigaba da latsa wayarshi  
 
Tashiga serving din shi abinci ganin bai hanata serving dinba tayi tunanin zai iyaci ne  
 
Sai da tagama tace doctor have a food bai kalleta ba ballan tana tasamu amsarta  
 
Can dai kusan minti goma yakalli agogon hanunshi   
 
Yasa hanu a aljihunshi yacire band’s na kudi ‘yan dubu dubu ya ajiye akurar dayake yatashi Yakama hanyar waje  
 
Takaici ya ishi suhaila ta tashi gwiwa a sanyaye tabi bayanshi kafin yakarasa fita suka hadu da mummyn suhaila  
 
Yadan sake fuska kadan yace mummy an wuni lfiya tace lafiya kalau al’amin  
.wato dan ba abokinka shine zaka wuce batare da mungaisa bako  
 
 
Yace ba hakabane mom dama Inda niyar shiga mugaisa  
 
Tace bakaci kamaiba zaka wuce yace bakomai mummy  
 
Yanzu ma gidan daddy king zanyi shiyasa nake sauri kar akira magrib ban karasa ba  
 
 
Tace OK to agaishesu ta kalli suhaila ta mata magana da ido akan tarakashi mana  
 
Tarakashi har gurin motar shi yasa hanu yabude yashiga yatada motar yayi gaba abinshi kota kanta bebiba  
 
 
Da kuka ta dawo falon tafada cinyar mum dinta tana kuka tace mumyy nashiga yafison Aymana kinga wai har sauri yake zaije gidan su  
 
 
Mummy tayi murmushi tace yaro dai yaro ne waya fada miki yafi sonta dayafisonta ai gurinta zaifara zuwa amma gurinki yafara zuwa kafin zaije gunta  
 
 
Gakuma makudan kudin daya ajiye miki Wanda bana tunanin zai bata kamarsu  
 
Idan kika kwantar da hankali bakaramin dukiya zamu taraba dan kisan koshi AL’AMIN yafi dadinki kudi nesa bakusa ba Ballan tana kuma uwa uba kuma mahaifinsa Wanda komai nashi al’amin ne akai  
 
Murmushi suhaila tayi tace kuma hakane maganarki mum  
Suka kirga kudin dubu Dari biyu cas  
 
 
Suhaila tayi wani ihu yace waw  
 
 
 
 
 
AL’AMIN  yana isa ana kiran magriba dan haka sai da yatsaya sukayi sallah a masallacin gidan sarki tare da memartaba suka fito suka karasa cikin gidan  
 
 
Mummyn Aymana tace a a manya baki yau yarima ne agidan namu  
 
Yadanyi yake kadan danshi idan akwai abinda yatsana to akirashi Prince  
 
Aymana ce ta fito da gudu tana mummy ina ya  al’amin din  
 
Kunya Yakama memartaba dan tanuna zumudinta a fili  
Hakan yasa yatashi yayi sama abinshi  
 
Mummyn Aymana ma ta tashi tayi cikin gidan akabar Ayman da Prince  
 
Yana ta aikin danna wayarshi  
Tace yaya sannu da zuwa  
 
 
Bai kalleta ba ballan tana  ya amsa mata  
 
Nan da nan ta kira kuyanginta tashga zaginsu tace waiku wasu irin dabbobine bakusan abinda Yakama ta kuyiba  
 
 
Dayar tace ranki yadade kekikace sai kinbamu umarni zamudinga yi  
 
 
Tayi tsaki tace kushirya wa ya Prince abinci
 
 
Aikuwa suka watse dan cika umarnin ta  
 
 
Wani wawan kallo da DAGASH ya watsa ma ta yace how there you zaki kirani da Prince dan ubanki ni sa’an wasanki ne  
 
 
Dama Kaman jira yakeyi ya huce takaicin masu kiranshi da Prince akanta  
 
 
Ganin yadda yataso yasa taja dabaya sai takai bango kafin yabita ya wanke ta da mari  
 
Yace dan ubanki insake jin sunan abinki ki sha sha beside ma wazaici  
 
Kazamin abinci na masu aiki  
Yasa kafa yataketa a kafa  
 
Yacire kudi kamar yadda yaba wa suhaila itama haka ya wurgeta da su yayi hanyar waje  
 
Da gudu tayi hanyar dakinta tafara kuka Kaman Allah ya aikota  
 
 
Mummy tasauko dan daukar Abu taga kudi turus akasa  
 
Tasa hanu tadauka tasan  bazai wuce Al’amin bane yabaiwa Aymana  
 
Tayi hanyar dakin Aymana tanashiga tasameta tanata kuka tace meyafaru Aymana nan aymana taba mummynta labarin komai  
 
Mummy tace lalle ma al’amin yacika dan wulakanci shine harda mari akan abinda baikai yakawo ba  
 
 
Kwantar da hankalinki duk abinshi nasan yana sonki wazaiki kyakkyawar mace kamarki Aymana kobaki Ga kudinki dayabar mini bane  
 
 
Aymana tace aini kotakan kudinma banyiba dan takaici nan dai suma sukayi ta murnan samun kan al’amin  
 
DAGASH zaune kan daya daga cikin kujerunsa na part din shi yana ganawa  da managers din sa na companies dinsa  
 
 
Akwai manager na DAGASH AIR LAND Dan Al’amin yana da jiragen sama a gida da wajen Nigeria shida ma haifinsa  
 
 
Sai kuma manager din DAGASH BUILDING CONSTRUCTION COMPANY shima ba abinda basayi na harkar gine gine da kawata gida  
 
 
Sai kuma DAGASH SHOPPING COMPLEX  Wanda babu state din da bashi  branch  
 
 
Sai kuma DAGASH BARBING SALOON NA MAZA  
 
 
DAGASH RESTAURANT  wato gida jen abinci masu tsada duk nasane shida mahaifin  
 
 
 
Bazan iya fado muku dinbin dukiya da wannan ‘da yatara shida mahaifinsa ba  
 
 
 
Bayan sun gama zaman ne ya sallamesu  
Kafin yashiga wanka yana fitowa yashir ya cikin kayan training dinsa  yayi waje  
 
 
Yaje wani hadaddan gurin training ne na musamman Wanda aka kayatashi acikin gidan  
 
 
Yana isa yaga kannan shi  mata suma suna motsa jikin  
 
Suna ganinshi sukafara wucewa daya bayan daya  
Nazeefa tace sannu yaya  
 
Yace yauwa abin yabasu mamaki dukansu yau yaya al’amin ne da amsa gaisuwa  
 
 
 
Batare da ya kallesuba yace ke afanan da shafa kuzo nan Dan uwarku yaushe nafara wasa daku dazaku wuce Baku gaisheni ba  
 
 
Afanan da shafa jikinsu yadau rawa sukace Dan Allah yaya kayi hakuri wallahi bazamu sakeba  
 
 
Cikin tsawa yace will u keep quite my friend  
 
Shiru sukayi harda kama bakin da hanu  
 
 
Yace oya kuje kudauko tsintsinya kushare compound din nan gabadaya  
 
 
Da mamaki suka kalli juna Dan basu taba sharaba  
 
Yasake daga musu wata tswar tukun suka watse da gudu zuwa cika umarninsa  
 
 
 
*****
 Al’amin kwance yana charting a wayarsa yaga massage yashigo yaduba yaga sabuwar number ce  
 
 
Aka rubuta good morning my suld mate  
 
Tsaki yayi yacigaba da abin yakeyi  
 
Suhailace tamishi kusan kullum sai ta mishi massage  
 
 
Ita kuma Aymana kira take dayake ita tana da private number dinsa  
 
 
Sai yaga dama yake dagawa  
Idan baiga dama ba kozata kira sau hamsin ba zai dauka ba  
 
 
 
 
 
 
 
 
 
 
*Next page*  
 
 
 
 
 
*Tofa masu karatu koyazata kaya Ga wadannan gidaje guda biyu  
 
Wato Aymana da suhaila  
 
Kowacce da tunanin ta akanshi  
 
 
 
Kubiyo ni ummu afan dan yanzu fa akafara fans duk wannan shimfidane  
 
 
 
Pls your comments is needed fans  
 
 
More comment more  typing  
 
Ina alfahari  daku over
 
 
 
 
 
 
 
  Sign by ummu afan* 💻
[26/06, 11:52 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MOM IMAN &HANIFA love your comment sis Allah yabar zumunci 😘😘😘😘😘
 
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 
 *PAGE*  3⃣
 
 
 
 
 
DAD din Al’amin zaune a office dinsa shida wasu baki da yayi suna tattaunawa  
 
 
Can yaji alamun sakon waya yashi go phone dinshi  
 
Sai yaduba yaga sakon wani general meeting ne na manyan mutane Wanda za a yi a gudanar a garin Abuja nan da sati uku azama cikin azumi kenan  
 
Dan nan da sati biyu za akama azumi  
 
 
 
 
Bayan ya salla mesu ne yadauki wayarshi yakira amininsa alhaji Dan asabe yace kasamu sako kuwa  
 
 
Alhaji Dan asabe yace na maganar meeting ko  
 
Dad din al’amin yace yes hakane  
 
Wai nan da 3 weeks cikin azumi kenan ko  
 
 
Alhaji Dan asabe yace kwarai kuwa  
 
Yace to Allah yakaimu  
 
 
 
 
 
******
 
 
Bayan sati biyu
 
 
Dagash da iyayensa suna zaune a falonsu suna kasafin zakkan da zasu cire sukai masallaci  
 
Inbanda zakka ba abinda suke yi wa talaka wanda zasu jidadi shima zakkan inaga Dan dole ne yasa suke fitarwa  
 
 
Suna mugun kyamar talaka sosai  
 
Dad yakalli mom din al’amin yace hajiya Aisha kaman nawane zasu isheki hidiman azumi da ma sallah baki daya murmushi tayi tace konawa kaban nasan zasu isa  
 
 
Murmushi yayi Dan yasan wayonta baya taba cemata ta yanke kudin dazai ba ta tafada sai dai tabarshi da zabinsa  
 
 
Yakalli hajiya zabbau yace kefa hajiya zabbau nawa kike da bukata tabata rai tace 10 million murmushi yayi yace OK zan miki transfer a accounts dinki  
 
 
Tace bakatambayan na yara ba  
 
Daddyn al’amin yamata wani kallo yace da kekadai mezakiyi da million goma keda yarinkine zan tura miki kimusu abinda suke da bukata  
 
 
Al’amin dai kala baice ba danshi kam dama sai suyi magana sau Dari baice komai ba  
 
 
Mom din al’amin tace am al’haji kaga bikin nan dad matsowa yakeyi kasan Bayan sallah ne da sati biyu  
 
 
Yakamata acikin azumin nan zamu Dubai da ni da suhaila da Aymana kowacce ta hado lefenta da kanta abinda ransu yakeso su dauka koya kagani  
 
 
Dad din Al’amin yace badamuwa afara nema muku visa sai kuje ko azumi da sati dayane ko  
 
 
Tace yauwa hakan yayi  
 
Daddy ne ya kalli Dagash dayake ta danna wayarsa kaman baya jinsu  
 
Yayi murmushi yace kai son anya kuwa baka da ciwon magana kuwa tunda muka zauna muke ta magana amma kai bakace komai ba  
 
 
Dagash yayi murmishi yace dad to mezance komai kayi yayi ai  
 
 
Dad yace to ya maganar order din shaddo din danasa ayimana zadai kasa ko karkasa nayi asarar kudina fa Dan suna da tsada kuma akalla zau kawo har yadiddika kusan talatin na mana order nida kai  
 
 
Kuma is over 5 million kaga kuwa ba banzan yadi bane da kake siya dubu hamsin dubu sittin  
 
 
DAGASH  yayi dariya yace kai dad meyasa zaka bata kudin ka haka Bayan kasan basawa zanyiba  
 
 
Mom tace aikuwa baka isaba auren ka guda kasa kananan kaya a a badaniba shiga zakayi me kyau Dan ina buri sosai a wannan biki Allah  dai ya nuna mana  
 
 
 
DAGASH  murmushi yasake wanda har kumatunsa suka lotsa sosai Dan sai yayi murmushi suke lotsawa nashi  
 
 
Yace kai mom rigima yatashi yayi hanyar waje abinshi  
 
Mom tayi murmushi tace kagani ko yagama rainani wai nice ma rigimar gabadaya  
 
 
Dad murmishi yayi yace ai gaskiyarsa ne kedin wasace tace au harda kaima  kabi bayansa  
 
 
 
Takaicine Yakama hajiya zabbau ta tashi tayi cikin gida fuuuuuiu  
 
 
Tana ta nanata kayan daya musu order nasawa kawai ajiki shine wai har na million biyar kuma wai  guda talatin kenan  
 
 
 
Gaskiya tana danasanin rashin samun ‘da namiji da Alhaji su’ad  
 
Dubi fa yadda yake rawan jiki akan komai daya shafi Al’amin  
 
 
 
*****
 
Washagri akatashi da azumin RAMADAN  Al’amin ne zaune a office dinshi yana aiki sai akayi nocking door yace yes come in  
 
 
Akashigo bakowabace sai Vicky  
 
Yana ganinta ya hada rai yace who ask to come  with out my permission  
 
 
Cikin sanyin jiki tace am sorry sir wallahi nazo nace maka ina son zanyi tafiyane zan je garinmu  
 
 
Nayi takiran  wayarka baka dauka that’s why I decided to come here and meet u  
 
 
Ya watsa mata harara yacigaba da aikinsa Vicky dai ta gaji da tsayuwa shikuma bece tazauna ba  
Kuma idan tazauna tashiga uku dashi harsai yabata umarnin zama suna haka  
 
 
Zayyad yashigo ganin Vicky a office din yasashi kallon DAGASH  yace man Ana azumin ma baza bar wani abunba  
 
 
Dagash ko dagowa beyiba ballan tana zayyad yasamu amsarsa  
 
Zayyad yayi murmushi yace yaufa abin sun motsa  
 
 
Sai daya gama abinda yakeyi yadago ya kalli Vicky yace oya fada mishi abinda ya kawoki office din nan  
 
 
Vicky ta kalli zayyad tamishi bayani yace OK I understand  
 
 
yajiyo yacigaba da kallon dagash yaga shima shiyake kallo  
 
Dagash yace Dan iska kaji abinda yakawota ko zayyad yace a naji abinda fada min amma kasan jin dai dole yadda kuma ba dolebane ko yakarasa yana dariya  
 
 
Dagash yace kar Allah yasa kayarda ma mana Dan uwarka  
 
 
Zayyda yayi dariya  
Abinshi  
 
 
Dagash ya kalli Vicky yace jeki zan miki transfer ta account tace nagode  
 
Sai anjima koya kalleta tana fita tayi gidan saurayinta daman karya take taga lokacin azumine yazo ba ma.ganin AL’AMIN  zatayi ba harsai Bayan sallah to itakuma bazata iya hakurin one months ba shiyasa kawai suka shirya da saurayinta zasutafi gida shakawa tunda duk yan Enugu ne su  
 
 
 
 
Zayyad yace ya dagash zakaje meeting din nan kuwa  
 
Dagash ya ce a a idan dady ma yaje ai ya wadatar mezanje namusu  
 
Zayyada yace nazata zakajene ai  
Nima na shirya amma tunda bazaka ba shikenan normal ne wai kunyi waya da Faisal kuwa  
 
 
Dagash yace nadai ga miss call dinshi dazu ina son sai na koma gidan zan kirashi  
 
 
Zayyad yace ai kaji matsalata dakai wai muma sai ka nuna mana halin naku ‘ya’ayan sarauta  
 
 
Haba ai kafin yarufe baki Al’amin yadauki trowing pillow akasa ya wurgeshi dashi  
 
 
Zayyad yayi dariya yace ai kaji kuma gashi bakason gaskiya  
 
 
 
 
****
 
 
Suhaila zaune itada mom dinta suna rubuta abinda suke bukata a game da shirye shiryen bikin  
 
 
Sallama sukaji mom ta amsa driver din gidan su AL’amin ne yagaishe da mom da harda suhaila amma suhaila bata amsa ba yace daman hajiyace ta aikoni nakawo wa suhaila wanann  
 
 
 
Yabasu mom ta bude taga Visa ne da passport  
 
 
 
Tace zata kira taka muku bayani mom din suhaila tace to agaisheta  
 
Yana fita suhaila ta hau murna tace waw mom Allah yakashe yabamu wallahi zasuga diban kayan hauka dazanyi  
 
 
Mom dinma tace au da kiragama mana ayi bake ai zagewa zakiyi kidebi abubuwa masu tsada baruwanki da kudin sunyi  yawa zasu iya biya  
 
 
Nima kimana tsaraba nida kannanki  
 
Suhaila tayi murmushi tace karkidamu mom ai kema akwati daya zanzaba miki na fitan biki
 
 
 
Shewa sukayi kaman wasu kawaye suka tafa abinsu duniyar tamusu dadi  
 
 
 
 
 
****
 
 
AYMANA  kuwa da Visa dinta ya iso hanun ta itama murna sunyi sosai ganin anga na banza  
 
Mom dinta tace tare zasuje itama zataje sayan kayan kitchen din amarya haka kuwa akayi akashirya tafiya harda ita  
 
 
 
Ranar rabara Yakama takwas ga watan Ramadan a ranar ne su mum din Al’amin da su suhaila da aymana da mom dinta suka wuce Dubai  
 
 
 
Washagari kuma su dad suka dauki hanyar abuja shida amininsa dad din zayyad  
 
 
 
Mota daya suka dauka driver kawai yajasu suka tafi batare da security ba  
 
Dad din zayyad yace suje kawai amota basai sun jirgiba  
 
 
Dadyn al’amin tunda yake  ya manta rabon da ya je abuja amota a DAGASH AIR LAND  suke tafiya  
 
 
amma wannan karon dai yabi ra ayin abokin nashi alhaji Dan asabe suka tafi a lafiyyan mota me tsadar gaskiya sai da aka dauko bakanike yasake ma motar check up mekyau ya tabbatar musu ba matsala  
 
 
 
Kafin suka dau hanya ba a son ran dagash sukatafi a mota ba  
 
 
Ganin daddyn nasa ya amince yasa ya hakura shima  
 
Yanzu babban damuwasa shine inda zaici abin buda baki Dan jiya ma da mom tayi tafiyar nan yasha wahala sosai  
 
 
Daddyn sane yamishi coffee yasha da cake  
 
 
Danshi bayacin abincin hajiya zabbau bare na nakannanshi wato yaranta kenan  
 
 
Shiyasa daddy ya je da kanshi yadafa mishi coffee da cake da dambun naman da momy tabar wa daddy yadinga bawa al’amin  
 
 
 
Sai kace wani karamin yaro shifa al’amin inabanda wanka da zuwa  office da kuma business dinshi bai iya yiwa kanshi  komai ba shiyasa da mom dinsa tayi tafiya yakeshan wahala daddy ma yasha  
 
 
Dan zaice sai daddy yadafa mishi abinci da kanshi tun dady be iya dafa indomie da coffee ba har koya yazama gwani  
 
Dan ko ayanzu mummy tayi tafiya daddy ne yake hidimar al’amin na abinci  
 
 
In bahakaba bazaici ba  
 
 
 
Shiyasa yaji duk hankalinsa yatashi  to ga daddyn ma yayi tafiya shima sai gobe zai dawo yazai kenan yau  
 
 
 
 
 
Zayyad ne yasa al’amin a gaba shida Faisal suna ta dariya   
 
 
Ya bata rai yace wai Ku Dan uwarku wakuke was dariya haka abin kutausaya min shine zaku min dariya  
 
 
Sai da mummy tace zata tafi dani naki saboda naga da wadan nan yaran zasu  
 
Dayanzu duk banshiga matsala hakaba  
 
 
aikuwa wanann maganar ma dayayi dariya suka sake yi Faisal yace yanzu Dan Allah dagash Dan mummy tayi tafiya saitace zata tafi dakai kai Kuma yanzu harda wani Dana sanin rashin binta dakayi  
 
 
 
Faisal yace gaskiya shagwaba tamaka yawa dagash   ai gwamma da za a daura ma aure da biyu at the same  time  
Guda daya ai tamaka kadan Dan bazata iya daukan tension dinkaba guy  
 
 
 
Zayyd dariya yayi yace wallahi kam tun bayauba na nulura da Dagash ya na da mugun shagwaba  
 
Shagwaba ce tamishi yawa ba wani abuba amma badamuwa kayi lokacin Kane kana ajiye yara ai dole ka hakura ko  
 
 
 
Dagash shidai ko kallonsu beba duk damuwarshi yadda za a yi yaci abinci ne in ansha ruwa  
 
 
 
Karfe biyar da rabi su Faisal sukace dagash yatashi suje daya daga cikin restaurant dinshi zuci abinci  
 
 
Dagash yace Sai kundawo zayyad yace to tashi muje gida gurin mum dina musha ruwa acan  
 
 
Yace kuje kawai fa niba inda zanje kubarni kawai naji da damuwata
 
 
Faisal yace wa zayyad mutafi kaji guy rabudashi yunwa ai kanin Dad bane bakuma kanin mom bace  ai dole zai nemi abinci dai zaiyi azumi ne yazauna haka  
 
 
 
Dagash yaraka su da harara dariya sukayi sutafi abinsu  
 
 
Bayan anyi sallaar magriba ne dagash yadawo daga masallaci direct falon hajiya zabbau ya wuce abinda bai taba yiba  
 
 
Suna shan ruwa ita da yan mataan ta suka ga AL’amin kaman daga sama  
 
 
Rai a hade yace ke nazeeefa zonan baijira amsarta ba yayi waje abinta  
 
 
Nazeefa ta tashi tabi bayansa  
 
 
Hajiya zabbau ta kebe baki tace mutum Sai isa saikace shiya haifar min yaran  
Sai kace wani ubansu sha sha kawai dan giya  
 
 
 
Afanan da kanwarta suka kalli junaa sunsan ummyn tasu akwai cika baki bazata taba cemishi Dan giya agabanshi ko agaban mom dinshiba  
 
 
 
Nazeefa tace gani yaya yanuna mata fridge  
 
Basai tafada ba tasan meyake nufi zuwa tayi ta hado mishi fruit su ta kawo ta ajiye mishi  
 
Ta dauko ruwan faro ta ajiye mishi  
 
Tace shekenan hanu ya nuna mata alamun taje  
 
Zamayayi yasha kankana  yaci ayaba yaci apple  
 
 
Amma jiyayi ba inda yake zuwa mishi  
 
Tashi yayi yaje kitchen din mom dinsa  
 
Yafara kalle kalle nan yaga gwan gwan min coffee yadauko ya ajiye yadauko shuga ya ajiye  
 
 
Ya instruction din yadda ake kunna gas cooker din ya kunna danshi bai taba zuwa kusa da  kitchen ba  
 
Bai kiba dai lokacin yana karami amma da wayonsa kam baishigo ba  
 
 
Ya zuba ruwa cup daya a tukunya yadauko shugar yazuba yafi cokali biyar haka ma coffee din yazuba yafi Rabin gwan gwamin shifa duk adole saisha coffee ya baki sosai ya tafasa yajuye a cup  yadauko snacks da danbun nama yafita abinshi yaje dakin shi wanka yafara shiga tukun yagabar da isha kafin yazauna ya nutsu zai sha ruwa aikuwa kurba daya ya zuka da kyau kuwa aikuwa da sauri ya zubar da nabakin nashi saboda wani azaban daci dayaji  yace o my God what’s this  
 
Yayi saurin shiga bathroom yayi ta brush kaman zai cire bakin  
 
 
Yadawo ya zauna yana maida numfashi fresh milk ya dauko yaci da danbun naman  
 
 
Waya ya dauka yayi try din number din dad dinsa  not  available   
 
 
Yayi na mom ringin biyu yayi mom tadauka haba nan yafara zuba mata shagwabarshi   
Akan yaushe zata dawo ne yagaji fa  
 
 
 
 
 
****
 
 
Fitan su daddy suka dau hanyar abuja suna Bayan mota shida aminin sa driver kuma na gaban mota shi kadai  
 
 
 
Sun kusa kaiwa Abuja dai dai wani kauye da akekira da mararraban abuja motar ta lalace abin yabasu mamaki lalle  karfen nasara bashida tabbas   
 
 
Duk irin duba motar nan da akayi amma saida ya lalace musu  
 
 
Dad din Al’amin yace kagani Dan asabe shiyasa nace maka mubi jirgi amma ka insisting Sai dai mota kaga sharrin mota ko  
 
 
 
Alhaji Dan asabe yace aiba wannan bane ma damuwar hadarin da hadu gan ga gashi  ba network bare mikira his Excellency ya turo mana helicopter ya karasa damu  
 
 
Dad din al’amin yace kuma kosun nememu bazasu samu ba tunda gabadaya ma network ya tatsya  
 
 
 
Komawa gefen titi sukayi suka tsaya ga wani ga garumin hadari da iska dayake hade gari  
 
 
Driver ne  yace alhaji kuzo muje tacan ga runfa  can kufake saboda wannan iskar  
 
 
 
Kallon juna sukayi su alhajin  
Basu da zabi haka sukabi driver sukayi wajen runfar nan suna zuwa driver yaje yasamu matar  dayake tunanin itace mai runfar nan yace mata Dan tayi hakuri su uban gidansa zasu Dan fake  
 
 
Tace Bakomai bari a dauko musu benci ta kwala wa yarinyar ta kira  
 
 *MARYAM  MARYAM      MARYAM*  
 
 Ta amsa na’am anty tace dauko wa baki bencin nan su zauna tace to anty  
 
 
Nan yarinyar da akakira da maryam ta dauko takawo runfar nan tasa tsumma ta goge sannan tace sannunku da zuwa  
 
 
Abin mamaki  daddyn DAGASH  shiyafara amsawa cikin saukin kai yace Yauwa yarinya sannu ko Allah yayi albarka ko tace ameen antynta tasake kiranta akaro na biyu  
 
 
 
Tace maza kifara bada kunun nikuma insa hankali na nagama tuyar kosan nan kafin ruwa tsinki  
 
 
MARYAM tace to anty, ankira magriba Dan haka masu zuwa siyan kunu da kosai suna ta zuwa  
 
 
Dad din al’amin ya kalli abokainsa yace yanzu yazamuyi ne ansha ruwafa  
 
 
Alhaji Dan asabe yayi murmushi yace kai su’ad baka wasa da cikinka fa driver yace bissimilla ga ruwan awala  
 
 
 
Ganin ruwa sukayi a gwangwamin madara wai a matsayin buta  
 
 
Bayadda zasuyi haka sukayi alwala sukayi sallah  
 
 
Bayan sun dawo ne dad din al’amin yakalli driver yace za asamu mota da saika hau mubaka sako kawai zuwa Villa kasanar dashi hallin da muke ciki   
 
 
Driver yace ai ba mota saidai kozuwa anjima idan ruwan yayi sauki wataki nasamu  
 
 
Daddy yace OK  
 
 
alhaji Dan asabe yace abokina gaskiya zansha kunun matar nan Dan na lura suna da tsafta sosai  
 
 
Daddy yace toya zamuyi ba network ba restaurant me kyau ai dole musha haka  
 
 
Nan driver yawa matashiyar matar nan wacce bazata wuce shekaru talatin da Biyar ba aduniya  
 
 
 
 
Yace suna bukatar kunu da kosai  
Anty tace to ta aika maryam tadauko mata kwanan sha masu murfi  acikin Dan dakinsu dake jikin rumfar da alama anan suke rayuwarsu biyun  
 
 
Tadauko takawo wa antyn tata  
 
 
Akazubawa su dady cike da tatsafta tabawa driver din yakai musu  
 
 
Kai mai zafi ta kwashe musu aka kai musu  
 
 
Daddyn Al’amin da Alhaji Dan asabe sunci sunsha sosai  
 
 
Mamaki yagama Yakama  driver dan baitaba tu nanin wadan nan mutane zasu ci abincin sayarwar talakawa ba  
 
 
Lalle agaida yunwa yayita dariya a ranshi sosai  
 
 
 
Anty tace Maryam kije kish ruwa mana maryam tayi murmushi tace ai kema kinsan bazan iya shan ruwa alhalin kebakishaba Sai dai kitashi muje musha tare tunda kingama soya kosan  
 
 
 
Murmushi anty tayi tace maryam kenan Allah miki albarka Allah yarabaki da sharrin  duniya  
 
 
Takarasa tana megoge hawayen da ya zubo mata maryam tace wai anty kullum saikin zubar da hawaye akaina kokina tuna mutuwar nane  
 
Dan Allah kidaina zan ga kaman akwai wani Abu da kike boye min ne  
 
 
Ta share mata hawayen tace ina alfahari dake mahaifiyata  
Bani da kamarki a aduniya mamana kinsadau kar da komai saboda ni insha Allah zaki yi dariya wataran anty na  
 
 
Murmushi anty tayi tace kinga maryam tashi muje  kisha ruwa karmutane su fuskanci wani Abu maryam tace to mamana   
 
 
Anty tayi murmishi tace bakisaba da fadin maman ba ma shiyasa ba dadi nafison kirani da sunan da kikasamin antyn  
 
 
MARYAM  tayi dariya tace wallahi kam nima bazance maman ba saboda uwata ba tsohuwa bace takarasa maganar tana dauka musu kunu da kosan zasu Shiga cikin dakin langalangar dage jikin rumfar  
 
 
Jiyo war uwar suka hada ido da daddy gabbanshi yabada dammmmmm  
 
 
Kyakkyawar mace mace duk tana cikin wahala hakan baihanaka aga zahirin kyau da Allah yamata ba Ashe ba banzaba kanwarta kyakkyawar yarinya Ashe ma gadonsu ce kyau din  
 
 
anty takau da kallonta daga kallon daddyn al’amin suka wuce cikin dakin nan Dan shan ruwa   
 
 
 
Daddy dai yarasa nutsuwarsa tunda ga ganin anty maman MARYAM   
 
 
 
MARYAM  yarinyace kyakkyawar gaske Dan kyanta yana bawa antynta tsoro Dan antynta ita tasan sharrin kyau aduniya kafin ta haifi maryam batawa kanta adduar samun kyakykyaqar yarinya ba saboda ta hadu da sharri kalala a rayuwarta asakamakon kyan datake dashi  
 
 
 
 
Saikuma Allah bai karbi adduartaba  
Yabata maryam wacce harta tama fita kyau sosai  
 
 
 
Shiyasa kullum acikin addua da kuka take Allah yakare mata yar’ta  
 
 
 
Maryam shekararta shabiyar aduniya yarince mai tausayi dasanin yakamata  
 
Bata taba zama ba hijabi  
 
Yarinya nutsatsiyya  
 
 
Can dai kusan karfe goma  na dare network yadawo aikuwa su daddy sukaji kira yana dubawa kuwa yaga his Excellency ne nan yafada mishi komai  
 
 
 
Hi Excellency yace subhanallah  
Yanzu zansa azo akaraso daku  
 
 
Nan daddy kashe wayarshi  
 
 
 
Daddy ya kalli driver yace ga matar nan kaman sun kawanta ya za ayi mubasu kudinsu driver yace a haba alhaji ai nabiyata  
 
 
 
Daddy yace duk da haka Dan kwankwasa musu kofar dai  
 
 
Bai musaba ya kwankwasa musu daman idon anty biyu Dan bazata iya bacci ba idan bata ji tafiyar mutanen nan ba karsu cutar da su  
 
 
 
Tabude tace sannu bawan Allah  
 
 
Yace Yauwa daman megida ne yake miki magana tace lafiya aika Riga kabiyani kudina  
 
 
Jin abinda tace yasa daddyn al’amin yataso yace mungode  baiwar bana yawo  kudi  amma ban account number dinki  
 
 
 
Anty tace accounts kuma  alhaji ai yariga yabiya karka damu  
 
 
Ya kalli driver yace jeka cikin brief cake dina kawaso kudin dayake ciki  
 
 
 
Haka kuwa akayi yadauko jakar ma gaba daya  
 
 
Daddy yace Ciro gabasu zatayi magana daddy ya daga mata hanu alamun  bayason musu  
 
 
Tayi shiru kawai tana kallon ikon Allah  
 
 
 
 
 
Nan gefe kuma wasu hadaddun motocine harda me jiniya  
 
 
Suka karaso su daddy suka shiga aka wuce dasu sukabar anty da sakin baki tana kallon kudin da suka ajiye musu  akasa  
 
 
Kawashewa tayi takoma ta rufe musu  dakin  
 
 
 
 
 
 
 
 
Tofa  
2

Antyn maryam tajuyo dan takoma cikin dakin da kudin a hanunta jiki asanyaye  
 
Sai taga Maryam zaune akan katifarsu  
 
Anty tace maryam bakiyi bacci ba  
 
Maryam tayi murmushi tace anty ai kina tashi na tashi  
 
 
 
Anty tayi murmushi tace to barin zauna muyi magana   
 
 
Anty ta ajiye kudin akan cinyar maryam zatayi magana maryam tace ai naji komai anty  
 
 
Mungode allah yasaka musu da alkairi yasa Dan Allah sukayi badan sucutar da muba  
 
 
Anty tace amin maryam  
Kirga kudin mugani  
 
 
Maryam ta kirga kudin nan cas suka ga dubu dari da hamsin  
 
 
Maryam da anty saida zufa ya jikasu  
 
 
Dan maganar gaskiya dai ko dubo goma basu taba rikewa ba  
 
 
Anty tace anya kuwa maryam muatanen nan ba da wani manufa suka bada kudin nan ba  
 
 
Maryam tace insha Allah allah bazai bari su cutar damuba  
 
 
Anty tace amin maryam amma duk da haka gobe zamu bar gurim nan mukoma can cikin kyauyen nan musamu wani gida mushiga haya mubiya kudin wata shida  
 
 
Kinga ko sundawo sutar damu allah bazai basu ikoba kuma bazasu ganmu agun ba  
 
 
Maryam tace kuma fa hakane anty  
 
 
Anty tace kinga zaki koma makaranta insha Allah gobe saikije kibiya ko  
 
Kisamu kizana jenior waec dinko  
 
 
Maryam tace kai anty wallahi naji dadi Allah yacika min burina anty namiki gatan da aduniya zakiyi alfahari dani a matsayin ‘Ya  
 
 
Anty ta janyo ta jikinta ta kwantar da kanta akan cinyar ta tace amin maryam  
 
 
Allah yakareki da sharrin mutane da aljanu  
 
 
Maryam tace amin anty  
 
Tace anty yaushe zakibani labarin babana  
 
Anty tace zan baki maryam insha lokaci ya kusa kisan koke wacece  
 
 
Maryam tace to anty allah ya nuna mana  
 
 
 
 
 
 
 
*****
 
Daddy dai dasu anty ya kawana a ranshi yakasa bacci saboda tunanin su  
 
Yana mamakin kanshi wai meya damu da matar nan ne  
 
Duk da yasan bawai kyau ne ya rudeshi ba  
Dan bazai iya tantance wacce tafi kyau tsakaninta da mom din AL’AMIN ba  
Sai anty zata nuna wa mom yarinta  
 
 
 
Haka yakwana baiyi bacci ba har washagasuka shiga meeting suka fito  
 
Dagash air line suka tafi  
 
 
 
 
****
 
 
 *Dubai*  
 
 
Mom da surakanta ne a wani shagon siyar da kayan mata  
 
 
Ta nemi guri ta zauna su suke ta zazzaban kayansu  
 
 
Kaman hauka haka suke daukar kaya  
 
Sai da suka gama mom din AL’AMIN na kallonsu  
 
 
Akaje gurin biyan kudi akayi lissfa mom din AL’AMIN ta biya suka fita dama yau shine zuwan karshe sungama  sayayyar kaf Dan dama kullum sai sunfito siyan kaya  
 
 
 
Sun koma masaukinsu mom din Al’amin tashiga bathroom ta Dan watsa ruwa  
 
 
Aymana kuwa da suhaila a fall suka zube kowacce tana shan kamshi tana ganin tafi yar uwarta  
 
 
Mummyn Aymana tadawo itama daga nata sayayyar Dan batare suka fita ba  
Aymana tace oyoyo mummy tace a Ku harkundawo kenan kunrigani dawowa yau  
 
 
Suhaila kota daga ido ta kalli mom din Aymana itama bata damu da rashin gaishetan da suhailabatayiba  
 
Taja haunun Aymana sukayi ciki  
 
Suhaila tabisu da harara  
 
Wayarta ta dauka takira mummynta  
Tace yau sungama sayyaya zuwa jibi zasu taso  
 
Mummyn suhaila tace masha Allah kindai zabu kaya masu kyau da tsada ko  
 
Suhaila tayi murmushi tace ai mummy nera tayi kuka wallahi kinga tsadaddun kayan da mukazaba  
 
amma haka mummyn Al’amin  take biya batare da taji komaiba  
 
 
Mummyn suhaila tayi dariyan jin dadi tace ai nafada miki su fa tawajen kudi basu da matsala zamu kwashi rabonmu gaskiya  
 
 
 
Suhaila tayi murmushi tace aike dai bari mummy ai wani abumma sai anyi auran tukun zamu warke Dan wallahi duk sati sai na tambayeshi kudi  
 
 
Mummy tayi wani shewa daga wayar tace saiki yar gidana nasan zaki iya allah dai yamiki albarka kuma nasan Al’amin sai yafi sonki Dan irinku ake yayi siraran mata ba irin wanann fan kamar yar’uwartashi ba  
 
 
 
Suhaila tayi dariya kanta yasake kato tace se mom dina kina fasamin kai dayawa  
Haka sukayita hirarsu saida mom din Al’amin tafito kafin takashe wayar tace sannu da fitowa mummy  
 
 
 
Mom din al’amin tace yauwa suhaila tana zama tadauki wayarta takira Dagash  
 
 
Itakuwa suhaila mom tazuba wa ido gaskiya mom akwai kyau ga tsafta bata yarda kazanta Sam  
Ba banza al’amin yabiyo tsaftarta  
 
 
 
 
 
 
*****
 
DAGASH  yana cikin ruwa   sweemingful na gidansu la’asar ce sakaliya yafito daga wajen training kenan yafada ruwa Dan yayi wanka  
 
 
 
Yau ne su mom din shi zasu dawo  
 
 
Yana cikin wankanshi a ruwa security dinsa ya matso yace sir ana kiran phone naka  
 
 
Dagash yace sunan  
 
 
 
Security din yace lovely yace bani yafito daga ruwan ya karbi wayar yace mom ko kunyi landing ne  
 
 
Mom tace a a amma nan 15 minutes we will be there insha allah  
 
Yace OK on my zanzo na daukoki tace that’s my son sai nazo to i miss u son  
 
 
Yace me too mom shiyasa nagaji da gidan babu ke tace  
Don’t worry son yanzu zakaga mummy  
 
 
Nan suka kashe wayar baikoma ruwan kawai part dinsa yawuce yaje yashirya cikin wasu balain kaya Jim’s ne dark blue sai kuma T shirt dinsa light blue sai ya dauki farin  glass yasaka   
 
 
 
Ba abinda ketashi ajikinsa sai kamshin turarruka masu tsada  yadauki wayoyinsa da wallet dinshi yayi waje  
 
 
Direct wurin motocinsa ya wuce yakai kallonsa ga gabadaya motocin dasuke wajen  
 
 
Yazabi wata hadaddiyar homer jeeep mai matukar kyau da daukar ido  
 
Shima jeep dark blue ne gaskiya duk wanda yakalli dagash cikin motar nan yasan Sundance da juna  
 
 
 
Yana isa DAGASH AIRPORT girgin su mummy na sauka ma’aikatan wurin suka taso sukazo suka bude mishi kofa  
 
 
Suka Sara mishi dayan yace sir ai dabaka zo dakanka ba munta nadi motar da za akai su hajiya har gida  
 
 
Dagash yace akwai wadan zaku tafi dasu ai Ku kawo matar nan  
 
Suka bi umarnin ubangidan nasu  shikuma jirgin nagama sauka motanen ciki suka fara fitowa  
 
Idonshi akai ya hango suhaila a gaba mom abaya  
 
Suhaila tayi shiga cikin Riga da wondo kamar yadda tasaba sai Dan karamin mayafin data yafa akanta ga uban dogon takalmi itakuwa Aymana dogowar Riga tasa tayi rolling dashi saboda gimbiya ce  
 
 
 
Dagash cikin missing din mom dinsa yakara ya rumgume mom dinsa yana mata welcome itama taji dadin ganin shi  
 
Sai dai tace meyasameka son ka rame yace badole na rame ba mom kin San dad ba abinda ya iya dafawa sai indomie shinayi ta ci kinga kuwa ai dole na rame nasaba abincin mom na  
 
 
Yakarasa maganar yana murmushi mom ta shafa kumatunsa tace kuma ga azumi ko  
 
 
Yace wallahi tace ai balefina bane sayyayar matanka najeyi  
 
 
Sai alokacin yakai kallonsa ga mom din Aymana yace oh mom harda ke akatafi  
 
 
Abin yaba mom din Aymana mamaki tace au dama bakasan tare mukaje ba  
 
Yace naman ta yakk irin gaisuwarsa kenan yawanci  
 
 
Cike da mamaki mom din Aymana tace lafiya kunya yakamata da irin gaisuwar da al’amin yamata  
 
 
Suhaila kuwa dady abin yamata  
 
 
Mom dinsa kuwa dama ita yar baruwankace  
 
Aymana tace yaya ina wuni  
Ya kalleta ya watsa mata wani kallon rainin hankali  
 
 
Ganin haka yasa suhaila kama bakinta  
 
Can kuma ya kalli suhaila ya ce kekuma kinfi karfin gaisuwar ne  
 
 
Jiki na bari tace am sorry doctor munsame Ku lafiya wani wawan kallo yamata baice komai ba Yakama hanun mummynsa data keta faman waya da daddy yace less go mummy  
 
 
 
Ya kira security yace yakarbi jakan mom din Aymana sutafi  
Dagash ya kalleta yace to mummy sai anjima kigaida da dady king sai na shigo  
 
 
Yaja hanun mummy sukatafi mummy tace to hajiya sai munyi  waya ko  
 
Mummyn Aymana tace OK by  
 
 
Takaici Yakama suhaila saida tafaki idon su Aymana ta goge guntun hawayen wulakancin da dagash yayi musu wai damma ba ita kadai ya wulakantaba bare sumata dariya  
 
 
 
 
Dagash suna isa gida ana kiran magriba mummy tace zanyi sallah kafin kadawo daga mosque zan dafa mana abinci maisauki  
 
Yace that’s my mom yabata fek a kumatu yayi waje  
 
 
Tayi sallahi kafin tafito zuwa kitchen duk da gajiyar datake tare dashi hakan baihanata son faranta wa danta raiba  
 
 
 
Couscous  tayi da miya shaf shaf miyar amma za aiya cewa ta kazace Dan naman yafi yawa nan takwashe komai tafito dashi  falon alokacin Al’amin yana shan kankana yana ganin mummy yace kai mummy tunkafin naci kamshin ya kosar dani mom tace aikuwa baka isaba  
 
 
Sai kacinye komai Dana maka yayi dariya yace ai wasa manake miki  
 
Ba abinda zanbari a abincin nan  
Mom tayi dariya tace kaman gaske  
 
 
Dagash na cikin cin abinci kona ce mummy na feeding nashi dad yashigo yace a a son rigima ya kareko mom tadawo  
 
 
Murmushi mom tayi tace ai son badama  
Al’amin yace dad wallahi harnaji nadawo mutum haba ai nasha wahala kwana biyu  
 
 
Yadda al’amin yake zuba wa iyayenshi shagwaba kai zaka dauka Dan shekara biyar ne  
 
 
 
 
 
***
Bayan kwana biyu da dawowar su mummy da daddare mummy tayi shirin kwanciya ranar kwanantane taga daddy yazuba wa guri daya ido yana kallo  
 
 
Tace Alhaji wai mekefaruwa da Kaine tunda nadawo na lura akwai wani Abu akasa wanda yake damunka kakasa fada min  
 
 
Shere your problems with me mana haba sweet heart  
 
 
Murmushi dad yayi yace matata kema kinsan da akwai wani Abu bazan boye miki ba zo ki kwanta dare yayi  yajanyo ta suka kwanta  
 
 
 
Mom dai taji shine amma bata amince bakomaiba Dan bata taba ganin shi cikin damuwa hakaba amma zatayi kokari tasan komenene  
 
 
 
 
 
 
****  
 
Alhaji su’ad zaune shida alhaji Dan asabe suna tattaunawa kan matsalar data damu alhajin  
 
 
Alhaji Dan asabe yace anya kuwa abokina ba gamo kayiba kayi sanyi lokaci daya akan talakawa da basu da wani gata a rayuwarsu duk kabi kadamu kanka akansu  
 
 
 
Wai tsaya ma meyaja hankalinka har kafada son yarinyar nan Dan yarinya zankirata Dan munhaifi wadan da sukafita  
 
 
 
Alhaji su’ad yace wallahi nima bansaniba kawai nasan nakamu da matar nan sosai kuwa  
 
 
 
 
Alhaji Dan asabe yace to sonawa muna komawa taki sauraronmu itafa gani take ma zamu cutar da ita da yarinyar tane  
 
Dan Allah kabar maganan matar nan idan auran kakebukata wayayyo gasunan kanema mana  
 
 
 
 
Dad din al’amin yayi murmushi yace kodaya banida ra’ayi wasu matan Bayan wannan baiwar Allahn  
 
 
 
Kawai bani wani shawarar amma banda na inrabuda ita bazai yiwuba I can’t please
 
 
 
 
Alhaji Dan  asabe yace ok nafahimceka  abokina yanzu dai kagani munje kauyen nan yafi sau biyar  
 
 
 
Taki bamu hadin kai ganitake cutar dasu zamuyi  
Saboda haka mubi komai a sannu mubari ayi auran  yaran nan sai musake komawa muje mata da kokon barar mu  
 
 
 
Alhaji su’ad yayi murmushi yace yauwa abokina yanzu naji magana amma zakace narabu da ita  
Wallahi ko bacci bana iyawa yakai ma har matana sunfara gane ina da matsala  
 
 
 
 
Alhaji Dan asabe yayi murmushi yace gaskiya ka kamu dayawa abokina amma dai kasan waje zaka kaita a polishing dinta ko yafada da tsokana  
 
 
 
Dad din yace babban burina ma dai ta amince da bukatuna sunfi min komai  
 
 
Alhaji Dan asabe yace to wai yazakayi da matanka Alhaji su’ad yayi murmushi yace duk bazamana sukeyi ba dole  sukarbi abinda nazo musu dashi  
 
 
 
Alhaji Dan asabe yace se namijin duniya wallahi ina son nakoyi jarumta irin taka abokina kwata kwata baka shakkan mata  
Nima fa wallahi ina da bukatar karin auran nan amma bana son fitina shiyasa kawai nabar komai  
 
 
 
 
Dad din Al’amin yace lafinkane tunfarko abokina  
 
Alhaji Dan asabe yace hakane kam  
 
 
 
 
 
 
 
*****
 
Yau take sallah Doctor al’amin dagash na hango cikin wata shadda ash colour dark tunda daga kan shaddar zuwa dinkin bakina da hanuna bazai iya fayyacewaba amma komai na Al’amin daban ne kawai  
 
 
Ya kalli kanshi a madubi yaga shikanshi yasan kayan sunkarbi jikinshi sosai  
 
amma shidai bazai iya cigaba da amfanida manyan kayaba shi aganinsa takurace kawai bawani abuba  
 
 
Faisal da zayyad sukashigo suma cikin shaddodi  na alfarma duk sunyi kyau  
 
 
Zayyda da Faisal kusan atare suka hada baki wajen ihun ganin dagash
 
Harda babbar Riga sosai sukayi mamaki zayyad anya mutumina Kaine kuwa ai yau kafito a Prince din naka sosai  
 
 
Al’amin ya watsa musu harara yace muna fukai wallahi wannan ma da kuke gani aikin dadine  
 
Shiya bata kudinsa aka yi amma sanin kankune bazan sake amfani dasuba  
 
 
Faisal yaceaikuwa dakaga yadda suka maka kyau da kacigaba amsawa  
 
 
Zayyad yace kana bata bakinka ne fa Dan tunda yace basawar zaiba bazai sadinba  
 
 
 
Al’amin yace waiko kuma kunga yadda manyan kayan sukai mukune yakamata kucigaba sawa ai ko  
 
 
Yan sa ido kawai dariya sukayi gabadaya Dan sunsan suma fa ba ma’abota saka k Mayan  kayan bane  
 
 
 
 
 
Dad da mom sun yaba kwalliyar Dan nasu al’amin yace mom zomuyi pic harda da dad duk suka dauka sosai hotunan sunyi kyau  
 
 
 
Nazeefa da suke gefe tace yaya nima nazo gira yadaga mata alamun yes  tazo  
 
 
Dadi yakamata taje suka  daddauka su afanan ma sukace yaya mufa yace nahana kune  
Suma da murna sukataso sosai sunji dadin hotuna da Dan uwan nasu
 
 
ansauko daga sallar idi anci ansha  
 
 
 
 
 
 
*****
 
Saura sati daya bikin shirye shirye ta kowani bangare  
 
Yau ake shirin  kai lefe akwatuna kwacce shabibbiyu  
 
amma fa dunkiyar dake cikin shabiyu dinan yafi karfin daukar hankali Dan ba abin kasa da dubu hamsin sai sama  
 
 
 
 
 
 
 
 
Hmmmmmmmm
 
 
 
Next page fans  
 
 
Your comment is needed  
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:53 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU  SIS NANA LOVE YOUR COMMENT ❤❤❤❤keep it up  
 
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 
 *PAGE*    5⃣
 
 
 
 
 
 
 
Dagash zaune a dakin Faisal shida zayyad suna  sana’arsu wato shan barasa  
 
 
Zayyad yace gaskiya Faisal Yakama muyi event kamar biyar haka saboda auran dagash guda ace ba wani shirin da muka fara  
 
 
 
Faisal yace oho kadawo kan hanya kenan danayi magana cewa kayi sai yabamu hadin kai ayi komai  
 
Kai sanin kankane idan dantashi sai dai muji kunya ace mungayayyaci friends ba wani event me dadi da za a dan Shana  
 
 
 
Zayyad yace to yanzu dai yakamata mutsara komai  
 
 
Nan suka shiga tsare tsarensu  
Ba abinda suke da matsalarsa kusan komai ma companies din su dagash suna producing komai  
 
 
Hatta hall din da decoration din hall din duk suna da mai’akata  
 
 
Sannan abincin da za’aci ma yana da restaurant masu tsada kowani state amma na kano yafi yawa  
 
 
 
So order kawai zasuyi amma zayyad yace shizai biya komai  
 
 
Dagash ya watsa mishi wani kallo yace banyi niyar samuku baki ba amma yanzu zansa dan kunyi order a restaurant dina shine zaka biya  
 
 
 
Zayyad yace yes wannan shine gudilumawata da zanbaka please karkasake cewa komai kai ba abinda zan baka na burgeka komai kana dashi  
amma dai kabarni na biya su please  
 
 
 
Al’amin baisake magana ba dan bayason dogon zance
 
 
 
Faisal yace nikuma nadau nauyin event uku  
 
Zayyad yace a a ai gaba daya events din nizan dauki nayinsu  
 
 
 
Kanemi wani abun kuma Faisal yace sai dai kawai namishi liki amma Bayan haka ai bansan me zanyi ba  
 
 
 
 
 
 
 
*****
Mom din al’amin dai uwar biki ta gayyaci hamshakan kawayenta na gida Dana wajen dan tayata murnar auran danta tilo Dagash  
 
 
Sosai suke shirin bikin nan dan mother’s night mom tashirya wanda ba atabayi yin irinsaba a fadin Nigeria gaba daya  makudan kudi take shirin narkarwa a mother’s nigh din  
 
 
 
 
 
Hajiya zabbau kuwa kishi da takaicin wannan aure yasa ko alamun shirin bikin ma batayi  
 
 
Sai yaranta kuwa su afnan da nazeefa anko kusan kala goma suka fitar kuma duk dagash ne ya musu  
 
 
 
Yayarsu ansiya dake aure a Zaria itama ta zo bikin sosai dagash yawa kan nanshi kaya masu kyau da tsada  
 
 
 
 
Anty asiya itake kebin dagash ya wurin daddy itama tana murnan auran dan uwan nata sosai  
 
Ba abinda zata bashi saboda Ba abinda bai mallakaba  
Shiyasa kawai itama  tazo da niyar manni wato liki kenan wa ango da amare  
 
 
 
 
 
Anty siya ce tashiga bedroom din Maman hajiya zabbau tace  
 
 
Haba ummy yanzu dan abinda kikeyi aisakisa mutane suga kaman bakinciki kike da auran yaya  
 
 
 
Duk fa abin mom din yaya bata taba hanashi yamana alkairi amma ke saiki kasa boye tsanar dakike mishi a idon kowa  
 
 
 
Toma wai muna da allah yabaki a matsayin ‘ya’yane bakyaso saboda muna mata haba dan allah mummy karkibari shaidan yashiga rayuwarki mana ‘ya’ya mata rahmane mummy  
 
 
Yaya Al’amin dan uwan mune duk abinshi shine ubanmu bai isa yacanja hakan ba  
 
 
Takarasa maganar tana kuka  
 
 
Hajiya zabbau jikinta yayi sanyi tace haba asiya wallahi banbancin da akenunawa tsakanunku da Al’amin a gidan nan yayi yawa wallahi a matsayina na uwarku dole abin yadameni sosai  
 
 
 
 
Asiya tayi murmushi tariko hanun hajiya zabbau tace ummy wani irin banbanci kike nufi  
 
Abinci maikyau ne dad baya bamu kokuma sutura kokuma zama yayi hira damu kokuma makarantu maitsada ne baisamuba iye ummy kifada daya dabaya mana acikin wannan ummy  
 
 
 
 
 
Hajiya zabbau tace duk abinda kika lissafo yana muku amma duk wani kadarorinsa ai na al’amin ne  
 
 
Asiya tace ok yanzu na gane abinda kike nufi akan dukiya ne ko ummy  
 
 
To ai ummy abinda bakisaniba yaya Al’amin yafi dadi dukiya nesa bakusaba  
 
Kuma dakike maganar duk dukinyar dady tana hanun yaya ai hakan shine dai dai ummy  
 
Dukiyar yaya ai tamuce dan na tabbata ba abinda  zamuzo da bukata yakasa yimana ke shaidace dan allah ummy kisaki ranki ayi bikin nan kamar Bakomai  
 
 
 
Nifa ummy da nice ke har walima zanhada maikyau aci asha  
 
 
Hajiya zabbau ta maka mata harara tace bazanyin ba tunda ba ubana bane  
 
 
Asiya takunshe dariya dan ganin yadda ummy tayi harcikin zuciyarta  
 
 
 
 
 
 
 
Aymana zaune cikin kawayen ta sauda ce daman babbar kawa itace ranar dinner zata fadi biography din kawartata  
 
 
 
Sunyi anko masu tsada da kaloli na alfarma su da amryarsu  
 
 
Mom din Aymana itama fa kai yayi zafi anashirin aurar da ya ga Prince shirin datakeyi saiku rantse bata taba aurar da ‘yaba  
 
 
 
 
 
 
****
Suhaila manyan mata itama hadaddun kwayenta yan boko ne zasu Mara mabata baya  
 
 
Sunma ansha anko kala kala nagani nafada masu tsadar gaske duk wani shirye shiryensu sunyi dan Sufi sauran amaren  
 
 
 
 
Mom din suhaila kuwa daman akanta zasu aurar  wa shiyasa akayi shiri sosai  
 
 
 
 
Gidan da Al’amin zai zauna babban gidane kokuma nace mansion din sosai ya hada komai na rayuwa haryafi gidan dady kyau nesa bakusaba  
 
 
 
Bayan guraren shan iska da lambu masu bansha’awa dake kewaye  da wanann gida  
 
Harda wani gurin wasan yara wanda ba irin lilon da kayan wasan daba asaba agurin harda wani dan karamin ruwa wanda akacika shida balloons domin dai wasan yara  
 
 
Ka kekuna kalala acikin gurin kai maikaratu zanso kuga wannan gida  danake Baku labari gaskiya kudi sunyi kuka babu abu daya na Nigeria acikin kayan gidan kaf  
 
 
 
Kowa yaga gidan saiyayi santinsa  
Hajiya zabbau datazo itada yaranta suka ga gidan kwana tayi batayi bacciba saboda kishi  
 
Sai tafara tunanin anya kuwa ba asiri mom din al’amin take wa alhaji ba yake nunawa danta wannan mugun son ba  
 
 
 
 
Tafkeken falone wanda iya tsaruwa ya tsaru part hudune a ciki  
Kowani part upstair ne wato bene  
 
 
Acikin falon kowani part yake duk za ayi iya haduwa a wannan falon in fact ma tafalon kowa hanyar part dinta yake  
 
 
Kujeru set uku ne a falon gefe daban daban kuma kowanne fannin da kujerun suke akwai tafkeken TV ga kuma makeken dining area wanda akalla zaici kujeru shabiyu daga gefensa kuwa wani tafkeken fridge wanda ba abinda babu aciki  
 
Daga can gurin din erea din kuwa akwai wani tamfatsetsen kitchen wanda babu kayan nau far girkin dababu aciki  
 
Daga gefe kuma store na wanda acika shi da abincin da koshekara biyar zasuyi bazasu sunye  
 
Kai wani Abu sai masu kudi baruwansu abinda sukayi niyya shisukeyi abinsu 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀
 
 
 
 
Kowacce a part dinta iyayenta sun zuba mata kaya masu tsadar gaske ba karya bikin na yan karyane  
 
 
Kowacce tana da katon falo biyu da Ku 3 bedroom acikin part dinta sai kuma kitchen da store din abinci wanda kowacce iyayenta suka cika mata da gara  
 
 
Wato dai da alamu store din kansan nan na megidan nan kenan hmm  sebaduniyaba 🤔
 
 
 
Part uku na gidan duk iridayane sai dai daya ya ban banta sosai wato dakin megida rangida kenan  
 
 
Wato shi anashi part daga can gefe yayi wani daki ne ban sha’awa wanda acikin falon sa na sama zakashiga dakin kwanan yarane kai gaskiya wadan nan mutane basu San zafin kudiba harda yaran da basu zo duniyaba anriga agama hada musu komai na rayuwa komai da dakin yaran farine tas gwanin sha’awa saboda Al’amin akwai son farin Abu sosai yakeson yara arayuwrshi sai dai saboda jinkai baza a fahimci hakan ba  
 
 
Sai da yabada plan din yadda yakeson komai na gidanshi dakin yara maza daban na yara mata daban haka yayi su asashinsa dan gata  
 
 
Shikuma bedroom dinsa yana saman na biyu kenan amma shikdaine tsarin nasa haka wato two upstairs kenan na farkon na yaranshi ne harda falon duk saboda su yayi su  
 
Nabiyu kuma nashine shima akwai komai kamar yadda yake na farkon  
 
 
 
Kai gaskiya iya haduwa gidan ya hadu sosai  
 
 
 
 
Kuzo kuga rawar kai gurin amare suma tun da akazo musu Jere suka biyo yan Jere suka taho  
 
 
 
 
 
*****
 
 
Maryam zaune tana cin tuwa itada anty  
Taga anty tayi shiru tana tunani  
 
 
Maryam tace anty lafiya kuwa dan allah anty kidaina yawan tunani wallahi anty banajin dadin ganin ki a haka  
 
 
 
Anty tayi murmushi tace to maryam nabari ci abincinki  
 
Maryam tace kema kici tace ai inaci maryam  
 
 
Maryam tace yauwa anty dan allah meyasa kikaki amince dasu wanannan alhaji tunda sunce suna da niyar taimakon mune  
 
 
Sunzo sunzo anty kinki kulasu akwai zuwan dasukayi nakarshe ma anty harda kuka kikayi wai surabuda mu dan allah karsu sake da dawowa  
 
 
Anty wallahi nidai jikina yanabani kaman ba cutar  damu zasuyiba dan allah anty kibasu daman su mana tambayar dasuke sonyi kinji anty na  
 
 
Wallahi inason   ganin cikin farinciki anty na tunda nayi wayo nake ganin wahalar dakikeyi dani anty  
 
Dan Allah kibari kiji abinda alhajin nan zaice miki wataki yataimaka mana anty kisamu kema kihuta  
 
 
 
 
Anty tayi murmushi tace maryam haryanzu ke yarinyace bazaki fahimci komaiba  
amma nasan nan gaba zakisan abinda nake nufi  
 
 
 
Maryam tace ai anty wai ni har yanzu yarinyace Bayan kema kinsan niba yarinya bace kwananan fa zanshiga Senior secondary school amma kice yarinya  
 
 
 
 
Anty tayi dariya wanda ya bayyana kyawawan hakwaranta farare tas tace oh maryam shagwabar nan taki batayi yawa ba kuwa  
 
 
 
 
 
Yanzu dai ya hakuri kici abincinki  
Kiyi wanke wanke sai nagyara miki gashin ko sarkin tsoron kitso  
 
 
Maryam tayi murmushi wanda yasake fito da zahirin kyanta  
Kai maryam akwai kyau masha gata yarinya karama amma komai yaciko ajikinta  
 
 
Ga hips da kirijin na acike suke tam sai daga cikin ta ashafe yake kaman bata sama cikin abinci  
 
Ga Gashi hargadon baya ga baki ga santsi  
 
Ga fararen ido tas har yafi madara haske ga jerin hakorinta dai dai kaman ita tajera wakanta  
 
Ga dan siririn wushirya dayake tsakanin hakorinta ga tada gashin gira dan siriri sai kudauka cewan tana shaving ne nata haliitace daga allah  
 
 
Ga gashin ido wato sai kudauka ta taje salloon ne  tana da round face dai dai ita  
 
Kai wallahi bazan iya lissafo muki kyau na hallitar irin na maryam ba  
 
 
 
Shiyasa a duk lokacin da anty ta kalli maryam bata samun kwanciyar hankali   
 
Tana matukar tausawa yartata  
Dan kyau masiface ita zata bada labarin hakan akaran kanta  
 
 
 
Tana iya bakin kokarinta ganin taba maryam tarbiya da kulawa dan ayanzu maryam ko adaki take tana cikin hijabi tariga tasaba  
 
 
Idan zata fita to da nikaf da suck wannan ra’ayintane Dana antynta  
 
 
 
 
Gidan sukasamu gidan matan aure kusan mata hudune a gidan kowacce da mijinta  
 
Sai dai kuma bandaki daya sukedashi agidan gasu da tarin yara kazamai  
 
 
Ranar dasuka koma gidan da zama maryam taje bandakin  
 
aikuwa da gudu tadawo kafin takaraso kofar dakinsu tafara amai saboda kazantar dake bandakin  
 
 
 
 
Anty ta zo hankalinta atashe tace meyasameki maryam fada min meyasameki  
 
 
Maryam tace anty bandakin ne wallahi bazan iya shigaba  
 
 
 
Anty tayi shiru tace daman megidan yace min badaki dayane agidan sai dai wai idan munaso tunda akwai wani bandakin zamu iya biyan kudi a gyara mana  
 
 
 
Maryam tace anty nawa yace wai zamu kashe dubu talatin nakuma bashi kudin dan haka kiyi hakuri kishiga nayau kinji  
 
 
Maryam tace ai anty nafasa idan naje islamiyya nayi a can Dama fitsari ne  
 
 
 
 
Anty tayi murmushi tace kai maryam wannan kyankyamin naki da tsafar sun yawafa inazaki kaisu haka  
 
 
 
Maryam ta yi murmushi tace ai nawa ne kawai yafito fili wallahi yadda nasanki ko nawa akasa kishiga bayin nan bazaki shigaba  
 
 
Anty tayi murmushi tace maryam zakiyi lattifa nidai baruwana  
Tafada tana komawa cikin dakin  
 
 
Murmushi maryam tayi tadauki hijab dinta da suck tasaka da nikaf  
 
 
 
 
 
 
 
******
 
Biki yayi biki yau mom take mother’s nights gaskiya bakarya mom tayi kyau sosai dan me kitso ce tazo tazubawa mom kitso in fact ma mom tayi kara’i  
 
 
Dan harda me kwalliya ta dauko  
Tazuba wani tsadaddan less ne meshegen kyau da tsada  
 
Doguwar Riga akazuba mata yasha aiki  
 
Ga nadin gwagwgwaro da nasawa akafada  
 
 
 
Gawasu zenare wato Gold kenan data zubasu wuya da hanu da kunne  
 
 
Hardasu mom din Aymana da suhaila tace suhada taron kawai  
 
 
Kowacce uwar amarya ta cigayu kaman bagobe amma fa duk cikinsu ganin mom din al’amin da irin shiigarta yasa duk suka raina Kansu kayi  
 
 
 
 
Mummy takira dagash a waya tace son kuna inane maza kukaraso anfara fa  
 
 
Dagash yace mummy muna hanya tace ok  
 
Amare kowacce anzaunar da ita a kujerarta wanda suka saka kujerar angon a tsakiya  
 
 
Kowacce tasha ado anci artificial make up  
 
 
 
 
 
Shigowar ango da abokansa yasa kallo yakoma Kansu  duk Kansu sunsha wani hadaddan tsadaddan yadiddika sukasha  
 
 
 
Al’amin cikin wata lallausar yadi baki wanda  duk yana daga  cikin kayansu da daddy ya musu order  
 
 
Kai gaskiya yadin ya karbi jikin al’amin sosai  
Yasha hula akalan aikin dake jikin kayan  
 
 
 
Abokan kuma duk sunsha anko cikin farin yadi kowanne yana farinciki dan harsunfi angon ma farinciki dan shi fuskar nan a hade amma fa hakan bashi ya  hana kyanshi fitowaba  
 
 
 
Mom da kanta ta taro danta sukafara rawa aikuwa aka dau tafi RAF RAF RAF  
 
 
 
Tawa amaren alamun sutaso suma cikin yanga da kwarkwasa  yanga ga uban dogon takalmi da Aymana tasaka  
 
 
Sai sauri suke dan kowacce tana son tsayawa kusada ango aikuwa Aymana tajita timmm akasa aikuwa kalloyakoma kanta  
 
Dan kowa yaga saurin dasukeyi  
 
 
Kawayen  ta sukayi saurin dagota suna mata sannu kunya ne yarufe Aymana gashi suhaila tarigata isa gefen dagash dole gefen tatsaya  
 
 
 
Suhaila saiwani iyayi take itaga amaryar gefen miji  
 
 
Sukayanka cake dagash yayi saurin yankawa ya nufi bakin mom dinsa haba guri kaure da tafi  
 
 
Mom ta yanka taba dagash a baki kai gaskiya dai sunburge mutane sosai  
 
 
 
Aymana dai tunda tafadi akasa jiki yayi sanyi iyayin ya ragu  
 
 
 
 
Suhaila ce dai kanta yaki zama tadauki wukar ta yanka cake din kowa idonshi yadawo kanta ganin wazata baiwa cake  din  
 
 
 
ai kuwa tanufi bakin DAGASH zata samishi cake wani banzan kallo yayi mata wanda batasan lokacin da cake din yafadiba cike da kunyar  disgin abinda  Al’amin yamata  
 
 
 
 
Gaskiya hartafi Aymana data fadi  kasa jinkunya  
 
 
aikuwa Aymana taji dadin abinda yafaru dan koba komai sunyi ziro ziro kenan  
 
 
 
 
Mom din al’amin tace haba son meyasa kayi haka  
Kayi hakuri kabasu cake din mana son  
 
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
 
Your comment is needed fans
 
 
 
 
More comment more typing  
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:53 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU mummyn Jidda Allah yabar zumunci ina son nice comment din ki over sis ❤❤❤❤❤keep it up
 
 
 
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 
 *PAGE* 6⃣
 
 
 
 
 
DAGASH yakalli mum yace no mum kibarni kawai  
 
Bana son yaran nan surainani  
Mom tace shikenan son karkabata fuskarka yayi murmushi kadan  
 
 
Takaici Yakama iyayen amare  
 
Da amaren ma gabadayà  
 
Anty asiya tazo ta yanka cake din taba wa DAGASH abaki yabude bakin yace that’s my sis  
 
aka dauke da tafi gabadaya haka kananshi sukabashi yabude baki yaci  
 
Abin mamaki sai akaga ya dau wuka shima ya yanka cake din yanufi bakin anty asiya dashi abin yaburge mutane yadda yanunawa kannanshi kulawa yabakowa sha’awa sosai  
 
 
 
Mum din al’amin ta yanka cake din taba wa amare sudai sunkunyata agurin ace Wai ango bazai ciyar da su cake din auransu ba sai dai uwarsa tabasu  
 
 
 
 
 
Washagari asabar akadaura auran DOCTOR AL’AMIN DA AMARENSA
 
 
SUHAILAT UMAR (DAN ASABE)
 
SAI KUMA UMMU AYMANA MUSA   BABAGINDA  
 
 
 
bikin da halarci manmayan kasar nan dama wajenta  
 
 
 
Ango na hango cikin wata dakakkiyar farrar shadda da babbar Riga da hula kai gaskiya Al’amin ya hadu iya haduwa bakarya sai dai fuskar kamar kullum hakatake  
 
 
 
 
 
 
Ankai amare gidansu kowa ya watse yabar amare da kawayensu saboda siyan baki  
 
 
 
Can wajan karfe goma na dare amare sukaji shigowar motocin angwaye  
 
 
Nan da nan masu kara powder nayi masu fesa turare nayi saboda kozasuyi kasuwa  
 
 
 
Shikuwa zayyad dama tunda yaga sauda kawar Aymana yamakale mata itama kuwa nan da nan yasamu karbuwa gunta  
 
 
 
A babban falon farkon suka zauna gaba dayansu kowacce amarya na gefe daya da kawayenta  
 
 
Angwaye suka shigo da sallama  
 
 
Nan da nan kawaye kowa tashiga amsa wa da kwarkwasa  
 
 
Abokan ango suka zanzauna can sauda kawar Aymana tace a a ina angon  
 
Zayyad yace kanshi na dan ciwo amma yanzu zaishigo ai  
 
 
Aymana da suhail suka hada ido suka sakarwa juna harara  
 
 
Nan dai Faisal yace nawa zamubaku ne kudin sayan baki ne ko meye  
 
 
Zulaihat kawar suhaila 1 million is OK  
 
 
Nan da nan Faisal yaciro cheque yayi signed yace gashinku  
 
ai kuwa kawayen amare sukace waw sunga banza  
 
 
Faisal suna da niyyar  tashi sai kawayen aymana su sauda sukace  a a yazaku tafi Baku sallamemuba  
 
 
Faisal yace daban daban nefa ko tace sosai ma  
Yace kukuma meye balance dinku sauda tayi fari da ido tace gaskiya dai mu amaryar mu mai tsadace so 2 million zaku bayar Faisal yace OK nan da nan shima yayi signed cheque yabasu  
 
 
Ai kuwa su zulaihat haushi yakamasu dan ganin sunfisu samun kudi sosai  
 
Nan dai abokan ango suka fita zuwa mota kawaye suka bisu  
 
 
 
Akabar amare gaba dayansu kowacce tana jinkai  
 
 
Aymana ta dauko waya tashiga chart  
 
Suhaila ma haka  
 
Can wajen shabiyu na dare suhaila bacci ya kwasheta sai Aymana ita taki baccin  
 
Itama suhailar saceta yayi baccin  
 
 
DAGASH yashigo ko sallama baiyiba bare yasan Allah yayi tsiransu  
 
Aymana dasauri ta tashi barka da zuwa yaya  
Bai kalletaba yayi hanyar part dinshi tabi bayanshi  
 
 
Yana gaba tana baya har cikin bedroom dinshi  cire kaya ya hauyi da zaishiga wanka Aymana ta zauna a bakin gadon tana jiranshi  
 
Har yafito yashirya yasaka kayan baccinsa masu kyau da kamshi  
 
Ya haye gado yaja blanket Aymana ganin bashida niyyar kulata yasa ta haye gadon itama ta kwanta  
 
 
Dagash yace what’s zaki kwanta kusada ni shine ba wanka common shiga bathroom ki wanke dattin jikin kinne Mara kunya kawai  
 
Aymana ganin yabata damar kwanciya adakin nashi yasa bata ji haushin fadanba kokadan  
 
 
Cikin doki ta tashi tayi bathroom tayi wanka ta dauro towel ta fito  
 
 
Ya kaleta tana goge jiki yayi tsaki yajuya mata baya  
 
Tana gamawa da tawul dinta ta haugadon yatashi yace Oh  my God waike wace irin dakikiyace zaki kwanta kusa da mijinki ba turare amfada miki kazami ne irinku  
 
 
Aymana ita abin yabata mamaki dan ammata gyaran amare haryanzu jikinta kamshi yake fitarwa  
 
 
Amma dai gudun karyasake narka mata wani zagin yasa taje kan gurin ajiyar turarnsa ta dauko ta feffesa itakanta tasan turaren dagash akwai dadi sosai  
 
 
 
Tazo ta hau gadon takwanta a bayanshi tashiga shafashi  
Ganin abinda take so kenan yasa dagash yatashi yagito mata a namijin gaske  
 
 
Ummu Aymana kam tasha wahala tun tana jin dadin abin hartadawo tafara fita a hayyacinta dakyar yabarta shi a hakama bai gamsar da kanshiba dan kar ya sumar musu da yarinyace yasa yabarta  
 
 
 
Shiyasa Vicky take burgeshi sosai bata taba gajiya dashi dan itama jarumace  
 
 
Tsaki yayi yatashi yashiga Wanda Aymana kuwa kukan farinciki take  dama  babban burinta tafara mallakan Al’amin amatsayin miji koba komai  
 
Tayi wa suhaila zarra kenan  
 
 
Yana fitowa daga wanka yafesa turare kafin  yarage karfin ac ya kwanta abinshi  
 
Nan da nan kuwa bacci ya daukeshi  
 
 
 
 
Suhaila kuwa ta farka tsakar dare taganta kan kijerar falo  
 
Takalli inda Aymana take taga batanan sai wayarta kawai  
 
 
ai kuwa hankalinta yatashi tace nashiga uku Allah yasa dai yarinyar nan bata rigani shiga doctor ba  
 
 
Tayi part din Aymana tajishi a bude ba inda bata duba ba amma bataciki  
 
Suhaila tace shikenan nashiga ukuna tarigani wallahi haka taje part dinta tana kuka  
 
 
Takasa bacci can da asuba dataji fitar Al’amin salah tayi saurin zuwa part dinsa harsaman tahau ai kuwa tana zuwa tanaga Aymana tana ta bacci aciki blanket  
 
 
Kishi yasake turniketa kaman takashe kanta ta huta takoma part dinta tarasa abinda zatayi saita kira mom dinta tafashe da kuka tace nashiga uku mom wallahi yafisonta mom.
 
 
Wallahi adakin sa takwana mummy yazanyi  
 
Mum dintace kekuma kina inakibari hakan tafaru  
 
Suhaila tafada mata yadda akayi  
 
Mom tace Yauwa wayo tafiki taki tayi bacci saiyazo kekuma kika hangame baki kina bacci ko  
 
 
Suhaila tace wallahi mom bada gangan nayi baccin ba  
 
 
Tace to yau dai karkibari tarigaki shiga dakin mijinki gwamma kuringa kwana daddaya yafi  
 
Nan dai mom din tashiga fada  mata yadda zatayi  
 
 
 
Dagash yana dawowa daga sallah ya daka wa Aymana duka acinya yace oya tashi kikoma dakin ki bacci zanyi ta bude baki zatayi magana  
 
 
Yasa hanunshi akan lebensa yace shiiiiiii get out of my room inason nayi bacci  
 
Tunda kinsamu abinda kikeso  
 
Cike da haushin maganar dayafada  
Ta tashi jiki asanyaye zata fita yace heeeeee wakika barwa wadan nan tsunmo karan yakwashe miki tace tadawo takwashe kayanta tafita  
 
 
Tana zuwa falon ganin suhaila a zaune a falon tayi murmushi  
Dan yanzu zata kular da ita  
 
 
Waya tadauka takira sauda tace ke akwai labarifa kinga yadda mutuminki ya rikece jiya kuwa  
 
Wallahi wannan girman kan da izza nan duk na sauke mishi su jiya  
 
 
Wallahi yaban wahala jiya yanzu gudowa nayi kayana a ahanu  
 
 
Tayi shewa tace kedai bari  
Barinshiga daga ciki kisha labari takarsa kofar part dinta kafin tajuyo ta jalli suhaila da tunda tafara maganar hankalinta Yakoma kanta
 
 
Suhaila kishin Aymana yakamata sosai  
 
amma tayi alkawarin yau itama agun mijinta zata kwana  
 
 
Aymana tashirya tafito itama falon da su fruit tana sha  
 
Takira mummynta a waya tace mummy aturo kuyangu guda biyu  
 
 
 
 
Suhaila ma tayi waya gidansu a turo mata yan aiki biyu  
 
Dukansu kafin yamma yan aikinsu sun iso  
 
 
 
 
Dagash kuwa bashi yatashiba sai da ake kiran sallar azahar  
 
Ya tashi yayi wanka yayi sallah kafin yashira cikin kananun kaya yafita abinshi zuwa gidan mummyn shi  
 
 
Yana fitowa falon ya kallesu a wilankance  
 
Yakira bitrus a waya mai akinsane ko agidan mummy shiyasa yataho dashi gidanshi  
 
 
 
Bitrus yazo dasauri yace gani sir yace  
Jeka gyara min part bitrus OK sir  
 
 
Yana fadar haka yawuce suhaila tace adawo lafiya  
 
Abin mamaki sai yadaga mata hanu daya batare da ya kalletaba  
 
 
Dadi yakashe suhaila Aymana kuwa kishi sai ta  shi tayi hanyar waje waizata rakashi ai kafin ma takarasa haryaba motarsa wuta yayi gaba  
 
 
Tadawo tazauna tana hararar suhaila itama tamayar mata da hararar  
 
 
 
 
 
Da daddare kusan karfe goma na dare suhaila tafito daga sashinta cikin wasu arnar kayan bacci masu matukyau da tsari yana da naciki yana kuma da nawaje  
 
 
 
Aymana cikin doguwar Riga Arabian gown
 
 
Suhaila tazauna tana taunar chewing gum saiga dagash yashigo suhaila da sauri ta tashi tana mishi sannu dazuwa  
 
 
Bai kulataba dan daman abin zuwa zuwa ne  
 
Ya wuce part dinsa yasa key yabude dan daman bitrus kawai yabarwa spire key din part dinsa saboda gyarawa  
 
 
 
Yana shiga suhaila na binsa  
 
Itama dai adakin nashi ta  kwana kuma itama ba irin wulakancin da bai mataba  
 
 
 
Haka rayuwar gidan dagash yakasance suda Kansu suka raba kwana ba aikin daaukeyi acikin gidan saboda kowacce da mai aikinta  
 
 
 
Bayan sati biyu da auran dagash  
 
 
 
 
Daddyn dagash yana zaune a falonshi hajiya Aisha tashigo tace daddyn Al’amin yanzu bazaka fada min abinda yake damunka ba duk karame sai kace wani majinyaci  
 
Al’amin dake gefe shima haba dad kasani mu a damuwa nima bantaba ganinka cikin wannan yanayinba  
 
 
 
Dad yayi murmushi  yace son karku damu akwai maganar danakeson muyi amma saina dawo daga abuja insha Allah zanfada muku koma menene  
 
 
 
 
Dagash yace wa dad promise  
 
Dad yace ye I promise  dagash yayi murmushi yace to sweet mom kinji kina shaida idan yadawo zaifada mana koma menene tace ina shaida kam Allah yadawo shi lafiya muna nan jiranka  
 
 
Dad yayi murmushi yaja hancin mum yace kajita kaman dagaske abinda sai da kika hada da danki kafin zaki San komai  
 
 
Mom tayi murmushi tace  ai dole da ban fada mishi da zaka ce zakafadane ai  haka zaka ta damuwa muma mudamu  
 
 
 
Dagash ya ce dad muje nakaika airport din idan kabiyewa momy saitasa ka makara   
 
 
Dad yayi murmushi yace kwarai kuwa Son kaman kasani  
Yace bara nayiwa ummynku sallama dagash yace dad ina waje  
 
 
 
Dad yashiga gurin hajiya zabbau yanashiga yaganta kan bed dinta haba amaryata bazakifito kimin sallamaba  
 
 
Tayi wani fari da ido tace ainaga kana tare da gimbiyarka ne shiyasa  
 
 
Yayi murmushi zabbau Wai yaushe zaki rage kishin Aisha a rankine itama fa tana kishin sai dai tafiki wayo da wayewar dannewa  
 
 
 
 
Kekuma kike fito danaki afili  
 
Hajiya zabbau tace ai daman nasani sai ka kareta tunda bataba gold  
 
 
Yayi murmushi yace naji yanzu dai zuwa nayi muyi sallama gobe zandawo kina bukatar wani abu  
 
Tace  a tace ina bukayar kudi kasan gobe asiya zata koma zan saya mata tsaraba  
 
Murmushi yayi  yaciro bandir yan dari biyar yabata  
 
 
Yasan kawai magana take nema tasan kudin da yaba asiya jiya  
 
 
Yafita tace sai kadawo yace Allah yasa  
 
 
Yana fita yaga mummyn al’amin a falo tana jiransa brief din tadauka ta ratauy suka fito zuwa wajen mota tamishi adawo lafiya  
 
 
 
 
 
***”
Karfe hudu dai dai dady suka sauka a air port  
 
Waya yayi daman aka kawo mishi mota daga Villa  
 
 
Wata haddadiyar mota his excellency ya ai ko maidashi  
 
 
Yashiga da kanshi ya tuka zuwa mararraba  
 
Dan idan yabiye na alhaji dan asabe bazasuzo  
 
 
Alhalin shikadai yasan halin dayake ciki akan baiwai Allah nan  
 
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
Your comment is needed fan’s  
 
 
 
More comment more typing  
 
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
 
 
 
 
 
 
Tofa yau ga  
.
[26/06, 11:54 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU sis Fatima sunusi sanata ina jin dadin comment din ki wallahi Allah yabar zumunci keep it up❤
 
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 
 *PAGE* 7⃣
 
 
 
 
 
Daddy na isa kauyen mararrab sai yayi tambaya da a nuna mishi gidan mai gari  
 
 
Har kofar gidan aka nuna mishi yayi parking yafito ya roki Wanda yaturo da ya taimaka ya kira mishi maigarin acikin gida  
 
 
Yaron yashiga cikin gidan Jim kadan yafito yace yace yana zuwa dady yace yauwa yaro nagode ko zogawannan ya ciro five thousand a aljihunsa ya bashi sosai yayi ta godiya daddy abin yabashi mamaki wannan godiya haka saikace Wanda akaba million biyar danshi ya dauka a matsayin kudi  
 
 
 
Maigari yafito daddy yayi nisa wajen mamakin Ashe haka talaka wasuke idan kamusu alkairi harcikin zuciyarsa yaji dadin adduar yaron nan sosai shika dai yayi murmushi  
 
 
 
Maigari yamishi sallama ganin daddy babban mutum ne yasa ya mishi kwarjini ya mishi iso cikin gida  
 
 
Daddy baiyi musuba dan yanason suyi maganar nutsuwa ne  
 
 
Har dan karamin soron gidan megari yashiga dashi yasa aka kawo mishi sallaya aka shimfida mishi akan taburmar dayake shimfede a zauren gidan  
 
 
 
Sosai daddy yake mamakin kanshi tunda yake a rayuwarsa yauce rana tafarko daya taba shiga gida makamancin wannan a rayuwarsa  
 
 
 
Maigari suka gaisa da daddy yace sai dai kuma banshaida kaba alhaji  
 
 
Daddy yayi murmushi yace gaskiya kam ba lalle ka sanniba  
 
 
Nan dai daddy yafada mishi game zuwanshi dakuma sunanshi da akafisani a duniya  
 
 
 
Mamaki yacika megari yace yanzu alhaji su’ad babangida da mukeji a labarai da jaridu shine agidana a zaurena  
 
 
Daddy yayi murmushi yace gaskiya ne nine  
 
 
Maigari yace ikon allah  
allah yayi Gaskiya yanzu kuma akan mace kazo har wannan kauyen namu alhaji  
 
 
Alhaji yayi murmushi yace toya za’ayi ai basaudayaba ba sau biyu ba munzo nida abokina amma taki kula mu ita aganinta ma cutarsu zamuyi  
 
 
Maigari yace toya akayi kuka gane gidan data koma  
 
 
Dad yace ai lokacin da mukadawo na farko nida abokina  
Muka gurin datake a kulle sai muka tambayi wasu mutane sukace wallahi basusan inda takoma ba Amma dai zasu bincika mana idan sunsamu labarin inda suke zasu sanar damu na dauki number waya ta nabashi  
 
 
 
 
Kuma da ikon allah wannan bawan allah su suka binciko mana inda takoma munje munje yakai sau biyar amma basauki abin taki saurarenmu ma to shine nace zanhada manya kamarku ko allah zaisa tagane da alkairi nake tafe bada sharriba  
 
 
 
 
Maigari yace Hakane allah ya tabbatar da alkairi yanzu zan aika akirata  
 
 
alhaji su’ad toshekenan maigari nagode sosai allah yakara girma  
 
 
 
 
 
 
 
 
*******
 
Maryam zaune tana musu tankaden tuwo atsakar gida cikin katon hijabinta  
 
Sallama akayi agidan wadanda suke kusa da masu sallama suka amsa yace wai inane dakin Maman maryam akace Gashi can inda waccen yarinyar take tankade  
 
 
Yakarasa gurin maryam yace sannu tace yauwa yace wai Maigari yana kiran mamanki yanzu  
 
 
Maryam cikin tashin hankali tace megari kuma anty dake cikin daki tafito tace kai wakekirana yace megari tace megari kuma meyafaru kuma  
 
 
Yaron yace nima dai haka yace inzo inkiriki  
 
 
 
Maryam tace anty munshiga uku allah yasadai bawani sharrin aka miki  ba kamar yadda akasaba  
 
 
Anty tayi murmushi tace karkidàmu maryam imma hakan ne yazanyi da mutane allah shizai sakamana  
 
 
Tace wa yaron jeka inazuwa  
 
 
 
Maryam ta tashi tabi anty daki tana kuka tace anty kinga irin abinda nake fada miki ko wallahi anty kiyarda kawai kiyi aurenki shine mutuncinmu  
 
 
Amma mutanen gidan ba abinda basacewa waizaman kanki kikeyi  
 
 
Anty tashare hawayenta tace to maryam yazanyi duk wadanda suke sona da aure cewa suke bazanje musu dakeba kinga kuma nibazanyi aure nabarki ananba bazai taba yiyuwaba  
 
 
Maryam tace to anty ki amince da alhajin mana kawai dan Allah anty kibashi dama shifa yace zai rikemu duka anty  
 
 
 
Anty murmushi tayi to maryam ya kikeso nayi nidaman nasan wannan alhajin bada gaske yakesona ba da dagaskene ai dazai dawo  
 
Daman dai yayi niyyar  cutar da mune kawai ai daman duk abinda nake yi inayi ne dan nagwada gaskiyarsa  
 
Kuma kinga dayake daman bada gaske yakeba ai bai sake waiwayar nan dinba  
 
 
 
Yanzu dai kizauna zanje nadawo maryam ta girgiza kai tace ai bazan iya zama ba anty muje tare kawai  
 
 
 
 
Atare suka fito suka kullo kofarsu  
 
 
Mutanen gidan suka fara gulma hade da shewa  
 
 
Mutum daya ce batayi magana kuma. Ita tace to Maman maryam saikun dawo  
 
 
Antyn maryam tace to zainaba tabata ajiyar key dinsu  
 
Itama zainaba tana zaune agurin iyayenta zatayi sa’a da antyn maryam allah ne yayi mijjnta rasuwa shine tadawo gidan kiyayenta da zama  
 
tana da yara biyu namjin dagin ubansa sundaukeshi sai macen wacce itace babba itakuma zata dan girmi maryam dashekara daya dan ita shekarunta shashida  
 
 
amma tunda su  maryam suka dawo gidan  suka kulla kawance da yarinyar zainaba mesuna rahmah sosai sun shaku a iya zamansu  dasu rayuwarsu Maman rahama wato zainaba yagyaru daga kazamai zuwa masu tsabta dan maryam dakanta take taya rahma wankin kayanta ta tayata tsifar kai to Maman rahma ganin irin sonda maryam takewa ‘yartata Yasa itama suka saba da anty duk da kuwa mutanen gidan basa kaunasu anty acewarsu zaman kanta take to sudai su zainaba sun toshe kunnensu   idan zasu fita haka suke  basu  ajiyar tana sonsu tsakaninta da  allah bata kaunar abinda sauran yan gidan suke musu
 
 
 
 
 
 
 
Su anty suna isa gidan Maigari suka yi sallama sallamarce ta makale musu saboda Wanda suka gani  
 
 
 
Dad yayi murmushi yace kinyi mamakin ganina ko  ai nafada miki zandawo  
 
 
Ya kalli maryam yace zo nan ‘yata kizauna kusada  daddy  
Wannan Kalmar da dad yafada bakaramin dadi yawa maryam takarasa kusada dad tazauna a darare tana cewa ina wuni alhaji  
 
 
 
Dad yayi murmushi yace bazan amsa gaisuwarki ‘yata harsai kinkirani da daddy  
 
 
Maryam daga ido takalli anty kafin maryam tayi magana anty tace daman Kaine megarin kenan kafin yabata amsa yasan magana tafada mishi  
 
 
Sai maigari yayi sallama yashigo a a Ashe kunzo anty tayi saurin samun guru tazauna tagaida megari ya amsa yana tambayarta gida tace alhamdullilahi malam  
 
Yace Masha Allah  
 
 
 
Anty takasa hada ido da daddy tun bayan tambayar rainin data masa duk saitaji badadi ai koba komai yahaifeta kuma Wanda yace yanasonka ai bai canci haka da ga garetaba  
 
 
Maigari ne yakatse mata tunaninta  
 
 
 
Yafara mata bayanin dacewa tasan Alhaji yayi maganar yana nuna alhajin  
 
 
Saida tadago ta kalli gefen da Alhaji yake aikuwa suka hada ido karaf  
 
Maigari yacewa maryam tashiga cikin gida zai magana da mamanta maryam tace to  
 
 
Ganin kartaji kunyar  yarinyarta Yasa megari ya aika maryam cikin gida  
 
 Anty Tayi saurin mayar da kanta gefen maigari  bayan fitar maryam  
 
 
Megari yasake tambayar anty akaro nabiyu tace a nasanshi  
 
 
Nan megari yashiga mata bayanin komai a tsanake  
Anty tace naji malam dan Allah ina rokonshi daya bani lokaci nayi shawarar tukun  
 
 
 
Megari yace Hakane amma inason duk shawarar dazakiyi  kizauna kinutsu kikarbi wannan bawan allah  
 
 
Kiyi aurenki kihuta da maganganun mutane akanki  
 
 
 
Antyn maryam tafashe da kuka tace  wannan dalilin Yasa nake gudu wa duk wani ‘da namijin dayace yanasona saboda nasan ballebane idan yaji labarina ya yarda ya aureni  
 
 
 
 
Dad yace haba kekuwa ai  ba abinda zakifada min dazai sa naji bazan iya aurenkiba  
Niban nemi kifada min komaiba inasonki haka  
 
 
Megari yace a a alhaji dole kayi hakuri tabamu labarinta saboda halin rayuwa kuma itama  zata fi samun sakewa agidan aurenta  
 
 
 
 
Alhaji yace Hakane gaskiya amma indan tanine  
Bani da damuwar hakan ni itanakeso ba asalintaba  
 
 
 
Megari yaduba agogo yace karfe biyar na yamma yanzu kibari zuwa gobe kizo ina nemanki dan jin cikakken  tarihinki da asalinki  
 
 
Anty tace insha Allah zanzo Allah yakaimu goben  
 
 
 
Sukace ameen megari yace barin Baku guri ko yashiga cikin gida  
 
 
Dad yace duk da rashin sanin sunanki kinki kifada mana  sunanki ina rokonki da kitaimakeni kisanar da ni sunanki  
 
 
Anty tayi murmushi ganin yadda yakeyi saikace wani yaro abin yabata dariya  
 
 
Batasan lokacin datace maryam ba  
 
 
Dad yace maryam kuma ke maryam ‘yata ma maryam  
Anty tadaga kai alamun a hakane  
 
 
 
Yace masha Allah sunan yadace dameshi  
Anty tace nagode  alhaji zamu koma gida saboda magriba yafara karatowa  
 
 
Daddy yace hakane to nizankoma cikin abuja nakwana amma insha Allah gobe karfe takwas ina nan Dan matsayina a gurina  
 
 
Murmushi anty tayi tace Allah ya nuna mana goben  
 
Tashiga cikin gidan megari suka gaisa da mutanen gidan ta kira maryam suka fito  
 
 
Suna fitowa suka ga alhaji da mwegari aguri mota megari ya mishi rakiya  
 
 
Daddy ya kallo su anty dasuke fitowa yace wa maryam ‘yata  sallama murmushi maryam tayi to sai dasafe alhaji  
 
 
 
Murmushi daddy yayi yasan sai a hankali zata saba da kiran shi da sunan da yadace  
 
 
 
 
Anty maryam sun isa gida ta ce maryam karbo key a wajen maman rahma  
 
Maryam taleka dakinsu rahma tace wa maman rahma  
 
Mama key dakinmu zainaba tace yauwa maryam lafiya dai ko da kuka je gidan megari  
 
 
Maryam tayi murmushi tace lafiya kalau wallahi mama  
Maryam tace mama wai rahma bata dawoba har yanzu  
 
 
Maman tace wallahi maryam aikinsan halinta idan an aiketa kaman an shuka dusa  
 
 
Maryam tayi murmushi tace yanzu zata dawo mama ai unguwar ne da nisa
 
 
 
Bayan sallar isha ne maryam da anty suna dakinsu saboda ruwan da ake shekawa agarin ga sanyi maryam a anty sun kwanta abinsu maryam dai bacvi yayi awun gaba da ita amma anty kam bacci ya kaurace mata  
 
 
 
 
 
 
 
*****
 
Anty asiya tana zaune tagama shiryawa zasuje gidan yaya al’amin acan zasu wuni yau saboda gobe zata wuce zari’a  
 
 
 
hajiya zabba’u kallonsu kawai tana kebe baki tace nifa wallahi dazakiji shawarana da kunbar zuwa gidan mara kunyar yaron nan  
 
 
 
Anty asiya yanzu ummy bakiji abinda ringa fada miki ba kenan  
 
 
 
 
nazeefa tace wallahi nima bana jin dadin abinda ummy takeyi agidan nan  
 
 
Afanan tace kuma ummy baki ganebane halin yaya ne haka abin nashi tashi tashi ne amma fa kebaya  miki komai ma wallahi akan yadda yakewa mutane  
 
 
 
 
Hajiya zabbau tace aisai kuyi tunda kunfi ganin mutuncin shi akan nawa duk abinda nakeyi ai donku nakeyinsa  
 
 
 
Asiya tamusu alamun suyi shiru suka mata sallama suka fita
 
 
Suka ga mummy a falo suka gaisheta asiya badai tafiyaba  
 
 
Asiya tayi murmishi tace a a mummy zamuje gidan yaya ne a can zamu wuni  
 
 
Mummy tayi murmushi tace yayi kyau ina kishiyar tawa kuma kikabarta  
 
 
Naxeefa tace ana hanun afnan yanzu zasu fito  
 
 
Bata rufe bakiba afnan tafito dauke da shukrah yarinyar anty asiya yarinya kyakkyawa ga wayo shekararta biyu kenan yanzu  
 
 
Mummy tace kai wannan irin kyau a kikayi gwamma atafi dake kar alhaji yazo yace saike  
 
Takarasa maganar tana murmushi cikin wasa tanawa shukra  
 
 
 
Afnan tace. ai kuwa mummy dake da ummy saidai kuyi hakuri danso kam daddy yafison shukra mummy tayi murmushi takalli shukra tace aikuwa baki isaba  kinemi mijinki tunwuri  
 
 
Sukayi dariya gaba daya suka wa mummy sallama suka fita  
 
 
 
 
 
Suna isa gidan Al’amin sukaganshi yana shirin shiga mota yaga motar asiya sai yatsaya  
 
 
Suka fito cike da farincikin samunshi agida suka karaso gurinshi suna murna yadan saki ranshi Dan yana balain son kanwarshi asiya sosai  
 
 
Hanu yamika zai karbi shukra yace my girl zogurin daddy tana jin yace dady taje gunsa  yadauketa yana mata wasa
Anty asiya tace yaya munzo mu wuni makane kasan gobe zan koma yace nasani kin kyauta  
 
 
Amma zanje nadawo kushiga ciki ganin zuwa to yaya adawo lafiya yace Allah yasa sis  
 
 
Yayi gaba binshi afnan tayi murmushi tace anty naxeefa kinga abinda yafaru kuwa ko takanmu baibiba  
 
Anty asiya tace to ya San ranku ai yaya nawane  
 
Naxeefa tace kwarai kuwa Anty asiya wallahi inbakeba wa ya isa yaya yawa murmushi haka inbakeba  
 
 
Anty asiya tace aurekenan mai daraja saboda auren da kainane yake ganin mutunci na fiye danaku  
 
Saboda haka kuma dazarar kunyi aure murmushi kawai sukayi suka karasa cikin gidan suna shiga suka ga suhaila kwance a falon tana kallon TV  
 
 
Da sallama suka karasa cikin  
Suhaila tadago kanta takallesu sai saita cigaba da kallonta batare da ta cedasu ufanba  
 
 
Asiya suka kalli juna itada su afnan  
Suka nemi guri suka zauna  
 
Asiya tace sannu da gida suhaila  
 
Suhaila tace yauwa sannunkufa Dan ita tatuna da yadda mijinsu ya wulakanta su yaki basu cake amam yabawa asiya takaicin hakan yasake kama suhaila tasake hade rai  
 
 
 
Shukra da rigima taje kusada da suhaila tana so tadauki remote tayi wasada shi suhaila ta kalli su afnan tace kai kuzo kukamata mana bana son hayaniyafa  
 
 
Asiya tace to Allah yasauwake naxeefa tace amin  
 
Afnan takaici yakamata taje takamo hanun shukra suka dawo  
 
 
Aymana tashigo falon suka hada dasu  
 
Tace a a Mayan baki ne agidan namu su asiya Ashe baki wuceba  
 
 
Asiya dasu aymana suka sake kallon juna ganin itada suke tunanin yar uwarsuce zata karbesu hanu biyu sai gani sukayi ma tane mi guri ta zauna tacigaba da charting abinta  
 
 
Naxeefa tace anty asiya kina ganin menake gani kuwa  
Asiya  tace ina gani kuwa  naxeefa  
 
 
Afnan tafashe da dariya duk akajiyo ana kallonta su suhaila da aymana suka tsargu da dariyar ta  
 
 
Anty asiya tace lafiya kekuma kike dariya afnan tace wallahi anty game din ne ya mugun bani dariya  
 
 
amma barin kawo mana lemu musha ta tashi ta je tafkeken katuwar fridge takwaso musu drinks sosai  
 
 
Ta ajiye musu ta je kitchen din gidan tasamu  masu aikin tace Ku kawo mana snacks suka amsa mata da to  
 
 
 
 
 
Aymana ta kalli drinks din a afnan takwaso tace ke afnan wannan ma ai almubazzarancine Baku uku bane zaki dauko muku sunfi takwas  
 
 
Afnan tace ya isa haka Aymana tunda muka shigo bawacce ta San da mutane agurin to naga muba baki bane idan munga dama musa fridge din a mota mutafi dashi inaruwanki bakina da naki a dakiba kinga dakin kinki mukaje muka bude muka debo  
 
 
Na Dan uwanmu ehe zatacigaba da magana Aymana tace afnan nikikewa rashin kunya haka Dan baki da kunya to barin fada miki asiya itace sa ‘ar yita bakeba  
 
 
Da harzaki bude baki kice. aymana saikace wata sa’arki shasha kawai  
 
Afnan zata rama zagin anty asiya tadaga mata hanu tace karnasake jin bakinki afnan bata girmekiba ne  
 
 
Afnan tayi shiru amman ta narkawa aymana harara  
 
 
Itadai suhaila bata ce kaomaiba tana kallonta ne kaman bata San da mutane a falon ba  
 
 
Can wajen karfe biyu saiga dagash ya shigo haba nan da nan su suhaila da aymana akafara gyara zama yana shigowa yace wa asiya kutashi mushiga ciki  
 
 
Sukatashi sukabi bayan dagash  
 
Takaici ya hanasu aymana magana  
 
 
Aikuwa afanan bayan dagash yashige cike ta fashe da dariya wanda duk sunsan ma’anar dariyar ta  
 
 
Suhaila tace lalle ma mutumin nan yacika Dan wulakanci wato yaja kannanshi sunyi cikin daki muka ma muyi tazama anan daman aikin mune ko  
 
 
 
Aymana tsaki tay tarasa bakin magana  
 
 
 
 
 
******
Washari da safe karfe takwas darabi daddy ya isa kofar gidan megari  
 
 
Aykuwa megari yakarbeshi sosai ya aika akira mishi anty  
 
 
 
Maryam tace anty yau kam basai najeba tunda naji lafiya har hankalina ya kwanta sosai  
 
 
Antyn maryam tace a a aikuwa Yakama kizo mutafi Dan kema yau kisan wacece ke  
 
 
Maryam taji gaban ta yafafi tace anty kina nufin yauzaki bada labarin asalinmu  
 
 
Yau zansan dangina da mahaifina anty ta daga tare da shafa kan Maryam din tace maryam inason duk abi da kika ji kiyi hakuri da rayuwa kinji  
 
 
 
Maryam jikinta hya matukar sanyi duk da karancin shekaru na maryam hakan bai hanata zargin wani abuba  
 
 
 
Sun isa gidan maigari bayan sungaisa anty ta gaida daddy ya amsa fuska cike da farin ciki maryam ma tagaishesu suka gaisa gaba daya  
 
 
 
Megari yace to malama muna saurarenki  
 
 
 
Anty ta kalli maryam ma itatake kallo  
 
 
 
 
 
LABARIN ANTYN MARYAM
 
Nidai asalin sunana MARYAM
 
Tace mu yan asalin garin medugurine acan wani kauye waishi gwaza  
 
 
 
Mahafina yana da mata hudu kuma kowacce mata tana yara sunkai gomasha amma banda amaryar  
 
Saboda haka gidanmu babban gidane sosai  
 
 
Inna halima itace amarya agurin mahaifina kuma itace me yara bakwai cas  biyar mata biyu maza  
 
Nice karama acikinsu duk yayuna suna tasowa ake musu aure  
 
 
Saboda haka al’adar garinmu yake yarinya bata wuce shekara hudu an aurar da ita duk acikin yaran gidan mu yaran dakin mu munfi kyau sosai saboda duk innar mu muke daukowa  
 
 
Saboda haka yayu na tunkai sukai suke shekaru sha hudun suke da tsayayyun mazajensu suna gama primary school za a aurar dasu  
 
 
Sabanin sauran yan matan gidan da ake musu hadin gida saboda rashin mane ma wannan dalilin yasaka tsanar innar mu acikin kishiyoyinta  
 
 
Hakan baya damun inna saboda ita da Allah tadogara  
 
 
Ba abinda yafi dafawa mutanen gidan hankali sai lokacin da innar mu ta haifeni a lokacin yayuna biyu sunyi aure saura biyu mata biyu maza  
 
 
Allah yayi mun kyau da tsarin halitta ga uwa uba farin jini tun tasowata nake da farinjini kowa maryam kowa maryam  
 
Dan sunan da mahahifina yasaka min kenan  
 
 
Shima mahaifina Allah ya  samishi kaunata fiyeda sauran yaranshi kakaf yafi nunamin so sosai hakan yasa wasu daga cikin yan uwana Wanda muke uba daya suka tsanane sosai  
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
YOUR COMMENT IS NEEDED FANS  
 
 
 
MORE COMMENT MORE TYPING  
 
 
 
 
 *signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:54 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS NAFFY RISKUYA GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
Comment harda read more 🤔much love to your love and care  
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 
 *PAGE* 8⃣
 
 
 
 
Megari yace muna sauraronki malama maryam  
 
 
Anty taciga ba da basu labarinta  
 
 
Maryam dai tayi shiru tana sauraren uwarta  
 
 
 
 
 
 
Anty tacigaba kamar haka  
 
 
 
Nataso cikin soyayya da kauna acikin yan’uwana ammafa Wanda muke uwa daya  
 
 
 
Ina da shekara goma akayi auren yayuna mata saboda saida suka ka gama karamar secondary school wato junior secondary school kenan na nan kauyen nasu na gwaza  
 
 
 
 
Bada son ran abban mu sukayi ba Dan yanuna yafison suyi aure amma inna ta roki alfarmar ya asu sudanyi wannan karatun Dan Allah  
 
Yace duk abinda yafaru ta kuka da kanta  
 
 
 
Tace ta amince haka kuwa sukayi karatunsu sugama  
 
 
Suka samu mazajensu kuwa duk acikin garin meduguri ba ma a kauyen ba  
 
Wannan Abu ya bata ran kishiyoyin innan mu dansu yaransu kaf a kauyen gwaza suke aurensu  basu samu shiga cikin garin meduguri aureba  
 
 
Saigashi tashi daya halima zata aurar da yara  har biyu a cikin meduguri  
 
 
Anyi biki an watse ankai amare gidansu lafiya  
 
 
Yazama saura ni da yayuna maza dama shi abban mu ba karfine dashi Dan haka idan kunva yaran gidan mu a makarantar boko to kowa iyayen mu matane kesamu  
 
 
 
 
Yaya usman da yaya abdul sukayi shawarar suringa zuwa cikin meduguri aiki zaifi zaman banzan dasuke yi a matsayinsu na ‘ya’ya maza ba mataba  
 
 
Innan mu tamusu adduar samun nasara a rayuwa  
 
Dama shibaba bamai matsawa wa ‘ya’ya mazabane  
 
 
 
Haka sukayi sallama da mu suka kama hanyar meduguri Neman kudi  
 
 
 
 
Yazama saura nikadai a gaban innanta tadauki duk wani kulawa tabani  
 
Bata barni nayi tallan komaiba saboda tsoron datake yi akaina  
 
 
 
Dakanta take Neman kudinta da tabiya min bukatuna nagida Dana makaranta tunkafin nakai  shekara goma akafa zuwa kamun kafa gurin abban mu  
 
 
Abin dai har yafara wuce tunin Abba  
 
 
Haryafara tunanin inagama primary zai aurar dani  
 
 
Sai dai lokacin da nagama primary din Abba yayi niyar aurar dani innan mu tace Allah yakasheta batasan zancenba  
 
 
Fada sosai sukayi har mutan gidan namusu dariya sunji dadin abinda yafaru kenan
 
 
Abban mu  yace shikenan tunda tace yarta bazatayi aure yanzu ba amma tansani komai yabiyo baya baruwanshi  
 
 
 
Innan mu tace ta amince ai haka yafada akan yayunta kuma Allah yatsare su to wannan ma Allah ne zai tsare mata ita  
 
 
 
Yanzu yana bata hakuri tabarni yamin aure  
Idan kuma taki karzo tana bashi hakuri idan akasamu akasin hakan bazaiji hakurinta ba  
 
 
Tace ta amince shikenan tundaga ranar Abba yasa ido akan maryam na shi ido kawai baya magana  
 
 
 
 
Ni maryam nataso cikin nutsuwa na hangen nesa  
 
Daga makarantar boko saina islamiyya daga nan  bata zuwa ko ina sai zaman dakin innan ta  
 
.tana da kawa guda daya deeja  
 
Hankalinsu yazo daya kullum deeja tana gidan mu muna karatun alkur’ani kokuma muyi bitar na boko  
 
 
 
 
Ina da shekara shatakwas na gama secondary school nida kawata deeja  
 
 
Deeja muna gamawa anasa ranar aurenta sati uku masu zuwa  
 
 
Nikuma ansamu matsala sosai saboda samarin da suka kawo kayan baikonsu sunfi goma anrasa ya za adasu ma kuma nibanason ko mutum daya acikin su sai mutum daya kuma shi ba kayan baikonsa a gidanmu saboda bashida  kudi  
 
 
Talaka ne gaba dabaya  bashida komai shiyasa ma baisamu daman kawo baikonsaba  
 
 
Aliyu gadanga shine mutumin danakeso shiya kwanta min arai kuma Inna ta matasani kuma tana  bani goyon baya akan hakan  
 
 
Dan ita abinduniya baidameta kwanciyar hankali kawai take bukakata  
 
 
 
 
 
Abbana yakirani da daddare naje hardakinsa nasameshi yace yar albarka nace na am Abba  
 
 
Yace yanzu yar albarka haka zaki yitazama ba zakiyi aureba bayan ba masoyan kika rasaba  
 
 
Kintsaya jiran wani shashan yaro dabashida sana’ar yi  
 
 
 
Nace Abba Dan Allah kayi hakuri karka rabani da aliyu wallahi Abba shine nakeso  
 
 
Abba ya fusata yace ke maryam dagake har uwarki Baku isaba wallahi  
 
 
Bazaku maidani karamin mutum ba tashikibani guri nan da wata zan daura miki aure da mutum daya acikin  mane manki  
 
 
Aikuwa cikin tashin hankali natashi nayi dakinmu inazuwa nafada jikin innarmu  
 
Tace ya akayi maryama nace innan mu nashiga ukuna wallahi Abba zai aura min Wanda banaso  
 
 
 
Inna tace kiyi shiru maryama insha allahu aliyu zaki aura  
 
Yau idan yazo kice ina nemansa nace to innan mu Dan ina yadda damaganar innanar mu Dan tana sadaukar da farincikinta saboda yaranta  
 
 
 
 
Aliyu yazo kiran innan mu   
Bayan sungaisa tace mishi aliyu  idan dagaske kake yakamata katuro magabatanka gashi mahaifinta har yafara shirin bada ita gawani  
 
 
Aliyu cikin tashin hankali yace inna Dan Allah kar amin haka wallahi idan na rasa maryam zan iya rasa raina  
 
 
Inna tace bazaka rasata ba aliyu kawai katuro magaba tanka asan abinyi  
 
 
 
 
 
 
 
Haka kuwa duk abin abbana burinshi na aurar dani baicikaba saboda magabantan aliyu sunzo  
An tsaida magana nan da wata biyu za ayi bikin mu da aliyu  
 
 
Hakan yasa aliyu tafiya Neman kudi kafin lokacin yazo  
 
 
 
Munyi bikin kawata deeje yarage saura nikadai shiyasa ma nadaina zuwa ko ina  
 
 
 
 
 
Wata ranar alhamis ranar da bazan taba mantawa dashiba a rayuwata takarasa maganar tanakuka  
 
 
 
Dad ya miko mata robar ruwan swan water batayi musuba tasan tana bukatar ruwan kam  
 
 
Bayan tasha ruwan tacigaba da basu labarinta  
 
 
 
 
 
Ina cikin tafiya kan hanyar zuwa islamiyyata naga wata bakar mota sun tsaya agabana naga sunbude kofar motar sunfito  
 
 
Duk fiskarsu a rufe yake  
 
 
Suka nuna min bindiga sukace wuce muje ganin bindiga nayita basu hakuri sukaki karshe kawai ma sai suka fesa min wani Abu  
 
 
Bude  ido kawai nayi naganni a wani hadaddan gida mai kyau sosai da haduwa  
 
 
 
Kuka nakarka dashi hankalina yatashi can sai naga anbude kofar anshigo  
 
Wani alhaji nagani fari mai mutunci dashi a fuska  
 
 
 
 
Yafi zubin larabawa haka dashi  
 
 
Yayi dariya yace barka da tashi yake kyakykyawar yarinya  
 
 
Nace Dan Allah alhaji kaiyi hakuri kafitar dani daga gidan nan  
 
Wasu ne suka satone daga kauyenmu  
 
 
 
Wani dariya naga alhaji yayi yace ke yarinya dena  hadani da Allah kicuceni Dan kozaki kukan jini ba kyaleki zanyiba  
 
 
 
Tabas ninasa akawo minke gidan nan saboda tun ranar danaganki nakwadaitu da surar da Allah yamiki da kyan hallitarki duk da acikin hijabi naganki  
Hakan bai hanani ganin wasu sirrika atare dake ba  
 
 
 
 
Na nunawa yarana ke sukaganki shine yau nace akawo minke na huta dake saboda bani da niyyar aure a yanzu Dan da inada niyyar aure zan aureki kodan kyau da Allah ya miki  
 
 
 
 
Cikin tashin hankali nace Dan Allah alhaji kar keta min haddi  
Wallahi niba yar iskabace  alhaji aurena ya kusa alhaji  
 
 
Kabarni naje da mutuncina gidan mijina karka bata abinda nayi shekeru ina tattalinsa alhaji karufa min asiri Dan Allah  
 
 
 
Alhaji yace wayafada miki nima ba auranki zanyiba  
 
Ai bazan yadda na hada shimfida dakeba sai an daura min aure dake saboda kikwantar da hankalinki auren sunna zakiyi  
 
 
Sannan kuma kiraya sunna da ni mijinki  
 
 
Aikuwa nasake shiga tashin hankali sosai yace  yanzu dare yayi amma zuwa gobe karfe tara za a daura min aure dake a masallacin anguwar nan  
 
 
 
Zanbaki sadakin ki gobe  yasa aka kawo min abinci da ruwan sha nisaboda tashin hankali ko yunwar ma da kishin ruwan bana ji
Yadda naga rana haka naga dare saboda tashin hankali ba abinda nakeyi sai salloli da addua  
 
 
 
 
Dasafe karfe Takwas  alhaji yashigo yace ‘yanmata sunanki saboda liman ne yake zai miki wakilci  
 
 
Ban dago ba bare naga fuskarshi saboda babu mutumninda natsana a duniya sama da wannan alhajin  
 
 
 
Alhaji yayi magana yaji shiru yace  toshikenan daman bana son kusantarki batare da aure. Bane tunda kinfi son hakan shikenan bari kiga aiki da gamawa yafara cire kayansa  
 
 
 
 
Cikin tsananin kuka da tashin hankali nace sunana maryam  
 
 
Yayi murmushin mugunta ya ce Ashe kina da wayo yarinya  
 
 
Bayan  daura auren Alhaji da maryam yadawo cikin gidan yabata sadakinta dubu ashirin  
 
 
Bata karba ajiye mata yayi yace hakkin kine fa idan baki karba kinyi wa kanki  
 
 
 
Har video din daurin auran yakawo mata dan ta tabbatar da andaura  
 
 
Sati  na daya agidan Alhaji a matsayin matarsa  
 
 
Abinci inacinsa ne kawai Dan yunwa karya kasheni  
 
Amma bawai Dan tana jin dadin komaiba  
 
 
Ina zaune a falon gidan Dan Alhaji kullewa yake idan zaifita  
 
Sai naga yadawo da wuri yabani takarda yace nasake ki saki daya  
 
 
Tunda nazo gidan banyi dariyaba  sai daya bani takardar sakina  
 
Yace zan koma kasan mu saboda amin waya mama na bata da lafiya  
 
 
Ina so kisa a ranki baki taba sanina ba a rayuwarki  
 
Saboda bazaki sake ganinaba maryam  
 
 
Nayi murmushi nace Alhaji nima bana fatan na sake haduwa da mutum kamarka a rayuwata  
 
Nisakin da kamin ma yafi komai dadi a rayuwata  
 
Sai dai kacuceni Allah ya isa bazan taba yafe maka ba Allah ya isa  
 
 
Murmishi yayi yace wannan damuwarkice kinji nabaki hakuri ne to bana bukatar hakurinki  
 
 
 
All what I know dai banyi zaman zina dakeba auranki nayi  
 
 
 
Dakin na koma namaida kayana da yasato nidashi harda hijabin da da jakar makarnta nawa tunda nazo nafito yace yauwa ai sai an maidake tace bana bukatar sumaidani  
 
 
Kafada min kawai nan inane  
 
Alhaji yayi murmushi yace ai abinda bazaki sani ba kenan  Dan haka ma ko compound din gidan nan bazakiganiba yadda kikazo hakazi koma  
 
 
Banyi aune aune ba naji sunfesa min wani Abu aikuwa  
 
Sai bude ido nayi naganni a dakin innata sunata min fiffita ancika akaina  
 
 
Yaya aliya tace inna ta bude ido sunyi murnan farkawata  
 
 
Ruwan zafi inna tasa aka hada min nayi wanka suka hada min kunun gyada mai dadi  
 
 
Ina zaune a kan gadon innata yayuna duk sun zagayeni  
 
Abba yashigo yace sannu maryama nace yauwa Abba sannu  
 
 
Yace wai ina sukaiki ne wannan tambayar da Abba yamin yadaga min hankali Dana tuno da abinda yafaru dani  
 
Nasan idan nafadi gaskiya Abba bazai amince min ba  
 
Sai kawai nazabi da nayi karya akaro na farko a rayuwata  
 
 
Nace Abba masu garkuwa da mutane sun tambayeni ko babana mai kudine nace musu a a nafada musu sana arka shine suka min duka suka saka naketa musu wanke wanke kullum muna dayawa Wanda aka kama amma yawancinsu iyayensu masu kudine shine sukace bazasu smdawo damu gidaba sai randa iyayen yaran nan suka kawo musu kudin da suka bukata  
 
 
Ba a gama turo musu kudinba sai jiya shine duk suka fesa mana wani Abu Dan kar muga inda za a fito da mu  
 
 
Abba yayi ajiyar zuciya jin cewa ba a musu komaiba  
 
 
Nan da nan kowa yashiga fadin albarkacin bakinshi na ta tatsallake rijiya da baya  
 
 
 
Abba yace Allah yarufa asiri yafita  
 
Innan mu tace kai munshiga tashin hankalin rashinki maryama dagani har mahaifinki ba maici ba maisha  
 
Har gurin hukama ankai maganar amma dayake bamu da gata ba awani damu a yi bincikenba  
 
 
Yaya aliya tace sannu kinji maryam allah yadada karewa to ai tunda yanzu dai dama can kinsauke kinyi hadda ki hakura da zuwa islamiyyar nan  
 
 
Har sai kinyi aure kuma sai ki fara zuwa na matan aure  
 
 
Innan mu tace wannan haka yake tunda ai an kusa ma  
 
Maryama na ki hakura kinji da zuwa makarantar nan har sai kinyi aure kuma sai kicigaba da zuwa makarantar ko  
 
 
Na daga kai nace to innan mu insha Allah  
 
 
Yaya sumayya tace ikon Allah duniya ya lalace ace sace mutum ba abin komai bane a gurinsu  
 
 
 
 
Na dawo normal kamar yadda nake da sai dai ansamu canji saboda innan mu ta lura dayawan damuwar Dana ke ciki  
 
 
Bayan sati uku da dawowata lokacin al’adata yayi banga komai ba hankalin yatashi sosai  
 
 
Ga kuma yawan tashin zuciya danakeyi  
 
 
Ina zaune innar tayi miyar taushe yana ta kamshi nikuwa cikin yana ta juyawa aikuwa sai amai amai sosai nayi inna hankalinta yayi matukartashi  
 
 
Kishiyoyinta suka taso sukayi wa maryam ca suna salati wai kardai zarginsu ya tabbata akan maryam  
 
 
 
Inna ta taimaka wa maryam sukashiga daki  
 
 
akuwa uwargidan tace wallahi bazaa haifama na cikin shege a gida Anje anyi abin kunya za azo ana rurrufewa to bari malam din yadawo dole aje asibiti a tabbatar da abunda muke zargi  
 
 
 
Innan mu gabanta yafadi ras jin sun ambaci ciki  
 
 
Ya ma za a yi hakan takasance da maryam yarinyar arziki kamila baruwanta da duniya  
 
 
 
 
 
Abba ne yashigo har sun guntsa mishi aikuwa yabanko kofar dakin innan mu yace ke maryam meke damunki tace ba komai Abba  
 
 
Yace maza dauko mayafinki muje asibiti innan mu hankalinta ya tashi tace malam yadaga amai sai ace za aje asibiti kobaka yarda da yarkabace  
 
 
 
Abba yayi murmushi yace halima kenan ‘Dan yau ai ba abin yarda bane balle yarinya baliga irin maryam shekarar ta shatakwas ba aure kuma muga tafara amaye amaye acikin gida ai dole hankali ya tashi  
 
 
Harda innna akaje asibitin aka min duk wasu gawaje gwaje dayawa kamata amin muka zauna jiran sakamoko  
 
 
 
Yaya aliya da taje gidan bata samu kowaba ance duk suna asibiti  
 
Itama tayo asibitin  
 
 
 
 
Antyn maryam data kawo nan sai kuka ta fashe da shi mai tsuma jiki harda sheshsheka  
 
 
Maryam kanta kuka takeyi na tausayin mahaifiyarta daddy da megari ma duk jikinsu yayi sanyi dajin labarin maryam mai ban tausayi  
 
 
Daddy yace Ashe daman haka masu kudin mu suke basu da imani kokadan  
 
 
 
Megari yace hakane abinkam ai sai addua  
 
 
Megari yace maryam muna sauraronki  cigaba da bayaninki  
 3

Anty maryam tacigaba da ba su dad labarinta  
 
 
 
Tace nurse tafito dauke da sakakamakon gwajin da aka min  
 
 
Gaba na yafadi dan nasan yau kam asirina ta tonu ga mutanen gidan dam asibitin sai kace wacce nakashe mutum  
 
 
 
 
 
 
aikuwa tana karasowa Abba yace yauwa malama yadai tace baba a sakamakon da gwajin yabamu yarka tana dauke da ciki harna tsawan wata daya  
 
 
 
aikuwa guri yadau salati da maganganu  
 
Yaya aliya juyawar dazatayi taga innan mu tana shirin faduwa tayi saurin zuwa ta tare ta fadi ajikinta sumammiya  
 
Akayi cikin asibintin da ita  
 
 
Abba kuwa durkushewa yayi a inda yake zaune yana salati duniyar yashiga juya mishi  
 
 
Yace halima kincuceni Dakika bari na aurar da yarinyar nan kamar yadda nake aurar da yan’uwanta  
 
 
Uwargidan Abba tace daman bawani saceta da akayi yawon iskancinta ta tafi za a rainawa mutane hankali wai ansaceta  
 
 
 
Abun yasake tu zura baba na ya taso yafara kaimun duka yana tsine mun yana cewa yacireni daga cikin ‘ya’yansa  
 
 
Ina kuka incewa wallahi Abba bacikin shege bane ina gani yake ma na raina mishi hankali
 
Da kyar mutanen anguwar suka karbeni a hanun abban mu yace daga nan kuma karna koma mai gida ya koreni  
 
 
Ya sallamawa duniya ni kwatata kwatata yaki yabani daman nayi magana  
 
 
Haka yatasani agaba yana dukana yana korani har bakin titin garin  yace natafi inda aka min ciki shiya yafeni  
 
 
Nazauna agurin nacikuka nakoshi bansan inda zan nufa ba danni ba bazan iya komawa kauyen muba saboda babu Wanda zai yadda dani  
 
 
 
Ina cikin kukana naji andafani na juyo da sauri  naga ko waye sainaga deeja ce kawata tana kuka ganinta sai na rungume ta muna kuka sosai  
 
 
Mijinta ne yakawota a mashin dinsa sunji abinda yafaru tace lalle tasan ina hanya sai dai yakawota kozata ganni  
 
 
 
 
Nace deeja kinga yadda allah yayi daniko deeja tace karkice komai maryam wallahi na yarda dake nasan akwai wani Abu amma bazaki taba aikata abinda wannan abinda kunyar da ganganba  
 
 
 
 
Nayi murmushi nace nagodewa allah dayasa nasamu mutum daya data yarda dani  
 
 
 
Nan nabata labarin komai abinda yafaru sosai deeja tayi kuka tace kizo mukoma gida mumu su bayanin komai  
 
 
 
Nayi murmushi nasan daman zakice haka amman sai dai kufara zuwa kumusu bayani inan idan sun amince to na yarda saikudawo mukoma gida  
 
 
Cike da doki deeja takoma inda mijinta yake dan daman yana jinsu tace yakaita gida suje suwa su abban maryam bayanin komai dan allah  
 
 
 
Suna tafiya nayi murmushi na duba lalitar innan mu Dana dauko dan daman nike sayar da komai akazo siya shiyasa tabani lalitar na daura saboda bada canji  
 
 
alokacin da abban yace nafito muje asibiti dama lalitar tana jikina baciireba  
 
 
Ina ganin haka nayi hamdala natashi da kyar na tari muta akace ina cikin gari  
 
Wato meduguri kenan  
 
 
 
 
Muna isa tasha akace kowa yakawo kudin mota  
Bayar danawa  
 
 
Daga can gefe naga kawai mota na Lodi naje nashiga  mota yacika aka dau hanya  
 
 
Tunda muka fara tafiya ba abinda nake tunani sai bansan ma me motar take ciki ba  
 
 
 
Sai ji kawai nayi anacewa kowa yafito na fito natambayi kudin mota  
 
Akafada min nabayar nakara gaba sai kuma tunanin yazomin na wai a wani garima nake  
 
 
Juyawa gurin motar nayi nakarewa wa memotar kallo  
 
Can na nufa daga gefe naga wata mata da alama akwai abin da take  jira ta Tara kayanta a gefe  
 
 
Namata sallama ta amsa nace baiwar allah Dan Allah nan wani garine  
 
 
Tambayar Dana mata yabata mamaki dan na fahinci hakan a  fuskarta  
 
Tace yanzu kebaiwar allah Ashe bakimasan wani gari kikazoba  
 
Na daga mata kai alamun bansaniba tace to abuja kike tarayyar Nigeria  
 
 
Mamaki yacikani wai abuja  
 
Matar tace idan bazan damuba zata min tambaya akan rayuwata dan kuma inda zanje  
 
 
Nan dai na takaita mata kadan tace idan ta fahimceni dai bani da inda zanje kenan nace kwarai kuwa tace idan bazan damuba zata tafidani gidan nace nayarda  
 
 
 
 
 
Nafara zama da anty hassana me abinci  ina tai maka mata a wajen sana’arta tana bani gurin kwana da abinci sai sabulun wanki haka amma ba albashi hakan ma nagode  
 
 
 
 
Ina nan ina rainon cikina har yakai watan haiuwarsa  
 
Tsakar dare natashida nakuda anty hasssana ta kira ungurzoma dan bazata iya da tsadar asibin abuja ba  
 
Akullum addua ta shine allah karyabani yarinya mace saboda renon ‘ya mace akwai hatsari musamamn ma a wannan rayuwar danake ciki na rashin gata  
Idan kuma yabani macen yabani mummuna yadda bazata ja hankalin mutane har su cutar da itaba  
 
 
 
Na haihu lafiya na haifi ‘yata kyakkyawa allah bai karbi addua taba don yarinyar harta finima sosai  
 
 
 
Anty hassana tana tayaba kyan yarinyar gata fara Sol da ita  
 
 
 
Nayi kuka danaga yarinyar da allah yabani saboda ina tsoron abinda  yafaru dani yafaru da ita  
 
 
 
Ranar da nacika kwana bakwai da haihuwa nawa ‘yata huduba da suna na Maryam  
 
 
 
Sosai nake kokarin kula da ita dan anty hassana kullum tana kasuwa  
 
Nikuma sainayi arba’in zanfara zuwa nima kasuwar  
 
 
 
 
Muna haka ina ta renon maryam yarinya me wayo da farinjini itama tun tana karamarta  
 
 
 
anty hassana gaskiya ta taimaka min a rayuwata duk da bawai tana biyana albashibane  
 
amma zanci zansha zata sai wa maryam gwanjo masu saukin kudi idan tasamu dama  amma fa nima ina bautuwa a wajenta  
 
 
 
Muna haka shekarar Maryam  hudu aduniya anty hassana tafara ciwo bayan kwana biyu kuwa allah yama ta rasuwa  
 
 
Nayi kukan rashin anty hassana sosai bayan makokin anty maryam narasa abin yi Gashi maryam tayi wayo kullum setamin maganan makaranta insata amakaranta  
 
 
 
Ina zaune nida maryam ina bata abinci abaki aiki naje nayi nasamu  akaban abincin  
 
Sallama naji shugowa kawai sukayi Ashe wai dillalan gidan ne sunbani nan gobe na kwashe komai nawa zasu zuba wasu agidan ba tausayi a fuskokinsu  
 
 
Shiyasa ma bansamu damar basu hakuriba  
 
 
Haka washagari mukabar gidan na tattara mana kayanmu naja hanun maryam muka fita tafiya kawai nakeyi amma bansan inda zanje  ba  
 
 
 
 
 
 
Bamuzame koinaba sai kofarwani asibiti kawai nasa kai nashiga cikin asibitin  
 
 
 
Har dare yayi bansamu abinda zanba maryam taciba Gashi bani da kosisi  
 
 
Muna zaune kusada wata mata da alama jinya yakawota saita fito shan iska ta shimfida taburma sunata hira da masu zuwa gaisuwa  
 
 
 
Wani katon kula ne agabansu kuma wai anemo musu almajiri yakarbi abinci  
 
Banyi sanya ba nace musu inaso da mamaki matar ta kalleni tace to bawair allah dauka kijuye   to  
 
 
Jikina har bari yakeyi nadubo bakar Leda a jakarmu najuye shinkafa ne haddadiya da miya  
 
 
Harda nama ma aciki  
 
 
Nan naje fanfo na wanko flask nakawo mata na mata godiya kafin nadawo gurin maryam natasheta a baccin wahalar datakeyi nabata abinci sosai maryam taji dadi nagani a fuskarta  
 
 
 
Tabani tausayi sosai kukanayi sosai saida ta koshi da kanta nadebo mata ruwa fanfo nabata tasha sai bacci kuma na shimfida mata zani ta kwanta kafin naci abinci nima  
 
 
Anan muka kwana abinmu kasancewar akwai masu kawana a wajen ba Wanda yadamu damu  
 
 
Inatashi naga wata guntuwar tsintsinya nashare asibintin nan tas kaman jaka  
 
 
Haka dai har mukayi sati a asibitin nan kuma kullum allah baya hanamu abinci idan mutane suna Neman almajirai zankarba kuma kullum ina share asibitin nan tas  
 
Muna zaune da maryam ina mata tatsuniya sai naga wata ma’aikaciyar asibita tazo tace baiwar allah waikizo inji likita nace nashiga uku badai sungaji damu bane zasu koremu  
 
 
 
Nan dai nakama hanun maryam mukabi bayan nurse dinan  
 
 
Muna zuwa muka zube akasa likitan ma ba musulmi bane  
 
Dakyar hausar tashi yake fita  
Yace sannu ko nace yauwa likita allah yasa ba laifi mukayiba  
 
 
Yace a a no karkidamu kece mesharemana hospital kullum ko nadaga kaina yace good  
 
Ya kalli maryam Yace beautiful girl zonan maryam taki zuwa dan bata yadda dakowa sai antynta kamar yadda take cemin  
 
 
Murmushi yayi yace idan kina so zakicigaba da aikin zamu daukeki murinka biyarki zamu baki dakin dazaki zauna da yarki acikin hospital din nan  
 
 
Dan farinciki ma rasa mezanyi nayi saboda dadi  
 
 
Sosai ma mishi godiya yace karkidamu malama zamu ringa biyarki dubo goma kafin muga kokarinki akan aki sai mukara miki albashi zuwa dubu goma shabiyar sosai nayi godiya yace bakomai  
 
 
Yacewa nurse ta Nina mata dakin dazata zauna  acikin reception tace OK sir  
 
 
Har munyi gaba yace am malama najiyo yace amma kiringa kula da lafiyar babynki karkibarta tacikomai a hanun mutane kinji ko sosai naji  dadin shawarar dayabani  
 
 
Takaimu ta nuna mana dan karamin dakin da toilet aciki da alamu ma office ne suka maidashi daki nan tace to baiwar allah ga dakin nan dazaku zauna ga toilet nan akwai ruwa aciki saiki tsabtace dakin  
 
 
 
 
Sosai naji dadi itama namata godiya nashiga gyaran o koina yayi fes dashi  
 
 
 
Likita yakirani yabani Rabin albashina wato dubu biyar wai kozan bukata naji dadi dan muna bukatar abinci  
 
 
 
 
 
 
A da lilin aiki a asibitin nan nasa maryam a makaranta tana zuwa school din ta sosai mukejin dadin rayuwarmu a asibitin nan  
 
 
 
 
Munaki kusan shekara goma zaune a asibitin nan munsaba da likitan nan sosai dan yana temaka mana a arayuwa kaman wani musulmi  
 
 
 
 
 
Shekarar goma sha hudu  sukayi sauka a islamiyyarsu tana Jss two sakamakon rashin shiga makaranta da wuri  
 
 
Kwatsam muna zaune nida maryam tana min kitso sai mukaji hayaniyya a waje naje mukatashi gaba dayanmu mukafita wazamu gani doctor Patrick ne mukaga ‘yansanda sunsashi a mota suntafi dashi  
 
 
Nayi tambaya meyayi akace min wai ana zargin asibitin nan da saida sassan jiki mutane   
Kuma ana zargin dasa hanunsa aciki  
 
 
 
Nafasheda da kuka nace ya Allah kasa yazauna a matsayin zargi allah karka tabbatar da wannan Abu haba mutumin kirki irin doctor Patrick  
 
 
 
 
Mukazauna cikin jimami abinda za azo a fada mana  
 
 
Bayan sati daya naji wai za a rufe asibitin har ankai doctor fursuna   
 
 
 
 
Haka muna ji muna gani  mukarbar cikin asibin doctor Patrick dake garki village  
 
 
Maryam tace anty yanzu ina zamuje nace mata sai inda allah yayi zaman abuja kam bazai mana ba saboda tsadar rayuwa  
 
 
 
Haka muka hau motar mararrabar abuja dan inayawan jin sunan a bakin mutane  
 
 
Munje kuwa alhamdullahi munkarbu dan gidan nan ina magari muka fara sauka na nemi da megari yabamu waje zamufara Sana’a shine yabamu wannan runfar Wanda muke zaune acikinta  
 
 
Yanzu dai shekarar mu daya da wata biyu  agarin nan  
 
 
To wannan shine takaicaccan tarihin rayuwata  
 
 
Takaarasa tana share hawayenta maryam matso cikin kuka ta rungume anty tace antyna allah ya isa miki allah saiyasaka miki  
 
Danasan abinda zanji kenan na labarin mahaifina da banbiyokiba kuma ina rokonki gafara akan kiyafe na matsamiki danakeyi kibani labarin babana  
 
 
Anty dai takasa magana sai kuka kawai  
 
 
 
Megari da dad sunma kasa magana saboda tausayin maryam da yarta  
 
 
 
Megari yace to Alhaji yanzu zabi ya rage naka akan maryam  
 
 
Dad yayi murmushi yace ai wato wannan labarinta data fada min yasake samin tsananin sonta a raina  
 
 
Saboda maryam zan aureki zan rike maryam tamkar ‘yata zan hadata ‘ya’yana narikesu tsakanina da allah  
 
 
Sannan kuma bayan bikin zan dauki maryam muje garinsu dan ama iyayenta bayanin komai  
 
 
 
Anty maryam ta tashe da kukan murna tace mungode Alhaji Allah yabiyaka duniya da lahira  
 
 
 
Daddy yace ai bake zaki gode minba maryam nizan gode miki da kikayarda zaki aureni  
 
 
 
Megari yace kai amma naji dadin wannan Abu Alhaji allah yasa masu kudin irinku su yawaita aduniya  
 
 
Daddy yace amin amin  
 
 
Abinda nake Neman alfarma niba yarobane dan haka banson maganar auren ya wuce nan sati biyu  
 
 
 
Megari yace masha Allah hakan ma yayi amma bari muji ra’ayun malama maryam din  
 
 
Anty maryam tace ba amince amma ina rokon wani alfarma da abari sai bayan maryam tayi jarabawarta na makaranta  
 
 
 
Daddy yayi murmushi yace wannan kadai uzirinki anty tadaga kai alamun a  
 
 
 
 
Daddy yayi murmushi yace ai yanzu baki da iko da maryam nikeda iko da ita a matsayina na mahaifinta saboda haka karma tasake zuwa wannan ma karanta zan canjamata  
 
 
 
Wani a kano anty da maryam suka kalli juna maryam tace nagode daddy Allah yakara girma   
 
 
Daddy yace amin yar daddy  
 
 
 
Nan dai daddy da megari sukagama shirya komai  
 
Daddy yace kai zakazama waliyyinta idan allah yaimu nan da sati daya zanturo kanina da abokina sukuga juna  
 
 
amma yanzu inaso amatsayinka na waliyyin maryam inaso zanbiya sadakinta a yanzu  
 
 
Megari yace masha Allah hakan yayi kyau sosai kuma ya nuna min kai babban mutumne alhaji baka magana biyu  
 
 
 
Daddy yaje mota ya dauko brief case dinshi yadawo yaciro bandry din  yan  1000 ya ajiyesu agaban megari yace wannan kuma kudinkuma na menene
 
 
Dady yace sadakin maryam ne dubu Dari biyarne   
 
 
Yace zanturo za amaka gyaran gidan nan gone gobe insha ga cheque na 5 million kasa aljihunka  
 
 
Yajiyo yace gurin maryam zanturo driver yakaiki kihada lefenki da kanji maryam ‘yatama inason kimata sayayya yadda takeso  
 
 
 
Ya tura mata kudin dake cikin brief case din   
 
 
 
Anty kusan suman zaune sukayi itada maryam  
 
Ganin yadda suke kallon kudin cike da rashin yadda  da kuma tsoro  
 
 
 
Megari yayi malama maryam kokinajin sunan hamshakin mekudin  nan  dayashara a kafafen yada labarai na duniya wato AL’HAJI SU’AD BABANGIDA  
 
 
 
anty Maryam tace kwarai  kuwa jin sunan abakin jama’a  
 
 
 
 
Megari yace to yau baki Gashi  
Ya nuna Alhaji da hanunsa  
 
 
Anty maryam cike da mamaki tace yanzu alhaji  daman Kaine wannan shaharraren mutumin amma meyasa kaboye min kanka  
 
 
 
Daddy yace saboda ba matsayina nazo infada miki ba soyayyarki nazo nema  
 
 
 
Nan dai komai ya kammala tsakanin anty da daddy amma fa da temakon megari  dan anty dataji waye dady tace allanfur yafi karfin ta   
 
 
 
Hartaba daddy dariya ma  sosai  
 
 
 
 
 
Daddy dakanshi yakaisu gida yace oh my God maryam daman airin wannan gidan kukeciki anty murmushi kawai tayi zatafita yace tsaya bansallamekiba  
 
 
 
Maryam karama tafito da brief case din da alhaji ya basu cikin dogon hijabi  
 
 
Tace daddy yar dady Allah yayi miki Albarko tace amin dady  
 
 
Ya miki mata wata Leda yace ga tsarabarki  
 
 
Maryam takarba tayi cikin gida  
 
 
 
Daddy yace wa anty maryam  to amaryata nizankoma kano yau sainasake dawowa kafin ranar daurin auren  
 
 
 
Anty maryam kunya yakamata takasa tace to shikenan agaida yayuna  
 
 
 
Daddy yayi murmushi yace taya akayi kikasan  inada feye da daya  
 
 
Anty maryam tayi murmushi tace ai bakayi kamada memata dayaba alhaji  
 
 
Sosai taba daddy dariya yace OK hakane to bakice agaida ‘ya’yankiba  anty tayi murmushi tace afuwan to suma aigaishemin dasu  
 
 
 
Daddy yace sufa gudawane yakamata ace inadasu yaran  
 
 
Tambayar taba anty dariya tace shahudu zu wa shabiyar  
 
 
Daddy yayi dariya sosai yace hakane gaskiya kikafada amma fa kezakibani goman ko taran  
 
Dan dai yarana biyar ne a yanzu daya namiji hudu mata  
 
Babban Dana ma yayi aure matansa biyu anty da boye fuskar ta tadago tace Ashe babbane  
 
 
Daddy yace a yagirmeki anty tayi murmushi tace kai amma gaskiya kana da jiki mekyau alhaji kaman baka ajiye me wannan shekarunba  
 
 
Daddy yace ko tonagode gashikuma zan auri yarinya kinga nadawo yaro kenan ko yayi maganar yana kallon fuskar ta aikuwa anty kau da kai taki kallon daddy tana murmushi da tunanin kirki irin na daddy kaman name kudiba  
 
 
 
Daddy yakatse mata tunani tahanyar ajiye mata kwalin waya sabuwa dal metsadar gaske yace kisamu kiyi charging zankiraki da zaran na sauka  
 
 
 
 
Anty tayi murmushi tace nagode sosai Allah yakaika gida lafiya   
 
 
 
Daddy yace amin amin amaryata anty tayi murmushi batace komiba sukayi sallama  
 
 
 
 
Daddy na isa kano DAGASH. Yazo air Port ya dauko dad dinsa  
 
 
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
Your comment is needed fans  
 
 
 
More comments more typing  
 
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan*💻
[26/06, 11:54 AM] SIS UMMY: [19/06, 10:32 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS MOM ISQAH  GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP UP ❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
Comment harda read more 🤔much love to your love and care  
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 1⃣0⃣
 
 
 
 
 
Anakiran isha dagash na parking a cikin gidan da sauri security suka bude wa daddy kofa suka budewa dagash ma  
 
 
Suka wa alhaji sannu da dawowa ya amsa ba yabo ba fallasa mutuminki kam hada rai yayi idan da sabo sunsaba da rashin sakin fuskar da dagash yake musu  
 
 
 
 
 
Kaitseye cikin gidan suka nufa mom din al’amin ansha gayun tarbar daddy ko ina masu aiki su gyara tsaf sai kamshi yake  
 
 
Ta tashi barka da zuwa daddynmu Al’amin yayi murnushi yace hardake a a mum kinemi daddynki  
 
 
Dad yayi murmushi yace rabuda ita son ai bana baban da ita  
 
Mom tayi murmushi tace  tace wato dai ka bada min kasa a ido kenan ko  
 
 
Kasancewar ba adakinta daddy zai kaba shiyasa daga gaisuwa sai tanemi guri ta zauna abinta daddy zama yayi  
Yasan da itace da yanzu tayi da shi part dinshi yayi wanka tukun yaci abinci  
 
 
 
 
Su afnan ne naxeefa suka shigo yiwa daddy sannu da zuwa  
 
 
 
Sai ummy tashigo falon tace sannu da dawowa daddyn afnan Dan haka take kiranshi bazatace daddyn al’amin ba saboda kishi  
 
 
 
Yace yauwa nasameku lafiya tace lafiya kalau ga abinci a dining yace no sai nayi wanka zanci tace OK ta cigaba da kallonso  
 
 
 
Dady ya kalli nazeefa yace nazeefa jeki bathroom dina kihada min ruwan wanka tace to daddy  
 
 
 
 
 
Al’amin yace daddy saida safe mom saida safe mom tace kadauki abincin naka kadawo min da kulata  
 
 
Al’amin yace gwamma da kika tunamin wallahi Dan danaje ma.zan dawo  
 
 
Wani hadaddan food flask ya dauka yayi waje daddy yace ina Allah yakaimu goben kazo ina da meeting daku  
 
 
Al’amin yace OK dad nice dream ya kashe wa dad ido daya  
 
 
Daddy yayi murmushi yace nazama kakanka ai  
 
Mom tayi murmushi tace  ai son sai a hankali  
 
 
 
 
 
 
Daddy na fitowa daga wanka bayan ya goge jikinsa yasaka jallabiya ya dauki wayarsa ya kira anty  
 
 
 
Sai yayi ringing ba adauka  
 
Can yakusa katsewa tayi sallama cikin zazzakar muryarta  
Daddy yanemi guri yazauna Dan abin saida zama  
 
 
Yace kobakya kusada wayarne tace a a wayar na hanun maryam ne bata daga bane saida takawo min  
 
 
 
Alhaji yace oh nayi mistake fa naman yartawa ma ta isa rike waya zan kawo mata tata  
 
 
Anty tace a a alhaji na sai tagama secondary sai abata waya daddy yace good idea  
 
 
Daddy zuciyarsa yasake masa fes yace da sake fadin sunan da kikakirani da shi ma  
 
 
Anty tayi murmushi tace alhajina  
 
 
Yace kai maryam komai naki special ne tace godiya nake alhajina  
 
Ka isa da lafiya dafatan kasamu kowa lafiya  
 
Yace kowa lafiya amaryar alhaji  
 
 
Murmushi anty tayi ina fatan dai kaci abinci kahuta  yace yanzu nake shirin cin abinci  
 
Tace a to barin barka kaci abinci ka huta  kafin daddy yayi magana anty takashe wayar murmushi yayi yana bin wayar da kallo  
 
 
Dai dai lokacin hajiya zabbau tashigo taga yakura wa waya ido yana murmushi ta kebe baki tace to sabon salo kaikuma da waye haka daddy yayi murmushi yace nida kanwarki ce  
 
 
 
Hajiya zabbau tayi murmushi tace alhaji kennan akwai da son wasa  
 
Muje kaci abinci sukafito falin atare a lokacin mom tayi part dinta ta kwanta  
 
 
 
 
Bayan daddy yagama cin abinci hajiya zabbau tawuce bedroom din daddy Dan yau itace a dakin  
 
 
Daddy kuma dakin mummyn Al’amin yayi yaga harta  kwanta abinta dakin da duhu saboda bata son kwanciya da wuta ita kona bacci bata so ya kunna wutar dakin yashiga  
 
 
Ganin bacci take sosai yasa bakinshi dai dai goshinta yabata kiss kafin yaja mata bargon yafito abinshi  
 
 
 
 
 
 
Daddy kasa bacci yayi tunanin anty  
 
 
Shidai yasan bawai kyaune ya rudeshiba saboda yasabaganin kyau agidanshi Dan mom din al’amin akwai kyau kaman itatayi kanta  
 
 
Kasa tantancewa yayi tsakaninta da anty wacce tafi kyau Dan abinda hango kawai anty tafi mom da yarinta amma kowacce tana jida  nata kyan  
 
 
 
 
Hajiya zabbau sai sharar bacci take miji yana ta fama da soyayyya
 
 
 
 
 
DAGASH na isa gidanshi yasamu matanshi a falon kowacce an kure adaka ana jiran miji  
 
 
Suhaila ce da kwanan turaka  
 
Dagash nashigowa suka mishi sannu da zuwa yasanma Allah yayi ruwan tsiron su  
 
Dan har sunsaba da kalan wulakancisa sosai  ga shakkarsa da sukeji da tsoronsa da akwaishi da gida baya son raini kokadan  
 
 
 
Yanayin yadda ya wucesu da flask a hanunshi yasa duk suka ga kaman yafi na kullum  
 
 
 
Aymana tayi murmushi tace wa suhaila kitashi  kije mijinki yadawo  
 
 
 
Suhaila ta kalleta a yatsune tace ba yanzuba sai anjima  
 
 
 
Aymana dariya yakwace mata batasan lokacinba  
 
 
Suhaila tace dadin abinma bani kadai yakewa hakan ba kema ba sha kikayiba  
 
 
Ta tashi tayi part din Al’amin taji shi a kulle tadawo tazauna itafa gaskiya wulakancin mutumin nan yayi yawa wallahi  
 
 
 
Suna zaune sukaji anyi nocking suhaila tace yes waye ne muryar mace sukaji tace is Vicky  
 
 
 
 
Suhaila ta tashi tabude kofar sukaga Vicky tasha  matsatstsun kaya Riga da wando ga uban gashin dokin nan ya tsaya caak akan wato Afro tayi  
 
 
 
Suhaila tace mezangani kekuma daga ina Vicky tace sorry ma nazo sir ne   
 
 
Jin abinda tafada aymana tataso taganta kutuman uba ubanwa baki daman kishigo mana gida harma kizo Neman mijin Dan ubanki  
 
 
Vicky tsoro yakamata Dan Aymana saida tshinke ta da mari  
 
 
Marin ne yajawo hankalin  DAGASH dake falonshi na kasa yafito yace kai lafiya kukemin iskanci agida  
 
Ganin Vicky rike da kumatunta durkushe akasa alamu dai sun mareta  
 
aikuwa yace wacece ta mareki acikinsu ta nuna Aymana  yadaga hanu ya tsinke Aymana da mari  
 
 
Yace next time kusake ciwa bakona mutunci kuga abinda zanmuku da kikai kawai  
 
 
Yajuya kan Vicky itama bata tsiraba yace kekuma Dan ubanki wayabaki izinin zuwa gida  
 
Jikin Vicky na bari tace am sorry sir na Dade da dawowa daga tafiyan ne shine bangankaba naje office nakane akace min kana gida akamin kwatancen gidan nazo  
 
 
Yace stupid girl tashi kibiyoni aikuwa jikina bari tabi bayansa suhaila cikin takaici ta sha gaban Vicky tace gaskiya muna ji muna gani baza kashiga mana da karuwa cikin gida ba  
 
 
Wannan ma ai zaluncine  
 
Karfin halin suhaila yabawa DAGASH mamaki aikuwa ya nufota tagudu bayan Aymana dake sharbar kukan takaici Vicky dai tasamu tashige   
 
 
 
Ya matso da daf dasu yace mekuke nufi ne kuna nufin kun isakusa na canja rayuwatane daga yadda nakeyi  
 
To Baku isaba bakuda wannan damar da mutuncin  
 
Kuma zanfada magana kunga wannan maganar kurike azuciyarku idan wata acikin kutayi dogon bakin kai karata ta to zauna a inda takai karata din nasaketa  
 
 
Duk suka kalli juna yanzu akan karuwa har zai iya rabuwa dasu  
 
 
Yace nadai mafada muku duk wacce takai karana to tayi zamanta kawai acan dan ta saku sannan kuma bazan taba dawo daitaba  
 
Yana gama fadin  haka yayi  part  dinsa abinsa  ya kullo kofar  
 
 
Ya ga Vicky a tsaye ya watsa mata harara  
 
Ya haura saman yaga tana biyoshi yace heeeeeee stop there kaman banza kazaman wofi kekin isa kishigo min daki oya ga guri can kije kizauna wawiya kawai  
 
 
Jikinta yayi sanyi sosai kai wannan mutum akwai masifa  
 
Ta zauna adaya daga cikin kujerun falon  
 
 
Anan ta kwana shikuma yakwana a sama  
 
 
 
 
Amma suhaila yadda sukaga rana haka sukaga dare saboda tsananin kishin mijinsu  da karuwa a daki  
 
 
 
Washagari bayan al’amin ya yaje masallaci yayi sallah yadawo yashiga wanka yafito tsaf da shi kaman shiga yayi wasu kananun kaya masu masifar kyau sunkarbi jikinsa sosai  
 
 
 
 
Yafito yaga Vichy karfe Tara amma bata tashiba yasa hanu yadaka mata duka aikuwa a firgice ta tashi tace Jesus  
 
Yace agidan ubanki kike dazaki kiramin Jesus anan tace am sorry sir yace tashi muje nakaiki gidanki tace sir banyi brush ba yace a inazakiyi brush din a bazaki min anfani da toilet kodaya agidan nan ba muje nakaiki gidanki kawai tace OK thanks sir  
 
 
 
Ya wuce tabiyoshi yau bakowa a falon kowacce tana bangarenta tana jinyar zuciyarta  
 
 
 
Amma har fitansu duk suna kallon ta window dinsu  
 
 
 
 
Duk a tunaninsu dagash ya kwana da Vicky ne  
 
 
 
 
 
 
DAGASH yayi sallama a falonsu yaga daddynshi yana break fast  
 
 
Al’amin yagaisheda da dad ya amsa kafinn nan yagaida hajiya zabbau da kyar ta amsa gaisuwa tashi yariga yasaba bata damunshi kokadan  
 
 
 
 
Mom ta fito itama cikin Shiga ta alfarma tayi kyau sosai doguwar rigar shaddace tasha aiki a jikinta sai kamshi take fitarewa  
 
 
Kallon da daddy kemata yasa hajiya zabbau tayi kicin kicin da ranta  
Kishin ya tashi sosai  
 
 
 
Mom ta tace a a Son sammako akamana ne yace yes mom ba muna da meeting da daddy ba  
 
 
Mom tace yes exactly kayi break ko Al’amin yabata rai yace a ina zanyi tace a gidan ka mana baka da matane  
 
 
Al’amin yace haba Mom  kibani break please am hungry  
 
 
Ta koma part dinta tahado mishi komai da komai yaci ya koshi  
 
 
 
 
Daddy yace to mukoma falo sai muyi maganar
[19/06, 5:54 PM] SIS UMMY: Duk sunzauna mom Al’amin hajiya zabbau  
 
 
Daddy zaifara magana hajiya zabbau tace alhaji naji kaman kace meeting ne  
Kuma banji kace a korasu nazeefa da afnan ba  
 
 
Daddy yayi murmushi yace kirasu suma tunda hakan kikeso  
 
 
Aikuwa ta dau waya takirasu  
 
 
Kowacce tanemi guri ta zauna  
 
 
Daddy yafara magana yace nasan duk zakuyi mamakin abinda yasa natara mu anan ko  
 
 
 
Sukace kwarai kuwa yace to za adaura min aure nan sati biyu  
 
Baigama fada ba hajiya zabbau ta tashi tace aurefa kace alhaji ai daman cemin dakayi kanawaya jiya da gaske ne  
 
To wallahi ba agidan nan ba bazai taba yuwaba kokadan haba alhaji mekakenema aduniya kuma haka bayan rufin asirin da Allah yamaka  
 
To agaskiya bazaka kawo mana wata yar iska cikin gidan nan ba  
 
 
Dariyar DAGASH ita taba kowa mamaki  suka kalleshi  
 
 
Dad yace kaikuma fa DAGASH yace wallahi dad Bakomai kawai dai abin ne yaban dariya wai aure dad haba dad  
 
 
Dad yace oh lefine kenan ko DAGASH yace no dad Bakomai kuma nima ina bayanka wallahi tunda ai dama saura biyu aciki gidan  
 
Dan nima fa dad mata hudu ras sainacika su  
 
 
 
 
Kaga like father like son kennan ko dad  
 
 
Kafin ya rufe baki mom dinsa tace rufe minbaki kaida nake tunanin zaka sabaki yabari  
 
 
Wani aure ne beyishi tun tuniba sai yanzu tsofai tsofai damu yace zaikawo mana kishiya haba alhaji gaskiya kasake tunani  
 
DAGASH yace haba mummy ai ba haramun bane kuma ma ai cewa yayi yadaina sonkuba haba mum kallon da ta watsa mishi yasa hanu ya kama bakinsa alamu wai yayi shiru Allah yabata hakuri  
 
Hajiya zabbau tace karma kasake amma wallahi dai ba agidan nan  
 
 
Daddy yace kingama yace ai ba zan taba gamawa indai akan kishiyace alhaji  
Yace to madalla  
 
 
Ya kalli mom.yace lokacin da zan auri zabbau wani irin tashin hankali ne bakishiga ba  
 
Mom tace gaskiya kam naji badadi amma ai yanzu dai alhaji muntsufa ai haba Dan Allah  
 
 
 
Ya ce muntsufa kikace tace sosai ma yace OK tsoho baya aure kenanko  
.to ni za afara daga kaina  
 
 
Kekuma zabbau barinfada miki duk abinki inzaki kwantar da hankalinki ki kwantar aure sainayi shi gida gidane ikonane  
 
So ba bu Wanda ya isa ya taka min burki beside ma ba a Karin auren zan aureki  
 
Keba wata kikashigo kikasamu ba kuma tayi hakuri kukazauna  
 
To yazama dole kema kizauna da wata kuma lafiya  
Wannan dalilin yasa bankira su nazeefa na saboda nasan abinda zaije yadawo zakiyi abin kunya agaban yaranki ne kawai  
 
 
 
 
Hajiya zabbau tafashe da kuka tsakanin ta ada allaha tace daman nasan tun ba yauba baka kaunata baka kaunar yarana agidan nan Bakomai amma kasani wallahi yau bazan kawana agidan nan ba gidan mu zantafi  
 
 
 
Daddy yace ina maitabab atar miki kikasa kafa kikbar gidan nan kozakiyi shekara ne bazanyi bikonki ba infact ma babu Wanda ya isa yasa nadawo dake zabbau  
 
 
 
Jikinta yayi sanyi tayi hanyar dakinta afnan tabita  
 
Nazeefa kuma tazauna anan  
 
 
 
Mommy tace Allah ya rufa asiri  
A ina kasamu matar yace a mararrabar abuja  
 
 
Tana da yarinya daya kuma dukansu zan rike  
 
Ya kalli DAGASH yace ina son kawa company masu furniture’s din Anna suzo sugyara dayyan part din can ya nuna bangaren da bakowa daman tsarin gidan mata hudu ne  
 
 
 
Ya kalli mummy yace dake da hajiya zabbau kowacce ta rubuto abinda takeso na fadar kishiya  
 
 
 
Akwai abinda banfada muku ba yarinyar basu da komai infact talakawa ne sosai  
 
 
aikuwa Daddy baiga tashin hankali ba saida yace yar talakawace  
 
 
DAGASH yace why dad duk matan dasuke duniya masu da jidakansu karasa wacce zaka kawo susamana tsiya da talauci sai fakirai  
 
 
Mom tace alhaji nida ban hada kayi aureba amma ban amince ka kawo mana talaka cikingidan ba  
 
Muna zamanmu lafiya kakawomana balai  
 
Dan shi talaka ba abinda yasani sai kyashi da bakinciki  
 
 
 
DAGASH yace nima gaskiya dad anan kam ina bayan mommy Dan Allah kanemi wata banda talaka please I hate them dad  
 
 
 
Daddy yace kagama ubana dagash yace yes yace to bazan canba kuma ina son acikin satin agama zubu komai a part dincen  
 
Kaji na fada maka dad yatashi yabasu waje mom ta kalli dagash tace. Son munshiga uku bantaba ganin dad dinka yaki jin maganarkaba sai yau  
 
 
Kafin dagash yayi magana hajiya zabbau tace ai bazai taba jinsaba kuwa tunda yace talaka ze aura  
 
 
Mom tace bangane abinda kike fada ba hajiya zabbau tace aisu talakawa ba abinda da sukasani sai asiri sumaka asiri su mallakeka surabaka da mijinka da yaranka  
 
 
Dagash yace kai nifa ban yarda akawai wani asiriba sai anjima zan dawo amma niba ruwana da wani maganar asiri duk karyace  
 
.hajiya zabbau tace ai daman nasani bani da mutunci a idonka da zanfadi magana ka gaskata  
 
 
Al’amin yayi waje abinshi hajiya zabbau dabasu taba zama da mom suna hiraba saigashi yau hajiya zabbau tazage tana bawa mom illar talakawa da kuma hatsarin dake tattare dasu  
 
 
***
Mom tagama tsorota da lamarin ga alhaji yadage sosai ake  suba gyaran gida  kaman baza a mutuba  
 
 
Hajiya zabbau kuwa kawayenta sunbata shawarar ta zauna ta gallazawa a amaryar hartagaji ta gudu  
 
 
Mom kuwa tayi alkawarin  bazata ta taba shiga harkar amaryar alhajiba kuma bazata Bari tashigo nata ba kowa yazauna a matsayinsa  
 
 
 
 
 
Alhaji Dan asabe zaune suna magana da dad yace gaskiya abokina kai din namijine  
 
 
Dad yace har yaushe zanzauna nida gidana ana juyani  
Wanda nake shakka dama al’amin ne kuma da nuna mishi bazan hakuraba yace shikenan Allah yasanya albarka  
 
 
Yanzu maganar da nake fada maka shiyasa akayi komai na part din amayar akazuba komai  
 
 
 
Alhaji Dan asabe yace to Allah yasa mu adanshinku Dan wallahi ina son nashigo sahunku  
 
Duk da dai kai yanzu na uku zaka kara Niko dayar ma nasamu nakara  
 
 
 
Daddyn Al’amin yace saikacire tsoron hajiya a ranka  
 
 
Alhaji Dan asabe yace insha Allah zanyi kokarin ganin na gyara gidana sosai Kafin nayi tunanin Karin aure  
 
.dadadyn al’amin yace abinda yakamata kenan Dan a yanzu ka kai wata gidan zata sha wahala sosai Dan zakaga ana mata wani abun kayi magana ba bazaka iyaba
 
 
 
 
Alhaji Dan asabe yayi shiru yana tunanin maganar abokinshi yasan gaskiyace  
 
 
 
 
 
Rana bata karya gobe daurin auren anty da daddy  
 
 
 
Anty tana zaune itada kawarta zainaba maman rahma tace kai amma gaskiya antyn maryam kigodewa wa Allah kiga fa kayan da musiyo amma duk da hakan alhajin naki wai baimishiba  
 
 
Zaikara miki wasu anty tayi murmushi tace zainaba ni wallahi har rasa bakin magana nakeyi ma alamarin alhajin yana bani tsoro wallahi kaman besan ciwon kudine ba  
 
 
 
Zainaba tace maryam kennan ai a kudi irin na bawan Allah nan Dan ya miki wannan bakomaibane  
 
 
Nan tafara lissafata iya abinda taji anacewa ya mallaka  
 
 
 
 
 
Anty tace ai ba wannan ne damuwata ba ya mutanen gidanshi zasu karbeni  
 
Wannan shine matsala ta kinsan fa bana son tashin hankali saboda ban iyaba  
 
 
 
Zainaba tace a ina zaku hadu ballantana su tanka miki ai banbancin mekudi da talaka kenan agida daya ake amma saiki shekara bakiga kishiyarki kowa tana nata  bangaren  
 
 
 
 
Anty tace nidai kitayani addua Dan Allah maman rahma tace insha Allah kullum acikin adduarki nake karkidamu  
 
 
Allah yakareki daga sharrin makiya  
 
 
Kiga fa Dalilin ki yadda akagyra gidan nan acikin sati biyu ai ba abinda zamuce dake sai addua kedin alkairice ataredamu  
 
 
Gidan ma yanzu yazama mallakarmu Allah dai yabiya mungode  
 
 
Anty tace haba maman rahama ai mun zama daya godiyar ta isa haka  
 
 
 
 
Suna cikin maganasu maryam da rahma sukashigo  
 
Maryam ta raka rahama kitso itakuma maryam kanta baya kitsuwa ma saboda yawansa dama kuma ba gwanar kitso bace  
 
 
 
 
 
Maryam ta gaida maman rahama kafinta gaida antynta tafada jikinta tana washa  antyna nagaji  
 
 
Rahama tace Dan Allah daga ta karki karya mana uwa  
 
 
Maryam tayi murmushi tace ai wallahi idan zan zauna banzauna jikiin anty ba bana jin dadi sai naji kaman faduwa zanyi  
 
 
Rahama tace ai wallahi baki isaba katuwa dake kikaryata tajanyo maryam daga jikin anty  
 
 
 
Anty tayi murmushi tàce nagode miki rahama dabiki jata ba haka zata gajiyar dani nima ita ma takwaso gajiya tarabama na  
 
 
 
Maman rahma abin yaburgeta matuka Dan idan anty da Maryam suna wasa bazaka taba dauka uwa da ‘ya bane zaka dauka irin ya da kanwartace  
 
 
 
Maryam tace anty kiban aron wayarki Dan Allah  
 
Anty tace dauka kufita magana mukeyi ko ta dauki wayar suka koma dakin su rahma suka zauna  
 
 
 
Rahama tayi shiru tana kallon maryam  
 
Maryam tace ya akayi ne rahama irin wannan kallo haka  
 
 
Rahama tace wallahi maryam idan natuna wai gobe zaku bar gidan nan bana jin dadi wallahi nasaba dake sosai  
 
 
 
Maryam tace haba rahama ai zanbaki number din anty nima kiban na mamanki zandinga kiranki muna gaisawa  
 
 
Rahama tace duk da haka bakaman yadda muke tareba  
 
 
Maryam tace hakane nima fa rahma nadamu da rashinki da zanyi saboda zamana dake nagane ke me amanace kina da kirki sosai  
 
 
 
Rahama tayi murmushi tace ai duk zama dake nakoya maryam kinga kuwa dole nayi rashin kawa tagari ko  
 
 
Sukayi murmushi gaba dayansu  rahama tace wayasani ko sai bikin ki zansake ganin ki  
 
 
Maganar ma taba maryam dariya tace aure kuma ni maryam  
 
Bana fatanta yanzu sai nacika burina aduniya da yardar Allah inason zama  bbabbar lauya mefada aji aduniya Kafin nayi aure  
 
 
 
Rahama tace Allah yacika miki burinki BARRISTER MARYAM  
 
 
Maryam tayi murmushi tace kai kawata har faranta min rai wallahi Allah yakarbi adduarki  
 
 
 
 
 
 
Washagari daurin auren garin marrabar abuja yacika makil da jama’a dam kuma manyan mutane  
 
 
Yakama shugaban kasa mate makinsa memartaba sarkin kano kanin daddy da sauran sarakuna da yan majilisu  
 
Kai ranar garin mararraba maki yake da jamar annanbi tako ina kazaga yansanda ne da sojoji koina an bazasu  
 
 
 
Antaru akatafaren gidan megari Wanda daddy yasa akagama komai Kafin ranar yau  
 
 
 
Megari ganin jama’ar dake cikin garinshi kuma wai duk wani babban acikin Nigeria to yana wannan waje  
 
 
Sai kawai yafashe da kukan farinciki  
 
 
Dakyar akabashi hakuri yace wannan yarinyar alkairice agareni Allah.mata albarka  
 
 
 
 
Kowa tace amin nan akadaura aure daddy da amaryarsa  
 
 
 
 
 
DAGASH yana daga cikin mota yaki fitowa su zayyada sun sunyi yace shifa bazai fito ba tunda yake a rayuwarsa betaba taka kazamin gari irin wannan Ba  
 
 
 
 
Faisal yace ai shikenan  dan iska saikayi tayi mukam munshiga  sukashige abinsu  
 
 
 
DAGASH kawai yaji ana an daura auren ALHAJI SU’AD BABANGIDA  
              
             DA  
 
AMARYARSA  MARYAM AHMAD GWAZA  
 
 
 
 
DAGASH yakebe baki yace kai daddyma akwai rigima  
 
Yacigaba da danna wayarsa abinshi har mutane suka fito akashiga gaisawa da juna  
 
 
 
Dagash yace to malamai aisaikuzo mutafi ko  
 
 
Faisal yace a a bazamuje muga antynta muba  
 
.yayi tsaki yace wallahi zantafi inbarku kwabiyo su daddyn  
 
 
Faisal yace wa zayyad kaga kazo muje Dan iskane sai yatafi gashi da muta daya mukazo  
 
 
Haka suka dau hanya abinsu  
 
 
Daddy kam saida yasallami bakinsa ya rage dagashi  sai amininsa alhaji Dan asabe sai mutan daukar amarya wata hadaddiyar  lemozin ce doguwa tayi parking a gefe Dan tunda dare matan megari sukaje suka dauko anty zuwa wajensu  
 
 
 
Daddy yasa akira mishi amaryasa anty tafito cikin shiga ta alfarma wato lifaya ce me tsadar gaske kana ganin kasan ta hadu iya haduwa Dan tasha gyara sosai maman rahama ta dauko megyaran amare acikin abuja  
 
 
 
Bayan kyau da anty tayi harda wani yarinta karara zakagani a fuskarta  
 
 
Bazaka taba cewa ta ajiye kaman maryam ba  
 
 
 
Daddy ya bude mata gidan gaba tashiga da kanta kafin yazaga yazauna shima alhaji Dan asabe sunyi matukar burgeshi yana daga bayan motar yace barka dai amaryarmu  
 
 
 
Anty tayi kasada kanta tace barka dai alhaji nan suka gaisa yasa musu albarka a auransu daddy yace mungode sosai da adduarki abokina nan dadi yace a a yanaganki kekadai ina kawar taki  
 
 
Anty tace itatarokini amma daga bakin gate ta tsaya yace a a kirata mugaisa sugaisa da abokina  
 
 
 
Anty tace to tafita tafiyarta ma kawai abin kalloce  
 
 
Alahi Dan asabe yace kai abokina Gaskiya kasamo yar shila dole karikice  
 
.dad yayi murmushi yace kai meyakai idonka kan matar aure  
 
 
Yafada yana murmushi alhaji Dan asabe yace ai amarya take yau dole akalleta sukayi dariya gabadayansu  
 
 
 
Anty suka fito da maman rahma itakuma maman rahama suka gaisa da daddy yace ga abokina can kugaisa yanuna mata motar daukar amarya  
 
 
Abin yaba anty mamaki tace a a  yaushe yakoma can koma  
 
 
Daddy yace ai waya yakeyi maman rahama takarasa gurin alhaji Dan asabe suka gaisa zata tafi yace a haba zainab yazaki tafi Kuma kibarni nikadai bayan abokin nawa yana tare da amaryarsa
 
 
 
Maman rahama tace kai alhaji kana da abinda dariya suma nan hira sukayi sosai  
 
 
Alhaji Dan asabe dai ya kyasa mman rahama sosai  
 
 
 
Daddy yace to maryam zamu koma saikun karaso nifa da dahalima da anbani amaryata ma kawai nayi gaba da ita  
 
 
 
Anty tayi murmushi murmushi   bata ce komaiba  
 
 
Yace wai maryam meye siirin wannan kyau da kikayi haka na yau yafita daban  
 
 
Anty tayi murmushi kawai yau ba bakin magana  
 
 
 
 
 
 
 
 
 
***
Can gida Kuma gida yacika makil da mutane yan gulma ne gasunan dai  
 
Mummy dai yan uwanta daga libiya suka zo mata kannan ta mata sai Kuma kanwar maman ta sai matar yayar mommyn  
 
 
 
Suna nan ana ta hidima kowa najira yaga amarya  
 
 
Karfe takwas na dare motar amarya yatsaya acikin gidan  
 
 
 
Yan kawo amarya mutum hudune  sai Kuma maryam da rahama yazama su shida kenan  
 
 
 
Sosai yan uwan daddy sukazo sukatafi da amaryarsu zuwa part din ta  
 
 
 
Matan megari uku sai maman rahama su suka rako anty  gidan kai maman rahama ta jinjinawa kudin da aka kashe a sashin maryam  
 
 
 
Sosai rahama take ta kauyanci maryam kam duk da gidan yamata kyau feye da tunaninta ga Kuma wannan ajannar duniyar wai aciki zasu zauna itada atynta  
 
 
Bata nuna ba kokadan kai maryam akwai kama aji sosai ta kama kanta  
 
Tana sanye cikin doguwar rigar metsada tayi Rollin da mayafin ga Kuma gashinta  daya yayi mata kaman tasa acuci  
 
 
Kai duk wacce ya kalli maryam sai yasake kallonta saboda hallitar da Allah yamata maryam ta hadu iya haduwa can bedroom aka wuce da antynta ita Kuma tasamu waje a falon ta zauna tana ta game da wayar antynta  
 
 
 
Ga wayar tadace da ita Dan bakaramin wayace ba  
 
 
 
Rahama tace maryam kizo muje kisha kallon dakinki  
 
Ba abinda babu aciki maryam ta kebe baki tace Dan Allah rahama kizo kizauna da alamu gidan akwai yan rainin hankali  
 
 
 
Rahama tace kanki akeji nikam saina Ba ido na abinci rahama tashiga abinta  
 
 
 
Maryam tanacikin game dinta taci ance sannufa maryam tadaga ido takallesu da alamu su girmemata nesa bakusa  
 
 
Sukace kinacikin yan kawo amarya kenan maryam tace yar amaryarce ma.
 
 
 
Nazeefa da afanan suka kalli juna  
Afnan tace yanzu kina nufin kice yar matar dadyn  
 
Maryam tace kina mamakine  
 
 
Nazeefa tace Ashe dai akwai aiki to mukuma mune ‘ya’yan megidan  
 
 
Maryam tayi murmushi tace kuce da yayuna nake magana  
 
 
Afnan tace suwaye yayunki Allah yasawwake dan gin matsiyata anzo cin arziki  
 
 
Maryam duk da zaginsu yabata haushi yacimata rai hakan baisa ta tanka musuba  
 
 
Ta girgiza kai tace Allah yashirya  tabar musu falon  
 
 
 
 
 
Nazeefa tace shigiya saikace aljana anzo gidan daula to wallahi bazamu taba barinki kisake agidan Ba  
 
 
Aiko uwarta ma bazata sharuwa bare ita  
 
Suka yi tsaki sukayi waje abinsu
 
 
 
Wagari karfe Tara na rana yan kawo amarya suka tafi abinsu ciki harda maman rahama da rahama  
 
 
Sosai rahama da maryam sukayi kukan rabuwa da juna  
 
 
Akabar daga maryam sai anty  
 
 
Koina kamshi yake agidan maryam ta wuce dakinta kawai tahau tunanin sabuwar rayuwar dazasu fara acikin gidan nan  
 
 
 
 
Da daddare karfe Tara nadare daddy yashigo falonsa yaga mom da ummy kowacce taci adon abinta  
 
 
Amma fa na mom din al’amin dabanne saboda ta haska falon sosai  
 
 
 
Mom tace sannu da dawowa yace yauwa uwargidata  
 
 
Mom tayi murmushi Dan tasan tsokanarta zaiyi  
 
Ya kalli Hajiya zabbau yace kaga amarya agurin su’ad ba maganane Kuma Hajiya zabbau  
 
.tayi kicin kicin da rai tace amaryar ka nacan tana jiranka badainiba  
 
 
Daddy yace oh hakane ko  to yanzu dai ba wannan Ba zan gabatar da muku da ita kusanta tasanku amtsayinku na wandan da suke sama da ita  
 
 
 
Hajiya zabbau tace bama so karkirata taga kaman ta isane akakirata  
 
 
Daddy yace nikuma inaso  yadauki waya yakira anty ita harma tafara bacci  
 
 
Yace maryam tayi maganar kamar me bacci yace sorry natasheki kizo kisameni a falona  
 
 
Anty tace kai alhajina ina zansan inda falon yake yace OK bara nazo nataho dake  
 
Yana kashe wayar yayi part din anty  
 
 
Hajiya zabbau tasaka salati tace nashiga uku mezangani ni zabbau  
 
 
Mom din al’amin tayi banza da ita kaman batajitaba Dan ita kam tayi alkawarin baruwan da matar daddy  
 
 
 
 
Alhaji yafara shigowa falon kafin sukaji wata zazzakar murya tayi sallama  
 
 
aikuwa Hajiya zabbau ta kai kallonta kan mesallamar saida gabanta yafadi Ra’s  
 
 
Ya yarinya ce ma Ashe  amaryar yar haba ai dole yayi ta rawar kai mata kamar itatayi kanta  
 
 
 
Anty sanye cikin lifayarta kyau mai kyau tace sannun Ku bawanda ya amsa mata  
 
 
Anty tanemi gefen one sitter ta zauna abinta  
 
Daddy yafara magana kamar haka yace to maryam ga yan uwanki Kuma yayunki kidaukesu kaman ciki daya kuka fito yanuna Hajiya Aisha yace wannan itace uwargidana  
 
 
Saikuma ya nuna Hajiya zabbau yace wannan Kuma amaryata kenna wacce kike bi  
 
 
Itadai anty ganin mom din al’amin saitaga kaman ma tafita kyau sosai mata kaman itatayi kanta haka  
 
 
Nan daddy yayi ta mata bayanin gidan  
 
 
Mom kuwa sosai itama anty tayi mata kyau matsalarta kawai talauci  
 
 
 
 
Mummy ta tashi tawa daddy sallama Hajiya zabbau Kuma tace yanzu alhaji karasa wacce zaka hada mu kishi da ita sai yar cikinmu wannan ai al’amin ma yagirme meta  nesa bakusa daga wallahi dubeta fa  
 
 
 
Daddy yace kekika haifeta karewa fuuuuuuu tawuce zuwa part din ta cike da haushin bakar maganar daddy  
 
 
 
 
Anty ta tashi zata wuce daddy ya ruko hanunta yace inazaki Kuma tace zanje na kwanta ne yace a ina aike da kwanna dakinki Kuma sai nan da  kwana uku a dakin mjinki zaki kwana  
 
 
Anty tace to maryam fa itakadai a dakin nan  
 
 
 
Alhaji yace karkidamu BBakomai ba abinda zaisameta  
 
 
Anty batayi musuba tabi angonta  
Sunyi sallah godiyarsu da angonta  
 
 
 
Hmmmmm ranar dai  daddy ansha amarci sosai  
Dan bai ragawa anty ba kuma yaji dadin kasancewa da ita  
 
 
 
 
 
To sai muce daddy asha amarci lafiya  
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
 
Your comments is needed  
 
 
More comments more typing  
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻💻
[26/06, 11:55 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS  ADDA KHADY TA YAYA SHAMSU GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 1⃣1⃣
 
 
 
 
 
MARYAM ta farka tsakar dare ta laluba gadon bata ji motsin atinta kuma tare suka kwanta aikuwa tasake bude idon da kyau taga tabbas bata nan  
 
 
Ta tashi tafi falo ta dudduba koina bata ganta saita taba main kofar su taji abude sai tasa key kawai tadawo tazauna a kan kujera tace oh ni maryam  
 
 
Yauce rana tafarko da muka raba dakin kwana da antyna  
 
yanzu da mutuwa tayi  fa shikenan haka zanyi ta kwana nikadaiko  
 
 
Kai no antyna bazata mutu yanzu sai dai mu mutu tare  
 
Ta share hawayen da yazubo mata ta koma bedroom din anty ta kwata akan bed takashe wuta  
 
Tayi adduarta na bacci abinta ta kwanta  
 
 
Sosai maryam taji dadin baccinta cikin kwanciyar hankali
 
 
 
 
 
Washagari da karfe goma na safe kafin daddy ya bar anty ta fito  
 
Tayi part dinta Allah yataimaketa ba kowa a falon  
 
 
Tana zuwa taji kamshi sosai ya gauraye part din tasan aikin maryam ne  
 
 
 
Ta wuce kitchen tace  maryam rigima duk ya akayi kika iya aiki da kayan kitchen din nan  
 
 
Maryam tajuyo tana murmushi tace anty ai a school dinmu na federal abuja idan zamu catering duk irin wadan nan ne kayan aciki  
 
 
Anty tace o hakane fa yanzu me kika dafama mana kinsan fa nizanba daddynki abinci  
 
 
 
Maryam tayi murmushi tace ai nagama komai mummy kawai yanzu ina dafa coffee ne  
 
 
 
Anty tace Allah yamiki albarka maryam  tace amin antyna  
 
 
Kintashi lafiya anty ta lakuce mata hanci tace bansaniba sai yanzu kikaganni sukayi dariya  
 
 
 
Anty tace kihada komai a tire zanshirya nazo nakaiwa alhaji abinci ko  
 
 
Maryam tace to anty angama  
 
 
 
anty tayi murmushi kawai tawuce dakinta sake wanka tayi tafito cikin atamfa super Holland metsadar gaske tayi kyau tana ta kacaniyar daurin Dan kwali  
 
Sai maryam tashigo tayi sallama tace kai anty na kinga yadda kikayi kyau kuwa  
 
Kawo Dan kwalin na miki anty batayi musuba tabata ai kuwa tamata daurinta mai kyau kaman  kar akunce  
 
 
Ga jelan kitso daya da anty maryam ta kitse mata bakin gashin  
 
 
Kai idan kuka anty sai kun so kusake kallonta  
 
 
Maryam tace waw gaskiya anty kinyi kyau ina wayarki muyi hoto  
 
 
Anty tace a a bazan dauka da wacce batayi wanka ba  
 
 
Maryam tayi murmushi tace haka ko anty shikenan dadin abinma yanzu zan je nayi wankan  
 
Kuma fa karki rokeni muyi hoton Dan nima zanki yarda anty tayi murmushi ta janyo maryam ajikinta tace maza daukemu nan maryam tayi ta musu hotuna  
 
 
Sunyi balain kyau sosai duk da kayan bacci ne ajikin maryam hakan beyana pictures dikyau ba  
 
Anty tace kekinga ina abincin alhajin maryam tace yana falo anty tadauka tayi falon daddy da shi tana zuwa tajera komai a dining area  
 
 
Kafin taje suka fito da daddy  
 
 
Daddy Yayi mamakin ganin abincin yace wato saida kikaba kanki wahala ko  
 
 
Anty tayi murmushi tace bani nayiba yarkace fa  
 
Yayi murmushi yace a bazanci abinci yata nasama ta albarka  
 
 
Anty tashiga serving dinsa suna daddy na cikin cin abinci yaji dadin abinci matuka  
 
Yana ta santi anty na dariya yayi taci taki tace yaci kawai itama zataci anjima  
 
 
 
Maryam ce tafito cikin doguwar hijabi ta tsugunu har kasa tagaida  dadi  
 
 
Ya amsa sannu da kokari ko yar daddy allah yamiki albarka tace amin dadi  
 
Ta tashi takoma abinta daddy yace zonnan yata kishiga kigai da su mummyn ki ko  
 
 
Maryam tace to daddy tace shiga part din mummyn Al’amin tasameta a kwance a falo har kasa ta durkusa tagaida mum  
 
Mumnyn al’amin jin wani zazzakar murya yasata kallon me wannan murya  ganin yarinya kaman itata tayi kanta Dan kyau  
 
Aranta tace kai masha Allah gaskiya a rayuwarta bata taba ganin mekyau kaman yarinyar nan ba  
 
 
Tababbas kobata saniba wannan itace yar amaryar alhaji  
 
 
Mummy tace naji nagode Amma daga yau bana bukatar gaisuwarki kinajina ko  
 
 
Maryam tace naji ta tashi jiki a sanyaye tafita tayi part din su Hajiya zabbau ai nan rashin mutuncin da aka mata yafi haka sosai  
 
Dan na irin zagin da basu mata ba haka ta daure batace musu komai ba tafito abinta  
 
 
 
Mummyn al’amin itafa harcikin zuciyarta tsoron talaka takeyi sosai saboda gani take kaman zasu cutar da ita  
 
 
To tuntasowarta ta taso cikin kudi kuma ba yar Nigeria bace kawai dai zama suke a abuja  
 
To yanzu ma duk yan uwanta sunkoma kasarsu na libiya bata San talauciba Sam a rayuwarta ita  
 
 
 
 
Shiyasa tsanar su maryam azuciyarta amma bawai Dan kishin ta aure mata mijiba  
 
 
 
Maryam takoma part din su tace to yanayin gidan kenan kuma allah yasauwake  
 
 
Zanyi hakuri da komai amma bazan bar acima ma anty mutunciba  
 
 
 
Ta zage ta gyara koina sai kamshi tasaka turaren wuta kai masha Allah kawai za a ce kafin tashiga bedroom din ta tayi wanka bathroom ta fito tasaka Riga da skirts din English wear tayi parking gashinta da riborm kai tsaya zayya na  muku kyau irin na maryam abin ma bazaiyuwuba  
 
 
 
Ta fito falonsu tazauna tana game dinta da wayar anty  
 
 
 
Anty kuwa daddy nacin abincinshi saiga DAGASH yashigo direct gurin dining din ya wuce   
 
 
Ganin anty yasa DAGASH  mamaki no Wonder daddy ya rikice Ashe dai yaga meyagani ai wannan yarinyace ma  
 
 
A yana bayan dadinsa wallahi yayi murmushi acikin ranshi  
 
 
Yace dad good morning dad yace morning Son ya  iyalan naka yayi shiru Dan iyakacin gaisuwarshi kenan  
 
 
 
anty tace ina kwana ga mamakin Daddy saiyaji Al’amin yace lafiya  
 
 
Daddy yabar mamakinshi a rai  
Gaskiya ya yarda maryam me sa ace tashi daya al’amin ya amsa gaisuwarta  
 
 
 
Anty kuwa aranta tace to gaskiya wannan dai dagani gata yamai yawa da alamun girmankai a taredashi duba ga yadda ya amsa gaisuwarta  
 
Ita anty bata San taci sa ama daya amsa mataba a hakan  
 
 
 
Anty tace inazuwa daddy yace inazaki kuma maryam tace zanleka maryamne  
 
Yace OK  
 
Daddy ya kalli Al’amin yace muci abinci mana Son  
DAGASH abinci yamishi har ranshi amma sai yatambaya yace wayayi abincin Daddy yace kanwarka  
 
 
 
Dagash yace to allah yasauwake naci jagwalgwalon yaran nan  dad  
 
 
Daddy yace aibasu afnan  nake nufiba kanwarka maryam yar amarya ta  
 
 
Dagash yayi murmurshi yace kai dad  you’re so funny yanzu wannan yar matar taka hartana da yarinyar dazata yi abinci harkasa agaba kaci kana santi  
 
 
 
Daddy yace au matar tawace ma yar mata ko Dan baka da kunya to ai tahaifeka  
 
 
 
Dagash yayi murmushin dole yace tunda ta auri daddy na ba amma wannan wallahi na girmeta bare har yartayi kwabarta wainaci allah yasauwake  
 
 
 
Daddy yayi murmushi yace lalle son damatar nawa kake gwada shekaru ko  
 
 
Dagash yace dad kenan nidai kaga tashina zanje gurin mom nayi break karnayi Lattin zuwa hospital  
 
 
 
 
Daddy tashi yayi bayan yagama yaje suka gaisa  da su mummy  
 
Hajiya zabbau kam ko kallo be ishetaba tunda yakwana da amarya  
 
 
 
 
 
*****
Bayan sati biyu da bikin dad  
 
Yau Monday maryam zatafara zuwa school wata tsaddadiyar  makarantar da ‘ya’yansa sukayi Wanda duk nan suka gama gama sai shafa atu datake s s 3 yanzu kuma daman itace autar daddy tagirme maryam dakusan shekaru 3 zuwa 4 dad yasa maryam a makarntarsu
 
 
Yaune za a bata class  
 
Uniform din rigace fara medogon hanu sai kuma ramin skirt dai dai gwiwa dark green colour sai karamin farin hijabi dai dai gwiwa  
 
 
Sai kuma rigar sanyi kalar skirt din me karamin hanu  
 
Sai farin combos dinta da farin sucks dinta har gwiwa yadda ba aganinn kafarta  
 
 
Ba abinda yafi burgeni da ita karamin farin glass data saka Wanda yayi balain mata kyau sosai  
 
 
 
Anty tace kai maryam kinyi kyau sosai harna hangoki acikin kayanku na lauyoyi  
 
 
Maryam tayi murmushi Wanda murmushin maryam ma kawai abin kallone ta runguem anty tace allah ya amsa bakinki anty na  
 
 
anty tace maryam inason duk sallah dazaki yi kiringa saka alhaji a adduarki Dan yamana abin ba bamutaba tsammaniba  
 
 
Inason duk abinda yaransa suke miki kiyi hakuri kodan alhaji kinji  
 
 
Maryam tace shikenan anty na namiki alkawarin bazan taba kulasuba kuma daddy kullum nayi sallah ina roka mishi allah anty tace yauwa yar albarka  
 
 
 
Nan anty tadafa kanta tamata adduoin neman tsari daga sharrin shaidan da mutane  
 
 
 
Maryam ta dauki dark green din katon school din ta  
 
Tafita zuwa inda daddy yake a falo  
 
 
 
Al’amin na gefen daddy yana break fast  
 
 
Hankalinsa na kan abincinsa  
 
 
Sai yaji wani zazzakar murya medadi tana gaida daddy  
 
 
Daddy ya amsa yace kai kai gaskiya ‘yata tafito students dinta kinyi kyau ko  
 
 
Daddy yace ina ita shafa’atun tazo maza nasaukeku  
 
Dan dagakaina nakeson kai maryam saboda agama mata registration da wuri tashiga class idan na hada tada driver baza concentrate akanku da wuri ba  
 
 
 
Shafa’atu tafito itama cikin shiga irin na maryam amma ita shafa’atu tana da hula red alamun dai tana da mukami a school din  
 
 
 
Basu taba haduwa da maryam ba saboda ita shafa’atu  bata cika shiga sabgar da banataba  
 
Halinta yaso yayi shige Dana AL’AMIN idan taga dama saitayi wuni adaki ba ruwanta  
 
 
Daddy yace yauwa shafa’atu kinfito ko ga yar uwarki nan kanwarki kinji kiriketa amana abinda bata saniba kinuna mata  
 
 
Shafa’atu tace to daddy insha Allah ta kalli maryam tace sister kinyi kyau maryam tace nagode  
 
 
Dagash kam tun kallo daya dawa maryam ya kame kawai yana mamaki dama a talakawa ana samun irin wadan nan mutane koyace hallita  
 
 
 
Shidai yasan yana dakyau sosai amma yau yaga hallitar data fishi kyau  
 
 
Sai kuma wani zuciyar yace kai kuma ina ruwanka da lissafa kyanta sai yayi tsaki da karfi baisan da karfi yayiba  
 
 
 
Daddy dake amsa waya yajiyo ya kalli DAGASH yace Son kayi hakuri kakai su maryam school saboda  amata komai yadda yakamata  
 
 
Ankirani muna da meeting yanzu munyi baki daga abuja  
 
 
Dagash zaiyi magana daddy yace haba Son yaufa ba Hospital zakaba  so please ka kabar zuwa office din kawai tunda kaga ma meeting zamushiga  
 
 
 
dagash baisake magana ba yaciro wayarshi yashiga dannawa  
 
 
 
Maryam kuwa tunda ta saukar dakai kasa take wasa da hanunta bata sake kallon kowaba  
 
 
 
 
Shafa’atu taji ummynta nakira taje kiran  
 
Ummy ne dasu nazeefa  
 
Afnan tace wai Ashe yarinyar nan itama makaranta yasakata  
 
 
Shafa tace a lafiya kuwa ko akwai wani abune  
 
 
Ummy tace zonan autata  kinsan mezakimin tace a a ina son kigallazawa yar banza kihanata sakewa a  makarantar  
 
 
Nazeefa tace kici ubanta idan tamiki raini dama gashi ke head girl ce karki bari taji dadin makarantar  
 
 
Afnan tace kuma wallahi idan kika ga daddy  yabata kudi kikwace tunda bakudin ubanta bane  
 
 
 
 
 
Shafa tace naji zan iya tafiya ummy tace jeki yar albarka  
 Kar akiraki sai kin dawo  
 
 
Shafa tayi gaba abinta ta na girgiza kai ita haushima suka bata wallahi tayi tsaki  
 
 
 
Tana zuwa falon taga ba yaya Al’amin takalli maryam dake zaune tace maryam ina yayan maryam tace yafita cikin sanyin muryarta  
 
 
 
Shafa’at tazaro ido waje tace munshiga uku maryam yaya bayason jira tashi muje dasauri  
 
 
 
Itakuwa maryam bata iya tafiya  da sauri ba a rayuwarta saboda shafa taruga aguje zuwa gurin motar  
 
 
Tana haki tabude gaba tashiga  
 
 
Bai kalletaba yaduba yaga baiga dayar yarinyarba yace kekadai ce daman tace  a a  
 
 
Cikin tsaknanin mamaki yace Dan ubanta nizanjirata shafa tace yaya kayi hakuri batasan nibane  gata can tanazuwa yakalli inda take nuna mishi yaga wani irin taku da maryam takeyi  
 
 
 
Yace OK yangama takeyi ko kafin shafa ta yi magana harya tashi motar yayi hanyar gate  
 
 
Shafa tace yaya kayi hakuri Dan allah kaman fa ba yanbace haka tafiyarta yake  
 
 
dagash cikin tsawa yace will keep quite or not  
 
 
 
Itakuwa maryam ganin ya figi motar yaki jiranta  ita kuma harga allah dasauri matake tafiyar  
 
 
Karasawa gurin baba maigadi tayi sannu baba yace yauwa yarinya tace baba driver nake nema  
 
 
Nan baba megadi yakira sani driver tace sannu kawu yace yauwa  
 
 
Tace school za akaini yace to ranki yadade yayi saurin bude mata gidan baya tashiga ya rufe sai kuma security daya yashiga gidan gaba suka harba kan titi  
 
 
Sun wuce motar dagash akan titi sakamakon wayar dayakeyi  
 
 
Saidaya gama kafin yacigaba datafiya kusan atare sukayi parking  
 
 
Da sauri security din motar su maryam yayi saurin zuwa yabude wa dagash kofa  
 
 
 
 
Itakuma maryam tana kokarin bude kofar dakanta sai sani driver yayi saurin bude mishi  
 
 
 
 
Abin ya matukar bawa dagash mamaki Dan kokallon inda yake batayiba ballan tana yasa ran zata bashi hakuri  
 
 
Shafa tace maryam maryam tatsaya can tace kibari kushiga da yaya yamiki komai da kanshi zaifi sauri
 
 
 
Maryam tadanyi murmushi Wanda yasake  fito da fararen hakorinta masu kyau da sheki  
 
 
Tace Bakomai anty shafa  kinga daddy yariga yayi komai kawai zanje nagabatar da kainane  abani class karkidamu zanyi komai dakaina  
 
 
Tasai zata wuce shafa tace am sorry maryam teachers din gabadayansu turawane  
 
 
Maryam tayi murmushi tace don’t worry my sis handle it thanks for love and care  
 
 
 
Shafa dai tacika da mamaki tace maryam karkice nadameki  
 
 
Kije kiba yaya hakuri yaji haushin rashin fitowarki da wurifa  
 
 
 
Maryam tace mena mishi  dazanbashi hakuri anty  
Ban mishi komaiba saboda nibazan bashi hakuriba  
 
 
 
 
 
 
Ya wuce tayi cikin school din confidence kaman wacce tasan koina a school din  
 
 
 
Dagash kusan mutuwan tsaye yayi Dan duk abinda yafaru akunnenshi  
 
 
 
kuyi maneji da wannan fans banida lafiya needs your prayer pls 🤲🏻
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
 
 
Your comments is needed fans  
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:55 AM] SIS UMMY: [22/06, 4:12 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS UMMY HANIF  GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤INA JIN YADDA KIKE SON AL’AMIN DAGASH DAGA BAKIN SIS UMMY PROUD OF U❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
Comment harda read more 🤔much love to your love and care  
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 1⃣2⃣
 
 
 
 
 
Cikin tsananin bacin rai Dagash yashiga motarshi yayi gaba cike da mamakin abinda yarinya karama kamar wannan chick little girl din tayi mishi  
 
 
 
 
Direct office din zayyad ya wuce zayyad yana cikin duba  patience dinsa yaga Dagash ya banko kofar yashigo cikin tsananin  bacin rai kokallon inda zayyad yake beba yawuce resting  room din zayyad  
 
 
 
 
Zayyad yacigaba da aikinsa yagama duba patience saiga Faisal yashigo yabiyo mishi suje lunch ne  
 
 
Zayyad yace mutuminka fa naciki naga yashigo a fusace  
 
 
 
Faisal yace DAGASH kakenufi  
 
Zayyad yace shifa nan suka shiga resting room din  
 
 
Ganin dagash sukayi yabude kwalbar whisky kawai yana tasha  
 
 
Zayyad yayi saurin dauke kwalbar dan yana da karfi metsadace sosai dan kadan akesha  
 
 
Faisal yace haba dagash yakakeson kawa kanka illa haka  
 
 
 
dagash cikin tsawa yace who is she dazata rainani irin haka
 
Ya kallesu yace can u imaging A Secondary school girl tamin rainin da mace me master’s ma  bata da wannan right taminshi  
 
 
By the way ma yar matsiyata ce fa  
 
Zayyad da Faisal suka kalli juna dan sunsan tabbas wannan yarinyar kowacece ta debo ruwan dafa kanta  
 
 
Faisal yace subahanalla a ina kuka hadu har rainin yashiga tsakanin haka  
 
 
 
 
Dagash yayi murmushi mugunta yace yar amaryar daddy ce  
 
Zayyad da Faisal sukace kai  yanzu dama amaryar dad tana darinya ne  
 
 
Faisal yace wallahi I told irin tadade kawai tana karatun nan ne  
 
 
Dagash yabasu labarin abinda yafaru kaf  
 
 
Zayyad yafashe da dariya kai amma fa yarinyar nan jarumace sosai  
 
 
Kuma kace secondary school kodai waec zata gyara  
 
 
Dagash yace to a S S one. Ma take  
 
Shafa’atu ta girmeta sosai   
 
 
 
Zayyad yace dan allah man karka ce saika hukun tata kaga mamanta bazataji dadi  
 
Beside ma daddy bazaiji dadi ba  
 
Inaganin kawai kakirata kafada mata dokokinka saita kiyaye agaba  
 
 
 
Sai da sukayita bashi baki akan yayi hakuri  karyace zai hukuntata  
 
 
Yace ayaji amma fa tabbas sai tabashi hakurin rashin kunyar data mishi  
 
 
Zayyad yace a hakan ma yayi  
Anjima saimushiga gidan  tare  
 
 
 
 
 
Itakuwa maryam cikin sa a tagama komai ammata interview tacinye tsaf akabata class dinta na Government  
 
Wanda daman shine burinta S S 1 akabata nan danan akabata komai da komai na su material din da ake amfani da su a school din  
 
 
 
Hardasu games wear dinta  tazabi basket ball  
 
Clubs kuma tazabi press club
 
 
 
 
 
Karfe biyar da rabi aketashi driver yazo yadaukesu  
 
 
Shafa tace maryam ya school yakika ina fatan dai yamiki bansamu na nemiki bane saboda anamana orientation na na exams  
 
 
 
Maryam tayi murmushi tace Bakomai anty shafa kuma school din yamin hundreds % fatan dai shine allah yabar wa daddy lafiya yarabashida sharrin makiya  
 
 
Shafa taji dadin adduar maryam akan tace ameen maryam allah yataimaka gashi munkusa tafiya mubarku maryam tace wallahi Gaskiya kam zanyi kewarki sosai dan dagani you are so kind and nice person  
 
 
Shafa tayi murmushi tace nagode sosai kanwata da yabonki akaina  
 
 
 
Driver na parking dinsu aka bude musu kofa sukayi gaba itada shafa  
 
 
Murya sukaji ance kai kuzonan shafa ce  tafara juyawa taga yaya ne zaune a lambun gidan suna shan iska da abokanshi su yaya Faisal da zayyad  
 
 
 
Maryam tayi kaman bata jiba tayi gaba abinta shafa tayi saurin kamota tace maryam  yaya nakiranmu  
 
 
Maryam tace OK kai akasa take tafiyarta batadago ba balle ta kalleshi  
 
 
 
Tunda su zayyad suka hango ta sukace tsarki ya tabbata ga mahalliccin wannan hallita  
 
 
Faisal yace Ashe yarinyar metsadace dole tayi abinda tayi wallahi  
 
 
Zayyad kuma yace shi wallahi sai yau yahadu da halittar datafi DAGASH kyau  
 
 
duk abinda sukeyi sungama kular da Dagash  
 
Yace dalla malamai kusauraramin karkusa yarinya tarainamu please  
 
 
Wannan chick little girl din kutsaya kuna lissafin kyanta a ina kyan yake balle har a tsaya ana ta Abu daya please ya isa inma zaku kubari sai kukadai  
 
 
 
Zayyad da Faisal dai abinda yahanasu dariya ganin karasowar su maryam ne  
 
 
Maryam tadurkusa tagaida su zayyad suka amsa da fara’arsu suna musu ya school  
 
 
 
Abin yasake kona ran DAGASH wato tafi karfin tagaisheshi kenan ko  
 
 
 
Shikuwa dagash besan halin maryam bane idan tagaisheka soka daya kayi banza da ita to dakai  dakashi daya ta dauke Ku  
Tunda tagaidashi a falo yaki amsawa shikenan kuma  
 
 
 
Dagash yace washafa jeki dauko min tsintsinya a gurin masu aiki  tana jin haka yasa shafa tasan mezaiyi dashi  
 
 
 
Maryam na tsugune har shafa takawo yace oya jeki abinki shafa ta tafi tana tauasayawa maryam  
 
 
 
 
Dagash ya kalli maryam yace ke tadago manya mayan idonta tazubamishi masu rikitar da mekallonsu  
 
 
 
Dagash gabanshine yafadi yayi saurin dai daita kanshi yace dauki tsintsinyar nan ki share compound din nan yanzu  
 
 
 
 
Maryam tace to batare da sake kallon inda yakeba  
 
 
 
 
Tafara sharanta  
 
 
 
 
Faisal yace haba dagash yazakayi haka kuma baka ganin yanzu tadawo  daga school dan kabarta taje huta  
 
 
 
 
Zayyad gaskiya hakan baidace ba itafa batasan ma abinda tayiba ganizatayi mugunta ne kawai  
 
 
 
Dagash yayi dariyar mugunta yace kungama nawa kukagani banataba  
 
 
Tafi karfin tabada hakuri saboda girman kai tana chick little girl din ta hartasan raini  zankoya mata hankali agidan nan  
 
 
 
Zayyad yagane DAGASH dai sokawai yakeyi tabashi hakuri itakuma yarinyar tanuna batasan wannan ba  
 
 
 
Faisal yace Maryam yakirata tana sharar tabari tazo yace bashi hakuri kitafi kiyi huta  
 
 
 
Maryam tayi murmushin takaici tace yaya duk da bansan sunankaba  
 
Ban wa yaya al’amin komai ba kawai dai yasani aikin ne saboda ya isa yasa ni dan yana matsayin babban yayana saboda haka zanyi  zangama insha Allah  
 
 
 
Ta wuce su abinta yacigaba da shararta ta  
 
 
Zayyad ya bushe da dariya yace wa Faisal yaufa maza ya hadu da dai dai dashi  
 
 
 
Magaanrsu ce tadawo dashi daga tunanin dayatafi yace haryanzu ba haifi yarinyar da zata min raini inkyaletaba dani da ita zanga metaurin kai idan  na zaneta   
 
 
 
Zayyad  yace a a mutumina kar ayihaka kaganyarinyace karama  
 
 
Karkabari raini yashga tsakaninku da ita kàja girmanka kawai please  
 
 
 
 
 
Maryam tagama dan dama gidan Ba datti kawai muguntace irin nashi
 
Ta isa gurin ta durkusa tace yaya nagama  
 
 
Cikin fusata yace dan ubanki waye yayan naki  
 
Ba maryam ba harsu zayyad rasa bakin magana sukayi  
 
 
 
Maryam tayi shiru zakin yabata mata rai sosai saboda bata son tsawa antynta bata mata  
 
 
Tadaga kai tace haba yaya bakasan allah yatsine wa Wanda yazagi  iyayensa ba  
 
Karasa abinda zaka sakawa daddy dashi saizagi  
 
 
Danni a yanzu banida wani ubanda dayawuce daddy a rayuwata kagakuwa dan kazageni kaman shikaga tunda ubanmu daya  
 
 
 
Tana kawowa nan tayi gaba abinta  
Dagash yatashi dasauri zayyad yayi saurin shangabansa yace haba man be a man mana  
 
 
 
Kuma fa yarinyar nan gaskiya tafada kai dan’uwantane danme zakazageta  
Bayan nafada maka karkabari raini yashiga tsakanin Ku  
 
 
 
 
Idon al’amin yakada yayi ja saboda bacin rai bai taba irin haka koda daga gurin abokanshiba sai akan yarinya karama yar talakawa  
 
 
Juyawa yayi gurin mota yanufa abinshi yafada yayiwa motar key yafita daga gidan  
 
 
 
 
 
 
Maryam nashiga part dinsu taga anty a falo tayi kwalliya cikin material doguwar Riga  
Tayi kyau sosai  
 
 
Maryam tayi murmushi tace anty kinyi kyau sosai  
Anty tace Yakika dade sosai haka yanzu karfe shida da minti ashirin  
 
 
 
Kafin maryam tayi magana shafa yashigo cikin falon maryam tayi saurin cewa anty tace Bakomai anty kinsan sabuwar zuwa sai a hankali  
 
 
 
Shafa tagaida cikin ladabi anty ta ansa mata ya school tace alhmdll anty  
 
 
Tanemi guri tazauna anty tace shafa’atu tashi kije kici abinci gashican a dining  
 
 
Shafa tace  to anty batayi musu taje dining din taja tazauna tafara serving kanta abinci maryam kam tuni tashige wanka  
 
 
Tashirya cikin Riga da wondo Pakistan tafito tayi dining taga anty shafa a dining din taje zauna sukaci abin suna dan taba hirarsu  
 
 
 
Sosai shafa taji dadin abinci sakwarace da miyar egusi da naman rago   
 
 
Anty tayi kasancewar yau  itace da daddy tayi mishi. Special food haka  
 
 
 
 
****
Al’amin na isa gidanshi yayi parking yafito abinshi cikin zafin rai da kunar zuciya  
 
 
Su aymana suna ganinshi sukatashi sannu da dawowa  
 
Ya daga musu hanu ya isa bayason surutu  
 
 
 
Suhaila tace to , suka nemi guri suka zauna aymana tace yau kuma kowa yataboshi  
 
 
 
Suhaila tace wayasan mishi  
Nan kowacce tacigaba da abinda yake gabanta  
 
 
 
 
Prince kuwa bayan yafito daga wanka yasa kaya marasa nauyi saboda zuwa sallah magriba  
 
Yana fitowa yawuce mosque  abinshi  
 
 
 
 
 
****
Daddy kwance kan cinyar  anty a bedroom din shi kusan karfe goma nadare  
 
 
Yana lissafa mata abubuwan da yamallakane da kadarorinsa  
 
 
Saida yagama zaiyyana mata komai anty tace allah yakara daukaka ya sa kafihaka alhajina Ameen Ameen maryam  
 
 
 
 
Can tace amma Alhaji kagama lissafomin banji kace kanada gidan marayuba kokuma malarantun islamiyya da daisauran aikin lada  
 
 
 
Daddy yayi shiru yace bantaba wannan tunaninba maryam amma yanzu ya kikeso ayi  
 
 
 
Tace yauwa alhajina inason acikin filayenka da kake dasu a akowani state  mezai hana ka ware kwaya daddaya a Gina maka gidan marayu  
 
 
Sannan kabi anguwan wannin talakawa kagina musu masallatai da su Bohol da fanfuna  
 
 
Nasan dan kayi wannan na komai bane acikin arzikin da Allah yabaka ko yakace alhajina  
 
 
 
 
Daddy yatashi daga kwanciyar dayake yace  hakane maryam insha Allahu zakiji amfara duk aiyukan nan dakika lissafa nan ba da dewaba  
 
 
Anty tace kai amma naji Sosai daka dauki shawarata alhajina allah yakara budi  
 
 
Dad yace ameen daddy yadade Yana nazarin maganar anty yagane kuskurensa sosai yagodewa Allah dayabashi anty a matsayin mata  
 
 
 
 
 
 
****
 
Shafa tana zaune a part din su tana karatun waec su nazeefa kuma kallo saboda suna hutun semester  
 
 
Sai maryam tashigo falonsu nazeefa da sallamarta  
 
 
Afnan tajuyo taga maryamce tace meyakawoki nan kekuma  
 
 
 
Maryam batareda ta kallesuba kafinma tayi magana shafa’atu tace a a maryam ya akayi maryam tace anty assignments zanyi nazo ki aramin laptop dinki danyi design din page din  zansaka water mark ne  
 
 
Shafa tace OK badamuwa bara na dauko miki ta tashi zata dauko mata sai nazeefa ta tareta tace mezakiyi shafa  
 
 
Shafa tace zandauko mata laptop dina ne kobakuji bane  
 
 
 
Afnan tace baza a bayarba a Ba ubanta tane yasai laptop dinba  
 
 
Shafa ranta yabaci tace yasakuke Abu kaman wasu kananan yarane  
 
 
 
Afnan tace shafa akan wannan agolar kike mana rashin kunya  
 
 
Shafa tace nayi din kuma  nagani data shigo gurina tazo bagurinku ballantana kuce baza a bayar ba nawane bana kuba  
 
 
 
 
 
Shafa batayi aune aune ba taji saukar mari a fuskarta tas  
 
Tayi saurin rike gurin takalli me marin ummynsuce  
 
 
Hajiya zabbau tace wawiyar yarinya Mara kishin kai  
Yanzu saboda wata yar matsiyatar kikewa yayunki rashin kunya wato bazakiji magana ba ko  
 
 
 
Shafa tajuya ta kalli inda maryam ketsaye taga bata gurin  
 
Ran shafa yabaci sosai tawuce dakinta  cikin fushi tana jiran daddy ya dawo  
 
 
 
 
 
Maryam kuwa ranta yagama baci tayi alkawarin bazata sake tambayar komaiba saboda gudun fituna  
 
 
***
Washagari Yakama asabar dad yana zaune ya falonsa shafa tazo tazauna tagaisheshi  
 
 
 
Ya amsa yace shafa’atu ya akayi ne tabashi labarin abinda yafaru dad yace jeki kiraminsu nazeefan  
 
 
Ta tashi taje kiransu  
 
 
DAGASH ne yashi cikin kananun kaya kamar kullum ya gaida dad ya amsa yace son ya akayi ne maganar ayyukan nan amfara ko  
 
 
dagash ya yace ai tunda kabani umarni nasa akafara aikin a kowani state kuma zasu gama lokacin da aka diba musu  
 
 
 
Amma dad wai meyasa kake wasting dukiyarka hakane kwata kwata bangane makaba dad
 
 
 
Dad tayi murmushi irin nasu namanya yace Al’aminu kenan kaima zaka fahimta amma sai nangaba  
 
 
 
Dagash ya daga kafadu irin alright allah yakaimu lakacin dazaka fahimtar dani din  
 
 
 
Mum ce tashigo dagash yagaisheta tace son ya duk karame ne meyake damunka ne  
 
 
Yace mom yanzu dai yunwa nakeji break fast please tahado mai komai  atirai  
 
 
Yace mom nifa yau kezakibani  
 
Dad yayi murmushi yace ai daman kasaba yau yanshagwabar suna kusa kenan  
 
 
Mom murmushi tayi tace yazanyi wai ace mutum yagirma besan yagirma ba  
 Da yaranka zanji koda kai dad dai dariya yake musu  
 
 
 
 
 
Shidai bece komaiba yadauko tiren abinci tazauna gaban mummy tafara feeding dinsa su nazeefa da afnan ne suka shigo  
 
 
 
Suka zauna gaban daddy  
 
Daddy yahada rai Ashe bakuda kunya Ashe haka kuke zakusa kanwarku agaba kuna zagi harda ce mata gidan ubanta bane  
 
 
Ku kinsan yadda naku rayuwar zata kasance nan gaba idan akace yaubani kuma ba dan uwan naku dakuke takama dashi  
 
 
Yanuna Dagash  
Yace Ashe haka kuke Karin yayi wata maganar  
 
Hajiya zabbau ta fito daga part dinta  
Tace amma alhaji aibahaka ake shariyaba ita munafukar agolar data fada maka karya da gaskiya har kazo kahau yaranka dafada ai ba Gaskiya tafada dan ba haka akayiba  
 
 
 
 
Daddy yace to ita wacce kike zargin ba ita tafada  
 
 
Mehankalin yarkice tafada komai yakalli shafa yace jeki kira min maryam  
 
 
 
Shafa maryam suka fito maryam sanye da katon hijabi harkasa ya balain mata kyau tayi shirin zuwa islamyya ne  
 
 
Ta zauna tagaida daddy ya amsa tagaida mum ta amsa bayabo ba fallasa tagaida uban gayyar wato dagash  
 
 
Sai alokacin yadago ido yakalleta gabanshi ne yasake fadauwa wai meyasa idan yaga chick little girl din nan sai yasamu wannan feelings din ne  
 
 
 
Ya watsama harara Wanda ita batamasan yanayiba  
 
 
Dad yace maryam kiyi hakuri kinji da abinda yan uwanki suka miki inafatan baki fada wa antynki ba maryam tayi murmushi tace la haba daddy ai ba komai Yakamata anayi nafada wa anty ba daddy bata saniba  
 
 
Hajiya zabbau ta dau salati tace  mezangani
 
Wato damuwarka ma kar uwarta tasani
[22/06, 6:35 PM] SIS UMMY: Daddy ya kalleta cikin takaici bayason fada mata maganganu a gaban yara ne shiyasa yake kyaleta  
 
 
Yace wa maryam allah yamiki albarka kinji tace amin daddy ya kalli shafa yace shafa’atu allah ya miki albarka yasa kidure da da halinki nagari tace amin daddy  
 
 
Ya kalli dagash da mom take ta bashi break yace Son tunda ba inda zakaje inaso kakai maryam tazabi laptop da waya  
 
 
Kowanne ta dauka abata da resit  
 
 
Yace shafa’atu idan bakya komai kuje tare kema kicanzo wayarki daga nan  
 
 
Shafa tace to daddy mungode  
Maryam tayi godiya shafa taja hanun maryam suka fita  
 
 
Gudun kar ayi irinta ranar  yaya ya tafi yabar maryam gwamma suje gurin motar sujirashi  
 
 
 
Sai da yagama yangarshi yagama Jan ajinsa kafin yatashi yayi waje cike da takaici abinda yasa daddy yake yawan hadashi  a lamarin  wannan Mara kunyar yarinyar ba  
 
 
 
Shafa tabude gaba tashiga maryam tabude gidan baya tashiga abinta  
 
 
 
 
Yana zuwa ya kalli maryam ta madubi yace  ina zanje dake da wannan labulen haka  
 
 
.maryam duk da tasan da ita yakeyi hakan baisa tadago ido ta kalleshi ba  
 
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
Naji dadin adduarku akaina kuma allah ya karba dan nasamu lafiya nagode da kaunarku agareni allah yabar zumunci  
 
 
 
 
Your comments is needed fans  
 
 
 
 
More comment more typing  
 
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:55 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU AGAIN SIS FATIMA SUNISI SANATA (TEEMERH MAKEOVER)  
 
GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
Comment harda read more 🤔much love to your love and care  
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 1⃣3⃣
 
 
 
 
 
 Dagash ganin yana mata Magana tayi shiru yace ke wai badake nake ba ne  
 
 
Shafa’atu  taga alamun horn din mota tamaida hankalinta kan motar dake shigowa  
 
 
akuwa bakuwar mota suka gani  
Wazatagani wadanda sukafito da ga motar ne yasata fatinciki  
 
 
Ta kalli yaya al’amin tace yaya ga friend dina sunzo  
 
Yace to mezan miki tayi shiru tunda tasan amsar tafito tazagayo ta gurin maryam tabude tace maryam ga mayafina tunda duguwar rigace ajikin ki  
 
 
 
Maryam tadago kai tace a a anty meyasa zansa wannan kuma tace au bakiji me yaya yace ba  
 
 
Maryam tace au yayi maganane banjiba  
 
 
 
Shafa hankalinta yatashi dan karyace marayam tamishi rashin kunya  
 
 
Nan shafa ta maimaita mata mata abinda yace  
 
Maryam tace OK banji bane ai Dana koma ciki na dauko wani  
 
 
Shafa tace a a basai kinkomaba ganawa kuje kudawo nayi bakine kizabo min wayar mekyau kawai  
 
 
Maryam tace OK shafa tabata mayafin takarba ta manta kanta ba dankwali sai gashinta da takama shi da riborm gashi har yawuce gadon bayanta  
 
 
Shafa taji mamakin gashi irin na maryam dan bata taba ganin gashinta  
 
Tadauka kullum acucine takesawa  
 
 
Shafa tace maryam saikin koma gaba yaya bazai yarda kina baya yana Jan mota ba  
 
 
 
Maryam tayi murmushi tace to anty zankoma  
 
Maryam tafito tabude gidan gaba tashiga takauda kanta tana kallon window nagefenta  
 
 
 
Dagash kuwa saidaya gama wayarsa Sannan ya tashi motar sukatafi  
 
 
 
Tafiya yake a hankali yana sauraran wakar Akon  
 
 
Suna gurin dagash yayi parking nan da nan maikata suka fara zuwa kwasar gaisuwa  
Agurin megidansu  
 
 
amma babu Wanda dagash yadaga ido ya kalla bare ya amsa mishi  
 
 
Takaici Yakama maryam tace yanzu wannan wulakancin dame yayi kama haka harda wadanda suka girmeshi amma yake wulakanta dan Adam haka  
 
 
amma insha Allah anan sai ta nuna mishi bakowa zaiyiwa haka yabishi ba  
 
Tana zaune a motar tacigaba da zama taki fitowa shikuma Dagash yake waiwayowa  
 
 
 
Dagash yashiga ciki anbashi masauki yazauna amma yarinyar bata fitoba wai metake nufine  
 
Kojiratake yace tafito aikuwa saidai sukwana anan  
 
 
 
Maryam takira daya Daga cikin maaikatan tabashi sako yazabo mata latest phone da akeyayai yanzu guda biyu   iri daya  
 
 
Sai kuma laptop mekyau shima yace angama ranki Dade kozakishiga kizaba da kanki  
 
Maryam tace karkadamu kazabo min kawai  
 
 
 
 
Ba afi minti goma ba saigashi yakawo mata su daga kasan manyan bwayoyine shima laptop din kansa abin kallo ne  
 
 
 
 
Tayi godiya yatafi wayar yamata kyau sosai iridaya Dana shafa tasa aka kawo musu  
 
 
 
 
 
Dagash yagaji dazama cikin zafin rai yataso yafito yabude kofar motar gefen da Maryam  yace kewai dan zaikarasa zagin kome yatuna kuma yafasa zaginta oho  
 
 
 
Yace ni sa’an wasankine kokuma jirakike nace kifito saboda kin isa  kome  
 
 
 
 
Maryam tafito tace haba yaya kai meyasa kullum acikin zafin rai da nuna kowa banza ne a idonka  
 
 
Duk girman mutum bai isa ka amsa gaisuwarsaba  
Ninadauka wa mu yara kakewa Ashe harda wadanda suka girmeka  
 
 
Gaskiya naji kunya sosai shiya naji bazan iya jerawa dakai ace tare muke ba a yi tunanin halinmu daya  
 
 
 
 
 
Tashin hankali ran maza yabaci wai yau shine mace zatace tana jinkunyar jerawa dashi macen ma karamar yarinya  
 
 
 
Cikin tsanin bacin rai yafigeta har mayafinta yafadi saboda santsin gashinta ga yawa amma baibita kan mayafinba  
 
 
 
 
Maryam cikin tashin hankali kanta ba dan kwali gashi duguwar rigar dake jikinta yabude daga wuya sosai har ana iya hango lafiyayyun dukiyar fulaninta dasuka hade da juna  
 
 
 
 
 
Yashigo maryam tace dan allah yaya kayi hakuri dan allah wallahi bazansakeba  
 
 
 
Dagash yajuyo yaga abinda yasa takebashi hakuri haka da wuri  
 
 
Maryam hartafara kuka ita damuwarta ma jikinta ne taya zatakoma gida a haka mezatace wa anty idan taganta a haka  
 
 
 
Dagash besan sanda yataka burki akan titiba  
 
 
Saboda ganin surar dabe taba ganiba  
 
Cikin tashin hankali ya dafe Kanshi  
Yafara maganar zuci yace wai mehakan yake nufi  
 
 
Karamar yarinyar kaman wannan ta mallaki abinda manyan mata baigansu atare dasuba  
 
 
Kukanta ne yadawo dashi daga duniyar tunin da yafada ga shi hada wani uban go slow a hanya  
 
 
Sai ya ankara ya ja motar sukayi baitsaya koina ba sai wani boutique dinsa yashiga da kanshi yadauko mayafi babba mekyau sosai shibai tsaya duba colour ba yadauko  
 
 
 
Yashiga motar ta saka kanta acikin cinyo tana kuka  
 
 
Cikin tsawa yace enough  malama wannan kukan naki yacika min kunne  
 
 
Tadago daniyar tasake bashi hakuri  saitaga yana miko mata mayafi cikin farinciki ta karba  
 
 
 
Yayi tsaki yace ashe rashin kunyar nakarya itadai bata kulashiba tunda tarufe jikinta ai shikenan  
 
 
abinda yabashi mamaki duk kukan datayi baisa idonta yacanza launi ba  
 
 
Har yanzu sunan kaman madara dan haske  
 
 
 
 
Suna isa gida tafito a motar takwashe  kayanta  tabar mishi motar abude  
 
 
Yace ke zonan kotasan allah yayi mutum  
 
 
Cikin mamaki dagash OK munzo gidako zakishigo hanuna  
 
 
 
Itakuwa maryam tayi alkwarin bazata sake shiga motar Dagash ba  
 
 
 
 
 
***
Bayan wata uku soyayya tsakanin alhaji dan asabe da maman rahama abin ba ace komai har antsaida ranar aure nan sati daya za adaura auren  
 
 
 
 
Mum din zayyad bakaramin hauka tayiba amma wannan karon alhaji dan asabe yayi nisa baya jin kira  
 
 
 
Sosai ake shirye shirye biki  
 
Maryam da rahma sunji dadi sosai kasanewarsu gari daya  
 
 
 
 
Anyi bikin maman rahama da dad din zayyad ta tare agidanta  
 
 
Sai dai muce allah yabada zaman lafiya  
 
 
 
 
 
***
Shekaru sunja dan shafa’atu tana nan a university level two  
 
 
Yayinda maryam kuwa da rahma suna SS3 karatu yafara zafi sosai  
 
 
 
Dagash kuwa abun tunbaya damunshi yanzu yafara damunshi yanzu  
 
Wai meye dalilin daya yana yawan tunanin wannan maraya kunyar yarinyar ne  
 
Yarasa meke damunsa  
 
 
 
Aymana da suhaila kuwa haryanzu ba cikin kobatan wata bawacce ta tabayi  
 
 
 
Kuma dukansu zugan kawayene acewarsu haihuwa da wuri zaisa mijin ya tsanesu  
 
 
Gashi kowacce ya bude mata tafkeken boutique yanzu sunzama manyan mata  
 
 
Business kawai suka agaba ba abinda yadamesu  
 
Komai suke so suna samu  
 
 
 
 
 
*****
 
Daddy zaune suna cin abinci da anty sai anty ta tashi dasauri tayi bathroom  
 
 
aikuwa daddy yabi bayanta yaga amai take dakanshi ya taimaka mata tashirya yace suje asibiti  
 
 
 
Suna zuwa kuwa gwajin farko akamishi albishir da cikin anty  
 
 
 
Daddy yaji dadi sosai saikace ba ataba mishi haiuwa ba  
 
 
 
 
Bayan sundowa gida yace Yakama ta muje umara gabakidayan mu mutanen gidan  
 
 
Dan nagodewa allah akan ni’imar daya karamin  
 
 
Anty tayi murmushi batace komai ba  
 
 
Duk ilahirin mutanen gidan kaf daddy yasa akamusu visa  
 
 
 
 
 
Mum din al’amin itadai abin mamaki yakebata canjawar mijinta lokaci daya haka  
 
 
 
Maryam tace anty yanzu ni yazakuyi dani kenan saurafa sati daya mufara exam’s  
 
 
 
Anty tace ai daddynki yagama komai maryam gidan yayanku zaki koma har  saboda jarabawar Ku  
 
 
 
Maryam ta zumbura baki tace kai anty kinsan allah  matan shi basu da kirki  
 
 
 
 
Kawai kubarni naje gidansu rahma   
 
 
Anty tayi murmushi yace maryam kenan ai nan alhaji yazaba miki kinga bazaki ce mishi bazakijeba ko  
 
 
Maryam tace anty kuma zaku dade a can ko  
 
 
Anty tace a a tunda naji yace fa zamukai two months a can  
 
 
 
 
Maryam ta gwalo ido tace Kai yanzu wata biyu zanyi banganki ba  
 
 
Anty tayi murmushi tace karkidamu kinga ke exam zakuyi idan kuma bakyason zama kedai a gurin yayan naku zan fasa tafiyar sai muzauna  
 
 
 
Maryam tayi murmushi tace a a anty na karki damu allah yadawo daku lafiya  
 
 
Kuma kimin addua allah yacika min burina nazama BARRISTER MARYAM insha Allah  
 
 
anty tayi murmushi tace maryam ai kullum cikin addua nake miki insha Allah zaki barrister  
 
 
 
Maryam ta rungume  anty tana me alfahari da ita  
 
 
 
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
 
Your comments is needed fans
 
 
 
 
 
More comments more typing  
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan*💻
[26/06, 11:55 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS  WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS FATIMA ZAHRA ❤GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI🧡 KEEP IT UP ❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Jinjina gareki sis ummy allah yasaka da alkairi kina kokari wajen ganin komai yatafi dai dai allah yabar zumunci sosai❤❤❤
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 1⃣4⃣TO1⃣6⃣
 
 
 
 
 
Yaune girgin su daddy zai daga karfe goma nadare zasu tashi  
 
 
Shiyasa tunsafe suke ta shirye shirye  
 
 
Dagash yana dakin mom dinsa yace yanzu mummy shikenan haka zanyi ta rayuwa da snack da juice ba cin abinci  
 
 
Mummy tayi murmushi tace to kozaka shirya mutafi ainima basan barinka nakeba  
 
 
Kawai dan dai kaizaka cigaba da kula da business dinku ne tunda daddynka yadauki hutun almost two months zamuyi a saudiya  
 
 
 
Kuma ina ganin ni daga can ma zanyi gida naga nawa yan uwan  
 
 
 
Al’amin yace gaskiya zanzo nima nan da sati biyu  
Da banzan iya zaman wahala ba mom  
 
 
Mummy tace shikenan ma saikazo din yanzu dai ga danbun kaji da danbun nama duk namaka  
 
Sai kuma snacks Dagash yace that’s my mom allah yakara miki lafiya mum  
 
 
Mum tayi murmushi tace amin Son  
 
 
Mummy tazauna jikin gadonta fuskarta yacanja  
 
 
Tarike hanun al’amin tana son yin magana  
 
 
Al’amin yace lafiya kuwa mom meyasa fuskarki yacanja  
 
 
Mom taja nunfashi tace Kaine son wallahi nayi tunanin auren dakayi zaisa kacanja kadaina shan giya kadaina Neman mata amma bako daya son  
 
 
Al’amin yace oh my God mom kicigaba da min addua mummy zan daina kodanke ma tunda bakyaso  
 
 
amma fa mummy wannan yarinyar nan dakikasani itace dai Vicky bana naman mata barkate mom  
 
 
Mummy ranta yabaci tace yanzu son har ka dubeni kace wai har yanzu wannan wacce nasanine baka canja wataba  
 
 
Anfada maka Abu mai kyau kakeyi ne  
 
 
Wannan halin naka yana daga cikin abinda yasa nakeson tafiyan nan saboda nayi ma addua a kaba dakin allah nayi addua sosai allah yashirya min kai  
 
 
 
Al’amin yace mummy insha Allah adduarki takusa karbuwa  
 
Zandaina mom amma kinsan sai a hankali  
 
 
Mummy tace to allah yasa kadaina din  
 
Gashi mahaifinka yadauki son duniya ya daura maka baya iya ganin kayi badai dai ba yama magana  
 
 
 
 
al’amin yayi murmushi yace ai ina alfahari daku a matsayin iyaye mom allah yadawo mundaku lafiya  
 
 
Mum tace amin amin son  
 
 
 
**
Maryam tagama shirya wa anty kayanta tsaf  
 
Itama tashirya nata akwati biyu tadeba  
 
 
 
Anty tace yauwa maryam kingama to zonan  
 
Maryam taje kusa da anty tazauna  
 
Anty tace kinga dai gidan dazakije maryam duk ba sa’anki dan allah kimusu biyayya karki rainasu idan sunsaki Abu kiyi kinji ko  
 
 
Sannann kuma kikama kanki dan yayanki ne amma fa ba muharraminki bane  
 
 
Kinajina ko maryam tace inaji anty na  
 
anty tace allah yamiki albarka maryam tace amin amin antyna  
 
 
 
***
 
Su shafa’atu kuwa suma sunata shirye shiryen su  kowacce tagama shirya kayanta Hajiya zabbau baki harkunne  
 
 
Za’ayi tafiya gabakidaya family ba barmata ‘ya’ya kogudayaba  
 
 
Inba asiya ba itakuwa asiya suna India da mijinta ma  
 
 
 
 
Sun gama  hada komai suka fiffito falo  
 
 
 
 
 
 
Dagash yafito da kayan mummynsa daga part dinta  
 
 
 
 
Karfe Tara nadare kowa yashiga mota zuwa air port  
 
 
Al’amin shiyake jan mummynshi da daddy  
 
 
Anty kuma suna motar driver itada shafa da Maryam  
 
 
Hajiya zabbau ma su uku da ita da nazeefa da afnan  
 
 
Jirgin su yatashi karfe goma dai dai maryam batasan zatayi kuka ba saida taga da gaske ne fa anty ta tafi  
 
 
 
Al’amin takaicin kukan yakamashi yace ke wai wace irin dabbar yarinyace  
 
Ke yarinyar goyece dan anyi tafiya zakikama yiwa mutane kuka  
 
 
 
Maryam kuwa ba abinda tafara tunawa sai labarin da  shafa’atu tabata akan  yayan nasu idan mummy zatayi tafiya  
 
 
 
Aikuwa batasan lokacin datafashe da dariyaba sosai  
 
Takaici Yakama al’amin ya danko ta yace ke ubanme mekikewa dariya   
 
 
 
Maryam taji matsa tace badakai nakeyiba  
 
Natuna da wani kato ne kaman kai idan maman shi  zatayi tafiya  
 
Yashiga damuwa kenan wani lokacinma harkuka yakeyi  
 
 
 
Dagash abin yabashi dariya dan yasan dashi takeyi  
Take raina mai hankali  
 
 
 
Baibari taga dariyar ba saboda bayason raini  
 
 
 
Yace oya shiga mota mutafi  
Batayi musu ba tashiga  
 
 
Dagash yadau hanyar gidan shi  
 
 
Suna isa tabude tafito yana gaba tana binshi abaya suka shiga falon  
 
 
 
Aymana kwance kan 3sitter ansha kwalliya cikin matsatstsun Riga da wando dan burge megida  
 
 
Haka ma suhaila cikin duguwar rigane itama ya matseta sosai  
 
 
 
 
 
Ganin dagash da Maryam suka hada rai dan ita aymana ma tun farkon ganinta da Maryam bata mata ba bata sake mata saboda kishin kyau da allah yamata  
 
 
 
 
 
Suhaila tace sannu da zuwa bai amsaba ya wuce abinshi aymana tagaisheshi bai amsa ba  
 
 
 
Maryam tasamu daya daga cikin kujerun falon tazauna abinta tace sannunku anty  
 
 
 
Aymana tace kekuma suwaye anty naki Suhaila tace tambayeta dai  
 
 
Suhaila tace towaima meyakawoki gidan nan ba dai dagaske bane anan zaki zauna ko  
 
 
 
Maryam batace komai  murmushi kawai ta tashi suka ga tayi part din dagash  
 
 
Aykuwa Aymana tace  kutuman uba wabaki daman shiga wajen mijinmun
 
 
Maryam tadafa  goshi tace ya ilahi wallahi bana son magana kubarni mana please  
 
 
 
 
Jin haya niyar aymana dagash yafito yaga sunsa maryam a tsakiya  
 
 
Ya hade rai yace kukuma lafiya  
 
Cikin muryarta medadi tace yaya bacci nakeji kuma kayana  yana  bayan motarka kuma bansan inda zan kwanta  
Baka nunamin dakina ba takarasa maganar cikin shagwaba  
 
Batare da yayi maganaba ya komaciki yadauko key din motar yace gashi maza kije kidauko kayanki  
 
 
 
Maryam ta gwalo ido waje Wanda hakan bakaramin kyau suka kara mataba cike da shagwaba  
 
 
Tace yaya bazan iyaba da nauyifa sosai  
 
Tsaki ja yayi hanyar waje ya nufa suhaila da Aymana mamaki yakashesu a tsaye
 
 
Suhaila tace Aymana menake gani badai kayan  nata dagash yaje daukowa bako  
 
 
Aymana tace gashi kuwa kina gani bata gama mishi karuwanci da ido ba  
 
 
Maryam najinsu tace subhanallah Allah yamana tsari da wannan Kalmar  
 
 
 
Zasuyi magana Dagash nashigowa da akwatuna biyu yashiga dakin dake cikin falon dakayan ya ajiye  
 
 
Ya kalli maryam yace ga dakinki maza wuce ki kwanta bana son hayaniya  
 
 
 
Maryam tawuce abinta tabarsu da bake sake kallon idonsuba  
 
 
Aymana tace ai wallahi za ayi tashin hankali a gidan nan caf  
Suhaila tace gaskiya kam dasake kiga yarinya hartasamu darajar doctor da kanshi yadauko mata kaya  
 
 
Aymana tace wallahi ko asiyace bazai dauko wa Abu haka direct ba sai dai yasa masu aiki  
 
 
Suhaila tace kisani koba banzaba tunda su mummy ma suna kuka da uwarta  
Nan dai sukayi ta Neman mafita  
 
 
Washagari maryam ta tashi sallar asuba tayi sallarta tayi karatun alkur’ani megirma  wayar yafara kara taga bakuwar  lamba ce tadauka aiku wa taji muryar antyce  
Cikin murba tace antyna  
Nayi ta Neman layinki bansamu anty beshigaba  
 
 
Anty tace ai bazai shiga ba amma yanzu gasabon layina ki saving  
 
 
Nan sukasha hirarsu ta ya da uwa  
 
 
Tana kashewa shafa’atu takirata nan sukayi hira  
 
 
Maryam bata koma bacci  ba saida tagyara dakinta tas ko ina yadau kamshi hadadan turaran wuta  
 
 
 
Kafin tafito zuwa kitchen ta shirya lafiyayyar break fast dan kadan  
 
 
Dankali soya sai soyayyar kwai da soyayyar bread dayaji kwai gurin suyar  
 
 
 
Saita dafa hadaddan shayinta tadauko flask mecin cups biyu tazuba tadauko tacika Irish potatoe chips tashinfida soyayyar kwai akai Wanda yasha albasa da attaruhu  
 
 
 
Tadauki kofuna biyu tasa kan tiren da spoon  
 
 
Haba nan da nan gida yakaure da kamshin abinci Dana turaren wuta  
 
 
 
Lokacin karfe Tara da rabi su aymana an fita gurin business dinsu dan wataran ma acan suke break  
 
 
 
Maryam taje part din Dagash falon kasa tayi sallama taji shiru sai ta je tsakiyar falon taja center table ta ajiye mai akai  
 
 
 
Tafita abinta kitchen ta koma ta hada nata tafito takai dakinta ta ajiye tashiga wanka  
 
 
 
 
Dagash kuwa yana tashi yayi wanka yashirya cikin kananun kaya kamar yadda yasaba  
 
 
Kitchen din cikin part din shi yashiga yadebo danbun nama da da snacks  
 
Ya dauki hollandia milk yasauko falon kasa yazauna idonshi kai kan center table  
 
 
Tashi yayi yabude da mamaki yaga abindake ciki girgiza kai yayi yasan wannan yarinyar ce  
 
 
Shi beci abinci masu hankali ba saina wannan chick little girl din zaici  
 
 
Fitowa yayi yaganta zaune a falo ta na break tayi kyau sosai sanye take cikin Riga da zani na atamfa zanin 6 piece ne ya mugun zama akugunta sosai  
 
 
Gashi tayi daurinta nagaban goshi tadaure gashinta da farin ribom kasancewar atamfar pink ce da fari Zane ajiki  
 
 
 
Hankalinta kwance take break fast dinta saijin maganar ya al’amin tayi acikin kunnenta  
 
 
Ke ni sa’an wasankine zakiyi jagwalgwalonki kikai min falo  
 
 
Maryam kuwa bata jiyoba sai biyo shida gaisuwa ma datayi  
 
Tace yaya antashi lafiya  
 
 
Yace aranshi lalle yarinyar nan ta tarainani  wato magana natake ignoring  
 
 
Zanyi maganinki ne yace kafin nabude ido na rufe kizo kikwashe jagwalgwalon abincinki a falona  
 
Maryam najinshi tayi banza dashi abinta yakoma falon yakai dabun naman bakinsa  
 
 
Sai kawai suffar Maryam yake aiyanawa a ranshi yadda tayi kwaliyarta tamishi sosai yarinyar saikace aljana gata karamar yarinyar amma dakayan manya yayi tsaki shikadai  
 
 
Wai me yasame shine yake yawan tunanin wannan yar mitsitsiyar yarinyar  
 
 
 
Tashi yayi kawai dai yace bari dai yadansha tea kadan ya hada tea din can kuma kamshin dankali da kwai yadaki hancinsa  
 
 
 
 
 
Nan yabude yakai kadan baki  
aikuwa shidai bude ido yayi yaga yacinye tas yasake hada tea din yasha sosai yaji dadin abinci  
 
 
 
Yace ashedai yarinyar ta iya abinci ga tsabta dan tsabtarta yasa ya dan Dana abincinta aikuwa ba abinda yabari  
 
 
Danbun naman barinshi yayi ya haura sama yadauko Abu  
 
 
Maryam tayi sallama tashigo direct gurin abincin ta wuce tabude taga wayam ta jijjiga flasks din tea shima babu abin yabata mamaki toko zuburwa yayi  
 
 
Saukowarsa suka hada ido da Maryam  
 
Tace yaya banga abinci dakace nafitar ba  
 
 
Harara yadankara mata yayi waje abinshi tazauna kan kujerar tafara dariya kaman allah  ya aiko ta har dan kwalinta yafadi bata damu ta mayarba saboda tasan bakowa
 
 
Dan ta tabbatar shiya sha saboda ga cups din nan sun bata amsa  
 
 
 
Cikin dariyar tace kai amma yaya akwai pretending  
 
Abinda maryam batasaniba tunda tafara mishi dariya yafasa fitar yadawo yaji dalilin dariyarta  
 
Dagowar dazatayi suka hada ido da PRINCE AL’AMIN DAGASH  
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
Your comments is needed fans  
 
 
 
Love u love your comments fans  
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:56 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS SURRY BABY GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
Comment harda read more 🤔much love to your love and care  
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 1⃣7⃣To2⃣0⃣
 
 
 
 
 
 Cikin tsoro maryam ta hadiye dariyarta  
Dagash yace dawakike wannan dariyar  
 
 
 
Maryam cikin rashin gaskiya tace ba dariya nayi ba yaya kwarewa nayi nake tari  
 
 
 
Yace OK yanzu zakiga kwarewa idan na fasa miki jiki da belt  
 
 
Maryam ta gwalo ido tace nashiga uku dan allah yaya kayi hakuri bazan sakeba  
 
 
 
Taga dai tabbas dagaske yakeyi aikuwa ta tashi takoma bayan kujera  
 
Tana rokonshi yayi hakuri  
Shikuwa ina dariyar ta yabata mishi rai sosai dan ta rainashi zata zauna tana mishi dariya yanufoto aikuwa suka shiga zagage dakin nan  
 
 
Baisamu nasarar kamo maryam ba yatsaya yace kina karawa kanki lefine fa kina wahalar dani  
 
 
 
 
Da wayo tazo gurin kofa aikuwa tabude tayi waje da gudu dakinta ta fada ta banko kofar  
 
 
 
Sallamar da akayine ya hanashi zuwa  kofar dakin  
 
Zayyad ne da Faisal suka shigo  
Zayyad yace kaikuma mezakayi da wannan belt din haka a hanu  
 
 
 
Dagash yace wannan Mara kunyar yarinyar mana  
 
 
Faisal yayi dariya yace kai Prince shine karike belt saikace zaka daki babban mutum  
 
 
Wannan yarinyar ka zuba mata wannan belts din ai saita suma maka  
 
 
 
Dagash yace ai maganin takenan amata dukan dazataji ajikinta  
 
 
 
 
Zayyad yace kokuma maganinka ba  
 
 
Dagash yace mekace zayyad yace bance komaiba   
 
 
Dagash ya kalli Faisal yace kaikuma dan rainin wayo bazaka dena kirana. Da sunan gargajiyar nan ba ko   
 
 
 
 
Faisal yace tuba nake ranka yadade  
 
 
Suka yi dariya gaba dayansu  
 
Dagash yace ya zanyi daku yadaafa kanshi  
 
 
Shigowar rahma yasa dagash ya kalli Faisal yace daman Baku kadai bane  
 
 
Wannan yar karamar yarinyar kuma daga ina kuka samota  
 
 
Zayyad yace kai kanwatace fa rahma yar gidan amaryar dad ce fa  
 
 
Tace zatazo gurin kawarta maryam shine nace tashirya nakawota  
 
 
 
Rahma ta durkusa tagaida da al’amin amma baiko daga ido ya kaleta ba saboda sarauta  
 
 
 
Zayyad yace tashi kinji rahama nemi inda maryam din take wannan yayan naku haka yake sai  hakuri  
 
 
Dagash ya watsa mishi harara  
Rahma kuwa cikin ikon allah dakin maryam tanufa direct dan tafara dubawa konan ne  
 
Tana bugawa taji a kulle maryam tace waye dan tayi tunanin yaya al’amin ne  
 
 
 
Aikuwa rahma tace itace maryam ta kwalla wani ihu tabude suka rungume juna  
 
 
Duk yan falon idonsu yadawo kan gashin maryam  
 
Maryam tace kai amma naji dadin zuwanki yar uwa juyawar dazatayi taga su yaya zayyad aikuwa tasake rahma tayi dakin ta dauko hijabinta taje tagaishesu  
 
 
 
 
Zayyad yace maryam yagidan ya hakuri da yayanki  
 
Maryam tayi murmushi zatayi magana taji an damki kunnenta tace Dan Allah yaya kayi hakuri bazansake ba  
 
 
 
Yace ina wasa dake ne ta girgiza kai yace ok bakida baki ko  
 
 
 
Zanyi maganin ki tayi saurin cewa a a yaya Dan Allah natuba wallahi  
 
 
 
Yace nonsense tashi kibar nan  
 
Dasauri ta tashi tayi dakinta  
 
 
 
 
Faisal da zayyad sukayi murmushi  
 
Faisal for the first time a rayuwar dagash ya playing very nice game da baby  
 
 
 
 
Zayyad yace Dan rainin hankali ba yasamu dai dai dashi  
 
 
 
Dagash yace kuna wannan maganar fa zakuja wa yarinya duka Dan zankirata na faffasa mata jiki  
 
 
 
Zayyad yace Allah huci ran yarima  
Amata afuwa  
 
 
Dagash yayi tsaki yace kutashi mushiga konan ya muku  
 
 
 
Faisal yace a a muje dai abamu abin tabawa Dan na San mum zatayi tafiya bata barinka ba snacks da danbun nama  
 
 
 
Dagash yayi murmushi kadan dansun tuno mishi  da draman su da yarinyar nan  
 
 
 
 
Maryam” tace rahma amma kwana zakiyi ko rahma tace wa ni baruwana wallahi kafin anty suhaila tadawo ta zazzageni kinsan munzo sodaya wai inga yar uwata daddy yasa driver yakawoni  
 
 
Tazazzageni harda ce agola yan cin arziki rahma ta fashe da kuka  
 
 
 
Maryam kaicin kukan yakamata tace to saimeye idan sunce miki agola kinsan Allah abinda ake miki Wanda ba amin  
 
 
Kawai abinda zakiyi idan anmiki kinuna su da banza duk daya suke kebaki basu amsa ba kebaki nuna musu kinji haushiba  
 
 
 
 
Rahma ta goge hawayenta tace kinsan agidan yaya zayyad yafi kirki wallahi har yakan daukeni yazaga dani inga  gari  
Bayanshikam duo sauran  mutan gidan basu da kirki  
 
 
 
 
 
Maryam tace karkidamu kiyi hakuri kinga nimkuma suk gidan anty shafa’atuce mekirkin gidan sosai  
 
 
 
Dan tana mugun kaunata  kuma nima haka kinga wannan yayan Dan rainin wayone waishi bayason raini  
 
 
Koda kannenshi ma bantaba ganin yayi wasaba fa sai uban jinkai  
 
 
 
 
Maryam tace muna ta surutu ban baki komai rahma tayi murmushi  
 
Maryam ta tashi tabude Dan karamin fridge din dakin nata taga bakomai aciki ta fita fridge din  falo nan ma babu direct kawai tayi falon yayan nata cikin sallama  
 
 
 
Bata ko kallesu ba tayi hanyar fridge din falon direct  
 
 
Zayyad da Faisal da dagash suka kalle juna at the same time  
 
 
Cikin daure fuska dagash yace ke mezakiyi anan bata ko saurareshiba tabude abinda tagani  ya mugun razanata  
 
 
Bakomai bane face giya kala kala Dan duk ta karanta sunansu daga gefe kuma drinks ne kamansu maltina, exotic fanta ,etc  
 
 
 
Ta juya takallesu taga ita suke kallo taga gabansu duk kwalaben giyan ne  
 
 
Tajuyo abinta tasa hanu tadauki kwalban giya biyu zata fita dagash yayi saurin shan gabanta yace inazaki da wannan  
 
 
 
Tamishi wani irin kallo dashi kanshi baisan yazai fassara kallonba  
 
 
Tace zamuje musha ne nida rahma yace kuma wadan nan kadai kigani acikin fridge din  
 
 
Maryam  tace a a ganinayi shikuma kukesha wataki la yafi dadine  
 
 
 
 
Yamika hanu yace banisu nan maryam tamatsa tace a a haba yaya kabarmu mana musha muma  
 
 
Cikin tsawa yace bakida hankali ne zakisha whisky  
 
 
 
Takalli su zayyad ta kalli kwalban dake gabansu  
 
Tace kenan yaya sai marasa hankaline suke shan wannan  
 
 
 
Babu kyau kenan me hankali yasha  
To shikenan zan mayar tunda na marasa hankaline  
 
 
Cikin bacin rai tawuce fridge din ta ajiye tadauko musu holandia milk mesanyi abinsu  
 
 
Bata sake kallon inda suke ba dagash kuwa kusan mutuwan tsaye yayi  
 
 
 
Da kyar yaja kafarsa yakoma  
Zayyad yace shikenan mutuncinmu yazube a idon yaran  nan  
 
 
Faisal yace rana ta farko Dana fara danasanin shangiya a rayuwata  
 
 
 
Zayyad yace kaiko ni na tabbatar sai tafadawa rahma  
 
Rahma tana kallona da mutunci sosai  
O my God ! Yadafe kai cike da takaicin halinsu  
 
 
 
Dagash kam tsaban miskilanci bai fadi komaiba dayake cikiba karshema tashi yayai ya haura sama abinshi  
 
 
 
 
 
 
 
Maryam tashiga dakinta jiki a sanyaye tazauna rahma tace lafiya kuwa maryam kinfita bada wannan yanayinba kindawo da wannan yanayin  
 
 
 
Maryam ta kalli rahma tace rahma Ashe suyaya mashayane  
 
 
 
Rahma tadafe kirji tace mekikagani  
Maryam tabata labarin komai  
 
 
 
Sannan maryam tace kince yaya zayyad yana daukanki kufita ko tadaga kidaina yadda saboda babu abinda mashayi bazai iya aikatawa ba saboda  wani lokacin ba a hayyacinsu sukeba  
 
 
 
 
Kiringa taka tsantsan da rayuwarki  
 
 
Rahma cikin tsoro tace insha Allah nadaina kogyaran dakin shin dayake sani nadaina  
 
 
 
Maryam tace a a karkiyi haka sai kitabbatar yanan kafin kishiga dakinshi ki gyara mishi  
 
 
 
 
Rahma itadai duk ta tsorata da jin wannann magana  
 
 
 
Can sukaji zayyad yanakiran rahma sufito sutafi  
 
 
Har gurin Mota maryam taraka rahma sukayi sallama dagash yana daga can farandar shi nasama yana kallon maryam  
 
 
Takomo ciki abinta direct bathroom ta wuce tayi tasake wanka tayi alwala tayi sallar azahar taroka wa yayan nata Allah yashiryesu  
 
 
Tasaka duguwar riga kasancewar bacci zatayi yasata tasaka duguwar rigar baccinta  
 
 
Ta kashe wutar dakin Dan tana baccin rana dama tasaba  
 
Saida ta tabbatar ta kulle dakinta  
 
 
Sannan bacci mai nauyi yadauketa  
 
 
Dagash kuwa yama rasa meyake damunshi  
 
Suhaila ce tashigo gidan yana ganin motarta ya yi tsaki yadauki waya yakira mummy sukayita hira abinsu  
 
 
 
 
Nan yadauki wayarshi da key din motarshi yafita abinshi daga gidan gaba daya  
 
 
Suhaila tace sannu doctor yace yauwa kawai tace inazakaje kuma daga dawowata gidan  
 
 
Yakalleta yace ok idan zanfita saina sanardake ko  
 
 
Ya wuce abinshi suhaila tace nikam wannan wani irin miji Allah yabamu haka  
 
Ace tsakaninka da miji ba gana medadi  
 
Amma shine jiya harda dauko wa wannan kodaddiyar yarinyar kaya  
 
 
Tayi tsaki tayi ciki Dan ta huta  
 
 
Maryam tashi tayi sallar la’asar tashige kitchen abinta ta dudduba taga ba nama ba kaji tasan kuma saboda ba anfani da kitchen dinne yasa ba akula anzuba komai ba  
 
 
 
Fitowa tayi taje ta aiki driver yasiyo mata kaza fresh guda daya da kayan cikin rago  
 
 
Nan da nan kuwa yakawo mata tashiga sarra fawa  
 
Macaroni tadafa Wanda yasha kayan lambu da kayan ciki kafin ta gyara kazarta tayi shawarma dakanta abinta Dan tana shawa’ar shi sosai  
 
 
Ta gama ta hada kunun ayarta Wanda madarar ruwa ta kai fridge din dakinta  
 
 
Komai ta kwashe takai dakinta tasamu kula mekyau sosai Dan karami tazubawa dagash abincin a ciki shawarmar kuma tasamu dish bowl me murfi tasaka aciki ta ajiye a oven ta barshi warm saboda bata bukatar yayi sanyi  
 
 
 
 
Tashiga tagyara dakinta ko ina yadaukamshin girki da abinci kishi ya turnuke su Aymana dake zaune a falon  
 
 
Suhaila tace ke zonan maryam ce zata wuce maryam kota juyo ta kara  gaba abinta kaman batasan da ita akeba  
 
 
 
Aymana sarkin zuciya ta tashi tajuyo da maryam kawai ta bata mari  
 
 
Maryam kuwa batayi tsammaniba taji mari a fuskarta kau  
 
 
akuwa ta dafa gurin Aymana tace Dan ubanki kina da right da zamu kiraki agidan nan kidaga mana kai  
 
 
Ko kannen megidan ma basu da wannan damar bareke agola  
 
Maryam tayi murmushi takaici tace tabbas kinshammaceni kin mareni  
 
 
amma ina maki gargadi da babban murya karkisake kasadar daukar hanu kimareni  
 
 
Suhaila ta task jin amsar da maryam takeba Aymana  
 
 
Suhaila tace mezakiyi idan ansake marinki zaki ramane   
 
 
 
Maryam tayi murmushi tace kodaya bazan ramaba amma shiwanda nake zamanshi agidan dakanshi zai ramamin kunga kuwa ai kunji kunya tunda akan agola mikinku zai Baku mamaki  
 
 
 
Kuma kugwada kugani tayi tsaki tawuce tabarsu da mamaki  
 
 
Aymana tace suahaila anya kuwa  
 
Ba abinda yashiga tsakanin wannan yarinyar da yaya al’amin kuwa  
 
 
Suhaila tace da alamar tambaya kam Dan idan bahakaba yaushe zata samu damar fadin magana haka da kwarin gwiwa  
 
 
Aymana tace idan hakane kuwa munshiga uku gaskiya  yakamata mu aje zuwa kasuwar nan haka muga meke tafiya acikin gidan nan idan ba ma nan  
 
 
Suhaila tace da dai yafikam nan suka zauna suna ta tufka da warwara   
 
 
 
Bayan sallar isha maryam ta idar da sallarta tayi adduointa datasaba sanye take cikin Riga da skirt din material  ja ya mata kyau sosai  
 
 
Ta saka jambaki maroon colour shikenan sai giranta data gyara sai tsadaddiyar powdar din  
 
 
Zata fara cin abinci kenan taji tsayuwar mota  ta leka window taga dagash ne  
 
 
Ta koma tadauki abincinshi saida tajira yashigo tukun ta bude kofarta  
 
 
Kallo suka bita dashi kosu dasuke mata kwalliyar maryam yaburgesu bare  dagash  
 
 
 
Shawarmar tadauko tasa  kan tire din tayi part din dagash  
 
 
Aymana zata bita suhaila  tayi saurin kamota tace mezakiyi  
 
Aymana tace zanyi maganinta mezai kaita falon mijinmu inba iskanciba  
 
 
Suhaila tayi murmushi tace kwantar da hankalinki yanzu zai mana maganin me ruwankai ai  
 
 
ai takwashi abinci takai mishi  a tarihin rayuwar doctor baitaba cin abinci ako inaba idan mummynshine tadafa ba
 
Sainata zaici Dan itace wa kwantar da hankalinki  
 
Aymana tace kuma ma fa hakane to bari muzuba ido yadda zasu kwashe  
 
 
 
 
 
 
Maryam tana shiga ta ajiye mishi  a tsakiyar falon tafito zata tafita tana fita dagash na saukowa kasa  
 
 
Idonshi yakai kan abincin data ajiye mishi  
Karasawa yayi bude nan da nan kuwa abincin ya attracting dinshi yazauna  
 
 
Yafara ci sosai yaci Dan bairageba yabude shawarmar nan ma yaci yasha kunun aya  
 
 
Yana kai baitashiba su suhaila suka shigo gulma abinda idonsu yagani yabasu mamaki kuma yadaga musu hankali ganin dagash zaune a kasa yanacin abincin  
 
 
 *PAGE* 2⃣1⃣to2⃣5⃣
 
 
 
 
Cike da mamaki aymana da suhaila suke kallon ikon Allah  
 
 
Aymana tace menake gani yaya dagash yadago kai yamusu wani matsiyacin kallo  
 
 
Ya tashi ya haura sama abinshi  
Suhaila tace munshiga uku aymana yanzu meye abinyi  
 
 
Aymana tace abinyi shine muci ubanta tafada mana meke tsakaninsu kawai suhaila  da aymana suka nufi dakin maryam itakuwa  maryam ta baje ne tana karatunta  
 
 
Saboda jibi Monday zasu fara waec  
Sosai take jin dadin karatun yana shigarta yadda yakamata  
 
 
 
Kamardaga sama taji muryarsu aymana suna cewa sainaci ubanta sai fada min meketsakaninta da mijinmu aikuwa maryam ta tashi tayi bayan kofa  
 
 
 
Suka banko da karfi suka shigo aikuwa shigewa maryam ta falla da gudu tayi  
 
Falon dagash bataganshi anan ba ta haura saman da gudu  
 
Yayi shirin shiga wanka kenan dagashi sai gajeran wando ya daura towel a kan kafada yaji anbanko kofar dakin  
 
 
 
Maryam yagani kai va dankwali dama baigantaba gaskiya wannan yarinyar Allah yayi halillta anan tana zuwa tayi bayan dagash  
 
 
Kafin yakai ga tambayarta abinda yakorata su aymana sun banko kofar sunshigo  
 
 
 
Suhaila tana kokarin fisgo maryam daga bayan dagash aikuwa maryam bata San lokacin  data rungume dagash din ta baya ba  
 
 
Itada take cikin tashin hankali ba abinda taji amma shikuwa gogan naku wani shocking yaji Wanda baitaba jinsaba  
 
Saikace Wanda mace bata taba tabashiba haka  yaji  
 
 
 
Maryam tace Dan Allah yaya kabasu hakuri wallahi bansan menamusuba  
 
Bazansakeba aymana tafara surfo ruwan ashar tana saukewa akan maryam sosai maryam ta tsorata dasu saboda yanayin kerar jikin Aymana na yan dambe ne  
 
 
 
Itakuma suhaila daga zatayi zafi hanu gurin duka gashi maryam anty bata taba dukanta ba  
 
 
 
Ita wallahi zata iya lissafa dukan da akama ko school ne bare tabari wadan nan su saka hanu ajikinta  
 
 
 
Dagash yayi karfin halin janyo maryam daga bayansa ba dukanta zakuyiba gata kudake ta  
 
Tunda bakuda kunya ta gudo harnan kubiyota zakudaketa saboda kun rainani ko  
 
 
Yace gata kufara dukanta mana Aymana cikin zafin nama ta zabga wa maryam mari  
 
 
Saboda tsananin zafin marin maryam ta kwalla kara ta zube kan gadon dagash  
 
 
 
Cikin tsananin bacin rai dagash yace what Aymana raini tsakaninmu  bazaiyuba  
 
 
Ya danko ta yakasheta da mari yadauki yaci ubanta da kyau tuntana bashi hakuri harta kasa  
 
 
 
Suhaila uwar wayo tana ganin aymana ta mari maryam ta gudu  
 
 
 
Aymana dakyar tasamu ta kwaci kanta ta gudu daga part din shi  
 
 
Yajiyo yaga maryam haryanzu ajiyar zuciya takeyi  
 
 
Yace saura ke wato bakida kunya ko yakamo kunnenta yace matan nawa kikewa raini  
 
 
Mekika musu harsuka hadu zasu dakeki  
 
Cikin kuka maryam tace nima bansaniba nikawai ka maidani gidansu rahma  
 
 
Bazan iya zama anan ba wallahi tsoronsu nakeji suna bani tsoro  
 
 
Dagash yaso yayi dariya saboda yadda take baganan harcikin zuciyarta ce gaskiyarta take fada  
 
 
 
Yace tsoro horo ne su dazakiji tsoaronsu inkina tsoron duka kidaina abin dazaisa sudakesu  
 
 
 
 
Maryam tadaga kai ta kalleshi  tace haka kace yadaga mata gira yes tace shikenan nadaina insha Allah bazan sakeba  
 
 
Ta tashi tayi waje fuuuuuu abinta dagash yanemi guri yazauna yarasa dalilin dayasa baya iya tsawatar ya yarinyar nan  
 
 
Ya rasa dalilin dayasa yake iya dogon surutu akan lamarinta  
 
 
Wani zuciyar yace kawai Dan tana da tsabtane shiyasa  
 
 
Ya yarda da zuciyarshi baitaba jin jiki mailaushi irin maryam ba hanunta datasa ta rungumeshi jiyayi yafi audiga laushi ya tsinci kanshi da lumshe ido yana murmushi dakyar yaja kafarsa zuwa bathroom saboda tashi daya kasala ya dirar mai  
 
 
 
 
 
Maryam kuwa tana fitowa falon taga suhaila da aymana suna fada  
 
 
Aymana tana ta zagin suhaila wai zasuyi Abu tare saita zame tabarta  
 
Bazasu hada kai su yaki Abu tare ba saboda haka kowa tashi ya feshsheshi   
 
 
Suhaila kuma tace kinfiye  saurin hanu haka kawai naga yana jibgarki sainasa baki  
 
Sosai fada da ca car baki  
 
 
Maryam kuwa ko kallon India suke batayiba tashige abinta  
 
 
 
 
Washagari maryam ta tashi ta hada lafiyayyan break fast dinta ita kadai dai cikinta tayi wanka ta shiyar cikin Riga da wando amma na India wato Indian dress  
 
 
Sai da tagama gyaran dakinta tas sannan tadauki break fast din tayi main falo dashi akuwa  
 
 
Matan gidan suna nan bata ko kalli inda suke ba ta ajiye a tsakiyar falon ta zauna akasa ta nade kafafunta  
 
 
Zata fara break kenan sai sukaji a nocking a kofa  
 
 
Maryam ganin itace karama yasa ta tashi taje tabude kofar aikuwa ganin mata tayi cikin wasu arnan shiga  
 
 
 
Maryam tace to kikekuma fa cikin gadara Vicky tace matsa min nawuce  
 
Maryam tayi murmushi tace ba inda zaki wuce wallahi dubekifa gurinwa ma kika zo tukun  
 
 
Ta kalli su aymana tace anty kokunsanta aymana tayi tsaki suhaila kuma ta maka mata harara  
 
 
 
Maryam tayi murmushi tace kinga wannan ya tabbatar basusankiba may be wrong address akabaki  
 
 
Vicky tayi murmushi tace idan kebakisanni ba aisu sunsanni sunsan karonmu dasu  
 
 
Dagash ne yafito jin hayaniya ganin Vicky da maryam yasa yatsaya ya rike hanu a kirji yana kallon ikon Allah  
 
 
Vicky tace hello sir dagash ya watsa mata harara yace you again ?
 
 
Ya yakaraso cikin tafiyarsa na kasaita  yanuna wa Vicky hanyar waje if i ever see in my house again kinsan sauran nonsense oya get out before a get u there  
 
 
Jiki a sanyaye Vicky tasha kunya tafita  
 
 
Suhaila da aymana kuwa sunjike da ruwan jikinsu ganisukeyi kaman maryam zata kwashi kashinta a hanu sai ganisukayi ya rufe Vicky da fada  
 
 
Dagash yajiyo kan maryam ya watsa mata harara yace wato kekuma bazakiji maganaba kowa kika dama saikin mishi rashin kunya  
 
 
Ya rike kun nanta yayi part dinshi da ita haba suhaila murna yakamata Ashe ba barinta zaiba  
 
 
Dagash kuwa yanashiga falonshi nakasa yace maza yi neel  down  
 
Maryam ta zube a kasa tace to yaya mena maka kuma dan Allah yace au baki ma San abinda kikayi  
 
Tadaga kai yace meyasa bakiyi abincinba maganar yazo mata a bazata tace abinci kuma caf  
 
 
Nayi dakai matan ka sunmin duka beside ma ai kai kace karnasake yimushu laifi a iya sanina kuma lefin danayi kenan  
 
 
Dagash bakin kawai yake kallo tana maganar  
 
Baice komaiba yace ina naki abincin tace yana falo  
 
Baicemata komaiba ya tashi yafito falon su aymana yan labe suna jikin kofar sukaji alamun fitowarsa suka koma gurin zamansu  
 
 
 
Gani sukayi ya nemi guri ya zauna yajanyo center table yadauki abincin maryam ya daura akai yafara ci  
 
 
Cike da takaici suke kallonsa  
 
Maryam tagaji dazama tafito itama taganshi yanacin abincin hankalinshi kwance  
 
Aranta tace kai wannan mutumin akwai isa saikace nashi tazo zata shige yace ke zonan tadawo  
 
 
Tace gani yace zauna muci ta kallisu su aymana da suhaila kafin tadawo da kallonta kan abincin tace  nakoshi  
 
 
Ya watsa mata wani banzan kallo dakanta tazauna tare sukayi break fast  
 
 
Tadauki plate direct ta wuce can kitchen din part din dagash tadebo danbun nama tafito tazo tazauna abinta tafaraci  
 
 
 
Shi dagash ma dariya tabashi yarinyar na matukar burgeshi saboda confidence dinta  
 
 
 tashi yayi yakoma part dinshi yashirya cikin suit masu ruwan madara wato milk colour  
 
 
Yayi balain kyau  sosai sai kamshi yake fitarwa yana kokarin kulle part dinshi maryam tayi saurin zare key din yace yadai tace kabarshi yaya zan kulle maka  
 
 
Kayi kyau sosai karkayi latti koba komai yaji dadin maganar maryam bai musa mataba yasake mata key din  
 
 
Harzai fita sai yajiyo yace  kikira vitrus yagyara koina  
 
 
Maryam tayi murmushi tace karkadamu yaya zanyi komai murmushi yasakar mata baisan lokacin ba itama tadawo mishi da martani  
 
 
 
Suhaila da aymana suka tashi kaman wasu bosawa waisu gasu mai miji zasu rakashi har gurin mota suka rakashi  
 
 
amma fa bawacce tayi tunanin karbar brief case din dake hanunshi  
 
 
 
Kafin ya tashi mota aymana tayi saurin rike murfin kofar tace yaya ina bukatar kudi yakalleta a tsiyace yace waiku wasu irin dabbobine  
 
Duk zaman danayi agida bai isa kitambayeni kudiba sai da zanfita  
 
 
To bani dasu idan bakinsan yadda ake tambayar miji kudiba kuje kukoya Dan duk haka kuke yayi tsaki yaja motarsa yayi gaba  
 
 
Aymana tana shiga cikin motarta kawai ta dauka tayi gidansu  
 
Suhaila ma ganin fitar aymana itama tayi gida  
 
****
Hankalin mummuyn aymana yayi dubu to suntashi  
Jin wannan magana da aymana take fada mata  
 
Kiyi shiru kikwantar da hankalinki zamuyi maganinsu sudin banza  
 
 
 
Nan sukayita kulle kullensu itada mahaifiyarta  
 
 
 
**
Suhaila ma zancen dayane aikuwa mummyn zayyad tace aikuwa wallahi a wannan  fagen kam bazan bariba aci kashi akaina ba dole musan nayi tunkafin lokaci yankure mana  
 
 
 
ai talaka bashida da dadi suhaila kinga amaryar daddynku itada yarta sun shanye zuciyar mahaifinku da wanku  
.Dan yanzu zayyad idan ba abincin wannan yarinyar ba bayacin abinci  
 
Sannan kuma komai nashi itayakesawa ai ina ganin tashin hankali agidan  
 
 
Saboda bazanbari kema kiji abinda nake jiba nan suma sukayita kulla abin dasu aikata  
 
 
 
 
 
***
Dagash zaune a office din companyn daddy yana dubawasu takaddu Faisal yashigo yace ya mutumina naje hospital dinka bakanan sai doctor Husain yace min kana nan  
 
 
Dagash yace hakane akwai wasu aiyukane danakeson na kammala su shine nazo kawai  
 
 
Akwai labari mana nan dagash yabashi attention dinsa  
 
Faisal yafara magana yace wallahi doctor nafada soyayya ne kuma wallahi idan bansame mataba akwai matsala   
 
 
Dagash ya hada rai yace wakenan fa yace kanwarka mana shafa’atu  
 
Wallahi yarinyar  tana da hankali abani ita insha Allah zanbarta tayi karatunta  
 
 
Dagash yayi murmushi yace banshirya aurar da kanwata ga mutum irin kaba wallahi shafa’atu she is too innocent  
 
 
Kafin yakarasa maganar zayyad yashigo office din yace kaji Dan iska badadi kennan ni nabaka nawa kanwar ko  
 
 
Faisal yace a a abin ma baikaiga hakaba nidai Dan Allah babban yaya kataimakamin  
 
 
Wallahi na Dade da daina  halin da kuke tunanin inayi kuma ina kiranku ga hanyar tsira kuzo tuba tare mugudu tare mutsira  tare  
 
 
 
 
Dagash yafashe da dariya yace yanzu kanso kacemin karabuda su jamcy kenan  
 
 
Faisal sosai  makuwa nifa Allah yashiryeni gaskiya shiyasa nake Neman matar are ma na aura saboda nayi tuban gaskiya  
 
 
Zayyad yace wallahi nima aure nakeson yi kwannan gaskiya saboda  nagaji da irin rayuwar danakeyi  
 
 
 
Dagash yace kaikuma wakakeso sauda ce kokuma watace  
 
 
Zayyad yace kai wayake ta sauda kuma anata yar shila yar maryar daddy nakeso rahma  
 
 
Dagash yace what are you in sense mezaka samu a gurin karamar yarinya haka inbanda ciwonkai  
 
 
Zayyad yace bazakaganeba ninaga abinda nagani ai  
 
 
Dagash yace any way is your life amma gaskiya  kaban kunya  
 
 
Faisal yace ai a batun soyayya ba wani kunya malam kaji  
 
 
Murmushi dagash yayi kawai baice komaiba yamaidakanshi jikin kujerar shi yana mamakin yadda suke ta magana akan so so  
 
 
 
Faisal  yayi murmushi yace kana ganin shirme mukeyiko kaibakasan so ba saboda kai auran gata  aka matako  
 
 
Yanayinka ya nuna kaima kana soyayya amma bakasan kanayiba bakasan shine soba  
 
 
 
Sosai maganar Faisal yaba dagash dariya duk mamakin farincikin dagash sukeyi basutaba ganinshi yana fara’a hakaba harda buga table  
 
 
 
 
***
Bayan  isha dagash yayi parking a parking space na gidanshi ya fito yagaji matukar gajiya saboda ya aikatu yau ga yunwa da kwaso  
 
 
Yashiga falon ciki ciki yayi sallama ya wuce suhaila tace sannu da dawowa yace yauwa ya wuce  
 
 
Aymana kam fushi take dashi ko kallonshi batayiba  
 
Ba Wanda yayi tunanin karbar brief case din da rigar suit din nacikin suhaila zata biyoshi yadaga mata hanu yace banason adameni nagaji sosai i need to rest  please  
 
 
Takoma ta zauna yana un uni yaduba aljihunsa baiga key ba yatuna yaba  maryam  
 
 
Maryam tafito cikin duguwar rigar shadda dark green tayi kyau matuka  
 
Tayi saurin karbar brief case din da rigar hanunshi tana sannu da dawowa yaya  
 
Yace yauwa a takaice amma fa bawai Dan bata burgeshibane sarautace kawai da jinkai  
 
 
 
Tare suka shiga falon wani sanyayyar kamshi ne yadoki hancinsa yaga ko ina a gyare tsaf ba irin gyaran vitrus ba  
 yana tsammanin zata kaima harsamane sai yaga ta ajiye a kan kujera tace sannu da dawowa kaje kayi wanka ga abinci a dining  
 
 
Ya gaji ne sosai ya fada kan kujera yazauna yace ki haura saman  kihada min ruwan wanka  
 
 
 
Maryam tayi kaman bata jishiba  
Saidayasake magana cikin tsawa tayi saurin tashi tahaura tashiga bathroom tahada mai tafito   
 
Ganinshi tayi  tsaye a bakin kofa yakafeta da ido  
 
Kanta  kasa tazo zata wuce  
 
Yadakatar daita ta hanyar kulle kofar da key  
 
 
 
 
 
 
Kai tofa  
 
 
Next Page  
 
 
 
 
 
Your comment is needed fans  
 
 
 
Love u love your comment  
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:07 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MY ONE AND ONLY HUSBAND INA ALFAHARI DA KAI A MATSAYIN MIJI SOSAI ALLAH YAKARA DANKON KAUNA 💖💝💘💓 ❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 2⃣5⃣to3⃣0⃣
 
 
 
Maryam tace yaya zan wuce dagash yace koma kizauna  
 
 
Ta kalleshi kallon mamaki ya za ayi yace tazauna a bedroom dinshi  
 
Mehakan yake nufi kenan ita fa gaskiya tana tsoron  sharrin giya  
 
 
Dagash yace kobaki bane sai nasake maimata miki ta durkusa a inda take ya wuce yashiga bathroom ya kullo kofar  
 
 
 
Ya nutse cikin abin wanka kawai sai yayi murmushi dakanshi yatuna da haukan da su suhaila sukeyi ne a waje  
 
 
Kafin yashigo yajisu suna labe shiyasa yakeson ya konasu da ruwan jikinsu tukun  
 
 
Yasan zuwa yanzu dai sungama tabbatar da abinda suke zargi  
 
Yayi tsaki wawayen mata  kawai yarasa wacce zainema sai yarinyar karama yarinyar dayake kallo a matsayin kanwarshi  
 
 
Shine zasu dinga zarginsa akanta itafa suhaila hardacewa wai ta rantse yana Neman yarinyar nan duk yana jinsu  
 
 
Shiyasa yayi haka Dan ya tabbatar musu da zarginsu  
 
 
 
Sai daya gama yanganshi kafin yafito da  maryam suka hada ido ya sakar mata harara itakuma maryam ganin a haka yasa ta juya mai baya  
 
 
 
Daga shi sai gajeran wando  bugun kofar da akeyine yasa ya dau karamin towel fari  
 
 
Yarataya a kafada yafita  
 
Can kofar yanufa yabude wazai gani Daddy king ne  baban Aymana  wato memartaba kenan  
 
 
Dagash dayake namijin duniyane yace oh my God dad you surprise me ya rungume daddy king ya  
 
Daddy king yace zuwa bazatane my Prince yaran nan suka kirani suka fada min abinda ya Daga mana hankali  
 
 
Shine nace lalle zanzo naga mekefaruwane  
 
Dagash yasauke ajiyar zuciya  yace mukarasa ciki dad  
 
 
Atare suka shiga suka zauna ya kalli mummyn aymana ya gaisheta ta amsa dakyar saboda abinda yarta tafada mata akansa  
 
 
 
Daddy yace kai kuzo nan Ashe suna lebe suka shigo suka zauna aymana da suhaila kenan  
 
 
Daddy yace my Prince wai dagaske ne mummunar maganar dayaran nan sukafada min  
 
 
Dagash yace mesukace dad memartaba yace wai akan kanwarka maryam  
 
Sunce wai kana nemanta narasa wani irin nema Dan har nafara musu fada nace kai ai mijin mace hudune sai me inka neme ta  
 
Sai kuma sukazo da sabanin haka  
 
 
Mummyn Aymana tace ranka yadade yakake ta kwanakwane ai yasan abinda muke nufi   kafada mishi kawai  
 
 
 
Aymana tace wallahi daddy yanzu haka yarinyar ma tana cikin dakin tunda yadawo tabishi  
 
 
Dagash bece komai ba Dan yasan hakan ne tunda tana dakin  
 
 
Dad yace tashi kufito da ita tazonan aikuwa aymana ta tashi dasauri hartana cin tuntube tashiga bedroom din dagash bankada kofar tayi da karfi  
 
 
Ga mamakinta bata ga kowaba tashiga bathroom bata nan ba inda bata duba ba amma bataga maryam ba  
 
 
Tafito tace suhaila bata nan fa tashiga dayan  bedroom din  
 
 
Kunya Yakama dad dama shiyayi zargin karya sukeyi yadda yasan  Prince da tsentsini dakyar zai kula karamar yarinya kamar yarinyar kamar yarinyar amaryar yayanshi ba  
 
 
 
Cikin takaici daddy king yace kayi hakuri kaji Prince  
 
 
Ina ita yarinyar take tazo mutafi da ita can gidan kawai saboda gudun zargi  
 
 
Dagash yace dad bazan iya rabuwa da maryam ba saboda a yanzu itace madadin  mummy dad  
 
 
Kasan bana cin abincin kowa sai na mummy amma yanzu alhamdullila yarinyar tana da tsabta sosai  
 
 
 
Daddy yayi murmushi irin nasu namayan ya fahimci abubuwa da dama a maganganun Prince  
 
 
Kuma yagane hakan yasa matanshi kishi harsuke zarginsa  
 
 
Daddy yace hakane gaskiya maryam ta ciri tuta tunda har my Prince ya amince da ita  
 
 
Dagash yayi murmushi kawai  
 
Daddy yabata rai yakalli su Aymana yace kunbani kunya kukuma kuma mata ace har yarinya karama tafiku sanin abinda yadace  
 
 
 
To wallahi idan Baku gyaraba zanbaku mamaki zakuce nafada muku  
 
 
Mummyn aymana tace  to ai bacewa yayi suna mishi wani abunba  
 
 
Memartaba yace ai game  hankali basai yafada ba yace ga abinda suke mishi ba  
 
 
Daga  bayaninsa zaki fahimci hakan saboda muzamu koma  
 
 
Allah yabaku zaman lafiya akiyaye zargi saboda yana bata aure  
 
 
 
Tashi yayi dagash yabi bayansa kafin sukabiyo su har main falon kasa  
 
Daddy yace ina ita yartawa maryam dagash ya kalle kofar maryam yana tunanin kar da daddy yace tafito yasan bata nan tana sama  
 
 
 
Sai kawai maryam tafito cikin doguwar hijabinta ta durkusa har kasa tana gaida memartaba ya amsa cikin sakin fuska  yace Allah yamiki albarka  kinji ko  
 
 
Kicigaba da kula da yayanki tunda su antyn naki sunkasa  
Kicigaba maryam Allah yamiki albarka duk wadda yanemi yatakura miki kizo kifada min kinji ko  
 
 
Bakinsan gidan ba maryam murmushi kawai  tayi batace komai ba mummyn aymana kam inbanda harara ba abinda  take aikwa maryam dashi  
 
 
 
 
Daddy yaciro kudi baisan konawa bane yaba maryam yace gashi kisai ice cream ko yata  
 
 
Dakyar maryam takarba sai da dagash ya maka mata harara kafin tasa hanu takarba tayi godiya  
 
 
 
Hargurin mota suka rakasu  
 
 
Su daddy natafiya aymana da suhaila sukafara rakube rakube saboda rashin gaskiya  
 
 
Ga wani kallo da dagash yake binsu dashi  ya shige part dinsa abinshi
 
 
 sosai yayi mamakin yadda akayi maryam taga ne escape door din dayake  bedroom dinsa  
 
Wanda yasan idan dai ba nunawa muyayi ba bazai taba tunanin kofa bace  
 
 
Yawanci masu kudi sunayin saboda barayi da  gobara da dai sauransu  
 
Kosu suhaila baya tunanin sun San dazaman kofar nan  
 
 
 
TV CE plat me kyau dashi bazaku taba dauka koface ba  sai Wanda yake da ilimin hakan  
 
Shiyasa yayi mamaki yadda akayi yarinyar nan taiya operating din remote din TV din har ya bude mata  
 
 
Yarinya saikace aljana murmushi yayi kawai yashirya cikin kayan bacci ya sauka kan dining table  
 
 
Ya kawashe hadaddan girkin maryam yaji daddin abincin  
 
 
 
Sosai da mamakin maryam ya kwanta  
 
 
 
*
Washari  Yakama monday maryam da wuri tagama abinda zatayi saboda zata school  
 
 
Tahada wa yayanta komai takai mai dasauri tayi break tashirya cikin hadaddan uniform dinta mekaramata kyau yafito mata da yarintarta sosai  
 
 
 
Tagama dauki matches dinta kawai da biro uku bata dauki school bag ba sai tadauki Dan karamin Jakarta medogon hanu tasaka saboda yau zasu fara exam’s wato waec  
 
 
 
Ta fito taga matan gidan sunfito yan aikinsu sunkawo musu break fast sunayi  
 
 
 
Tace sannunku anty suhaila taja tsaki aymana kuma ta maka mata muguwar harara  
 
 
Maryam tayi murmushi kawai Dan ita wallahi dariya suke bata sosai bataga aiki su a matsayinsu na matan gidaba  
 
 
Ita ko Dan yangar nan bataga sunayiba  
 
Agogo taduba taga time is going yasa ta tashi tabude falon dagash taga be ma sauko ba  
 
Tayi shahada ta haura sama tashiga falon sama sukayi kicibus yashirya cikin suit masu balain kyau da tsasada  
 
A ranta tace kai shidai wannan mutum kullum cikin irin wannan shigar yakeyi  kodan yaga yana mishi  kyau ne  oho  
 
 
 
Tace ina kwana yaya yace lafiya  
 
Itama Daga wannan bata sake  tace yaya naga haryanzu baka sauko bane  
 
Kuma zanyi latti yace ba driver ne  
 
Maryam tace anty aymana ta aikeshi baice komaiba yasauko idonshi akan table aikuwa yaga break fast farinciki yaji har zuciyarsa  
 
Baiyi tunanin zatayi ba tunda yaga yau Monday yazauna yafara cin abincin shi ganin yafara break yasa maryam tayi hanyar kofa   
 
 
 
Jitayi yace zonan ke  
Batajiyoba saboda haka kawai sai taji haushin sunan dayake kiranta wai ke saikace baisan sunantaba  
 
 
Tajuyo ta folding hannayenta a kirjinta tace haba yaya haryanzu wai bakasan sunana bane sai dai kacemin ke  
 
 
 
 
Yanayin yadda take maganar tana turo baki ya matukar burge  dagash  
 
 
Murmushi Wanda shima kanshi baisan yasake taba  
 
 
Yace zonan nace ko takaraso tazauna kasa kusadashi  yace wani suna kikeson nakiraki dashi  
 
 
Dan bazan iya kiran sunanki ba yamin tsayi  
 
Maryam ta turo baki tajuya mai baya alamun dai taji haushi  
 
aranta tace jidan rainin hankalifa wai fadan sunan maryam din yana mishi wahala  
 
 
 
Kaman Daga sama taji yace baby ya akayi jiya kika fita adakin nan jiya  
 
 
Maryam tayi shiru yace wai badake nake nake maganaba kikayi shiru  
 
 
Tayi shiru nan ma  
 
 
Abinda dayaba dagash mamaki shine yakasa jin haushinta saima burgeshi da hakan keyi
 
 
 
Yace Ashe bakyason zuwa school yau kenan saurin juyowa tace toba kai kakirani da sunan yara ba wai baby  
 
 
Dagash dayakai cup din tea baki baisan lokacin daya dawo dashiba  Dan idan yakai bakinsa to tabbas zai kware saboda shirmen yarinyar nan  
 
 
Yace kenan keba yarinyabace tace wace yarinya kuma yaufa zamufara exam’s  
 
 
 
Dagash yace ok bazaki fada min yadda akayi kikafitoba  
 
 
Maryam ta ce ai kaimakasan wurin  
Dagash yace ya akayi kikasan yadda ake operating din wurin  
 
Maryam ta ce UNCLE JABEER ne yakoya mana  
 
 
 
Dagash baisake maganaba har yagama suka fita maryam takullo kofar tana rataye da brief case dinshi dajakarta ta bashi key dinshi  
 
 
Yace kibarshi a gurinki baisake cewa komaiba yafita su suhaila aka taso aka karbi brief case din hanun maryam a gadarance  
 
 
Maryam batayi musuba tabata ganin abin basauki sai na Allah  
 
 
 
Suna karasawa maryam tabude gaban mota tashiga ta rufe  
 
Suhaila kuma akazaga gefen miji ana mishi adawo lafiya baiko kulataba yaja mota suka tafi  
 
 
 
Dagash yajefawa maryam tambaya tahancewa waye Jabeer  
 
 
Maryam tayi murmushi wata kawarmu ce fareeda Ahmad  
 
 
Yace shima malamine a makarantar  
 
Maryam tace a a shiyake zuwa daukarta kullum kuma yana da kirki  sosai  
 
 
 
Dagash yace ok daman bakaratun kukeyiba hirarku kukeyi da maza ko  
 
 
 
Maryam tajuyo a kidime saboda yanayin da yayi maganar cikin zafin rai  
Tace wallahi bahaka bane yaya  
 
Yaya jabeer yana kirki sosai yanaxuwa gaida daddy ma daddy sanshi  
 
Lokacin dayayi ciwo ne  daddy yace driver yakaini hargidansu fareeda   
 
 
Da mukaje yana bacci shine fareeda tace mujira  mugaisa  
 
 
Bayan ya tashine fareeda  tasanardashi zuwanmu shine yace tashigo damu ciki  
 
 
Shine fa mukashiga rahama taga irin TV dakin ka a dakinshi bataganin Abu bata tambayaba tace kai amma TV nan yamata kyau bashida fadi sai tsayi shine abin yaba yaya jabeer dariya yace ai ba TV bane kawai koface na musamman shine yanuna mana yadda akeyi har yabude mana mukagani  
 
 
 
Dagash baice komaiba har suka isa  cikin school din yaciro kudi  yace gashi tayi lunch  
 
Tace ai inada kudi yaya kabarshi kawai ya watsa mata harara dasauri tasa  hanu ta karbi kudin motar  ya jabeer ce ta tsaya yakawo fareeda   
 
 
 
Maryam tayi murmushi ganin fareeda ta iso itama cikin farinciki fara jabawarsu yau  
 
 
Tawa yayanta sallama tafita tunda yaga tafita yaga tayi gurin motar data shigo yanzu yatsaya  yake kallon ikon Allah  
 
 
 
Fareeda tafito itama suka rungume juna fareeda tace ai banzata kebace a wannan babbar mota  
 
 
Maryam tayi murmushi tace Allah sarki yaya nane kinsan nafada miki gidanshi nakoma  
 
 
 
Ya jabeer ne yakaraso yayi sallama maryam tayi murmushi tace la yaya kaida kanka harnaji kunya fareeda ce tatsareni da surutu ban je gaishekaba  
 
 
 
Jabeer daya tsare maryam da kallo yace karkidamu maryam yakike  
 
 
Tace lafiya qalau yaya ga yaya na can naga baitafi ba kugaisa  
 
 
Dagash kuwa yana ganin sun nufo motarshi yafige ta da gudu yabar harabar school din  
 
 
Maryam tace ya ilahi watakila waya yake yi yasa bai tashiba sai yanzu kuma na tabbatar baiganmu  
 
 
Ya jabeer yayi murmushi yace karki damu wataran zamu gaisa  
 
 
Nan suka mishi sallama shima yabasu kudin lunch  
 
 
 
 
 
***
Haka rayuwa tayi ta tafiya wa maryam cikin  gidan yayan nata kafin wani lokaci dagash da maryam sunyi mugun shakuwa  
 
 
Wanda shi dagash har yana mamakin kanshi sosai  
 
 
A yaune maryam suke gama zana neco dinsu  
 
 
Alhamdullila komai yazo mata dasauki Dan maryam akwai kwakwalwa sosai she is very sharp person  
 
 
Soyyayya kuwa tsakanin rahma da zayyad tayi karfi tun sunayi a boye har anfara ganewa  
 
 
 
Haka shafa da Faisal kullum yana makale da waya suna hira sosai yake Allah Allah sudawo  
 
 
 
 
Mummy kuwa shirun da dagash yayi baimata maganar zaizo ba yadameta sosai Dan tasan dai ba banza yakizuwaba  
 
Idan tamishi magana sai yace aiki ne yamishi yawa  
 
 
Baisan su Aymana sunfada mata komai dayake faruwaba kawai tasamishi idone taga gudun ruwansa  
 
 
 
 
Anty kuwa soyayya sai abinda yakaru tsakaninta  Daddy cikin anty yafito daddy yace yana ganin anty bazata komaba anan zatayi haihu bayan haihu sai takoma gida  
 
 
 
Anty dai bahaka taso ba tanason ganin yarta farincikinta wato maryam amma kuma bazata iya musu da daddy ba Dan bayan miji Dan uwa take kallon shi  
 
 
 
Hajiya zabbau tayi bakincikin wannan hukunci na alhaji sai dai kuma dayake daddy ba akawo mishi wargi yasa tayi shiru  
 
 
Tana ji tana gani daddy yarakosu airport su suka hau jirgin Nigeria  
 
Mummyn al’amin kuma ta hau girgin libiya  
 
 
 
Daddy kuma yakoma gurin anty tunda yagama sallamar iyalai  
 
 
To daddy asha amarci lafiya  
 
 
 
 
 
***
 *LIBIYA*
 
 
 
 
 
 
 
 
NEXT PAGE  
 
 
 
 
YOUR COMMENT IS NEEDED FAN’S
 
 
 
 
MUCH LOVE TO YOUR NICE COMMENT  
 
 
 
 
 
 *signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:07 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO *masoya Al’amin dagash na group din sis nerjer’at ina alfahari da yadda kuke bin novel din nan daki daki Allah yabar zumunci*  
 
 
 
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 3⃣1⃣to3⃣5⃣
 
 
 
 
Mummyn Al’amin ne tana sauka driver din gidansu yazo yadauketa zuwa gida  
 
 
 
Anata murna da zuwan mummy tana zaune kusada hajiyarta  
 
 
Cikin farinciki hajiyarta ta  kalleta tace Aisha ya naganki kekadai ina mijin nawa  
 
 
Mummy tayi murmushi tace ai nima kaina rabona dashi yau wata biyu kenan yana Nigeria  
 
 
Hajiya tayi dariya tace a megidan anfara hankali tunda har ya iya wannan lokacin batare da keba  
 
 
 
Sai fuskar mom tasauya da tuno abinda matansa suka fada mishi akanshi tsoronta kar talakawar nan suwa Dan ta kwalliya daya illa Dan ita harcikin ranta batason talaka  
 
 
 
Hajiyar mummy tafara magana tace lafiya kuwa Aisha  
 
 
Mummy tace lafiya kalau ya su yayane banga kowa ba  
 
 
Ina hajiya mami kuma naga kaman bata nan  
 
 
Hajiyar mummyn tayi murmushi tace kin tambayi kowa baki tambayi  
 
Imam ba mummy tace ai bangama tambayar ba hajiya kuma kozan manta da kowa bazan manta da yaya imam ba  
 
 
 
Wai hajiya har yanzu  yaya imam yaki yayi aure  
 
 
Hajiyar mummy tace toyazamuyi da matsalar imam  
Yabi duk ya takura kanshi yaki walwala aikin dayake fitama Dan dole ne  
 
 
Kinsan Allah Aisha rabon da muga dariyar imam agidan namanta lokacin nifa ganinakeyi kaman yarinyar dayake fadi ba mutumbace aljanace  
 
 
 
Mummy tace gaskiya abin kam Sai addua Allah yakawo mana mafita  
 
 
Kuma fa duk inda matar nan take a yanzu dai tayi aure kusan  shekaru nawa yanzu shatara fa kenan 19 years  
 
 
Hajiyar mummy tace nima shinagani fa aisha amma tunda kinzo za a zauna sosai ayi zama akanshi  
 
 
Nagaji da zaman shi ahaka  
 
 
Mummy tace gaskiya kam Sai anyi dagske Abu saikace shafan aljanu  
 
 
 
Can bayan sallar isha yaya nura yashigo   
 
 
Alhaji nura shine babban yayar su mummy ne  yana da mata daya hajiya  mami da yaransu  
 
 
Sai mebinsa alhaji Ahmed Wanda ake kiransa da imam shidai har yanzu bashida mata  
Kuma akalla yanzu yakai kusan shekaru ‘arbain da tara  zuwa hamsin ma  
 
Yayi rayuwa a Nigeria kafin Daga baya yadawo kasarsa Sai dai tunbayan dawowarsa da shekara biyu yake cikin tashin hankali kuma akan mace  
 
Wanda koma menene zamuji anan gaba  
 
 
 
 
Sai mummy itace kebinsa sunshaku da mummy sosai yana matukar jida ita sosai duk cikin yan uwansa kowa yasan shakuwar mummy da yayanta imam
 
 
Sai kuma kannen mummy biyu mata Wanda duk suna aure a nan libiyane  
 
 
 
 
 
Wannan kenan  
 
 
 
Alhaji nura yace a a barka da zuwan ‘yan Nigeria ina Dan nawa kuma Aisha mummy tayi murmushi tagaida wanta sannan tace nabarshi a Nigeria nima Daga saudiya nakaraso nan  
 
 
 
Alhaji nurace kwarai kuwa kinfada min toya hanya yamutan Nigeria  
 
Mummy tace kowa lafiya hajiya mami ta ce amma dai wannan karon zaki Dan kwana mana biyu mummyn al’amin  
 
 
 
Mummy tayi murmushi tace Kai ai sati daya zanyi zankoma amma insha Allah zanzo na huta agida nima kuma tare zamuzo da Son  shima yazo yazauna cikin dangina  
 
 
Duk akayi dariya gaba daya  
 
 
Alhaji imam yayi sallama yashigo falon ganin mummy yadan saki fara kadan abinda yake mishi wuyar yi kenan  
 
Yace my sis daman kina tafe shine baki sanar daniba mummy tayi murmushi tace mamaki nakeson nabaka my brother  
 
Ya karaso yazauna kurar dayake suka shiga gaisawa  
 
Ta tambeshi aiki ya amsa  da alhamdulla ina ‘Dana nakaina  
 
Kodayake hafin nashigo gida ma saida mukayi waya dashi amma baisanar dani zuwankiba  
 
 
Mummy tace ai zaiyi tunanin kasani ne  
 
 
Nan hira tabarke dare yayi sosai Alhaji imam yayi bangarensa  
 
 
Ya kwanta bayan yagama duk wani al’ada nashi amma fa Aikin tunanin yacigaba dayi  
 
 
Yana cewa kigarfarceni maryam ina zanganki Dan na nemi gafarki Allah yanuna ranar dazanganki maryam nayi nadamar abinda na aikata miki yashare hawaye masu dumi dake ga garowa kan fuskarshi  
 
 
 
Can wata zuciyar tace duk inda maryam take yanzu dai atayi aure  
 
 
Wani zuciyar tace kai ina maryam tawace danni aka halliceta bazan iya rayuwa batare da maryam tabbas Sai dai nakoma ga Allah batare da sake yin aure ba  
Idan har bansamekiba maryam  
 
 
Tashi yayi yadauro auwala yayi ta sallah yana Neman Allah yafiyar abinda ya aikata  
 
 
 
 
 
Alhaji imam shahararren mekudine a kasar libiya sosai arzikinsa yake bunkasa tun bayan rasuwar mahaifin shiyagajeshi sosai Dan kasuwanci yakeyi sosai yafi yayanshi alhaji nura kudi nesa bakusaba  
 
 
 
 
Washagri kuwa suka hada meeting sosai meeting yadau zafi Dan bayadda basuyida alhaji imam akan yasamu mata ayimusu aure zairage mishi matsalar dake damunshi  
 
 
 
Yan uwanshi sunfi shi hujja Dan haka yanemi alfarmar abashi alfarmar shekara daya idan baisami wacce yake nema a shekara dayaba yamusu alkawarin zaiyi aure  
 
 
 
 
Ganin bayadda suka iya dashi yasa suka amince akancewa nan da shekara daya ai kaman yaune gurin ubangiji  
 
 
 
 
Alhaji imam ya kudiri niyar komawa Nigeria yaje yayita bincike akan maryam ko Allah zaisa adace  
 
 
 
 
***
Nigeria  
 
 
Dagash ne zaune kan resting chair dinshi yana aiki a computarshi  
 
 
Maryam tashigo cikin duguwar hijabinta tace sannu da aiki yaya yace yauwa batare da yakalletaba   
 
 
Tace yaya Dan Allah inason zanje gidansu rahma Daga nan zamuje gidansu fareeda  
 
 
Ya watsamata harara yace bazakijeba  
 
Zatayi magana yadaga mata hanu ta tashi jiki bakwari tafito  
 
Tana fitowa shafa’atu na sallama maryam taji dadin ganin shafa’atu sosai tace La  anty ashe kina hanya  
 
 
Shafa’atu tace kinyi mamaki ko Kinga jiya nabar nan yau kuma nadawoko  
 
 
Maryam tayi murmushi tace a a anty nimurna ma nayi wallahi saboda naji dadin hirar mu najiya  
 
 
Shafa’atu tayi murmushi ta harareta tace to yau zuwan banaki bane my hubby ne zaizo muhadu a nan  
 
 
Yafi sakewa anan akan can gida  
 
 
Bata karasa maganarba ta makale saboda dagash hango can bayan maryam ya folding hannayensa yana jinta  
 
 
Maryam dabatasan meshafa tagani ba tayi murmushi tace wallahi anty na soyayyarku da yaya Faisal yana burgeni gaskiya kunyi dace da juna  
 
 
 
Ganin shafa’atu takasa magana yasa maryam juyawa tankalli inda shafa’atu ke kallo itama ta tsorata  sosai  
 
 
Yace kuna kanananku daku kunsan soyayya ko ke shafa bakiji kunya ba kizauna da wannan yarinyar wai kina mata maganar saurayinko metasani  
 
 
Kekanki mekikasani bare ita da secondary school dinma yanzu tagama  
 
 
 
 
 
Maryam ta turo baki tana  kunkuni  
Shafa’atu dai batace komaiba Sai kayi hakuri yaya take fada  
 
 
Yace ke baby biyoni yajuya yakoma falonshi  
 
 
Shafa’atu kanta yadaure tarasa wacece babyn gani tayi maryam tana Dan dire direnta da kafa tana turo bakin tayi hanyar dakin yayan nata  
 
 
 
 
Shafa’atu kusan suman tsaye tayi saboda ganin bakon lamari Dan ko a mafarki bazatayi tunanin yayan nasu yana da sauki hakaba  
 
Wai baby to kodai daman  haka sunanta yake  
 
Tayi murmushi tace ikon Allah tana kan tunaninta taji anyi tafi da hanu firgit tafigita  
Sai dai ganin me tafin yasata murmushi Faisal tagani  
 
Yace matsoraciya harkin tsorata tayi murmushi ta ai dole ina gidan boss ne fa suka yi dariya gaba dayansu  
 
 
 
 
 
 
 
Dagash kuwa yana zaune  yana aikin gabanshi maryam hartagaji dazaman jiranshi  
 
Sai daya gama komai kafin yajuyo yace wayo  shafa’atu suna burgeki ko  
 
Maryam ta turo baki tace  nifa bance ba  
 
Yace mekikace tace bakomai yace nayi karya kenan ko tace nidai bance kayi karya ba  
 
 
 
Yace wato bakyason cigaba da karatu ko kinfison soyayya ko ana hure miki kunne  
 
 
 
Maryam tace kodaya ni insha Allah saina cika burina nazama abinda nakeso nazama a rayuwa kafin nayi aure  
 
 
 
Ya kalleta da mamaki yace aure wai ke harkinsan Kalmar aure baby  
 
Maryam tace bansaniba amma dai hakan nacewa yaya jabeer yayi hakuri bazan iya auransaba har sai gama karatu  
 
 
Kuma yanzu yace zaijirani dagash yayi saurin Daga mata yace enough baby  
 
Oya get out of my room stupid girl  
 
Maryam ta kalleshi ta rau rau da ido aikuwa tafashe da kuka abinta  
 
 
 
 
Mamakin kukan nata yakeyi yace lafiya kike min kuka  
 
 
Cikin murya me sanyi da shagwaba tace bakaibane ka tsoratani  
 
 
Dagash yace God help me yadafe kai  
 
Yatashi ya haura samanshi itakuwa maryam nan tacigaba da kukanta  
 
 
 
Zuwa yayi wanka yafada yafito cikin kananun kayansa  
 
 
Ya ganta tana gun daya barta yace baby haryanzu oya jeki dauko mayafi kizo kirakani  
 
 
 
Maryam tayi mugun mamaki Dan baitaba Neman rakiyarta ba sai yau amma sai boye mamakinta  
 
Tatashi batare da ta kalleshiba tayi dakinta wanka tashiga tafito ta zura doguwar Riga abinta ta haugado Dan bacci tariga tasaba da baccin rana  
 
 
 
Dagash kuwa yayi tajira kozata fito amma shiru kakeji wai malam yaci shirwa  
 
 
Shigowar Faisal da shafa’atu ne yadawo da shi daga tunaninshi  
 
Ya kalli shafa yace ke kiramin yarinyar nan  
 
 
 
Shafa’atu tayi kofar maryam tashiga da sallama taga tana ta risgar baccinta takure AC din dakin  
 
 
Shafa’atu murmushi tayi tace kai wannan yarinyar akwai kyau ita bacci ma kyau yake mata  
 
Fita tayi abinta tace yaya bacci take  
 
Cikin mamaki yace bacci fa kikace tace a bacci  
 
 
Yace jeki taso ta batayi musuba takoma  
 
Faisal yakalli dagash yace babban yaya yakamn kana bawa matana wahala ne haba Dan Allah kabarta haka ai zaryar tayi yawa  
 
 
Dagash ya watsa mai harara yace Dan iska ka wani nanikewa yarinya karama kazama kaman soko  
 
 
 
 
Faisal yayi murmushi yashafa gemunsa yace ai nadade dazama sokonta tuntuni  
 
 
 
Kaga kuwa kobakomai dole ta kalleta a matsayin abokin mijin ta kaikuma ka kalleta a matsayin matar abokinka   
 
 
Bawani batun wada kanwa sai anzo gida  
 
 
Takaici Yakama dagash ya dauki trowing pillow ya wullawa Faisal  
 
 
Faisal kuwa yasan yagama kular da dagash cikin tsanin dariya yakasa magana yazauna kawai yanacigaba da dariyarsa  
 
 
 
 
Itakuwa shafa’atu suna drama da maryam ne maryam tace alamfur kanta naciwo shafa tayi murmushi tace kitashi muje kifada naga kedin tadabance a gurinshi zaijiki  
 
 
 
Maryam tazaro ido tace wa ni caf Dan bakiga tsawar dazu yadaka minbane  
 
 
 
Nan dai shafa’atu ta rarasheta suka  
 
 
Maryam dake rataye dankwalin dohuwar rigar dake jikin ta  
 
 
Tazauna kasan carpet tace yaya Faisal ina wuni  suka gaisa  
 
Maryam ta kalli dagash tace gani yaya baikulataba yacigaba da danna wayarsa  
 
 
 
Sai dayaga dama kafin yace menace kiyi tace kayi hakuri namanta  
 
 
Yace ok tashi kije kishare compound din gidan kaf a Garden area kije duk kigoge kujeru da komai nagurin  
 
 
Maryam tace to ta tashi tayi hanyar waje yabita da kallo cike da mamaki shifa jira yake tabashi hakuri  
amma saiyaga ta nufi aikin dayasata  
 
 
Hada ido sukayi Faisal yaga alamun dariya yakesonyi  
 
 
Cikin haushi yace Faisal dauki budurwarka or what ever kubar min gida
 
Inkuma kaki zakasamu kafarta akarye  
 
 
Faisal yarike kunne yace afuwan muntafi karka illata min mata Dan tafi matanka kyau  
 
 
 Shafa’atu dama tana waje can gurin maryam  yace Honey zo inkaiki gida kinji  
 
Inkika biye maryam da dagash zaki kwana dukansu taurin Kaine dasu  
 
Duk yadda zakice tabada hakuri bazata bayarba yakarasa maganar yana dariya  
 
 
 
Shafa’atu tace kuma wallahi hakuri kawai zatabashi zai barta  
 
 
Maryam tayi murmushi tace wai Dan badama yaya yasa kanwarsa aiki saikuyita tunanin lafinayi  
 
Kodaya ba abinda nayi kawai dai yayi niyyar sani aiki ne  
Takarasa maganar tana murmushi  
 
 
Faisal yace wa shafa’atu kinko honey  
 
 
Shafa’atu tace naji aidaman nasan halin kayana  
 
Maryam dai murmushi tayi abinta tacigaba da abinda akasata  
 
 
 
 
Dagash ne daga can samanshi yana kallon maryam a wahale take aikin
 
 
Cikin takaici dagash ya zago saijitayi kawai an damki kunnenta  
 
Cikin shagwaba tace yaya zafi wallahi mena maka kayi hakuri bazan sakeba  
 
 
Yana janta yace ok saikinga za a taba lafiyar jikinki zakibada hakuri ko  
 
Tace kayi hakuri bazan sakeba  
Har cikin dakinta yakaita yace change your slipas  
 
 
Ta turo baki tadauki plashoe tasaka yasake kama kunnenta har mota da kanshi yabude motar yasata ya kullo  
 
 
 
Ba maryam ba harta security dinsa na gidan sun jinjina al’amarin nan  
 
Saboda duk yadda kuke tunanin dagash yawuce nan akan zafin kai dajinkai  
Saigashi yau dakanshi yabude wa mace kofa  
 
 
Sundade suna mamaki  
 
 
 
Shikuwa dagash ba abinda yadameshi da kowa abinda yagadama yakeyi  
 
 
Maryam kuwa ta rike kunnanta tace wallahi rikonka dazafi  
 
 
Ya harareta yace oya tied your head tace a a yaya aidan kwalin karamine kabarni na dauko babba  
 
 
Yace roll it as I said dasauri maryam tayi Rollin Dan karamin dankwalin doguwar rigar a akanta  
 
 
Itafa wannan kayan manyan mayafai take samusu saboda yadda suke bin jikinta  
 
 
Ita daya barta ma kawai tayafa akan zaifi mata amma wannan rolling ita duk surar jikin a waje  
 
Ta turo baki yana tafiya haka kawai yake jin nishadi  
 
Sai daya farazuwa dagash shopping complex  
 
Yashiga batare da yace tafito ba yana shiga kuwa ma’aikatan sukayi ta kawo gaisuwa sai dai daga hanu kawai yake musu  
 
 
 
 
 
Yabada umarnin a kawo ice cream masu kyau yadan na wayarsa sakamon ganin sunan sweet mom dayagani   
 
 
 
Yace mummy wai yaushe zaki dawo nayi missing dinki  
 
Mummy tayi murmushi daga bangarenta tace to sarkin korafi gani air Port  dinka nayi landing  
 
 
Cikin murna yace waw dagaske tace kaci danku karya zanma  
 
 
Cikin dariya yace am sorry mom gani nan zuwa karshiga kowani mota  
 
 
Mummy tace na nawa kuma sunbada mota akaini gida  
 
Dagash yace ok ganinan zuwa gidan  
 
 
Yakashe suka kawo mishi ice cream din suka wuce dashi mota  
 
 
Ya bisu a baya nan suka bude mai yashiga ya tada motar  
 
Yadauko ice cream din dasuka saka a kurar baya  ya ajiye kan cinyar maryam  
 
 
Tabude farinciki yaka mata Dan tana matukar son vanilla ice cream irin Wanda yaya jabeer yake kawo musu school ne kullum sai yakai musu  
 
 
Cikin murna tace yaya nagode sosai batare da takalleshiba tabude abinta tafara sha  
 
 
 
Ganin bagidanshi  suka nufa yasa takalleshi tace yaya ina kuma zamu baikulataba  
 
 
Sai gani tayi sunyi hanyar gidan daddy  
 
Suna isa masu  get man yabude musu kofa  
 
 
Dai dai lokacin mummy mata fito daga motar da aka wota  
 
 
Dagash yafito da sauri ya rungume mummyn shi saboda sunyi missing din  juna  
 
 
Tace kai Son anya kuwa kayi missing mom dinka kuwa  
 
 
Yace meyasa kika ce haka mom tace yadda kayi kyau kayi fresh mana  
 
 
Murmushi kawai dagash yayi  
 
 
Maryam dake ganin uwa da danta tafito daga motar ta durkusa harkasa tace sannu da dawowa mummy  
 
 
Mummy cikin mamaki ta kalli dagash shima yakalleta  
 
 
 
 
Tsaki taja tayi hanyar cikin gida dagash yayi bayanta  
 
 
Maryam cikin mota takoma abinta  
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
 
 
Your comment is needed  
Fans  
 
 
 
More comment more typing  
 
 
 
 
Voted & share  
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan*💻
[15/07, 1:09 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO ummu afan fans group Allah yabar zumunci ina jin dadin comment dinku over wallahi Allah yabar zumunci ❤❤❤❤❤❤❤❤❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 4🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
Comment harda read more 🤔much love to your love and care  
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 3⃣6⃣to4⃣0⃣
 
 
 
 
 
 
Al’amin yabi mummy har part dinta yace meyafaru ne  mom  
 
 
Mummy ta mishi kallon banza tace son Ashe dagaske ne abinda ake fada min akanka  
 
Yadda suka gama da mahaifinka kaima sukeson gamamin dakai  
 
 
Dagash yace am sorry mom ban fahimci mekike nufiba  
 
 
Nan mummy tace me yarinyar takeyi a motarka  
 
Dagash ya dafa kai yace God help me  
Haba mom kidaina bin maganganun ummy fa  
 
 
Yarinyar nan amana dad yabani kuma am very sure ina riketa kamar yadda yace  
 
 
Kuma kema ina son kirage tsanarsu a ranki saboda rayuwa  
 
 
 
Cike da mamaki mom take kallon dagash tace son yau Kaine da min wa’azi  
Tadaga hanu tace Allah nagode maka da kanuna min wannan rana  
 
Ta dafa shi tace nabari son amma ina kamin alkawari ba abinda zaishiga tsakaninnka da wannan yar matsiyatar  
 
 
Dagash yace haba mummy bazaki daina bako tace am sorry son  
 
Da wannan yarinyar amaryar dad dinka  
 
 
Murmushi yayi ya kamo hanun mummy suka zauna kan bed yace haba mummy keda kanki zakibada shaidar danki kananun yara basa gabana  
 
 
Kuma namiki alkawarin da zaran dad yadawo zan dawo da ita nan  
 
 
Ina bata kulawa ne saboda my dad requested  
 
Mummy tayi murmushi hankalinta ya kwanta da jin maganganun son din nata  
 
 
Tace shikenan my son  nayarda dakai  
Dagash yace that’s my mom  
 
 
Yace to yanzu dai me wannan tsohuwar tabayar akawo min  
 
 
Mum tayi murmushi tace sai kakirata katambayeta kunfi kusa  
 
Dagash yace kedai mum kifadi gaskiya idan bata bada komai akawo min yanzu namata saki talatin tawaya  
 
Mummy tayi murmushi tace a a to maida wukar ai sako sosai ma tabayar abaka  
Yace Allah yasota  
 
Dagash yace mummy ya my dad imam  
 
Mummy tace yana nan ai yace kuna gaisawa  
Yaya nurane baka kiransa sosai  
 
 
Dagash yace ai shidinne number dinsa baicika shiga  
 
 
Nan sukayi ta hira da Mum  
 
Sai kusan karfe shida saura yafarga da yar mutane a mota  
 
aikuwa yawa mom sallama  
 
aikuwa abin yaba mom mamaki sosai da baisa mata rigimar abinci ba  
 
Tace to Allah yasa dai bawani abinsuka sakawa danta a abincinsu ba inbaka ba ai abindubawane ace tun tasowarshi baitaba  cin abincin kowaba sai nata  
 
Tashi daya ace yafara cin na yarinya karama abin yabani mamaki sosai  
 
Mummy kenan maganar zuciya take tayi itakadai  
 
 
 
 
 
Dagash yaga maryam bata mota harzai koma ciki yadubota sai ya hangota gurin sweeming pool tasaka kafarta a ruwa tana waya abinta  
 
 
 
Cike da mamaki ya laluba wayarsa yaga baya taredashi ya tabbatar wayarsace  
 
Tsayawa yayi yakasa kunne yaji dawa take wayar  
 
Sai yafahimci da maman take wayar  
 
Sai data gama ta ankara da mutum agun Ashe  
 
 
Yace tashi mutafi gida batayi musu ba tabishi suka dau hanya  
 
 
Nazeefa dake tsaye daga inda take tace to kodai soyayya suke da yaya sai kuma wata zuciyar tace kai mezaiyi da wannan karamar yarinyar  
 
 Tsaki taja takoma ciki abinta  
 
 
 
 
 
***
Yau jumma’atu babbar rana Wanda yayi sati daya da dawowar mummy  
 
 
Shafa’atu da maryam zaune a falon tare da matan gidan kowacce tana abinda ke gabanta  
 
 
Shafa’atu da maryam dai kallon sukeyi abinsu kowacce tayi kyau kamar asaceta  
Tsabanin matan gidan da kullum cikin English wear suke su aganin su hakan yana faranta ran dagash tunda shima baya mu’amala da manyan kaya  
 
 
 
 
Maryam kuwa sanye take cikin atampa super Holland Riga da skirt Wanda yayi kaman angwada ta cas ajikinta komai ya zauna mata tayi dauri mai kyau abinta  
 
Shafa’atu kuma tana sanye ne da Arabian dress sunmata kyau sosai  
 
Kowa yayi nisa kan abin dayakeyi  
 
 
Dagash ne yafito cikin shirinsa na kanun kaya as usual dai  
 
Tunda ya doro ido kan maryam yaga tabalain tafiya dashi kai wannan yarinyar duk kayan data saka saisun mata kyau kamar wata aljana  
 
 
Ya dade a tsaye basu saniba suhaila ce ta Ankara dashi taga maryam ya kura wa ido kishi yakamata  
Gashi badama tayi magana  
 
 
Shafa’atu tace sannu da fitowa yaya maryam ma tajuya danufin tagaisheshi taganshi yayi cikin shigarshi dayasaba  
 
 
Ta turo baki ta kalleshi tace haba yayana yaufa Friday ne  
Yatsare ta da ido Dan bai fahimci abinda take nufiba  
 
 
Tace Dan Allah kacanja kayan nan kasa manya shafa’atu cikin tsananin tsoro tadinga tabo maryam akan tayi shiru kar tajawa  kan ta  
 
 
 
Maryam ta lura da abinda shafa’atu take nufi hakan baisa tayi shiruba saida ta dire a point dinta  
 
 
 
Dagash murmushi yasake yace baby wadan nan basa min kyaune maryam tace kodaya ai nasan danka lura suna maka kyaune yasa kakason sasu  
 
 
Murmushi yayi Dan kadan Wanda yabawa dimple dinshi daman lotsawa  
 
Yace oya tashi kije kizabo min Wanda kikeso nasa  
 
Maryam ta tashi da murna tawuce part dinshi  
 
 
Ba su suhaila ba hatta shafa’atu saidatayi suman zaune saboda tsananin mamakin wannan al’amari ko a amafarki bata taba tunanin yayanta zaibi ra’ayin daba nashiba  
 
Saboda ba yadda daddy da mummy basuyiba akan yadinga saka manyan kaya yaki sai ranar sallah shima yana dawowa daga masallaci zaicire ya ajiye shikenan  
 
 
 
 
Aymana tafashe da kuka ta tashi tadauki key din motarta tayi hanyar gidansu  
 
 
Suhaila kuwa takaici bakin ciki ba abinda bai hadu yamata yawaba  
 
 
 
Dagash kuwa tunda maryam tawuce dauko mai kayan dazaicanza yake waya baibi takansu ba balle  yasan halin da suke ciki  
 
 
Maryam kuwa tafito dawata haddadiyar shadda harda babbar rigarta da hula da alamu dai ma baitaba sawa ba  
 
 
 
Ya kalleta ya kalli kayan yace baby wannan ai kin hadani da wahala  
Maryam ta zumburo baki tace gaskiya suzaka saka yaya  
 
 
 
Murmushi yayi yakarba yakoma ciki  
 
Maryam kuwa tadawo tazauna a inda ta tashi shafa’atu ta tsareta da ido  
 
Maryam tace kai anty shafa’atu wannan kallon haka saikace kinsamu yaya Faisal  
 
 
Shafa’atu tayi murmushi tace ai al’amarin naku ne keda yaya abin al’ajabi  
 
Maryam bayasa Mayan kayafa sai ranar sallah amma kiga abin mamaki wallahi yau inbishi inga yadda su mummy dama mutanansa zasu dauki al’amarin  
 
 
Maryam batace komaiba tayi murmushi tace anty kenan  
 
 
 
Dagash ne yafito cikin kayansa da maryam tabashi  
 
 
Kai masha Dan gaskiya Al’amin dagash dayasan irin kyau da tsari da manyan kayan nan suka mishi dayacigaba sasu  
 
 
Maryam tace kai yaya na wallahi kafito wallahi Dan  da daurin aure zaka ba Wanda zaikalli angon kaizaka koma abin kallo  
 
Tace saura hular yasaka akansa saboda baisaba ba bai iya saka hularbama  
 
 
Maryam tace yayana barin gyara maka  
 
Shafa’atu tayi saurin daukar wayarta tabude camera  
 
Dai dai lokacin da dagash yadan sunkuyo saboda maryam tsamu saukin samasa shafa’atu tadauka kai baramin kyau yayi ba hoton saikace irin free wedding pictures din nan  
 
 
Sai kuma lokacin data saka din yayi murmushi yana kallon itakuma irin tana so tayi dariyar nan bata so hada ido  
 
Tarike rike hancinta tana dariya a hankali  
 
Kai gaskiya hotunan bakarya sunyi kyau sosai  
 
Guda biyu kawai tasamu damar dauka tayi sauri maida kanta TV gudun karyaganta  
 
 
Suhaila ta tashi itama tazari mayafi tayi gidansu
Kai kara  
 
 
 
Dagash yatafi masallaci abinshi  
 
 
 
Yana fita shafa’atu ta tashi ta dafa kafadun maryam tace maryam Dan Allah kifada min gaskiya  
 
 
Kuna soyayya da yaya na ko  
Maryam jitayi maganar yamata girma ina ita ina wannan basarake  mutumin dahar zatayi tunanin soyayya suke  
 
 
 
 
Maryam ta kalli shafa’atu tace anty mekikqa gani yasa kika fadi haka  
 
Nan shafa’atu ta mata bayani  
Maryam tace anty shafa’atu wallahi babu soyayya tsakanin Nina da yaya  
 
Yaya yana daukana ne kamar yadda yake daukarku  
 
Kuma batun saboda da kike magana zaiya yuwuwa zama dana yi agidan nan ne  
 
 
 
Shafa’atu tayi murmushi ganin yadda maryam duk tabi ta rude  
Tace shikenan maryam intayi wari maji  
 
Amma fa ko ahaka kuka tsaya kin yaki wadan nan matan nasa masu siffar mazan shashai  
 
 
Maryam batace komai ba sai yanzu talura da basa falon  
 
Tace ina su antyn suke shafa’atu tayi murmushi tace duk sunyi waje cikin fushi  
 
Maryam tace nashiga uku  
Wallahi bada wata niyar nasa yaya yacanja kaya ba Allah yasa badan haka sukaji haushiba  
 
 
 
Shafa’atu tayi murmushi tace kai amma kema akwai yarinta sosai maryam agunki  
 
Inbahaka ba aikema kinajin maganar nan kinsan saboda abinda kika wanda suyakamata suyi amma basu da tunanin hakan aini kina mugun burgeni shiyasa kikaga na nace miki ina koyan wasu kyawawan halayenkine maryam  
 
 
 
Maryam dai bataji dadin abinba  
 
 
 
***
 
Daddy yakira wayar dagash alokacin  yana motane zuwa gida daga airport  
 
 
Dagash cikin murna yace dad yanaga number Nigeria  
Dad yayi murmushi yace ai ina mota ma zuwa gida nacewa mummynka kartafada maka surprise dinne  
 
 
Kaga yanzu masallaci zanwuce tunda lokacin juma’a yayi saikazo  
 
 
Dagash yaji dadin dawowar daddy sai dai yana adduar Allah yasa kar dadddy yace maryam takoma gida  
 
 
Tunda mamanta tadawo haka kawai yaji yadamu  
 
 
Ana idar da sallah dadddy ya wuce gidansa yasamu an yi komai Dan tarbarshi  
 
 
Mummy tasha kwalliya da lapaya saikace wata balarabiya tayi kyau sosai  
 
 
Hajiya zabbau ma ba laifi  tayi kyau da ita saidai batakama kafar uwargida  sarautar mata ba mummy  
 
 
 
an zazzauna sai dai abinda bai wa daddy dadiba shine ba Wanda yatambayi matarshi lalle ba karamin tsana sukawa maryam ba  
 
 
 
Daddy yadauki waya yakira dagash yace kataho min da ‘yata naganta  
 
 
Yakashe wayar su afnan da nazeefa duk suma suna zaune kan dining din ana shirin cin abincin gaba daya  
 
 
Shafa’atu tashigo dawowarta kenan daga gidan Dagash  tace la  sannu da zuwa daddy ya amsa yauwa shafa’atu tace dady ina anty kobatare kukazoba  
 
Daddy yaji dadin tambayar shafa’atu yace tana can nima nazo nadubakune na koma yar albarka  
 
 
Shafa’atu tace Allah sarki  antyna barinzo nakirata mugaisa  
 
 
Sallmar dagash yasa kowa yamaida hankalinsa kanshi  
 
 
Tabbas dai dagash ne a fuska amma banda jikin  
 
Daddy da mummy suka kalli juna cikin tsananin mamakin son yau shine da manyan kaya  
 
 
 
Dagash murmushi yayi yaja kujerar gefen daddy da mummy  
Yazauna shafa’atu dai ta kunshe dariya daman za arina wai ansaci zanin mahaukaciya  
 
 
 
Shigowar maryam ne cikin falon yasa itama suka maida kallonsu kanta  
 
 
Haka kawai daddy yaga dacewar Dagash da maryam shiyasa yayi wani murmushin manya  
 
 
Dagash yace duk kunsamin ido kufadi abinda yake cikinku mana kafin dad yayi magana  
 
 
Maryam tadurkusa harkasa tanagaida daddy  tare da tambayar mamanta  
 
Daddy yayi yayi maryam tazauna kan dining taci abinci taredasu taki  
 
 
Shafa’atu ta sauko kasa suka zauna kan carpet  
 
 
 
Dad yace wai mekefaruwane son you are totally change  
Tell me the secret my Son  
 
 
Mummy tace ai yanzu al’amarin son abin tsorone  
 
Hajiya zabbau tasaka tsalam tace to ai dole yacanza tunda anbashi abinda akabawa mahaifinsa  
 
 
Dad zaiyi magana Dagash yarufe mishi baki  
 
Dagash yace daddy aini aganina ba abin mamakibane  tunda watanku biyu saudiya kaida mummyna kuna min addua  
 
Kunga Dan kundawo kunga canji ai baikamata kuyi mamakiba  
 
 
Daddy yace hakane son nafi kowa murnar kasancewarka a haka my son  
 
 
Dagash yayi murmushi sukayi ido biyu da maryam yasakar mata murmushi ta sunkuyar dakanta kasa  
 
 
 
 
***
Aymana da mummynta zaune gaban kasurgumin  boka  
 
Suna fada mishi  matsalar su yakece da dariya yace mekukeso a muku akanshi  
 
 
 
Mummyn Aymana tace somuke yazama sai abinda tace dashi zaiyi ta mallakeshi kawai tako ta ina ko iyayensa karyaji maganarsu sai namu boka yakece dariya yace angama  
 
 
 
Zanbaki magani kije kiyi wanka dashi kitabbatar ya kusance ki bayan kinyi  wanka da wannan maganin duk yadda zakiyi kiyi ya kusanceki bayan kinyi wankan idan bahakaba akwai matsala  
 
 
 
Nan sukabada kudi sukayi godiya suka dawo gida  
 
 
 
Dagash kuwa dayamma yasamu wani kiran gaggawa daga America   suna da meeting  
 
 
 
Ya kalli daddy yamishi bayani daddy yace sai katashi kaje kashirya bara nasa amaka booking kona night flight ne ko Dagash yace ok to dad dama suna lambun gidan ne shida dad dinsa
 
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
Your comment is needed fans  
 
 
 
 
Ina alfahari daku over wallahi  
 
 
 
 
 
Vote & share  
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan*  💻
[15/07, 1:09 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS SIS DUMMY’S GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN YADDA KIKE YI A GROUP  DINKI KEEP IT UP ❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
Comment harda read more 🤔much love to your love and care  
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 1⃣to4⃣5⃣
 
 
 
 
 
 
 
DAGASH na isa gida yakira maryam yace tahada mai kaya kala biyar  
 
 
Tace yaya tafiya zakayi yace a tace yau yadaga mata kai kawai yazauna yana dannawa  
 
 
Maryam ta zazzaba mishi  kayan tsab tagama komai  
 
 
 
Yace yauwa good girl tayi murmushi tace to Allah ya kiyaye hanya yace amin nagode baby  
 
 
Sai can kuma kaman me aljanu ya danki kunnanta yace karkifita koina  
 
 
 
Cikin shagwaba tace wash yaya dazafi yace ai daman zafin nakeson ya miki saboda kar kisaba maganata  
 
 
 
Yasaketa bayan yagama mata warning  
Har gurin mota tarakashi  
 
Sai alokacin yatuna da mutanen gidan yadauki wayarsa rana tafarko kenan daya taba kiransu  
 
 
Nan da nan ya shaida musu zaiyi tafiya na sati  
 
Zasuji alert ta accounts dinsu  
 
 
 
 
 
Aymana da suhaila suka dawo gida  
 
Itadai suhaila basu  je Ga bokaba  
 
Sai munafurci da aka koya mata yadda zatayi ta kori maryam agidan  
 
 
 
 
Kwanan dagash uku datafiya  
Maryam nadakinta bayan tagama komai ta kwanta abinta  
 
 
 
 
Dagash yayi diran bazata karfe Tara nadare yadawo  
Suhaila daman tana gida tace yau can zata kwana  
 
Aymana ce kawai tayi murnar dawowarsa  ganin zata samu daman aiwatar da aikinta  
 
 
Nan tawage bakin tana mishi sannu da dazuwa bai ki amsawaba ganin Dan sakin fuska sai taji dadi cikin yanga tabishi zuwa part dinsa tana yanga  
 
 
 
Yana shiga bedroom din shi yafada wanka  
Aymana tayi saurin dauko swan water a fridge tabude ta wurga desire tablets wato maganin kara karfin sha’awa sosai  
 
 
Wanda idan har mutum yasha maganin tofa idan baisamu maceba  
 
Akwai matsala dan sai yayi karamin hauka sosai maganin yanada karfi  
 
 
 
 
Dan tasan halin wulakancinsa sai yajuya mata baya yayi baccinsa shiyasa tayi maganinsa da wannan maganin  
 
 
 
Dagash nafitowa aymana tace sannu yaya nan ma ya amsa mata yashirya cikin kayan bacci   
 
 
Zai kwanta aymana tace dauki robar ruwan ta siyaya mishi tace Ga ruwa yaya  
 
 
Yakarba Dan yana bukatar ruwan sanyi sosai yasha har yabata kofin takara mai  
 
 
 
 
Tace barinje nayi wanka nadawo  
Baice mata komaiba saboda wani bacci dayakeji Ga gajiyar daya kwaso nan da nan bacci yadaukeshi  
 
 
 
 
Aymana ba inda bata duba ba amma ba maganin data karbo daga gidan boka  
 
 
Hankalin aymana yatashi  tadauki waya takira mummy dinta amma bai shigaba  
 
Tace aikuwa yazama dole naje gida yanzu inbahakaba ai akwai matsala  
 
 
Ta tashi tadauki key din motarta Dan taje gidan  
Tadauko tana da tabbacin a jakar mummy tabari  
 
 
 
Taduba agogo karfe goma na dare  
 
Megadi ma saidaya tambayeta hajiya lafiya kuwa  
Ta harareshi tace bansaniba  
 
 
Tayi waje abinta fuuuuu gudu take sosai  
 
Tana danyi nisa kuwa yansanda suka tareta  
 
 
 
 
Dagash cikin dare yaji kaman ana mintsinin sa yatashi aikuwa ba abinda  yake bukata sai matanshi  
 
 
Mika yayi sosai yatashi kaman wani mahaukaci yayi dakin aymana amma bata nan yayi dakin suhaila itakam ma a kulle a lamun bata nan  
 
 
 
Yadauki wayarsa yakira Vicky ina itama wai bata dawoba daman dazai tafi America itama suka wuce Lagos da saurayinta  
 
 
 
Ina hankalinsa yafara barin jikinsa idan baibiya bukatarsaba zai iya hauka  
 
 
Tashi yayi cikin tashin hankali yanufi dakin maryam  
 
 
Ya na shiga ya kunna hasken dakin maryam yaganta kunce da alamun tana jin dadin baccinta sosai  
 
 
 
Yace kiyi hakuri baby I can’t control my self  
 
Komawa dakinsa yayi fesa turaren dayake da tabbacin maryam bata sanshi da wannan turaren ba  
 
 
 
Yafito jiki narawa ya turo kofar dakin maryam yasake kunnan wuta da alamu akwai abinda yake nema can yaga dankwalinta  
 
 
Yayi saurin dauka ya kashe wutar dakin gaba daya duhu sosai ba yadda za ayi kaga Wanda kedakin  
 
 
 
 
Ya haugadon yasa Dan kwalin  dai dai bakin maryam ya daure  
 
Jin ana daure mata baki kaman a mafarki yasa tabude ido ba ba halin ihu  
Sosai sukafara fada da maryam  
 
Sai dai ina karfi badayaba nan da nan yasamu daman cire mata komai najikin ta  
 
 
Jikinshi na rawa saboda bakon al’amarin dabai taba tsintar kanshi aciki ba  
 
Maryam tun tana kuka tana yakarsa da hanunta yasamu ma yadamke  hanunta  
 
 
Allah yabashi ikon maida maryam babbar mace wani ihu tasa wanda baya fita  
 
Tashidaya kuma tayi shiru Ashe suma tayi shikuwa dagash ina baisan abinda kefaruwaba saboda yafita a hayyacinsa akan ni’imar da Allah ya hurewa maryam  
 
 
 
Saida hankalinsa yadawo jikin sa jin bata motsi yasa hankalisa yatashi Dan ya tabbatar ba numfashi ajikinta  
 
 
 
Yace nashiga uku nakashe musu yar mutane  
Dasauri yadauko ruwa yayyafa mata aikuwa ta farfado dawani mahaukacin ihu tana kuka mai cinrai  
 
 
 
Yaso ya taimaka mata amma ba halin hakan haka  yayi saurin komawa part dinsa  
 
 
Yana shiga bedroom dinsa hasken dakin shi ya haska kashi ganin jini ajikinsa yace oh my God baby kiyafemin  
 
 
Yakama ta nakasance dake a wannan lokaci amma hakan bazai yuwu ba saboda bazaso kisan Nina keta miki budurcinkiba  
 
 
 
Wai meyasameshi meyasa ya aikata wa innocent girl haka wannan aikin  
 
 
Shiba giya yashaba balle yace a buge yaje dasanin sa yaje gareta  
 
 
 
Sosai ya damu akan abinda ya aikata wa maryam ko a wani hali take oho  
Allah yabaki lafiya baby na Allah yamiki albarka kiyafemin  
I can’t control my self that’s why  
 
 
 
 
Wurin fridge yanufa danufin daukar ruwa daga can gefe yaga gidan magani yadauka kuwa yagani  
 
Tabbas wannan maganin  Aymana tasamishi a ruwa  
 
 
Da badan bayason asiranshi ya tonu ba da zata raina kanta sai ya wulakanta mishi rayuwa  
 
 
To waima meye asalin dalilin daya sa tasamishi wannan abun bayan tasan bazama zatayi agidan ba  
 
 
Yace Allah ya isa tsakanina dake Aymana dole zan miki hukunci dai dai da abinda kikasa na aikata wa yar mutane  
 
 
 
 
 
Shiryawa yayi cikin daren yabar gidan gidanshi na G R A yatafi yaje ya kwanta amma bacci ya gagareshi   sosai yake tunanin kasancewar shi da maryam  
 
Jiyayi kaman duk su aymana su suhaila harma da Vicky duk yaji azuciyarshi cewan kaman da maza yakasance kwatata bawacce ta kamo kafar maryam  
 
 
Ashe manyan matan ma suna sukatara baiwa da ni’ima  yana tare da babyn sa  
 
 
 
 
 
****
Maryam kuwa tayi kuka kaman ranta zaifita ajikinta taga mummunar kaddara  
 
Ancuceta acuci rayuwarta yanzu mezatacewa antynta mezatace wa yayan ta  
 
 
Sai da akaga ba yayanta za shigo mata cikin dare  
 
Tace ya Allah kadauki raina kar antyna taga wannan mummunar kaddarar daya afka mata  
 
Idonta ya kumbura sosai gashi ta kasa tashi duk yadda takai tamotsa azaba ne yake damunta  
 
 
Dakyar dai ta tashi tayi wanka tagyara jikinta amma fa zazzabi mezafi yarufeta amma haka tayi saurin cire bedsheet din gadon Dan ya baci takai bathroom haka wanke dakyar Dan gudun tunuwar asirinta idan tabarshi yasa ta lallba ta wanke  
 
 
Ko shimfida wani batayiba haka ta kwanta taja bargo harkanta tana rawar sanyin  
 
 
Sosai zazzabi ya cafketa har asuba idonta biyu dakyar ta tashi tayi sallah takoma gado bacci mekarfi ya dauketa  
 
 
 
Washagari  
****
Shafa’atu na  tashiryawa abinta Dan tana son zuwa gidan yayan nata wajen maryam  
 
 
 
 
Hajiya zabbau tace shasha kawai kedai kullum a hanyar zuwa gurin wannan matsiyaciyar yarinyar nan  
 
 
Nazeefa tace ai su riga sunshenyeta sai dai addua kuma  
 
Afnan tace ai wallahi kekam shafa’atu kinji jiki kullum kina hanyar zuwa wajen Mara kunyar yarinyar nan ita ba komaiba sai girmankai  
 
 
 
Shafa’atu ta kalli afnan a yamutse tace kingama to naji zanje ina ruwanku danine  
 
 
Konima zaku hanani ne ‘yan rainin hankali kawai  
 
 
Hajiya zabbau tadau salati tace shafa’atu saboda sunfadi gaskiya shine kikeson  kimusu rashin kunya  
 
 
 
Shafa’atu batace komai ba tayi waje abinta tana isa gidan  taga bakowa a falon direct dakin maryam ta wuce  
 
 
Tana shiga taga maryam kwance cikin bargo dasauri takarasa ta yaye bargon aikuwa ta razana da jin jikin maryam zafi rau  
 
 
Cikin rudewa shafa’atu tace meyasa meki haka maryam  
 
 
Ina ba baki sai hawaye kawai kefita daga idon maryam  
 
 
Shafa’atu ta tashi tace barin taimaka miki mutafi asibiti  
 
 
Maryam tace a a kibarni kawai anty bana son asibiti  
 
 
Shafa’atu tace yazakice bazakije asibiti ba bayan jikin ki yayi zafi sosai  
 
 
maryam dai taki tafiya asibiti  
Shafa’atu ta tashi tashiga cikin bathroom tahada mata ruwan wanka  
 
 
Ta taima kamata aikuwa maryam tana sakafa akansa tanafara tayi wani ihu sosai saboda azaba  
 
 
Shafa’atu ta rikice tace sannu maryam ko kafarce take  ciwo sosai  haka maryam tace jiyane nazame a bandaki  
 
 
Shafa’atu tace or sorry kinji daure kitashi dakyar shafa’atu ta kamata zuwa bathroom din kafin tadawo ta shimfida mata bedsheet  
 
Ta dafa mata indomie da ruwan tea  
 
 
Maryam tashirya cikin doguwar Riga amma fa saida shafa’atu tayi ta matsa mata sannan tadansha tea din da abincin  
 
 
Tabata maganin zazzabi data aiki driver yasiyo  
 
 
Tasha itakanta tadanji dadin jikin ta sosai  
 
Sai dai kuma hakan baisa maryam tadaina zubda hawaye ba  
 
 
Shafa’atu tace wai maryam bazaki daina kukan nan ba ko  
 
 
 
*
Aymana kuwa bayan tadawo bata tarar dagash agidan ba tadauki waya takirashi  
 
Yadaga yace mata yana airport ne  
Cikin rudewa aymana tace kakoma kuma  
 
Yace daman ai Abu kawai zandauka already nayi buking fly daman so sai nan da two weeks zan dawo yakashe wayarshi rana tafarko da al’amin ya dauro alwala yaraya wannan dare da salloli da istigifari  
 
 
 
Aymana haukane kawai batayiba saboda tariga tayi wankan maganin tun agidansu  
Yanzu shikenan sunyi asarar kudinsu kudi sosai suka narka kafin akabasu maganin  
 
 
 
 
 
 
Shikuwa dagash wayoyinsa yakashe gaba daya saboda bayason adameshi  
 
 
 
Haka shafa’atu tazauna da maryam tana jinyarta sosai maryam taji dadin zaman shafa’atu da ita  
 
 
Sati biyu da faruwar hakan maryam ta warke sosai sai dai damuwa da rashin sakewa Ga wani uban rama datayi  tasake  haske sosai  tayi kara kyau saidai rashin walwala  
 
 
 
 
Su rahama da fareeda ne sukazo tunsafe ana hira amma banda maryam daga murmushi sai kallo take binsu dashi fareeda tace maryam duk kinyi sanyi ina bakin ne  
 
 
Rahama tayi murmushi tace daman nasan za arina tu da yayanta yayi tafiya takoma kurma  
 
 
Shafa’atu dake jinsu tace  nima nalura da maryam anya baciwon son yayana bane  
 
 
Rahama tace yauwa anty  shafa’atu Ashe  kingane   
 
 
 
Fareeda ta kalli maryam kallon tuhuma  
 
Tace menakeji maryam Allah yasadai badagaske ba ne abinda nakeji  
 
 
 
 
 
Maryam batasan lokacin data fashe kuka meciwo tayi dakinta  
 
Suka kalli juna gabadayansu  
 
 
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
Your comments is needed fan’s
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan*💻
[15/07, 1:12 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
I DEDICATE THIS PAGE TO MAMAN IBTISAN GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
Comment harda read more 🤔much love to your love and care  
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 5⃣1⃣to5⃣5⃣
 
 
 
 
 
hajiya zabbau cikin tashin hankali ta nufi dakinta ta dau waya takira mummyn Aymana tace kunsan kuwa abinda kefaruwa  
 
 
Mummyn Aymana tace a a saikin fada  
Nan hajiya  zabbau takwashe duk abinda yafaru tafada mata  
 
 
ai kuwa mummyn Aymana tayi wani wawan ihu tace karya sukeyi wallahi  
Auren nan bazai taba yuwuwa ba yaranmu suzama shara kenan agidan mijinsu to bazaiyi yuwuba  
 
 
 
Mummyn Aymana tace hajiya zabbau dan kizo kisameni muwuce gidan malam yanzu nan  
 
 
Hajiya zabbau tace ganinan zuwa yanzu kuwa wallahi nima ina bayanku  
 
 
 
 
**
Maryam   ce durkushe kan gwiwarta tana kuka tace anty dan Allah kiyi hakuri  
Nabata miki rai  
 
Anty tayi murmushin dole ta taso dago maryam suka zauna kan bed tace maryam baki min laifi  
 
Marin Dana miki ma nayi ne saboda raina yabaci amma bawai dan kinmin komai ba  
 
 
 
Maryam tace anty dan Allah karkibari a aura min yaya wallahi bana sonshi bazan iya auranshiba  
 
 
 
Anty tace to maryam yazanyi kinga yadda alhaji yamana hallaci ba yadda za ayi nayi jayayya dashi  
 
 
Nima ba ason raina hakan zata faruba kodan mummynshi yadda take nuna tsanarta akanmu bazanso hada jini da ita ba  
 
 
 
Cikin kuka maryam tace yanzu anty kema kin amince kenan anty tace kema yakamata kiduba girman hallacin da alhaji yamana karkibashi kunya  
 
 
Cikin kuka maryam ta tashi tayi dakinta  
Tafada gado ita babban damuwarta ma  
 
Yadda yayan nata zai sameta ba cikakkiyar maceba  
 
Ansha fada musu a islamiya akan budurci yadda maza suke matukar daraja mace saboda shi  
 
 
To ita yazatayi ta iya auran yayan mezatace mishi  
Zai dauka ma asali ita yar iskace kukanta ya tsananta sosai  
 
 
 
 
Ta ga dai kukan bazai fishshetaba tadauro auwala tafara nafilfili  
 
 
 
 
 
***
Mummyn dagash zaune kan sallaya abin duniya yabi duk yadameta  
 
Wayartace yafara ringing tana dauka taga alhaji imam ne cikin sanyi jiki ta amsa wayar  
 
 
 
Yace a a Aisha yanaji muryarki haka mummy zuciyarta takasa rike damuwarta kawai sai ta fashe da kuka  
 
 
Nan hankalin alhaji imam yatashi yace tayi shiru tamishi bayani  
 
 
Tama rasa mezatace mishi  
Kawai sai tace ba wani abubane yasata  kuka illa  halin dayakeciki  
 
 
 
Alhaji imam yasauke ajiyar zuciya yace Aisha kicigaba datayani da adduarki insha Allah inajin nasara ajiki na  
 
 
 
Mummy tace addua ai kullum cikin yimaka nake saboda yanzu hakama kan abinsallah nake inata muku addua  
 
 
Yace kanwata Allah yamiki albarka kema ya kareki daga sharrin makiya  
 
 
Tace amin yaya tace yaya kace zakazo bakazoba  
 
Kuma naga lokaci nafiya saikasa lokaci kuma kaki zuwa  
 
 
Yace zanzo insha Allah nan sati biyu Aisha daga yanzu bazan sake dagawaba da izinin Allah inaji ajikina nakusa haduwa da farincikina  
 
 
 
Mummy tace Allah yasa yaya wallahi Dana fi kowa farinciki  
 
Nan dai sukayi sallama  
Mummy ta sauke ajiyar zuciya itadai tasan koda yayanta zaisamu yarinyar dayake fada   to tayi aure kuma tabbas zaishiga matsalar datafi nayanzu  
 
 
To wai mashin meya hadasu da har yake nemanta haka Allah dai yasaukaka al’amarin     
 
 
 
 
 
*****
Aymana durkushe kan gwiwarta tana kuka kaman Allah ya aiko ta tana dan Allah mummy karbari yaya ya auri wannan aljanar yarinyar wallahi zai iya korummu agidan saboda ita  
 
 
 
Mummyn Aymana hankalinta yatashi ganin yarlelenta nakuka haka  
 
 
Tace kwantar da hankalinki basu isaba yanzu zamuje wurin malam musake mishi kudi yamana aiki kawai akansu gaba daya  
 
 
 
Suhaila ma haka ta yita tayar wa mummynsu da hankali sosai mummyn tashiga damuwa sai dai ita bata iya zuwa wurin malamaiba  
 
Kawai dai ta iya kirsa da munafurci kalala dan haka ta zaunar da suhaila suka shiga kulla wa da kwancewa  
 
 
 
 
 
 
Dagash zaune a office dinsa yana ta kiran wayar maryam taki picking  
 
 
Zayyad ne ya kura mishi ido  
Dagash yace kaikuma lafiya da kallo haka  
 
 
Zayyad yace ai kallo dole a kalleka saboda you are totally change yau Kaine da mace kana kira tana rejecting kanasake kiranta gaskiya maryam tayi a rayuwa
 
 
 
Dagash yamaka mishi harara yace ai saitafada min dalilin dayasa take rejecting call dina  
 
 
Zayyad yafashe da dariya yace daga baya kenan  
 
 
Faisal yashigo yakalli zayyad yace kaikuma wannan dariya haka saikace rahama tayi kira  
 
 
Zayyad yace mutuminkane kawai  yake raina mana hankali yafada soyayya kuma yanaso yayi mata iko  
 
 
 
Faisal ya kalli Dagash yace wayafada maka zaka mata yadda kakeso  
 
 
Dagash yace duk da ina son ta bazan dauki raini bazan canja daga Al’amin da kukasaniba  
 
 
Faisal yace na nawa kuma ai tafaru takare wai anyi wa me dami daya sata  
 
 
Dagash yace zanbaku mamaki zayyad nawa kuma kaidai ai sha’ani kaji  
 
 
Faisal yace nima fa ma antambayo min kuma anbani shafa’atu nan da two weeks din dady na yaroka a hada dana Dagash  
 
 
Zayyad yace a haba dai nizakubari a baya ai kuwa nima yau zankai maganata gurin daddy zakusha mamaki  
 
 
 
Dagash ya kalli Faisal yace kaikuma saboda raini shine zaku hada kanku dani ko  
 
 
 
Faisal yace afuwan babban yaya amma fa da anason girma kaman ka zayyad ma Yakama ta yafara Jan girmanshi a gurinka  
 
 
Dagash yace kuma fa hakane babban wa ko to babban yaya aje akai maganar gaban manya saboda asamu ashiga daga ciki  
 
 
 
Zayyad da Faisal suka kwashe da dariya  
Zayyad yace dayake basabawa kayi da biyayyar ba ma bata dace dakaiba  
 
 
Dagash yayi murmushi yana juyi kan kujerar shi  
 
 
 
 
 
****
Mummyn Aymana da hajiya zabbau zaune gaban boka ne ko malam suke ce mishi su sukasani  
 
 
Dariya yayi aikinsu amma sai an aiki aljanu birinin sin  
 
 
Za atura wa alhaji aljanar dazata shiga jikinsa yaji bayason duk wani Wanda yashafi amaryarsa bare kuma har yasake tunanin aurawa Dagash maryam  
 
 
Murna sosai sukayi suka zuba makudan kudade sukayi gaba  
Hajiya zabbau tace zata dawo kuma amata aiki kan mummyn Al’amin a tsaneta agidan  
 
 
 
 
 
***
 
Antyn maryam tana zaune itada Lil Al’amin a falo yana cinyarta  
 
 
Maryam kuma na kitchen tana daura abinci daddy yakira wayar anty tasameshi a dakinsa  
 
 
 
Anty tana zuwa daddy yataso yakarbi lil Al’amin itakuma ya riko hanunta suka karasa ciki  
 
 
Yace daman maganar bikin nan angama da maganar kayan daki  companyn mu dake Singapore nabasu order na komai  
 
 
 
Nakiraki ne muyi maganar abinda kike bukata keda yarinyata maryam nagame da hidiman biki  
 
 
 
 
Tunfitowar anty hajiya zabbau ke labe a bayan ta tana musu labe  
 
Taso taji sabanin abinda kunnuwanta sukeji a yanzu  
 
 
 
ai kuwa takado dakin irin hidaman da Daddy ya anty da Maryam sosai kishi yakamata  
 
 
Itama ai auran yarinya zatayi meyasa baimata hakan ba  
 
Sun shiga uku idan dai maganin nan baici alhajiba dasake  
 
 
 
**
Bayan fitan anty zuwadakin daddy  Maryam tana kitchen  tana  hada milkshake dinta dan kullum tagama abinci saita hada tasha tanason abin sosai  
 
 
Haka kawai jikin yabata da mutum a kitchen din nan sakama kon kamshin turaren daya daki hancinta yasa ta saurin juyowa  
 
 
 
Tarazana fuskar nashi dan yau kam a Prince Al’amin yazo mata  
 
Cikin in ina tace sannu da shigowa yaya yamaka mata banzan kallo yace meye dalilin dayasa nake kiranki kike rejecting call dina  
 
 
Maryam ta turo baki Cikin shagwaba tace bakomai yaya kainane yake ciwo yace oh really zo naji naga bakin karyar  
 
Ya matso tamatsa yakamo kunnenta yace nizakiyiwa karya ko cikin kukan shagwabar dayake rikita dagash tace yaya dazafi fa yace ai zafin nakeson kiji  
 
 
Dakyar tasamu yasaketa yace kikawo min abinci ina falon anty  
 
 
 
Yana fita maryam tace kai wannan mutum akwai issa saikace dashi tadafa abincin  
 
 
Ya zauna kan kujerun falonsu maryam rana ta farko kenan daya taba zama a falon yanayin tsabtar gurin a burgeshi sosai  
 
 
Mummyn shi tana da tsabta sosai sai dai ita yan aiki take sawa sugyra mata koina bata son datti kokadan shiyasa ma yayi gadonta  
 
 
To yaga wadanda dakansu ma suke komai kaman basu San wahalar jikinsu ba  
 
Shidai gaskiya idan ya auri maryam girki kawai za ta mishi aiki kuwa zai sa adebo mata yan aiki ta huta kawai bayason ta wahala  
 
 
 
 
 
Maryam ce ta kawo abincin a tiren ta ajiye  
 
Yadaga ido ya kalleta yaga tazaro wani katon hijabi  
Dafe kai yayi yace oh my God  
 
Baby bana ce miki banason kidinga sakamin hijabi bane baikisan nan da kwana bakwai kina gidana bane  
 
 
Tobanso tashi kicire kizo serving dina abinci am hungry  
 
 
Maryam zatayi magana yadaga mata hanu  
Ta turo baki tacire hijabin ai kuwa yatsareta da kallo tsaf  
 
Ta tsargu hartasa abincin baisaniba tace ga abincin  
 
Yace kefa tace niba yanzu ba yace nikuma nace yanzu zakici tace dan Allah karka sank dole yaya milkshake kawai zansha  
 
 
Yace nima kinzuba min tace zakashane ka iya sha kuwa  
 
Yace mezaihana idan dai kema kinsha tace shikenan tacika mishi  cup  
Bissimilla yayi yafara cikin hadaddiyar jalouf rice Wanda yasha kayan lambu da nama sosai acikinta  
 
 
Sosai yake jin dadin abincin  
 
 
Tace baka tambayi lil dinkaba yace ai nasan inda yake  
 
Maryam tace au Ashe kaganshi kenan yace yana gurin daddy  
 
 
Maryam tayi murmushi tace haba ai shiyasa naga kasake mana ashe kasan anty bata nan  
 
Dagash yayi murmushi metsada yace waya fada miki inajin kunyar anty  
 
 
Maryam yayi murmushi tace hummmm  
Yace baki yaddaba ko zanbaki mamaki to  
 
 
 
Yakurbi milkshake din yaji dadi har kunnenshi yace wai dame dame ake wannan abun da har kike son yimin rowarsa  
 
 
Maryam tayi murmushi kawai batare datace komai ba  tadauko pillow daya tasa a bayanshi  
 
Dagash yayi murmushi yana enjoying moment din sosai jiyake kaman karsu rabu inama da aransu da zai kasance da Maryam a haka bazai gaji ba  
 
 
 
Yace baby maganar lefenki ba  
Sai yaga tabata rai sosai ta turo baki  
 
 
Dagash yace wai mekike nufine idan namiki maganar aure sai kibata rai tace yaya nifa wallahi tsoro nakeji gabana yana faduwa  
 
Ba lalle ka iya zama daniba idan har Kasan abinda kedamuna  
 
 
Dagash ya kura mata ido yasan abunda take nufi zurfi cikin yahanata tayi magana yaso tayi magana ne yanuna mata  shi zai aureta a yanasonta a haka  
 
 
Amma taki fada mishi komai sai dai kawai tayi ta kaucewa  
 
 
 
 
 
****
Abu  ya gagara fa wa manyan mata da sunki saka mummyn zayyad aciki saboda kartasan abinda suke ciki  
 
 
Ita mummyn Aymana tana son su kwace gidan ne itakuma hajiya zabbau tana son anty tabar musu gidan  
 
 
amma abin yaki ci yaki cinyewa  
 
Sai kawai suka nufi gidan alhaji dan asabe suka mummyn suhaila suka zauna suna mayar matada komai  
 
 
Mummyn suhaila tace au kuda kuna ta kona ta kona kudinku gurin malaman karyar nan ne aikin banza  
 
 
Tace ai wannan aiki sai kirsa da hada tuggu  
 
Hajiya zabbau tace kaman yaya kenan hajiya  
 
 
Nan mummyn zayyad tashiga tsara musu yadda zasuyi kuma hajiya zabbau ita zata musu wannan hadin da suka kulla  
 
 
Akan wai tasamu wani katon tabiyashi yaje dakin anty idan dai daici daddy zaishiga  
 
Sai yayi kaman shi kwarton antyne yasaba zuwa ma  
 
 
 
Hajiya zabbau da mummyn Aymana suka yi shewa sukace lalle hajiya kinsan kan duniya  
 
Tace a to mudun wasane  
 
Nagidana ma tarata nakeyi rana daya alhaji zaiyi waje da ita wallahi  
 
 
Daga ita har agolarta mummyn alyamana tace mutane sunzo duk suna son hana mu jin dadi rayuwa  
 
 
Mummyn zayyad tace ai barni dasu shi wannan dan ma kallonshi nakeyi wallahi indai ina raye bazai taba auran yarinyar nan rahama take kowa ba  
 
 
Itama inan ina Neman hanyar dazan kulla musu kulleliya subar min gidan kowa ya tsanesu  
 
Nan dai suka rabu cikin farinci kaman sun samu biyan bukata  
 
 
 
 
 
 
***
LIBIYA  
 
ALHAJI IMAM zaune a katafaren office dinsa yayin da abokinshi alhaji sudaise yake ta faman yimashi nasiha akan ya hakura kawai yayi aurenshi ya tabbatar idan yayi aure zai rage mishi radadin abinda ke damunsa  
 
 
 
Alhaji imam yadago da kanshi yakalli yakalli aminin nasa yace sudais bazaka gane abinda zuciya ta yakeciki ba  
 
 
 
Tunda nake bantaba fadawa wa wani wannan sirrin ba sai kai yau zanfada maka koda zuciya ta zai dan damama  
 
 
 
 
Alhaji sudais yace ina sauraronka  
 
 
 
Alhaji imam yace idan bazaka mataba nataba tafiya Nigeria wani aiki na tsawan shekara biyu   ko  
 
 
Yace kwarai kuwa  
 
Nan da nan alhaji imam yakwashe labarin komai yafada mishi  
 
 
Alhaji sudais yace innalillahi wainnanirirairaju’un ya mai mauta sau uku  
 
 
Alhaji imam yace abinda yasa sauran bandamu dasuba su dasaninsu hakan tafaru sakamakon kwadayin kudi dasuke yi  
 
 
Kuma dukansu ba budurwa acikinsu kaga sunsaba da rayuwar ma kenan  
 
 
Amma ita wannan yarinyar maryam yarinyace sosai dan bazata wuce shekaru shatakwas ba aduniya kuma kamila ce sosai dan ganin danayi mata cikin hijabinta naganta  
 
 
 
Nasa yarana suka dauko min ita na aureta da karfi naso a washagarin auran nasaketa ta tafi sai dai ina naji ba irin mace da ake saka lokaci dayabane  
 
 
Sai nabarta tare dani harna sati  
Sakamakon kiran da akamin jikin hajiyarmu yatashi shine nasaketa nasa suka maida ita garinsu  
 
 
 
Tunda daga kan yarinyar nan har yau bani da nutsuwa bani da kwanciyar hankali  
 
 
Allah ya jarrabeni da matsanancin sonta a raina kuma a yadda nake gani idan har bansamu maryam bazan taba aureba har abada a rayuwata kuma haka zan mutu da son maryam a zuciyata  
 
 
 
Alhaji sudais yarasa bakin maganane yayi shiru yace na tausaya yarinyar nan sosai  
 
 
To yanzu baka sake komawa ba tunda kasan garinsu  
Alhaji imam yace naje  garin nami labarin ance ai mahaifinta yabar garin gabadaya da iyalansa sunko cikin garin medugiri  
 
 
 
 
Alhaji sudais yace ya ilahi Allah ka kawo mana taimako  
 
 
Hawaye ne suka karasa saukowa daga idon alhaji imam yace kataimaka min sudais narasa yadda zanyi wallahi kwalwata yatoshe  
 
 
Gashi hajiyarmu da yaya nura suna tunanin wai ko bani da lafiyar yin aure ne dasunsan abinda na aikata da sunyi Allah wadai da halina  
 
 
 
Alhaji sudais yace ya isa haka abokina kayi shiru kayarda da kaddara kacigaba da istgifari da neman gafarar Allah  
 
 
 
Abinda zamuyi yanzu shine duk inda yarinyar nan take a Nigeria dole mu aje komai muje munemota  
 
 
Kanemi gafararta batun wai kayi tunin samun ta matsayin mata wannan kacire azuciyarka tariga tayi aure  
 
 
 
Kukan alhaji imam ya tsananta yace kana nufin narasa maryam kenan har abada  
 
alhaji sudais yace kayi hakuri mana imam kazama namiji bansan ka hakaba kayarda da kaddara mana wannan Abu tabbas jarabawa ubangiji ya jarrabeka dashi saboda ba halinkabane no shaida ne akan ka imam  
 
 
Sosoi alhaji imam yake kuka kaman karamin yaro saboda azaban tausayin kanshi idan baisamu maryam a matsayin mata ba  
 
 
 
Nan suka yanke shawarar zuwa Nigeria Neman maryam da danginta  
 
 
 
 
****
Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya yau Allah yakawo mu auren AL’AMIN ZAYYAD FAISAL Wanda za a daura karfe hudu na yamma  
 
 
 
 
 
Gida yacika makil da mutane dangin su daddy da abokan arziki Hajiya zabbau ma da yan uwan ta  
 
 
 
Mummyn Dagash ma kannanta da matar babban yayansu duk sunzo  
 
Sai kawayenta manyan hajiyoyi sai matar shugaban kasa da mata gommonini duk suna bangaren mummy  
 
 
Ana tayata Murna yayin da ita kuma zuciyar fal da bakin cikin wannan Abu sai ganin mutane ta boye komai a ranta  
 
 
 
Allah sarki anty ita ba fita ko ina suke ba batasan kowa dan haka dakinta bakowa sai kawayen maryam kuma suna can dakinta ma  
 
Matan megari ne daman zasuzo to suna hanya basu isoba  
 
Sai a yau anty tayi kukan dangi sosai daga karshe ta goge hawayen ta tashiga wanka  
 
 
 
Dai dai likacin da Hajiya zabbau takira katon gardin nan a waya tace yazo zata bude mishi hanyar baya yashigo  
 
 
 
Haka kuwa akayi tsaf yashigo ba Wanda yaganshi yashi harcan bedroom anty na taimakon Hajiya zabbau  
 
 
 
Itakuwa anty tana bathroom dinta tana aikin kuka tagama wankan har ta zura doguwar Riga amma tana ta aikin kukan rashin iyaye  
 
 
 
Daddy suna zaune a compound din gidan sa shida su alhaji dan asabe suna tattauwa  
 
 
Sai yaga motar da yabayar aje a dauko su matan maigari sabada anty tadan ji dadi  
 
 
Cikin farinci ya musu iso har part dinta  
 
Yanuna musu kujera suka zauna yace yace bara nakira muku ita tana ciki ne  
 
 
Kafin daddy yakarasa dakin anty sa shegen gardin nan yafara magana kamar haka   
 
 
Kai amma Gaskiya maryam kinsan kan duniya wato dan kinga bakowa a ashashinki shine kika zamu inzo gidako  
 
 
Shifa wannan tsohon mijin naki yana dauka kedin wata ta Allah ce ko  
 
 
Dan Allah kiyi sauri kufito daga wankan nan nima na watsa nace kibari muyi tare kince na tsaya kifara saboda kifita da farko  
 
 
anty dake durkushe bandaki taji kaman magana a bedroom dinta sai tayi saurin budewa dai dai lokacin da daddy yabanko kofar yashigo  
 
 
Jiri ne kefaman diban daddy saboda abinda yaji kuma yagani  
 
 
Maryam dinsa takawo mai kwarto daki  
Matar dayake so fiye dakomai ya yarda da ita  
 
 
 
Ai kuwa wannan katon yafara shikenan kinja mana maryam yau asirinmu ya tuno anty ta daga hanu tasa akai tace nashiga uku  
 
 
Waye kai dan Allah kafadi gaskiya cewan bansan ka ba  
 
 
Wallahi alhaji bansanshi ba tana kuka daddy kuma da idonsa suka canja kala zuwa ja yace kincuceni maryam kinci amanata maryam  
 
Duk hallacin Dana miki ace da wannan Abu zaki saka min  
 
 
Ya bar dakin dasauri anty tabi bayanshi tana kuka tana wallahi alhaji bansanshi ba sharri aka kulla min
 
 
Daddy bai saurareta gashi duk inda suka wuce sai abinsu kafin wani lokacin gida yadauka ai kwarto adakin amaryar alhaji  
 
 Maryam suna daki bata San meke faruwaba ganin su nazeefa sukayi sunbanko kofar dakin  
 
 
Nazeefa tace to kina ga uwarki can an kama ta dabkwarto yau dai asiri ya tuno  
 
 
 
Cikin zafin nama maryam  ta tsinke na nazeefa da kyawawan marika har uku  
 
Tace har kin isa kidan ganta uwata wanann kazamin aikin ban dau mataki ba  
 
 
Tana gama fadin yahaka tayi waje falo ta nufa ganin taron mutane a falon yasa gaban maryam faduwa ta karso taga antynta a tsugune tana kuka  
 
 
Muryar daddy taji yanacewa nasakeki saki uku maryam  
 
 
Iya Kalmar dataji kenan ta yanke jiki tafadi kasa sumammiya anty tayi kan maryam tana maryam kitashi dan Allah karki mutu kibarni kedai kika rage min yanzu  
 
 
 
Anty asiya ta zo aguje itama ta tallafo maryam din sai suka ga jini na zuba yana bin kafar maryam  
 
 
 
Anty shukura tayi salati ta dauki waya takira doctor nabila  ba afi minti  biyarba ta karaso tana ganin maryam tace ai bari tayi tasamu miscarriage ai kuwa anty kukan ma yakasa zuwa saboda tashin hankali  
 
Kasa kawai take kallo takasa motsi  
 
Falon yadauki magana Hajiya zabbau tace Allah mungode maka da maka da tuni asirin munafukan agidan nan  
 
 
 
Mummyn Dagash tace nice da godiyar Allah ashe an yi rufarufa za a aura wa Dana yarinyar datagama yawon taxubar  dinta to ta Allah bataku  
 
 
 
Kowa da abinda yake fada Mara dadi akan su anty  
 
 
Daddy king da alhaji dan asabe jikinsu duk yayi sanyi ballantana uban gayya daddy  
 
 
 
Shigiwar Dagash da alhaji imam da abokin shi  alhaji sudais ne yasa kallo yakoma Kansu  
 
 
 
Dagash yace mekefuruwa haka agidan  
 
Mummy cikin jin dadi tace Allah yasoka my Son da ka rainin dan shege agidanka  
 
 
Kan dagash yadaure kafin yayi magana Alhaji imam yace mekike fada Aisha tace ai yaya bazaka gane ba mushiga kawai kuhuta kwaji komai  
 
 
 
Kaman daga sama yaji muryar da bazai taba mantawa dashiba a rayuwarsa anty tadago kai tana kuka tace Allah meyasa baka kashe ni ba kafin zuwan wannan rana  
 
 
Caraf idonsu cikin najuna  cikin tsanin firgici anty tazuba razanannar kara tana nuna Alhaji imam da hanunta tayi bayan tafafi anty asiya tayi saurin tareta  
 
 
 
Alhaji imam kuwa salati yake ta na natawa yazube shima dagash ne yayi saurin taroshi  
 
 
 
Mummy tace wai me kefaruwane bangane ba na shiga uku na  
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
Your comment is needed  
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan*💻
[15/07, 1:12 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers*
 
 
Dedicate this page to duk wani wanda page 41 to 45 yatabashi to nabashi kyautar wannan page keep it up keep smiling keep pushing don’t ever think to ignore my novel saboda zai muku anfani zai nishadantar daku 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
 
 
 
Gaskiya masoya Al’amin ba abinda zance akan wannan touching hearts page din sai godiya saboda yanuna tabbas ana tare so I choose page 41 to 45 to be my best page much love to this page 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 4⃣6⃣to5⃣0⃣
 
 
 
 
Al’amin zaune a gidanshi dakusan two weeks kenan yana cikin ta kuma ba abinda yakeyi sai ibada kuma alhamdullila yana jin saukin zuciyarsa  
 
 
 
Ya dauko wayarsa ya kunna  
Kaman jira akeyi yaga kira yashigo yana dubawa yaga Vicky ce wani sabon tsanarta yaji tsaki yayi ya rejecting call  
 
 
Sai kuma Ga kiran zayyad yana dagawa zayyad to mutumin tunda naga number din Nigeria nasan kasauka kenan  
 
Dagash yace ai tunjiya nayi landing ina gidana na GRA  
 
 
Zayyad yace ok ganin zuwa nima ina kusa da GRA din dagash yace ok saika karaso  
 
 
 
Mummy zaune falonta suna waya da yayanta Alhaji imam yace next months zai shigo Nigeria tace to Allah yakawoka lafiya amma dan Allah ka  kawantar da hanklinka yaya  
 
 
Wallahi damuwarka yana affecting dinmu sosai ni anyama yaya ba aljanabace kuwa  
 
 
 
Alhaji imam yayi murmushi yace Aisha kenan bazaki fahimta bane  
 
 
Maryam yarinya ce sosai dan I was think ko Dana Al’amin ma yagirmeta  
 
 
Kuma mutumce kaman ke mummy taja numfashi tace to Allah yasa adace yace amin  Aisha kiringa sani a adduarki tace insha Allah yaya Kaine mutum nafarko a adduata  
Sukayi sallama ta ajiye wayar cike da tausayin dan uwan nata  
 
 
 
 
 
 
Zayyad yayi sallama a falon dagash  
Yaganshi kwance kan doguwar kujera  
 
 
 
Zayyad yace subhanalla Dagash kaga yadda karame kuwa  
 
 
Murmushi yayi yace ai dole na rame zayyad ace mutum ba ‘abincin kirki sai snacks ai dole  
 
 
 
Zayyad yace dan iska ashema laifinkane wai kai yaushe zakadena wannan akidar kyamar taka  
 
 
Abincin mutum biyu kawai kakeci a rayuwarka   
 
 
To aidakasani sai kayi tafiyar da ita maryam din  
 
Jin zayyad ya ambaci sunan maryam yasa gabanshi yafadi  
 
 
 
Zayyad bailura da hakan ba yacigaba da maganarsa  
 
Yace amma dai yakamata ka koma gida yau ko tunda kace tunjiya kana gidan nan  
 
 
Dagash yace yanzu kuwa bara nayi wanka nafito mutafi  
 
 
 
 
 
 
 
Dagash yayi parking a parking space na compound dinsa yafito cikin kasaita kamar yadda yasaba  
 
 
Maikatan gidan suna ta gaisuwa yana daga musu hanu  
 
Yana shiga falon tunda yaga baiga su suhaila a falonba toyasan basa nan  
 
 
To ina maryam ya tambayi kanshi yatura kofar dakinta  
 
 
 
Yaganta kan abin sallah tana ta tunani da alamu ta Dade a haka  
 
 
Karasowa yayi yasa hanu yacire tagumin datayi frgit maryam ta zabura ganin dagash ne gabanta ya mugun faduwa  
 
 
Gani take zaigane abinda yafaru da ita  
 
 
Yace lafiyanki kuwa tayi murmushi tace lafiya kalau yaya kawai  dai banji shigowarka bane shiyasa naji tsoro  
 
amma yaya karame kasake haske lafiya kuwa  
 
Murmushi dagash yayi yace nayi kanwata da abincinta Kinga kuwa ai dole na rame beside ma kema kinrame baby meyasameki kinyi rashin lafiyane  
Maryam tace a nayi kuma anty shafa ta kuladani dagash yazaro ido yace  shine baki fada minba baby  
 
Wani hospital kukaje maryam tace bamuje asibiti magunguna ta karbo min yace no banyardaba zansake dubaki da kaina bayan nahuta banason musu  
 
Me kika dafa ne kitemiki dan al’amajiri  
 
 
Maryam murmushin dan almajirin dayace takeyi ta tuna rabonta da shiga kitchen ma ta manta shafa’atu tace me dafa musu abinda yasauwaka  
 
Ta tafi school ne duna da lectures  
 
 
Ta kalleshi  tayi murmushi tace to kaje kahuta zan dafa maka Abu maisauki yanzu insha Allah  
 
 
Yaja hancinta yauwa good girl yamata murmushi yafita daga dakin maryam ta bishi da kallo  
 
 
Tashi tayi tashiga kitchen din tafara shirin girka mashi abinda zaici  
 
Shafa’atu tayi sallama ganin Maryam bata daki saitayi nocking din toilet  
 
Bata ciki sai tafito falo ganin kofar yayanta a bude yasa tashiga harsama ta haura tasameshi har yayi wanka yashirya cikin wata lallausar farin yadi half jamfa ya balain mishi kyau shafa’atu tayi sallama tagaida yayan nata yace a a shafa’atu kindawo tace a yaya  
 
 
Yace ya lectures kina karatunko baki bari soyayya ya rinjayi karatunkibako  ta sunkuyar kanta tace ina yi yaya  
 
 
Shigowar maryam cikin doguwar hijabinta da tiren abinci yasa shafa’atu mamaki  
 
Tace au dama ciwon duk na rashin ganin yayane  
 
 
Kafin maryam tayi magana dagash yayi yace ai ba itakadai bane tayi missing din nima bakiganni ba kwana biyu babu nice food dinta  
 
 
Shafa’atu tayi murmushi tace gaskiya kam karame sosai  
 
amma itama maryam yaya harda rashin cin abincin  
 
Ya kure maryam da ido sosai yace hakane baby bakyason cin abinci ko  
 
 
Maryam cikin salon muryarta tace inacifa yace banyardaba  
 
Zonan muci abinci tace yaya nakoshi yace banason musu  
 
 
Ba yadda zatayi haka tadauki spoon tana ta jujjuya abinci batayi tsammani ba taga yakawo abinci bakinta  
 
 
Shafa’atu ganin kaman ma sun manta da ita agun tace barinje na watsa ruwa  
 
Tace maryam Allah yasa da wannan abinci ba yaya kadai kikawa ba maryam dai murmushi tayi abinta  
 
 
Tace yaya zanci dakaina yace banyardaba haka yasauko kasa shima yana bata shima yana ci  
 
Tundaga wannan ranar kulawa ta musaman take  samu daga yayan nata  
 
 
Abin yana mugun daga hankalin mummy sosai tarasa yadda zatayi  
 
 
 
 
 
 
***
Bayan wata biyu maryam   hankalinta ya Dan kwanta sakamakon kulawa datake samu wajen yayan nata  
 
 
 
Duk yadda su Aymana da suhaila suka kaiga ganin sun takura wa maryam basu samu damaba  
 
 
 
 
 
Maryam tana zaune a dakinta tana zaune kan resting chair fruit salad tayi takesha  
 
 
Dagash yafado dakin murmushi suka sakarwa juna murmushi karasowa yadauki fruit salad din yafarasha  
 
 
Yace kinsan meye ta girgiza kai alamun a a yace to daddy yakirani anty ta aihu ‘Dana miji yau dasafe  
 
 
 
Maryam cikin tsananin farinciki tace Alhamdullilah lalle ma anty shine bata fada minba cikin murna tafara kokarin kiran anty a waya
 
 
 
Hajiya zabbau bakarakaramin hauka taso tayiba jincewar anty ta haifi  yaro namiji  
 
 
Sosai tashiga bakincikin abin har yakaita ga takasa zama ta samu mummyn Aymana dazancen nan da nan kuwa tabata shawarar da zuwa gurin boka  
 
 
 
Mummyn al’amin kuwa ba abinda yadameta ita damuwar daman akan uwarce karta jamusu tsiya saboda ance idan talaka ya rabi mekudi zai iya talaucewa  
 
 
Takira daddy dakanta tamishi barka yaji dadi sosai Dan baiyi tsamanin hakan ba  
 
 
Sai dai yayi yayi sugaisa da anty taki acewarta itafa ba abinda zai hadata da amaryar daddy  
 
 
Kwanansu anty shida acan bayan ta haihu suka dawo Nigeria saboda so yake ayi suna sosai  
 
Ranar suna daddy yawa yaro huduba da AL’AMIN   wato dai yawa dagash takwara kenan saboda tsananin soyayyar dake tsakanin daddy da dagash yasa yawa dagash takwara  
 
 
Sosai dagash yaji dadi dama gashi tunda yadaura idonshi kan yaro yaji yashiga ranshi   
Yaron sosai suke kama da daddynsa komai nasu daya  
Dagash yayi rawar gani sossai yasaki kudi wa takwararsa  
 
Har ya mallakawa lil al’amin jirgi guda daya Wanda yake mallakin dagash yabashi kyauta sosai daddy yaji dadi sosai  
 
 
Harda gida abin dai ya daddy dadi sosai yayin da mummy ma bata damu da kyautar da danta yayi ba saboda itama taji dadin yadda daddy ya karrama danta nata kwallidaya  
 
Hajiya zabbau dai mutuwane kawai batayiba  
 
 
Anty asiya kuwa yau take hanyar zuwa shiyasa aketa murnar zuwanta  
 
Sosai dangin su daddy suka zo suka taya shi murna anci ansha sosai  
 
 
Maryam kuwa taki rabuwa da jaririn  
 
Antynta tayi kyau sosai tasake dawowa yarinya shakaf kowa yaganta bazaice tana da kaman maryam ba gaskiya daddy ya iya kiwo sosai  
 
 
Maryam ta kalli anty tace anty na kinga yadda kika dawo kuwa ai bawanda zaiyarda cewar wannan uwatace sai dai ace yayata ce  
 
Anty tayi murmushi tace kinci gidanku  
Kebakiga inda kika komaba ko Maryam kinyi kyau sosai lalle a gaida wannan yayan naki  
 
Lokacin da muka barki wajenshi hankalina baikawanta ba kwatata amma Dana ganki a yanzu na tabbatar da ya rike minke yadda yakamata Allah yasaka da alkairi  
 
 
 
Shigowar anty asiya ne yasa Maryam shiru daga maganar datakeson yi  
 
Anty asiya da murmushi ta karasa wajen anty tana murmushi tace koda bansani ba kece small mama dinmu ko anty tayi murmushi tace asiya ko  
 
 
anty asiya tayi murmushi tace la ashe nima zakiganeni  
 
Anty tace haba asiya ai tunda naji kince small mama nagane wacece duk da banganki a fuska ba ainasan muryar ki  
 
 
Anty asiya tayi murmushi tace toyanzu dai ina kanwarmu Maryam ita nakeson gani  
 
 
Anty tayi murmushi tace to ga Maryam a bayanki tana nane da jarari kamar bazata ajiyeba  
 
 
Anty asiya suka hada ido da Maryam tayi saurin cewa anty sannu da zuwa  
 
 
Anty asiya takasa magana ta kalli anty tace small mama yanzu kina da budurwa kaman Maryam what’s a surprise  
 
 
Anty batace komaiba Maryam tayi murmushi tace kema kema dai kya fada anty asiya saboda haka daga anty kinkoma yayata Dan nasan kona fada bazasu yadda ba  
 
 
 
Anty asiya tace gaskiya kam ba mai yadda  
Tace amma gaskiya Small mama Maryam ta dabance ai tafiki kyau ma sosai duk da kema din batayan baya bace wajen kyau  
 
 
Anty tace ina zaki hadani da Maryam asiya baruwana duk sukayi dariya gaba dayansu  
 
 
Anty asiya takarbi lil al’amin  
Tace kai masha Allah gaskiya baby maikyau duk tunranda aka haifeshi naganshi ta watspp  
 
 
 
Anty asiya tace anty saura kihaifo mana mace  maikama da sis Maryam kyakykyawa  
 
Anty tayi murmushi tace rufa asiri asiya wani haiuwa kuma wannan ma Allah yaraya  
 
Anty asiya tayi murmushi tace ai insha Allah yanzu kifara  
Nan dai sukayi ta hirarsu  
 
 
 
 
 
 
Bayan sati uku Maryam na zaune a falon antynta tana kallo  
 
Sai taga wayarta nakara tayi kaman bazata dauka ba  
Sai kawai ta daga abinta aikuwa al’amin yazo gidan yace futo kisameni a falo  
 
 
Yakashe wayar shi Maryam ta tadauki hijibinta tasaka tayi hanyar falon  
 
 
Shikadai tasamu agurin nan tazauna yace wato kinbar gidana shine harni kinbari ko baby  
 
Maryam tayi murmushi dayake sata takara kyau sosai  
 
Tace bahabane yaya yace oya jeki kawo min lil al’amin kizo muyi hira  
 
Ta tashi tana murmushi tana dawowa da lil al’amin dagash yakarbeshi yaji dadin ganin yaron Dan indai yazo gidan to yakan sa adauko mishi yaron  
 
Duk da bawani iya rike jararai ya iya ba sosai  
 
 
Maryam tayi ta mishi dariya  
 
 
Mummy ce ta fito ganin dagash da Maryam bakinciki yakamata  
 
 
Takaraso gurinsu tace son wai yaushe zakafara jin maganata agidan nan  
 
 
Meyasa kullum kake Abu kaman karamin yaro ne  
 
Bana hanaka mu’amala da wannan matsiyaciyar yarinyar bane jinin matsiyata mayu matsafa dabbobi Wanda ba abinda suka sani sai zuwa gidan boka da malamai  
 
 
Duk abinda ake was Maryam agidan baitaba damunta ba sai wannan zagin mummyn nayau din Ashe kuwa duk a kunnen antynta  
 
 
Dagash yace haba mummy why meyasa zakiyi haka for God sake wannan kalmomin naki sunyi yawa akansu  
 
 
 
Kafin dagash yacigaba anty ta matso kusa dasu tasamu fuskar maryam cikin zafin rai ta zabbaga mata mari  tace kukan mezakiyi maryam tunda muke a rayuwar mu babu  inda aka taba cimanata mutunci irin wannan  
 
Kinsan meyasa namareki sosanake kiji zafin aranki sannan kuma kisan maganar dazan fada miki kidauke da muhimmanci  
 
 Su hajiya zabbau ana jin hayaniya dukansu suka taru a falon  
Dinjin wainar da aketoya wa sosai taji dadin cin mutuncin su maryam da  mummy tayi anty asiya kuwa cikin bakin ciki takoma daki takira daddy a waya  
Su  naxeefa kuwa da afnan abin nema yasamu  
 
 Anty tacigaba da magana Maryam banyarda ko hanya yasake hadaku da Al’amin ba wallahi idan kikasake nasake ganinku tare sai tsine miki maryam  
 
 
Cikin tsananin kuka maryam tadago ido haba wannan wani irin masifane antynta bata taba zaginta ba bare ta sa hanu ta taba lafiyar ta  
 
 
Sai gashi yau har tana ikirarin tsine mata da gudu takarasa dakin su tabar falon  
 
 
Anty ta kalli mummy tace  hajiya mungode da cin mutuncin dakike mana nida yata acikin gidan nan amma inason kisani  bazan  baki amsaba saboda sanin darajar manya Dan koba komai ba maryam nima kin haifi Wanda yafini bare maryam  
Dan haka Allah ya huci zuciyarka ta kalli dagash Tamika mishi hanu yabata danta yabata takuwa juya tayi cikin part dinta  
 
 
 
Dagash ya kalli mummy yace mummy yaushe kika dawo haka nasan bakyason talakawa amma bata tunanin zaki iya cin mutuncin mutum har haka ba  
 
 
Tace au yanzu duk abin dayafaru agabanka son baimaka ciwo ba abinda akamin  
 
 
Mena maka haka ina soyayyar da kake nunamin son akan wadan nan matsiyatan   mutanen  
Yace haba mummy enough please  
 
 
Daddy ne yashigo  shida daddy king wato memartaba kenan dama suna tare asiya takira daddy tace mishi gida balafiya wai me ke faruwane  
Haka mummy tace wai daga na yanke alakar dake tsakanin shi da wadan nan matsiyatar mutanen  
 
 
 
Daddy ya mata wani mugun kallo yace suwaye matsiyatar tace akwai wasune ne bayan matarka da yarta  
 
 
Ran daddy yayi dubu yabaci  
Yace haka kikace tace to na nawakuma alhaji  
 
 
Shikenan to ina mai tabbatar miki al’amin bashida mata sai matsiyaciyar dabakyaso kinga sai a Haifa maki matsiyatar jikoki kenan kinga daga nan sainaga nazagin matsiyata  
 
 
 
 
Cikin da tashin hankali mummy tace wallahi alhaji baka isaba Dan kwalli daya kace zaka bashi wadan nan marasa asalin Wanda tunda suka zo gidan nan ba Wanda yabata zuwa Yace yau gashi Dan uwansune yazo  
 
Karkamanta sunkai kusan shekaru hudu agidan nan saboda wallahi idan sama da kasa zata hade bazan yarda ba  
 
 
 
Cikin dacin rai daddy yakalleta  
Kafinta yayi magana maryam ta zo da gudu tarike kafan daddy tace daddy Dan Allah karkayi haka wallahi bazan auri yaya ba  
 
Koba Dan komai ba kodan bamu da gata shi maigatane  
Hakan baifaruba ma mummy batason mu bare kace haka daddy Dan Allah karkiyi min haka  
 
 
 
Daddy yadagota Yace maryam tunda nake daku  nataba banbantaki tsakaninki da yarana  
 
Maryam ta girgiza kai yace ok to indai hakane ninake da iko da Ku acikin gidan dama duk wani Abu me numfashi saboda babu Wanda ya isa yasake saku kuka agidan nan kuma hukunci na Riga nayanke shi  
 
 
Cikin meban tausayi tace daddy Kaduba Dan Allah koda ba Dan komai ba shima yayan baice yanasona ba taya za a mishi dole daddy abin zai min yawa kayi hakuri takarasa maganar Tana kuna kuka  
 
 
Kaman daga sama dagash yace wayafada miki bana sonki maryam inason ki kuma nashirya auranki kaman yadda daddy yabukata  
 
 
Abin yadaki zuciyar mummy dama su hajiya zabbau sun rikice shikenan gida zai koma na  wadan nan matsiyatar  
 
 
Hajiya zabbau tace gaskiya alhaji wannan ba adalcibane yaza a yi daga zuwan mata gida duk sun asirceka kaida danka  
 
Kuma badama muyi magana wannan ma ai zalincine komai an mallaka musu ko uwarsa bai wa kyautar jirgi ba sai wannan yaron Dan matsiyaciya
 
 
Daddy yace ke kuma wayasa bakinki aciki shasha kawai wato nine matsiyacin tunda danane  kince matsiyaci ko  
 
 
Maganar anty ta fito daga part dinta daman duk abinda kefaruwa Tana jinsu  
 
Tace kayi hakuri alhaji bazan taba bari maryam ta auri duk wani abunda yashafi hajiya ba saboda tadade tana cimana mutunci agidan nan  
 
Kuma bazata hakuraba zatacigaba da ciwa maryam mutunci saboda tunfarko ta nuna bata kaunar mu Dan Allah kayi hakuri bazan iya ba  
 
 
 
Daddy ya kalli anty yace maryam wato kinason nuna min in ban isa da maryam ba kenan da har zanzartar da hukunci kice be mikiba  
 
 
Cikin kuka anty tace kayi hakuri alhaji Dan Allah banufina kenan ba duk duniya maryam bata da uba da yawuce ka  
Kasamo mata koda megadin gidan nan akan kabata al’amin  
 
 
 
Hajiya zabbau tayi shewa tace to mungaji da garafa sa bamuga kahoba  
 
Wai idan yarinyar tana da uba kimaida ita gurin ubanta mana kodayake anshigo daula ai baza aso afitaba towa yasani  ma ko yar gaba dafatiha ne  
 
 
 
 
Batayi tsamaniba taji saukar mari a fuskarta daddy ne yazabga mata zai karamata daddy king yayi saurin rike hanunshi  
 
 
Cikin zafin rai yace zauna  yaya  
 
Ya kalli  hajiya zabbau yace ashe haka kike hajiya wallahi kunbani mamaki bantaba tunanin haka daga gareku ba  
 
 
Kuma ina mai tabbatar muku nan da sati biyu zan daura auren al’amin da maryam  
 
Bawanda ya isa ya hana sai Allah  
 
 
Mummy al’amin cikin zafin rai ta wuce dakinta anty kuwa takasa tashi jin wannan tonan sililin da aka musu agaban jama’a akaci mutuncin su  
 
 
Da kyar daddy  da daddy king suka bata hakuri suka mata nasiha daddy dakanshi yaraka anty daki yadawo suka fita da daddy king  
 
 
 
Dagash yakalli maryam da inbanda kuka ba abinda takeyi  
 
 
 
Yace baby bazakiyi shiruba  
 
Cikin kuka tace yaya meyasa kace kansona bayan nasan bahakabane kawai kafadane Dan kana cikin haushin abinda mummy tayimana  
 
 
 
Dagash yace maryam waya fada miki bana sonki  
 
Tunda nake bantaba jin son wata maceba sai akanki bansan soba sai akanki  
 
 
Maryam bansan yadda zan lissafa miki  yadda kike acikin rainaba  
 
 
 
 
Inason ki ina kaunarki zan aureki zan baki gatan dabaki taba tunain samuba a rayuwa in fact maryam kece rayuwata I can’t do without you  
 
 
 
 
Maryam tadaga kai takalleshi shima yadaga mata gira  
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
 
Your comment is needed fan  
 
 
 
 
 
Much love to your nice comments  
 
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:13 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
 *Dedicated to gorgeous writers forum*  
 
 
 
 
 
 
 
 _🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai  
 
Comment harda read more 🤔much love to your love and care  
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 5⃣6⃣to 6⃣0⃣
 
 
 
 
 
 
Cikin tsananin tashin hankali dagash yazaunar da Alhaji imam dake kokarin faduwa  
 
 
 
Dagash yace asiya kudauko to mutafi hospital acan zan fidubata dakyau  
 
 
Cikin sauri yaga maryam wacce ke kwance cinyar shafa’atu jini nazuba mata  
 
 
ai baisan sanda yaisa waje  yaduketa cak yayi motaba  
 
 
Anty asiya da doctor nabila su kama anty zuwa mota  
 
 
Shafa’atu kuma ta je tadauki lil al’amin ta goyashi suka nufi hospital  
 
 
 
Alhaji imam yatashi yayi hanyar waje duk da jirin dake dibansa  
 
Dasauri alhaji sudais yakamashi yace  haba imam kanutsu hankalinka yadawo jikinka kafin katashi  
 
 
 
Alhaji imam yakalli alhaji sudais yace maryam ce fa itace fa akafita daita bata numfashi sannan kace nazauna annan nutsuwa tazomin ai bazaiyuwuba ma nitsuwata yana tare da maryam  
 
 
Cikin rashin fahimta mummy ta karaso tace wai yaya mekefaruwa ne kasanar dani Dan Allah kasani a duhu  
 
Kafin yabata amsa daddy king yace duk wannan maganar agida bazai mana ba kutashi mubisu hospital din kawai  
 
 
Dakyar alhaji Dan asabe suka rike daddy yashiga mota  
 
 
Mummy da hajiya zabbau da dai sauransu masu son jin gulma haka aka nufi dagash memorial hospital  
 
 
 
 
Yanazuwa zuwa yakira zayyad a waya shiya duba anty a inda aka shigar da ita imagency shikuma dagash yasamu yaduba  maryam  
 
 
 
Mutane damkam a acikin  tafkeken reception din hospital din dagash   
 
 
Dagash ne yafito cikin sauri yayi hanyar waje megadi yakira yabashi watafarar takarda yace Dan Allah malam Abdul kaje ka karbo wadan nan magungunan please  
 
 
 
 
Yanzu yanzu Dan Allah kayi sauri  
Wanda dagash yakira da  malam Abdul yayi saurin karba  
 
 
Matashine shima Wanda bazai wuce dagash din a haifeba  
 
Kawai dai saboda talauci  da rashin  wayewa yasa yake aikin gadi a hospital din dagash  
 
 
Yaji mamakin ubangidan nasa sosai yau shizaiyi aika harda Dan Allah da rokonsa  
 
 
Gaskiya wannan Mara lafiyar tana matukar muhimmanci a gurinsa  
 
 
 
Baidau lokaciba yakawo aikar ganin dagash din baya falon yasa yashiga ciki yakai mai  
 
 
 
 
Dagash yace Dan Allah karkayi nisa katsaya a kusa Dan zan iya nemanka yace to yallabai  
 
 
Shima yashiga cikin masu jimamin duk da baisan abinda kefaruwaba  duk dai yaga manyan mutane ne  
 
 
 
Zayyad ne yayi nasarrar ganin anty tadawo  hayyacinta  
Tana farfadowa ta tashi tana banson  ganinshi  
 
 
Natsaneshi karkubari yazo kusadani  
 
Zayyad yace anty kikwantar da hankalinki a  asibiti kike  
 
 
 Cikin tsawa tace kamatsa min a hanya nawuce bazan zauna ba wallahi  
 
 
Tafiya zanyi zayyad ganin  kaman bata hayyacinta yasa yaketa bata hakuri akan tayi hakuri ruwan da aka samata yakare  
 
 
Harara ta watsa mishi tayi hanyar waje kai ko Dan kwali babu gashin nan hargadon baya gashi yaji gyara amma bata damu a yadda take ba ta fito abinta  
 
 
 
Dagowar da malam Abdul megadin dagash zaiyi suka hada ido anty cikin dimuwa murya narawa yace maryam  
 
 
Itama cikin kuka tace yaya Abdul duk falon aka mike daddy king ne yayi karfin halin cewa kasan tane  
 
 
Yaya Abdul yace kanwatace anty ta durkushe tana kuka mai bantausayi  
 
Yaya Abdul yafito ya matso yakama hanun ta shima yana kuka yace maryam ina kikashiga bayan barin ki gida  
 
 
Kindaga hankalin kowa ba inda bamu shiga nemanki ba maryam innan mu tana can balafiya tun bayan korarki da Abba yayi harta shi kanshi  abban ma bashi da lafiya maryam duk adalilin rashinki  
 
 
 
Dagash ne yafito rike da hanun maryam ganin mutane baisa yasake taba  
 
Sai dai ganin anty durkushe itada megadinsa yasa yayi turus maryam ta fisge hanunta tayi gurin anty tarungumeta tana kuka  anty kuka yaci karfinta takasa koda maganane  
 
 
Alhaji Dan asabe yataso Yakama yaya Abdul yace  malam Abdul kai namiji ne zamu fi samun gamshashshan bayani agunka  
 
 
Kowa ya nutsu  bakajin kukan kowa saina maryam da anty  
 
 
 
Daddy king yace muna sararonka malam Abdul  
 
 
Yaya Abdul yace maryam kanwatace uwadaya ubadaya  
 
 
Nida yayana usman mukatafi Neman kudi cikin garin meduguri  
 
 
Dawowar mu mukasamu mummunnar labarin dayafaru akan maryam  
 
Munyi kuka mun nunawa  mahaifinmu rashin dacewar abinda yayi kuma ya amsa laifinsa dashi akashiga Neman maryam amma shiru balabarinta  
 
 
Wannan dalilin yasa inna mahafiyarmu takamu da ciwon barin jiki wanda har yanzu tana fama dashi  
 
 
Abban mu dakadan kadan ciwo yakwantar dashi  
 
Wannan dalilin yasa mukabar garin gwaza zuwa cikin garin meduguri nan ma zaman badadi  ga marasa lafiya har biyu da muke dasu  
 
 
Akamana kwatancen wani memaganin gargajiya a kano  
 
 
Nan mukazo haya muka kama kasancewar yayan mu usman yasamu wani megida dayabashi mota yake tukawa to shiya yasa yaya usman yayi amfani da kudinsa ya kama mana haya gaba kidaya gidan kuwa  
 
 
 
Kowacce mace da dakinta agidan baruwanmu da nuna banbanci  
 
 
Ana haka watarana nazo wucewa naga anrubuta a neman gate man wato megadi kenan nan naturo  application dina Allah dai  yabani nasara megida Al’amin yadauki  
 
 
Yanzu nakai kusan shekara goma a asibitin nan wannanshine takai caccan tarihinmu  
 
 
Kowa labarin yagirgizashi sosai anty tabashi tausayi sosai hajiya kuwa inbanda hararata ba abinda takeyi  
 
 
 
 
Kowa yakasa magana a falon ganin haka yasa yaya Abdul yace maryam ina abinda kika Haifa bayan barinki da cikin anty cikin kuka ta sake Rungume maryam tace gatanan yaya gatanan yaya takarasa tana kuka  mecin rai  
 
 
 
Gani sukayi alhaji imam yatashi cikin rudewa yace yanzu maryam kina nufin yarinyar nan yatace  
 
 
aikuwa kallo yadawo kanshi  
Mummy cikin kaduwa da jin zancen yace yaya kasan abinda kake fada kuwa  
 
 
Ya za ayi wannan shegiyar yarinyar bayan agabanka kaji wanta yabada labarin komai kace yarkace  
 
 
 
Cikin tsananin bacin rai alhaji imam yace ya isa haka Aisha karkisake sheganta min yarinya bashigiya bace nine ubanta Nine mahaifinta ba shegiyabace  
 
 
Duk Wanda kefalon maganar tadakeshi mummy jiri mekarfi ke kokarin kayar da ita dagash yayi saurin kamata yazaunar da ita  
 
 
 
Cikin sambatu mummy ta rike hanun al’amin tace Son kawunka ya haukace kaje kaduba minshi Dan Allah jama’a kutai makeni  yadawo hayyacinsa  
 
 
 
 
Alhaji imam yayi gyaran murya yace acikin hayyacina nake Aisha kece bakisani kuma a duk duniyar Wanda mukasan zancen mu goma ne cas  
 
 
Yarana da na aikasu dauko maryam agarinsu su hudu  
 
 
Sai kuma waliyyina da nata dakuma ladan
 
 
Saikuma ita maryam din sai abokina alhaji sudais saikuma ni kaina  
 
 
 
Nan yakwashe komai yafada musu  
 
Cikin tsananin rudani mummy gumi ne kawai  yake tsatsstafo mata takasa magana kanta yamata nauyi sosai  
maganar ta girgizata  
 
 
 
 
Cikin kuka alhaji imam ya  tsuguna gaban anty yace maryam ina rokonki da girman Allah kiyafemin wallahi  ba ahalinabane kaddarace  
 
 
Anty cikin kuka tace banson jin maganarka dalilinka narasa komai a rayuwata kasa iyayena sunkoreni suntsine min  
 
 
 
Nashiga gararin rayuwa da rashin gata saboda  ba abinda zakafa min nayarda dakai  
 
 
Cikin kuka alhaji imam ya kalli maryam karama yace ‘yata kiyafemin nasa muku ciwo azuciyarku  
 
 
Maryam tajuya mai tanaa kuka takasa magana bata kaunar ganinshi ma ita  
 
 
Yaya Abdul cikin kuka yakalli alhaji imam yace Ashe daman Kaine kayi sillar shigar ta gararin rayuwa alhaji  
 
Ka aureta bada izinin ta Dana iyayentaba saboda zalunci na masu kudi  
 
 
 
 
Daddy king yace haba Abdul kai yakamata ka tayashi bata hakuri da Neman afuwa  
 
 
 
Shigowar su Aymana da suhaila da iyayensu sunji labarine sukazo gulma  
 
 
Guru suka samu can kusa da hajiya zabbau tashiga basu labari daga farko  
 
 
 
 
 
Sai yanzu daddyn dagash yayi magana yace maryam labarinki akwai tausayi acikinta Wanda nariga nasanidama  
 
Amma meyasa kikabari shedan yayi galaba akanki kika aikata abinda kikamin  
 
 
Alhaji imam yace meta aikata  
Caraf hajiya zabbau tace kwarto takawo daki  
 
 
Alhaji imam yace karya ne wallahi sati daya nayi da maryam na fahimci hallinta bazata aikataba  
 
 
Daddy yace haba imam yazaka ce haka bayan nagani  nakuma ji  
 
 
Alhaji imam yace kasake bincike  
Megadin gidan daddy yashigo shida yan sanda rike da kwarton  
 
 
Megadi yace kugafarceni alhaji tunda ana wai kwarto aka kama agidan  nasan badai ta gate ya wuceba  
 
Yasa nayi tunanin ta kofar baya yafito shiyasa nayi sauri zagayawa  yayi  dai dai da lokacin da wannan saurayin take fitowa na damkeshi nabawa security shi  
 
 
 
Sun mishi duka sosai yace turo shi akayi  
 
 
 
aikuwa kowa yadau salati a falon hajiyar suhaila tace wallahi bamu yarda ba anbashi kudine kawai Dan ya karyata  
 
 
Alhaji Dan asabe yadaka mata tsawa yace ya isa haka hajiya  
 
 
Zayyad dai kunya yakamashi ganin abinda mum dinsa tayi  
 
 
 
Hajiya zabbau zatayi magana daddy yadaka mata matsawa  
 
 
Mummyn aymana dai zufa yagama wanketa tas  
 
Jiki yadau rawa dagash matsowa yayi kusa da kwarton nan yazabga mishi mari yace yimaga wasu mutane ne suka turoka  
 
 
Cikin sauri yace hajiya zabbau  
 
 
Falon yadau salati anty asiya tafashe da kuka itada shafa’atu saboda takaicin abinda ummynsu ta aikata  
 
 
Nan da nan kwarto yayi bayanin komai yadda suka tsara shida ita  
 
 
Kowa yakadu a falon hajiyar zayyad da mum din aymana duk sunyi tsuru tsuru suna tsoron kar hajiya zabbau ta tona musu asiri tace harda hadin bakinsu aciki  
 
 
 
Daddy duk dauriyar sa saida yazubar da hawayen rabuwa da anty saboda mace mace ta gari wacce dalilinta yafara ganin haske a rauwarsa  
 
 
Gashi tashi daya ansa ya rabuda ita rabuwa ta har abada Dan babu yadda za ayi tadawo gidansa saki uku yamata  
 
 
Cikin kuka yace zabbau kincuceni kincuci kanki ina mai tabbatar miki kema bazan barki haka banzaba  
 
 
Hajiya zabbau tace Dan Allah alhaji kayafemin wallahi zuciyace hakan bazata sake faruwaba  
 
 
Saiji sukayi daddy yace nasakeki saki uku karkisake kikoma gidana daga asibitin nan  
 
 
Cikin razananniyar kara tace shikenan nashiga ukuna  
Na wa yasameni Dan haka wallahi kowa ma sai asiransa ya tonu  
 
 
Nan hajiya zabbau ta tona asirin kowa alhaji Dan asabe yayi salati yace au yanzu hajiya duk  wannan abinda ake kullawa kece silla  
 
Kije nasakeki saki daya bazan iya zama da mai hali irin nakiba  
 
 
Daddy King kam dama ga zuciya cikin zafin rai yayi wa mum din aymana itama saki har uku yace wallahi yayi danasanin hada zuri’a da ita  
 
 
Ya kalli dagash yace ina son kasake aymana yanzun nan saboda uwarta tafara girba abinda  tashuka idan ta waye gari taga daga ita har yar tata zaurawa ne hakan zaisa sugane rayuwa umarni nake baka ba Neman shawararka nakeba  
 
 
 
Dagash kuwa  daman jira yake  
Zaiyi magana daddynsa yace baza ayi ahakaba kabarsu Allah yashiryesu  
 
 
Daddy king yace kabarni yaya Dan Allah karka hanani  
 
alhaji Dan asabe yace kamata yayi kabashi umarni yasakesu gaba daya saboda hakan zaikowa musu sanin rayuwa dama tare sukaje  gidan kuma tare zasu bari saboda mugun hali na iyayensu mata  
 
 
 
 
 
Muryar anty sukaji tanacewa alhaji kacucemu sanadiyar abinda ka aikata gashi kasa yadawo wa kamillaliyar ‘yata Wanda na Dade ina tattalinta  
 
 
Rana daya yatashi a banza  
 
 
Alhaji imam dake zaune jinabinda anty tace  hankalinsa yatashi yace nashiga uku mekike nufi da wannan Kalmar  
 
 
 
Anty cikin kuka tace ina nufin Allah yayi wadan da  kazalinta sakkayya tahanyar yiwa yarka ciki  
 
 
Yace innalillahiwainnanirraihinraju’un allahumma ajirni fimusibatihi wakalifni khairun minha  
 
Tabbas abinda kayi sai ammaka Wanda yafishi imma nasharri ko na alkairi  
 
 
Bansan inada yarinyaba amma cikin second dasanin hakan sonta ya nunku acikin zuciyata ina son ‘yata nayi danasanin aykata abinda na aykata har yau gashi an min ninkin Wanda na aikata wannan jarabawace daga ubangiji  nakuma karba  
 
 
 
 
Anty tace maryam ina son kifada min waya miki ciki maryam kuka  yakwace mata batasan amsar da zata bayarba Dan batasaniba  
 
 
 
Kaman daga sukaji ance nine  
Nawa maryam ciki kowa yajuya yana dagash da mamàki  
 
 
 
Cikin kuka maryam tace a a wallahi karku yarda dashi yafada kawai Dan yataimakeni  
 
 
Asalima ranar da abin yafaru yaya bayagari yayi tafiya zuwa America  
 
 
 
 
Dagash yadaga hanu daya sama yace na rantse da Allah ninawa maryam ciki  
 
 
 
Kan mummy yakasa daukar tention kawai saitazube kasa asume  
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
 
 
 
Your comment is needed  
 
 
 
 
 
Much love to your nice comments dear  
 
 
 
 
 
 
 *Signed by  ummu afan* 💻
[15/07, 1:13 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
 
 
 *Dedicated to sis su’adat kawar amana ina alfahari dake sosai sis inajin dadin kulawarki sosai aikaina Allah yakara dankon zumunci sosai*  
 
 
 _Wannan sakon gaisuwa   ummy Al’amin dagash group admin Allah yabaki lafiya yasa kaffarace  
Mun ba dadi da rashin lafiyarki sosai_
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 6⃣1⃣to6⃣5⃣
 
 
 
 
Dagash yayi saurin taro mummy  
Anty asiya dake kuka kaman ranta zai fita tayi saurin nemo ruwa takawo mishi  
 
 
 
Kan mummy na cinyar dagash yace kiyi hakuri mummy yazama dolene nafadi gaskiya  
 
 
saboda Nima ba ason raina hakan yafaru ba kaddarace  
 
 
 
Kafin yakara magana Aymana ta taso taje gurin daddyn ta tace kagani ko daddy kunga abinda muke fada muku daman munfada adakinsa take kwana baka yarda ba  
 
 
Wani razanar nan tsawa taji andaka ma dagash cikin tsanin bacin rai yace duk abinda yafaru aikece sila sanadiyar abinda kika aikata hakan yafaru  
 
 
 
Mummy ce tasake fashewa da kuka ta kalli daddyn Al’amin cikin kuka tace alhaji kaga abinda duk yadawo kaina ko  
 
Kaga yadda Allah yake al’amarinsa ko tabbas nayarda ba maiyi sai Allah  
 
 
Ashe abin duk a gindina yake Ashe duk kaina zai dawo tasake fashewa da kuka tace YAYANA da DANA  
 
Sai kuka duk wadda kefalon bawanda mummy bata bashi tausayiba sai anty da zuciyarta yadake sosai  
 
 
 
al’amin yace mummy pls stop crying Nima bayadda kike zatobane mummy dalilin maryam nagyara rayuwata maryam kaddarace ki yarda Dani  
 
 
 
 
Kallon takaicin da daddyn dagash yake mishi yasa dagash yaji badadi yace dadi Ba laifi nabane daddy ya daga mishi hanu ba abinda za akacemin  
 
 
Amanar Dana baka kenan asha baza iya rike min amana ba kenan Ashe zaka iya aikata hakan akan kan yar ywarka shafa’atu ko bazaeefa kenan  
 
 
Dagash ya gigice saboda yaji maganar daddynsa ba dadin sauraro  
 
 
Daddyn king yace ya isa haka yaya  
 
Prince yimin bayani meyafaru kafin faruwar hakan  
 
 
Nan yakwashe komai yafada musu  
 
 
Ran daddy king yabaci sosai ya kalli aymana yace bazan tsine mikiba kar abin yafi haka amma duniya ce ummu aymana kije gaki gata ya kalli mummyn aymana cikin bacin rai yace kin bata min yarinya bazan taba yafe miki ba  
 
 
 
Aymana cikin kuka tace wallahi daddy Nima ba laifina bane mummyne tace kaini gidan boka wai akan amin maganin da zaisa  
 
Yaya yadaina sauron kowa saini sai yadda mukayi dashi  
Yazama ko mummynsa yaji bayason gani  
Saini  
 
 
 
 
Daddy da alhaji Dan asabe suka dau salati daddy ya kalli dagash cikin bacin rai yace AL’AMIN  ina maka umarni da kasaki Aymana yanzu anan umarni nabaka ba yardaka nake nema ba  
 
 
Dagash ganin Daddy King baitaba kiransa da sunansa na yasa yasan tabbas dagaske yake  
Daman shima hakan yake nema  
 
Yace nasaketa saki daya Aymana ta rusa ihu tace daddy Dan Allah kayi hakuri yamaidani wallahi ina sonshi  
 
 
 
Daddy king yace Allah yamaka albarka  
 
 
 
 
 
Sai yanzu Alhaji imam yayi magana saboda halin dayake ciki  
 
Yace bawanda yayi sanadiyar komai saini Al’amin baka da laifi  
 
Ko bakai ka aikata hakan ba dama sai ninkin abinda na aikata yadawo min  
 
Sai banso yadawo min akan kamillaiyar  ‘ya ba amma ba komai Allah yafimusanin abinda yasa yayi hakan nayi nadamar abinda na aikata wallahi  
 
Nayi danasanin abinda nayi gashi yau komai yadawo minsabo ‘yata da  Dan kanwata Wanda nafiso a rayuwata Allah kenan  
 
Shiyasan hikiman yin hakan  
 
 
Alhaji sudais yace kayi hakuri abokina Allah yagafarta mana gaba daya  
 
 
 
Anty datake aikin kuka maryam kwance akan cinyarta zazzabi yarufeta sosai kuka kawai suke sosai  
 
 
Anty ta daga kan maryam ta ajiye a kasan carpet ta karasa gaban mummyn dagash  
 
 
Ta tsunguna tace hajiya ina fatan yanzu kinga matsiyata da dabbo binda idon ki  
 
Na tabbatar yanzu dai bawani sauran bashi tsakanin mu donkinga matsiyatan da idon ki  
 
 
Anty na kuka tace ina fatan kinga asalin maryam kice asalinta  kinci mana mutunci kintozartamu  
 
Duk saboda muna talakawa marasa abin duniya marasa gata kin kyamacemu kin nuna muba mutane bane kece kawai mutum  
 
 
To ina fatan a yanzu kinga matsiyacin uban maryam dakika nema ko  
 
Mummyn dagash dai bata iya magana saboda kuka da danasanin abinda ta aikata wa anty da maryam Ashe maryam  jininta bata saniba take ta cin mutuncinsu  
 
 
Anty ta kalli hajiya zabbau tace kekam ba abinda zance miki tunda ga sakayya ma kinfara gani  
 
 
 
Ta karasa gaban daddyn Al’amin ta durkusa ta fashe da kuka tace alhaji ba abinda zamuce dakai sai Allah yasaka maka da gidan aljanna  
 
Kasomu a lokacin da ake kyamarmu ka kaunace mu kasu turta mu daga ni har ‘yata  
 
 
Wallahi wallahi alhaji ban ji zafinka ba kokadan saboda kowaye Yakama matarshi da wani a haka hukuncin da kayanke zai yanke  
 
 
 
Kayafe laifukan Dana maka a iya zama dakai mungode sosai Allah yakara arziki  
 
 
Daddy hawaye ne ya sauko mishi yana ta kokarin kar hawayen ya sauko  amma ina yariga yasauko yayi rashin mata   tagari yama kasa magana  
 
 
 
Kaman daga sama anty taji anacewa Yakama ta mutashi muje Dan saura awa daya a daura auren  
 
 
 
Anty tajuya takalli me maganar auren taga daddyn King ne tace aure  kuma Alhaji  
 
 
Yace a ai babu Wanda ya isa ya hana daurin auren nan sai Allah saboda kutashi mutafi  
 
 
Anty tayi murmushi tace kayi hakuri alhaji za a iya daura na sauran amma banda maryam bazan taba yarda da auran ta da al’amin  don dama Ba ason raina Dana mummynshi za ayiba  
 
 
Idan har auran kukeso kuwa maryam tace kuna da ikon aura mata koda driver zan amince amma ba al’aminba  
 
 
 
Cikin tsanain gigicewa Al’amin yace Haba anty mena miki haka da zaki rabani da rayuwata lokaci daya  
 
 
Anty tace baka min komai Ba al’amin amma inason na nunawa mummynka muma muna  rana talaka ba matsiyaci bane shima akwai abinda  za a nema agurinshi har akasa samu Dan kudi basa sayan komai  
 
 
 
Ta kalli yaya Abdul tace tashi muje ka kaimu gida gurin innata naganta na nemi gafararta  
 
 
Daddy King yace a a maryam kibari akaiku anty tace kayi hakuri zamuje kawai basai ankaimu ba  
 
 
Nan daddy yayi magana yace muje nakaiku gidan da kaina anty zatayi magana yadaga mata yace banason musu maryam  
 
 
 
Badan anty taso ba ta tasa hanu tadaga maryam a kasa sai anty asiya tayi saurin tayata suka fita zuwa motan Daddy  
 
 
 
 
Zayyad yace daddy suhaila fa bazatasan abinda ta aikata illabace itama harsai yasaketa  
 
 
Idan aka yi haka andaure mata gindi tayi ta shirme kenan  
 
Alhaji Dan asabe ya kalli dagash yace al’amin mekakejira da suhaila ne  
 
 
Daddy king yace abarta ai ataga aya idan me hankalice  
 
 
Alhaji Dan asabe yace no  baza ayi hakaba Yakama ta duk a hukuntasu  
 
Saboda haka kasake ta nace  
Al’amin dakanshi yagama daukan zafi akan kalaman anty datace bazata aura mishi  maryam taya zaifara rayuwa ba maryam  
 
 
Yana jin umarnin  daddyn zayyad akan yasaki suhaila  
Yace nasaketa saki daya  
 
 
Suhaila tafashe da kuka  takaici daddyn dagash yace duk abinda kukasa ya aikata bashine masalahaba  
 
Da kunbarshi kawai ya dau hakuri aishi babbane koba komai watarana rana komai zai wuce amma tunda haka takansance sai muce Allah yakiyaye gaba yakalli mummy yace Aisha kiyi hakuri kitashi kibar kukan haka duk abin da zaifaru yariga yafaru ba yadda muka iya  
 
Kinga koba komai kindau darasi akan rayuwa kitashi amaidake gida  
 
 
 
 
Ya kalli daddy king yace kutashi kuje nasan yanzu  bakin sunkaraso  
 
 
Zanje nadawo yakalli alhaji imam yace tafiyan nan hardaku Yakama ta kutashi mutafi  
 
 
Alhaji imam da alhaji sudais suka tashi jiki a sanyaye suka yi gurin motarsu  
 
 
Mummy dai ba bakin magana Shafa’atu ta taimaka mata suka tashi sukayi motar dagash Wanda acikin zai maida mummy gida  
 
 
Dagash yashiga motar yakasa tada motar zayyad ne yakaraso yace koma kujera kawai barin yi driving din  
 
 
Dagash baiyi musuba Dan yasan bazai iya tukawa ba  
 
 
 
 
Yaya Abdul shiyake nunawa daddy hanya harsuka iso kofar wani gida Wanda kaf layin nan ba makaskanci a cikin jerin gidajen layin  
 
 
 
Dai dai lokacin  da yaya nura yayi parking shima a  mashin dinsa tsohuwa tasha wahala sosai   
 
 
 
Yaya Abdul dake cikin motar daddy yace alhamdullila ga yayan ma yadawo  
 
 
Cikin murna anty takama maryam suka fito daga motar  
 
 
Ganin motoci a kodar gidansu yasa yaya usman yatsaya  
 
 
 
Ganin wacce tafito cikin dankareyiyar mota yasa yakame agun  
 
Yace maryam itama cikin kuka tace na’am yaya zata tsuguna yayi saurin dagota yace a a mushiga   ciki maryam  
 
 
Ganin yaya Abdul ya fito tare da alhajin dabai sain kowayeba  
 
 
Yasa yace a a Abdul Ashe tare kuke   
 
 
Yace ai dabaki ma dayawa  
 
 
Yaya usman yace a sannunku da zuwa bara amuku iso yakarasa cikin  gidan  
 
 
 
 
 
anty suna cikin gidan taga  wata mata wacce bata San ko wacece bace   
 
Matar nan tace a  asannunku da zuwa baki mukayi  
 
 
Jin magana yasa sauran matan suka firfito ganin maryam dawata balarabiyar budurwar yarinya  
 
 
 
 
 
Yaya aliya dake jinyar inna itama tafito ganin maryam taganeta cikin tsananin mamaki tace maryam  
 
 
 
Anty takarasa ta rungume yaya aliya tana kuka itama yaya aliyar kuka take yi  
 
 
Maryam karama itakanta abin yabata tausayi  
 
 
Cikin  kuka anty tace yaya aliya ina innarmu yaya aliya ta nuna mata cikin dakin  
 
 
Anty tashige duk yan gidan sunji mamaki jin cewa wai maryam ce wannan tadawo balarabiya haka  
 
 
 
Wasu kuma suce Ashe yawon karuwancin ya karbeta  
 
 
Yaya aliya ta kalli maryam karama tace karaso mana ‘yata koba ‘ fada minba ke yar maryam ce  
 
Maryam tarungume yaya aliya tana kuka itama nan itada yaya aliya sukayita kuka  
 
 
 
Anty najikin inna tana kuka Dan inna batada maraba da gawa  
 
 
Tace innan mu kitashi ga maryam dinki tadawo inna kitashi Dan Allah  
 
 
Yaya aliya suka shigo tace ai tana jinki baki ga tana binki da idoba  
 
 
Maganace bazata iya ba  
 
 
Sai ganin hawaye sukayi yana sauka daga fuskar inna  
 
 
Yaya aliya tace Inna dole kiyi kukan farinciki  don mucire tsammanin sake ganin maryam araye  
 
 
 
 
 
Kafin wani lokaci anwa su  daddy daddy shinfida  
 
Anfito da Abba ma danshi jikinsa yafi na inna sauki  
 
 
 
 
Nan da nan akabayyana komai gaskiya tayi halinta Abba yafashe da kuka yace ina maryamun take matso kusadani maryam  
 
 
Cikin kuka anty takarasa gabanshi yadafa kanta yace maryam da ina da lafiya Dana saka gwiwo wina akasa nanemi gafara
Dan Allah maryam kiyafemin yanke hukunci cikin fushi danayi  
 
 
Alhaji imam yasake magana yace Dan inasake Neman afuwa abisa lafin Dana aikata nine silar komai  
 
 
 
Abba yace ba komai Allah ya yafemana gana daya  
 
Kaddarace Allah ya Riga ya rubuta  
Yaya  usman ya kalli anty yace maryam kiyafewa alhaji  
 
Tunda Allah ma ana masa lefi yana yafewa daddyn  al’amin ma yace hakane maryam kita maka kiyafe masa kodan yardake tsakaninku  
 
 
Cikin kuka anty tace  shikenan na yafe mai Allah ya yafemana gaba daya  
 
 
Wani sanyi da dadi da kuma rashin nauyi alhaji imam yaji yaziyarce shi Wanda yadade rabonda yaji hakan a rayuwarsa  
 
 
Yayi hamdala wa ubangiji  
 
Yasake godiya agaresu gaba kidaya  
 
 
Yaya nura yace maganar auren yarinya kuma a daura kar a daga Allah yasanya alkairi  
 
 
Yaya Abdul yace Nima abinda Nagani kenan  
 
Shiyasan mutuncinta zai riketa bisa amana Allah yabasu zaman lafiya  
 
 
 
Anty tace ina rokon ko andaura tarewar abarshi bayanzuba  
 
 
 
Daddyn al’amin yace ba komai maryam ai auran shine mai wuyan tarewar ko yaushe sai ta tare  
 
 
 
 
 
alhaji imam yace wa yaya usman idan babu damuwa ina son acikin satin nan zan fitar da su Abba da inna jinya kansa waje  
 
 
 
Daddyn al’amin yace wannan yayi hakan ma Allah yasaka da alkairi  
 
 
Yaya usman yafasheda kuka yace anya innanmu zata tashi kuwa jikin  nata yayi tsannani sosai  
 
 
 
Alhaji imam yace ai rayuwa da mutuwa duk suna hanun Allah ne ballema irin wannan ciwon a kasan waje ba wani bu bane dazai gagaresu da izninin Allah  
 
 
 
Ya Abdul yace mungode Allah yasaka da alkairi yajikan mahaifa badan sun mutuba  
 
 
 
 
alhaji sudais yace sai mu hanzarta muje a daura auran saboda lokaci na tafiya  
 
 
Yaya usman yace to barin shirya Dan dawowata daga kasuwa kenan ma  
 
 
 
 
 
 
 
Bayan fitansu ne yaya aliya da anty sukayi ta bawa maryam hakuri anty tace maryam yakikeso nayi ne Nima sanin kanki ne ba ason raina hakan zai faruba  
 
 
 
Maryam cikin kuka tace anty wallahi a halin yanzu ba mahalukin da na tsana irin yaya Al’amin bana son ganinshi Dan Allah anty karkibari a daura amin aure dashi wallahi bana sonshi  
 
 
Yaya aliya tace Haba ‘yata kiyi hakuri dan kinga ai bashi akaduba aka yarda da maganar auren ba mahaifinsane yadda ya rikeku  
 
 
Ba abinda zamu ce dashi sai dai Allah yabiyashi da gidan aljanna  
Dan haka dole kikoyi son al’amin a ranki kodan babanshi yadda ya rikeki  
 
 
Haka maryam ta yita rera Dan kukokinta mai bantausayi bazasu fahimci yadda take jimabane aranta  
 
 
 
 
 
Karfe biyar da rabi na yamma  dai dai  
 
Akashaida daurin auren AL’AMIN SU’AD DA MARYAM AHMAD DA KUMA ZAYYAD  DA AMARYASA RAHMA   
 
DA FAISAL DA AMARYASA SHAFA’ATU  
 
 
 
 Masha Allah ya halarci dumbin jama’a Wanda ba a taba tsam maniba ma yazo  
 
 
Dagash baitaba zaton dashi za adaura ba jin auranshi akafara daurawa yasa ya sauke ajiyar zuciya yaji kaman an mishi albishir da gidan aljanna yayiwa Allah godiya daya mallaka mishi maryam a matsayin mata   
 
 
 
Zayyad ne ya karo gurinsa yana tsokanarsa yace ango kasha kamshi  
 
 
Dagash yayi murmushi yace wa ni kudai Kune Kunsha kamshi saboda yadda naga kanku na rawa saikace farin shiga  
 
 
Zayyad yafashe da dariya yace za abi na Allah ai farinshigan ne  
 
 
Dagash yace a fannin sunna ba  
Zayyad yabata rai yace dadina dakai Dan iskane wallahi kai ana sallah ai ba a magana  
 
 
 
Faisal dake bayan zayyad yace fada mishi dai Dan dama dai shikadai yarage da Vicky nikam wallahi  nadade da rabuwa da wannan harkar  
 
 
 
Dagash yace karma karabu da harkan zanyi maganinka ne ai tunda gashi nabaka kanwata  
 
 
 
Zayyad yafashe da dariya yace Allah yabaki hakuri da na baka tawa kanwar amma baka rabuda Vicky ba  
 
 
Faisal yace fada masa dai  
 
Dagash zaiyi magana sukaga zugar abokansu sun tahowa tashi sukayi suka karbesu nan danan zayyad masu rabon take away sukafara  
 
 
Komai na girma akayi  
 
 
Shafa’atu takira wayar daddy yadaga yace shafa’atu ya akayi tace Daddy  junior yana ta kuka  
 
 
Daddy yace asha fito gamunan kofar gida kikawa minshi  
Nakaiwa mahaifiyarsa  
 
 
 
 
Haka kuwa akayi dadddy ya shiga mota sai gidansu anty  
 
Yanazuwa kuwa akakirata tafi cikin doguwar hijabinta kamar yadda tasaba yace maryam shine kotakan Dana bakyayi kinmanta dashi  
 
 
 
Anty tace Haba ya zanyi namanta da duk wani abunda yashafeka a rayuwa ina sanedashi  
 
Ai nasan yana hanun da bazai wahala ba koba agun shafa’atu ka karboshiba  
 
 
Daddy yayi murmushi yace kwarai na yarda yana ranki tasa hanu ta karbe lil al’amin daga hanun daddy  
 
 
 
Yace maryam kiyafemin kaddarace wacce bamu isa mukauce mataba  
 
Zabbau ta cuceni cutar da bazan taba maida kamanta ba  
 
Asarar mace kamarki ai babban abune a rayuwar kowane magidanci  
 
Haka kuma samun ki sa ace babban a rayuwa  
 
 
Anty bazata iya tsayawa jin maganganun daddy ba yasa tashige cikin gida tana kuka  
 
 
Shima daddy mota yafada yatayar Allah ne kawai yakaishi gida  
 
 
 
Anty nashiga yaya aliya tayi saurin karbar lil al’amin ganin yadda anty tashigo a rude  
 
 
Tace maryam lafiya anty tace yaya aliya nayi rashin miji da bazan taba maida kamarsaba  
 
alhaji yakaunaceni ya nuna min kauna tashi daya sunrabamu rabu ta har abada  
 
 
Dan ina mai tabbatar miki da ace saki daya yamin nidakaina zankoma gidana  
 
 
Amma kash ya yanke alakar my gaba daya bazan taba samun wadda zai nuna min kauna kamarshi ba  
 
 
 
Gani sukayi hanun inna na motsi alamun magana takeson yi  
 
 
 
 
 
 
Washagari misali karfe Tara  safe yaya Abdul yatafi gurin aikinsa wato gadinsa  
 
 
Yaje yakarba agurin abokin aikin nasa  
 
 
Yana zaune Al’amin yashigo da motarsa cikin asibitin yana tiyata ne karfe goma shiyasa yashigo amma dabazai shigo ba  
 
 
 
Ganin ya Abdul a gate Al’amin bai karasa parking dinba yafito yace Haba malam Abdul mekadawo nan gurin kuma ai kafi karfin nan kuma yanzu  
 
 
 
Kayi school ne yaya Abdul yace ai tunda daga secondary school bankaraba  
Yallabai kabarni kawai wallahi ina jin dadin aikina  
 
 
 
Dagash yace kajirani zanfito daga tiyata by 12 pm zamuyi magana amma banason kacigaba da budewa mutane gate  
 
 
Yadauki mukullin office din shi yace gashi kaje office kajirani  
 
 
Yace ina shi malam haladun yacigaba da aikin kawai Kafin asamo wani  
 
 
 
 
 
***
Bayan kwana biyu  Alhaji imam yagama komai na tafiyan su inna da malam jinya  
 
 
Anty da yaya aliya da yaya Abdul dasu za atafi  
 
Yayin da maryam zatabi mahaifinta zuwa libiya  
 
 
Dansuma sunji komai yanzu maryam kawai suke dokin gani barinma hajiyarsu mummyn dagash  
 
Tana ta Allah Allah taga jinin imam dinta  
 
 
 
 
 
 
****
 
Hajiyar dagash ne zaune kan kujerarta da carbi a hanunta tana lazumi  sai daddy yashigo  
 
 
Yaga tana ta aikin tunanin nata nafama yace  
 
Wai bazaki daina wannan damuwarba Aisha yakikeson nayi ne narasa maryam  
 
Kema kina son kisawa kanki damuwa  
 
 
Mummyn al’amin tace to yakakeson nayi alhaji dawani ido zan kalli maryam harta yafemin  
 
 
Alhaji yace wata maryam din ai maryam tadade da yafe miki ai bata da ruko kedai Yakama ta idansun dawo ki je hargida kisake Neman afuwa  
 
 
Mummyn tace inasukaje daddy yamata bayani komai tace hakan ma Yayi  
 
To ina maryam akawo min ‘yata tazauna dani koda na yan kwanakine  
 
Wallahi alhaji tunfarkon danaga maryam naji tashiga raina kawai dai naringa karyata hakan ne saboda tazo a matsayin yar talakawa  
 
 
Daddy Yayi murmushi yace tashi kikawo min coffee zanshiga ciki  
 
 
 
Yatashi yahaura samanshi itakanta mummy mijin nata yabata tausayi tabbas yana son matarshi Dan gashi harda wasu raman wahala jinyar zuciya sukafito mashi  
 
 
 
 
 
****
 
Dagash kwance cikin falonsa shikadai yana tunanin  
Maryam wai yaushe ne za abashi dama yaje yaganta yaushe ne zasu bashi matarshi  
 
 
 
 
Daddynsa king yace karyaje gareta a yanzu harsai ta huce shin yaushe ne maryam dinsa zata huce ta fahimceshi  
 
Shidin masoyinta ne nagaskiya  
 
 
 
Kai ina bazai iya watannin da akaniba mishi Kafin yagantaba saboda gone zaitafi libiya  
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
 
Your comments is needed fan
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan*  💻
[15/07, 1:14 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest,
 
 
 
Dedicated to lovely son afan  
Allah ya albarkaci rayuwarka my son much care 😘😘😘😘😘😘
 
 
 
 
 
 
Talle   talle talle 👇🏼👇🏼👇🏼
            
          *KAI NE SILA*  
 
Shahararren novel dake zuwa muku daga alkalamin *sis sameehat*  
Marubuciyar littatafan soyayya domin nishadinku  
 
Karkusake a Baku labari yanan a social media masu bukatar littafin *KAINE SILA*  
sumata magana da wannan number din ta watspp 08033975309
 
 
 
 
 
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 6⃣7⃣to7⃣0⃣
 
 Maryam kwance kan cinyar kakanta hajiyar su mummy kenan 
 
 
Tunda maryam tazo gidan tazama yar gatan kowa  
 
Kowa na cikin gidan jida maryam yake kaman su lasheta  
 
 
Barinma kakarta hajiyarsu mummy ai tana matukar kaunar maryam sosai tunda ta ganta kullum suna tare  
 
 
 
Haka alhaji nura babban yayan su mummy ma shima yana nunawa maryam kulawa sosai yayinda matarshi hajiya mami itama bakaramin gatantawa maryam takeba  
 
 
 
Maryam dai tazama yar lelen kowa shiyasa shagwaba yakaru  
 
 
 
 
 
 
Maryam ta kalli kakarta tace hajiya ina da tambaya wai Ku asalinku larabawane  
 
 
Hajiya tayi murmushi tace sosai kuwa maryam asalin yan saudiya kuwa Neman kudi yafito da kakanku kasar libiya  
 
 
 
Maryam tayi murmushi tace haba  
ai dagani ba tambaya hakan ya nuna ma  
 
 
Hajiya tayi murmushi tace meya nuna miki hakan maryam tayi murmushi tace caf kinganki kuwa hajiya  kintsufa amma har yanzu  kyanki nanan  
 
 
 
Hajiya tayi murmushi tace kayya maryam ina wani kyau to mamanki ta Aisha kuma kice mata me itada ubanki ai duk sun kwashe kyan  
 
 
Maryam tayi dariya tace kai hajiya wannan ai zagine dawayo sukayi dariya gaba dayansu  
 
 
 
Ameelat tashigo agajiye tazauna sharaf gaban su  
 
Maryam tace yan makaranta andawo ameelat tace wallahi kinsan sabon shiga wallahi gaskiya university yana da wuya   
 
 
Maryam tace a a fa banyardaba wallahi sai dai kekikeson yamiki wahala  
 
 
Ameelat tace a zakice haka mana tunda ke kinsamu kinyi aurenki da mijinki kinga kuwa koyanzu kika koma school wallahi bazai baki wahalaba saboda bakida  fargabar komai a gabanki  
 
 
 
Maryam ta watsa mata harara tace zakifara ko ameelat tace to karya akayi ba matar auren baceke  
 
 
 
Hajiya tace to zaku farako ameelat tace rabuda da ita hajiya bata son gaskiya  
 
 
Tasamu handsome guy kaman brother Al’amin tadinga mana yanga wallahi tanasonshi  
Tana fada haka tadauki jakarta ta gudu  
 
 
Maryam tabita da gudu aguje suka  shiga ciki da gudu  
 
Ameelat tashige dakinta ta kulle kofar  
 
Maryam tace wallahi zaki fito kisameni zanyi maganinki  
 
 
 
 
Ameelat yar alhaji nura ce ta hudu  
a mata subiyu suka rage da ameelat da kanwarta suhaima  meshekaru takwas
 
Ameelat zasuyi sa’oi da maryam kuma itama yanzu take shekarar farko a university ameelat takasance yarinya me hankali sosai  
 
Bata da burin da yawuce tayi aure kafin tacigaba da karatu sai dai kash abbanta yaki yace sai taje two hundred level kafin ya aurar da ita  
 
 
 
Tunda maryam tazo gidan ameelat tasamu kawa kuma yar uwa tare suke komai  
 
 
Ameelat takancewa Maryam wallahi kinyi sa’ar miji yar uwa samun mutum kaman brother ai sai an tona  
 
Maryam zata hada tace batason hirarshi  shiyasa abin yazama tsokana a tsakaninsu  
 
 
 
 
 
Bayan sati biyu  
 
 
Dagash zaune a falon daddy yana rokarsa akan yabarshi yaje libiya daddy yace bayanzu bafa son  
 
Kasake hakuri sai lolacin daya dace kaje zansanar dakai kaje kaga matarka  
 
 
 
Mummy tace to alhaji muje tare mana ya rakani  
 
Daddy yace kedai kawai kice zaki min wayo kikai danki yaga matarsa  
 
 
Mummy tayi murmushi tace kodaya nidai banason tafiya nikadaine   
 
 
.daddy yace shikenan badamuwa kuje din  
amma danaso sai ita yarinyar tagama saukowa daga fushin nata kinsanfa abinda ciwo sosai  
 
 
 
Mummy tace hakane kam amma ai gwamma yaje can suhadu yabata hakuri  
 
 
 
Nan dai dagash yaji dadin barinshi da akayi sutafi da mummy  
 
 
 
Mummy tace saikaje kashiraya mana komai nanda jibi sai mutafi dagash yace that’s my mom  
 
 
Dadddy Yayi murmushi yace kai dai bazaka girma ba tsofai tsofai dakai karinga shagwaba  
 
 
Mummy tace aifa ai yanzu lil al’amin Yakama ta kabarwa shagwabar haka  
Dagash yace ai harkintuna min boy  
 
Insha Allah harcan zanje naduba su antyn  
 
 
 
Daddy dai baice komai ba
 
 
 
Direct office dinshi  yawuce ya bar komai hanun zayyad  
 
Zayyad yace wai dagaske ne zakabi maryam tokabari akawo maka itamana  
 
 
Dagash yace caf waya fada zan iya hakurin harsai lokacin da akaga damar kawomin mata wallahi bazan iyaba  
 
 
Tunda aini ba dutsebane  ina bukatar matata  
Kusadani  
 
 
Zayyad yace to yanzu kokaje ma ai dagawa kanka hankali zakayi kawai Dan idan kana ganinta damuwar taka zatafi yawa  
 
 
Dagash yace wayafada maka sata agaba zanyi ina kallo tana halal dina intsaya kallonta haka kawai  
 
 
Zayyad yace amma dakacika marakunya dagash yayi murmushi dake kara masa kyau da kwarjini  
 
 
 
Yace zancen kakeso wayasanima komudawo da Dan libiya  
 
 
Zayyad yace ai zaka rina wallahi kai ba  
Sai a hankali Allah yasa taki bada hadin kai muga ta rashin kunyarka  
 
 
 
Murmushi kawai dagash yayi kafin ya dialing number din wani abokin business dinshi  
 
 
 
Yanagama wayar zayyad ya kalleshi yace muje gidana mana ko rahma tana da sako gurin kawarta  
 
 
Dagash yace kudai dason saka yara su raina mutum  
Nifa kaga inason maryam ko tobazan taba bari ta rainaniba saboda banason raini  
 
 
 
Zayyad yace lalle bakasan soyayya ba ina ruwanta da raini  
 
 
Niyanzu kaga rahama sai yadda tayi dani wallahi binta nakeyi kamar rakumi da akala  
 
 
Kuma kaima bazaka gane hakanba sai randa katare dataka amaryar ka  kwashi zumarta da kyau kashiga hanunta  
 
 
Dan wallahi auran yaran nan alkairi babba atare damu Dan yanzu gaskiya  nasamu nutsuwa ban nemi komai daga matata na rasaba  
 
 
 
Dagash yace lalle nayarda  kayi nisa a soyayya zayyad wannan irin zance haka  
Wai ina Faisal ne yace caf aina kwana banganshiba  
 
 
 
Dagash yace barin kira number dinshi muji  
 
 
Yayi ta ringing ba adagaba saida yakusan tsinkewa aka daga  
 
 
 
Faisal ne yace wai kai Dan iska mutum yana hutawarsa kadameni da kira haka  
 
 
 
Zayyad ya karbi wayar yace ato fada masadai wai tambayata yake ina kakene kwana biyu  
 
Shine nace nima banganka ba Dan idan nafada mai amarya ce arikeka zai tsaya min wasu maganganune nasu na gauraye  
 
 
 
Faisal yace ina dagash din zayyad yace gashi yamika wa dagash wayar  dagash ya watsawa zayyad banzan kallo yace  duk kugama  
 
 
Badai iskanci bane abin naku duk kugama wai damma nima inada matar  
 
 
 
Zayyad yayi murmushi suka gamawa Faisal yabawa dagash wayarsa yace mukarasa ko  
 
 
Dagash baiyi maganaba yaje sukashiga motar zayyad suka nufi gidan zayyad  
 
 
Mortar zayyad na parking   rahama tafito cikin kwalliya tatsaya tana jiran karasowarshi shima ganin matarshi ya manta  da dagash suke tare motar yabude yafita yanufeta itama karasowa  tayi tarumgemeshi cak zayyad ya dauketa zuwa cikin gida  
 
 
 
Dagash ya rintse ido yace God help me tare da  dafa goshinsa  
 
Yace duk abinda kuke kucigaba zanrama shiwanyancan Dan iskar  nakirashi wai yazan katse wa mutum jindadinsa  
 
 
Shikuma wannan yadauketa suka shige  
 
 
Key din motarma a Jiki zayyad yabari saboda ya rude ganin kwalliyar matarshi  
 
 
Murmushi dagash yayi yatada motar yayi gaba abinsa yace kazo ka karbi motarka agida  
 
 
 
A ranar yagama musu komai saboda a yadda yakeji bazai iya kai jibin da mummy  tace ba  
 
Gaskiya yana cikin wani hali na matukar bukatar matarsa  
 
 
 
Gidansu ya koma yace mummy nagama komai jirgin karfe goma zamubi  
 
 
Mummy ta takalleshi tace haka nace maka ya marairaice yace haba mummy ai dagobe da jibin duk dayane a gurin Allah  
 
 
 
Mummy Dan nata yabata  tausayi tagane abinda yake damunsa tabbas Dan ta yashiryu da tana kyautata zaton yabar wanann yarinyar Victoria take ko wa  
 
 
Zatasan yadda zatayi abashi matarsa sudawo gida gudun komawa ruwa  
 
 
Ta kalleshi tace shikenan  Allah yakaimu goben dagash yace Yauwa mummy kokefa  
 
 
 
Nazeefa da afnan nesukadawo daga anguwa dagash ya kallesu yace kai kuzonan daga ina afnan tace gurin  ummy muke  
 
 
Dagash ya watsa mata wani banzan kallo ubanwa kuka tambaya dazaku fita  
 
Duk suka rikice dagash yace barin fada kafin nadawo daga tafiya acikin samarinku da kuke Tarawa mutane akofar gida kufitar da na aure  
 
 
Wallahi kokuma duk nabadaku ga masu gadi kunsan zan iyako suka daga kai dasauri  
 
 
Yace kutashi Kuban guru guri shashai kawai  
 
 
 
 
 
Washagari jirgin su dagash da mummy yadaga zuwa libiya  
 
 
 
 
Maryam zaune falon hakiya mami itada ameelat hajiya mami tafito da kula tazauna itama cikin yaranta ta kalli maryam tace Yauwa ‘yata gawannan maza cinye kiban kulan inakallonki  
 
 
 
Maryam tace Yauwa mamana ta kalli ameelat ta mata gwalo itakuwa ameelat dariyar maryam takeyi Dan kwata kwata talura maryam bata Masan abinda maminta take dirka mataba  
 
 
 
Maryam tace zodai muci badan halinkaba ameelat  
 
Ameelat tace wa ni aisaike yargatan mami kedai akace kici nima  dai nasan kitchen din zanje nadiba  
 
 
Hajiya mami tace a munjidai sauki Kofi kidebo mata madara a fridge maisanyi  
 
Ameelat ta tashi  tana dariyar mugunta dantasan  yadda mutane suke kyan kayan maminta sosai kwararriyace akan harkar maganin mata  
 
 
 
Taje tadebo madarar da maminta take nufi  
Takawo  
Maryam taci iya cinta tace mamina nakoshi  
 
 
Mami tace daure kikarasa yar mami haka dai maryam take fama dakayan ciye ciye da shayaye shaye Dana wanka  
 
 
Sosai hajiya mami take gyarata saboda tasan  komai dayafaru da ita taji  komai agurin mamin dagash  
 
Sosai maryam take ganin canji ajikinta  amma saitayi la’akari da canjin  rayuwa datasamu ga farincinkin haduwa da danginta ga tsananin soyayyar families dinta suke nuna mata  
 
 
Jikin yasake tsanain kyau ,laushi ,tsantsi dasheki  
 
Gacikowar datayi ta kotaina kirjinta suncika fam ga diri mezaman kansa  
 
 
Itadai maryam har tsoro kyan datakeyi yakebata  gashi duk sati saitaje
 Saloon gyaran gashi itada ameelat sosai maryam tasake gogewa da wayewa sosai  
 
 
 
 
 
Ameelat na zaune tace tana shiryarwa tace Dan Allah maryam kifito kefa idan kinshiga wanka kamar zakisake fata maryam ta fito tana goge  ruwan jikinta tace wai harkingama shiryawane  
 
 
Ameelat tace mezanjira tunda saloon zamuje ai a can zamuyi makeup din  
 
 
Maryam tace hakanefa kinga kuwa ai shirina bazaiyi wahalaba  
 
 
Ameelat ta kalli agogo tace Dan kiyi sauri tunda kinsan daga saloon zamuje gidan anty naila kinsan  tace muje ko  
 
Anty naila kanwar su mummy ce dake aure cikin libiya itama  akwai autar su mummy kuma mesuna nasreen itama tana aure a cikin garin libiya  
 
 
 
Maryam tazabo wani doguwar Riga ja mai adon ash ajinta na duwatsu mai tsadar gaske sosai  
 
Anty nasreen ce ta takawo mata lokacin dataje India da mijin baifi ma satiba  
 
 
Tasaka tayu Rollin da mayafin  batayi kwalliyaba saboda a saloon  za a musu  
 
Tadauki bag dinta da high heel dinta ash colour tabalain kyau sosai duk da ba kwalliya komai a fuskarta  
 
 
 
Tana fitowa ameelat tace kai maryam kinga yadda kikayi kyau kuwa inama brother nanan yabiya kudin kwalliyar nan  
 
 
 
Maryam ta zabga mata harara tace kekuma bakida aiki sai shirme motar ameelat suka nufa maryam tubude tashiga  
 
 
Ameelat kuma taja motar suka fita  
Zuwa saloon anmusu gyaran gashi sosai masu saloon suka yaba da kyan yan matan nan kamar su sacesu bakamar ma maryam tayi balain kyau sosai gashi anmusu makeup tayi kyau sosai  
 
 
Gaskiya Wanda yasan maryam ada yanzu idan yaganta zaisha wahala kafin yashaidata  
 
 
Ta hana acika mata makeup a fuska gira kawai aka gyara sai power sai jambaki maroon black kai tayi kyau matuka  
 
 
Direct gidan anty naila suka wuce  
Sunsha hira sosai da ita sai da suka kai kusan karfe takwas nadare kafin nan suka mata sallama tayi tayi sutsaya su kwana amma ameelat taki tace gobe tana da test a school  
 
 
 
 
 
***
Suna parking ameelat ta fito itakuwa maryam tana chart ne ma abinta saidata gama yangarta kafin ta fito  
 
 
 
Tafiya takeyi tana chart a waya tana dariya alamun  dai abinda take karantawa yana bata dariya  
 
 
 
Batayi tsama niba kawai taci karo da mutum  
Wayar tafadi  
Tadago da sauri Dan tabada hakuri tasan  lefintane suka hada ido hudu itada PRINCE AL’AMIN DAGASH  
 
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
Your comment is needed fans
 
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:14 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
Dedicated this page to masoyan maryam da maryam wato anty da maryam karama 😘😘😘😘
 
 
 
 
 
 
Talle   talle talle 👇🏼👇🏼👇🏼
            
          *KAI NE SILA*  
 
Shahararren novel dake zuwa muku daga alkalamin *sis sameehat*  
Marubuciyar littatafan soyayya domin nishadinku  
 
Karkusake a Baku labari yanan a social media masu bukatar littafin *KAINE SILA*  
sumata magana da wannan number din ta watspp 08033975309
 
 
 
 
 
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
 
Much love to you 😘
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 7⃣1⃣to7⃣5⃣  
 
 
 
 
 
Cikin tsananin mamaki da rudewa maryam take kallon dagash yayin dashikuma dagash ya hade rai kamar baitaba dariyaba Prince sak kawai  
 
 
 
Cike da takaici maryam tafasa daukar wayartata dafadi kasa   
 
 
Takauce zata wuce abinta  
Jitayi ya riko hanunta yace dawo nan batareda ya kalletaba  
 
 
Maryam kuwa tace lafiya malam kasake min hanu mana  
 
 
Cike da mamaki dagash ya kalleta yaga ba alamun wasa a fuskarta  
 
 
Yace what mekikace maryam cikin dauriya tace saboda banaso  
 
 
 
Cikin tsananin mamaki dagash ke kallonta yace nikikefadawa wannan maganar  maryam tace a mana batare da takalleshiba  
 
Saboda yadda zuciyarta kematukar  tsoron dagash amma tadaure Dan samawa kanta mutunci  
 
 
 
Kallonta yayi tsaf batayi tsammaniba taji bakinsa cikin nata ya hada tayi yinkurin  kacewa amma takasa  
 
 
ameelat ce tabiyo bayanta ganin ta Dade batada shigoba ga mummyn na tambayarta  
 
 
 
 
Ganin abinda kefaruwa yasa ta tsaya turus bata karasaba  
 
 
 
A hankali takoma cikin sanda takoma shiru  
 
 
 
Mummyn dagash tace ina maryam din ameelat tarasa mezatace wa mummy tace am am am tashiga in ina dai mummy tagane   
 
 
 
Ameelat tace tana waya a waje ne  
Mummy tace ok hajiya mami tace shine zata tsaya a waje a daran nan  
 
 
 
Ameelat tace yanzu zata shigo  
 
 
Dagash baisaketa ba sai dayaji horn din mota alamun alamun dai motace zatashigo  
 
Sai yasaketa yana saketa maryam tafasheda kuka tayi cikin gida da gudu  
 
 
Murmushi dagash yayi yadauki wayarta a kasa yayi part din dayake sauka idan yazo  
 
 
 
 
 
Itakuwa maryam batasan  da mutane a falonba tashigo da gudu zatayi dakinsu ganin mummyn dagash yasa tayi turus ga hawaye nan caba caba a fuskarta  
 
 
 
Hajiya mami tace a a maryam ya dakuka kuma meyafaru  
 
Karasowa tayi tatsuguna tagaida mummyn da mami  
 
Suka amsa  
 
Mummyn dagash tace zonan yar albarka zogurin mummuynki taji duminki  
 
 
 
Maryam batayi musuba ta matsa kusada mummy  
 
Mummy ta rungumeta tace Allah yamiki albarka ‘yata kiyafewa mummynki abinda ta aikata abisa rashin sani  
 
 
 
Maryam tace  bakomai mummy nibantaba rikeki a raina  
Mummy tace yauwa yar albarka  
Allah yayi miki albarka  
 
 
 
 
 
Maryam tayi saurin dafa kanta alamun yana mata ciwo mummy tace lafiya tace kaina yake ciwo  
 
 
 
Hajiya mami tace subahanalla tashi kije kikwanta yanzu ameela zata kawo miki magani aikuwa maryam batayi musuba Dan daman hakan take bukata  
 
 
 
Daki tawuce tafada kan bed dinsu tana kuka ameelat data fito daga wanka tace a a amarya ansha kamshi  
 
Wannan irin soyayya haka lalle kunyi missing dinjunanku tunda abinma  ankasa hakuri tundaga waje  
 
 
 
Maryam tadago kanta ta watsa wa ameelat harara   
 
Ameelat tace wallahi dariya kike bani kema fa kinasonshi kuma kinawani kaiwa kasuwa  
 
 
 
Maryam  batace komaiba  tana kukanta tashiga bathroom tayi wanka ta fito tashirya cikin sleeping dress dinta  fari tas dashi me tsantsi takwanta taja bargo abinta  
 
 
 
Ameelat tace yau ba hira kenan tun yanzu zaki kwanta maryam tace bansani  
 
 
 
ameelat tayi dariya tace ai shikenan sai nashigo natafi falo  
 
 
 
 
Kowa ya  hallara a falon ana al’amin yace inason nabiya ma naga su anty asibiti  
 
 
Alhaji nura yace ai babanka imam ma yanacan yau kwanansa biyu datafiya dubosu  
 
 
Ance jikin nasu dasauki sosai  
 
 Wai ina my daughter ne Banga tazo wa Abba oyoyo ba   
 
Hajiya mami tace kanta naciwo shine nace taje ta kwanta Abba ashsha tasha magani ko  
 
 
Ameelat tace a nakaimata  dagash yace wani irin magani kikabata ameelat tace panadol  
 
 
Yace ai bakowani ciwonkai akeshan panadol  
 
Barin dubo jikin nata  Abba mummy tace a a son ai tayi bacci kabarta kawai sai gobe kuma  
 
 
Abba yace a a barshi yadubota ko akwai taimakon da za abata kafin safiya  
 
 
 
Hajiyar su tace ikon Allah lalle maryamu yargatan kowace yanzu ciwonkai ne yatada hankalin Ku haka nikam ba abinda yadameni  
 
 
 
Ameelat tace caf ai wallahi watakila ma kinfi kowa damuwa duk akayi dariya  
 
 
Abba yace dubo ta kaji al’amin  
 
Sum sum dagash ya wuce zuwa bedroom din ameelat inda ya tabbatar nan zaiga maryam  
 
 
 
Yana shiga yaga dakin da duhu sakamakon kashe wutar dakin da akayi  
 
 
Sa hanu yayi ya kunna wutar  
 
Idonshi yasauka akan maryam dake bacci cikin nutsuwa tayi kyau sosai  
 
 
 
Karasawa yayi yahau gadon yashiga cikin bargon shima  
 
 
Cikin bacci maryam taji kaman ana lalubata tabude ido zatayi ihu ina ai ya hade bakinsu guri daya  
 
 
Sai dayayi ra’ayi kafin yasaketa maryam tamaida numfashi tafashe da kuka tace nifa  banason irin abinda kakemin banaso  
 
 
 
Yanzu idan wani yashigo fa yace suzo mana kawai mekike nufine da ni  
 
 
 
Yakike Neman haramta min abinda Allah ya hallatamin ne  
 
Kobakisan kedin halas dinabace  
Oyo bakyasona ko to meye dalilin ki nakina  
 
 
 
Baki maryam tasake tana  kallonshi tace  
Tana ganin karfin hali irin na mutumin ne  
 
 
Yace yes kalleni da kyau nimijinki ne al’amin  
 
 
 
Maryam tadafa kai tace ya Allah tasauko daga kan bed din sai batakai ga daga kafaba ta koma tazauna saboda bazata iya tafiya da wadan nan kayan a gaban dagash ba  
 
 
 
Ganin haka yasa dagash murmushi tareda lumshe ido  
Tace Dan Allah kafita zankwanta al’amin yace idan kikasake cewa nafita anan zan kwana kitashi kawai kizo muyi magana  
 
 
 
Maryam ta kalli dakin dakyau ta hango zurmukeken hijabin ameelat me hanu ai kuwa tasura tayi waje  
 
 
 
Tasaka tana fita falo taga su Abba ne da sauri takarasa tace sannu da dawowa yace yauwa yar Abba ya kannaki  
 
 
Murmushi maryam tayi tace nasha magani Abba yayi sauki  
 
 
Hajiya mami tace a kodai daman na rashin ganin Abba ne  
 
 
Murmushi alhaji nura yayi yace wai haka maryam  
 
Murmushi kawai tayi  
Mummy kuwa maryam nafitowa tasan al’amin ta guduwa saboda a razane tafado falon ganin mutane yasa ta dai daita nutsuwarta  
 
 
 
 
Mummy tace zo yargidan  mummy naji kan naki maryam ta matsa kusada mummy  
 
 
Mummy tace tashi muje ciki ‘yata  
Dakin da mummy take sauka nan suka shiga  
 
 
Mummy tace nasan bacci kikeji maryam son ne yadameki kika gudu  
Hau kikwanta a gado  bazaki komai dakinba zai zo yasameni  
 
 
 
Kunya Yakama maryam Dan batayi tunanin mummy taganeba  
 
 
Murmushi tayi ganin maryam takasa dago kanta  
Tace kisaki jikin dani maryam nima mahaifiyarkice kinjiko  
 
 
 
Maryam tadaga kai alamun to  
 
 
Ba musu ta hau takwanta abinta  
 
 
 
 
 
 
 
Next page  
 
 
 
Love u love your nice comment  
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:14 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
Dedicated to all my fans wadan da nasani da Wanda bansaniba  ina alfahari da kaunarku a gareni  
 
 
 
 
 
 
Talle   talle talle 👇🏼👇🏼👇🏼
            
          *KAI NE SILA*  
 
Shahararren novel dake zuwa muku daga alkalamin *sis sameehat*  
Marubuciyar littatafan soyayya domin nishadinku  
 
Karkusake a Baku labari yanan a social media masu bukatar littafin *KAINE SILA*  
sumata magana da wannan number din ta watspp 08033975309
 
 
 
 
Jinjina agareki Ummy khaleel marubuciyar GIDA DAYA  wannan page din naki ne Allah yakara basira ya yaraya zuri’a
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 7⃣6⃣to8⃣0⃣
 
 
 
 
 
 
 
Maryam bacci takeyi sosai abinta a gadon mommy  
 
 
Dagash ne yafado dakin mummy na sallaya tana lazumi  
 
Ganin mummy yasa yayi turus ya tsaya  
 
 
 
Mummy ta dago tace kaikuma fa lafiya kashigo wa mutane daki basallama  
 
 
 
 
Dagash ya Sosa kai yace daman maryam nakeson takawo min coffee  
 
 
Mummy tace ka tsallake mutane sai kashigo nan maryam zata baka coffee  
To tayi bacci kaje ameelat ta dafa maka  
 
 
Yace mummy wallahi ba bacci takeyi ba  ta tashi kawai  
 
 
Kafin yakarasa mummy tace kaga hanya fita kabani wuri dagash yayi murmushi yace  yanzu mummy son din kike kori saboda wata  
 
 
 
Mummy tayi murmushi tace ai yartawa ce  wata kafita a idona fa son duk nacinka bazanbari katashi yarinyar nan kawai saboda mugunta ba wai tadafa maka coffee  
 
 
Nan dai mummy takori dagash  
 
Yakoma dakinsa yana tunanin daman haka so yake Ashe da gaske ne baitaba tunanin akwai yarinyar da zata hargitsa mishi tunani ba sai akan maryam  
 
 
Soyayyarta dabance yana son maryam baitaba tunanin zaiyi zurfi a soyayya haka ba soyayyar ma da karamar  yarinya kamar maryam  
 
 
 
Kai yashafa ya tunanin yadda  yana tuna ranar dayafara sanin maryam a matsayin ‘ya mace duk da ba awkanciyar hankali abin yafaru ba yasamu nutsuwar da baitaba samuba a rayuwarsa  
 
 
 
Tunawa yayi da haduwarsu yanzu anan vanranda ta mishi kyau sosai shiyasa ma yakasa  control din kansa saida ya kissing dinta yadan samu relief  
 
 
 
 
Wasa wasa wasa mummy ta hanashi ganin matarsa  
Dakarshe ma jiyayi wai zasu Egypt itada maryam gurin su anty  
 
 
 
Kuma saida suka fito tafiya  yace sai ina kuma mummy tace Egypt  
 
 
 
Yace da maryam tace a da ganan ma Nigeria zamu wuce tayi sallama dakowa  
 
 
 
Su anty naila da anty nasreen duk sunzo bankwana maryam da abubuwan arziki  
 
 
Kakarta kuwa hajiyarsu mummy wani dankararran zinare tabata me kyau da tsada  
 
 
 
Hajiya mami kuwa kayan gyaran Jiki tahada mata sosai kuma ta mata akawarin indai ansamu maizuwa zata mata sako akai akai  
 
 
 
Abba  ma ba abarshi abayaba yamata kyauta sosai  
 
 
Mamaki Yakama dagash Dan baisan datafiyarba bare yayi buking na flight din sutafi tare amma ya mummy ta mishi haka  
 
 
 
 
Mummy na lura dashi  yadda yarame tasan yana bukatar matarshi amma dole yayi hakuri sai ankaita taja numfashi  tace son kai kananan ko sai yaushe  
 
 
 
Dagash yace gobe insha Allah yatashi ya shige daki abinsa  
 
 
Wayarsa ya dauko yayi Dial number din maryam dakam bazata picking ba  
 
 
Yace kicigaba da abinda  kikeyi lokacinki ne zaki shigo hanununa zakigane kuskuranki  
 
 
Baijira maizatace ba  yakashe wayar Dan dama itama bata da niyar magana  
 
 
 
 
 
 
 
***
Su mummy sun isa kasar Egypt itada maryam alhamdullila  jikin  su inna da Abba yayi kyau sosai  
 
 
 
Sosai su anty aliya suka karbi mummy anty ma tamaida komaiba komai ba  
 
 
 
 
Yaya Abdul ma suna nan tare da daddyn maryam wato alhaji imam  
 
 
 
Sosai alhaji imam yake bauta musu abin har kunya yake ba yaya Abdul ganiyayi babban mutum dashi amma ya kaskantar da kanshi a garesu haka  
 
 
 
Abba kullum a cikin samishi albarka da godiya suke haka inna tana matukar ganin kimar sa sosai  
 
 
 
 
alhaji nura wato yayan alhaji imam yazo da wata magana kwana biyar da suka wuce yafada wa yaya Abdul akan cewar yana nema wa Dan uwansa auran anty maryam  
 
 
 
 
Yaya Abdul yace badamuwa zan tuntubeta da maganar aji daga gareta  
 
 
 
 
ai kuwa yaya Abdul yana fadin wannan maganar anty tace itafa bazata iya auran alhaji ba  
 
 
 
 
Babu yadda basuyiba amma shiru  
Taki amincewa da bukatarsu  
 
Karshe ma cewa tayi Dan yaga yana dawainiya dasu inna yasa zai tambayi abinda yasan basamu zaiyi ba  
 
 
 
 
To a hakadai su  mummy suka riski rikicin da anty takeyi  
 
 
Mummy tasa baki akan sunyi kuskure amma yanzu insha Allah komai zaizama dai dai insha Allah  
 
 
 
 
 
Mummy daman tasa alhaji nura ya hana  dagash tahowa  
 
 
 
 
Shiyasa baisamu zuwaba  Egypt dinba sosai mummy tashiga damuwar ganin halin da Dan uwanta yake ciki  
 
 
 
 
Kwanansu biyar a Egypt aka sallami su  kadawo gida Nigeria  
 
 
 
 
 
Anty ganitayi ana ana kokarin shiga wani makeken gida tace yaya Abdul nan fa bai kai gabata amsaba  
 
 
Yayan usman yafito cikin wata dakakkiyar shadda yana musu barka isowa  
 
 
 
 
Sosai anty da yaya Abdul sun cika da mamakin  
 
 
 
 
Inna da malam jiki yayi sosai anty aliya rike da hanun innansu suka shiga ciki  
 
 
 
Yaya usman yanunawa kowa bangarensa yace idan kun huta sai namuku bayanin sauyin da kuka tarar  
 
 
 
 
Maryam da mummy kuwa direct gida suka wuce sosai mummy take tattalin maryam shiyasa tace suje gida idan sun huta zuwa gobe sai suje can gidansu antyn  
 
 
 
 
Washagari
 
 
Maryam da mummy suka shirya driver yakaisu gidan su anty  
 
 
 
 
Nan suka samu kowa azazzaune  
Nan aka gaisa inna tayi wa mummy godiya sosai  
 
 
Mummy dai hartaji kunyar godiyar saboda tayi yawa  
 
 
 
Nan yayan anty yaya nura yabada labarin komai alhaji imam shiyayi komai na gidan nan yabasu kyauta  
 
 
 
Saboda kowa ya godewa Allah kuma yagodewa Alhaji imam  
 
 
 
Jikin anty sanyi sosai sallama sukaji kowa ya amsa daddyn dagash sukagani shida alahii Dan asabe
 
 
 
 
Suka mike gabadayansu aka gaisa  
 
 
Abban su anty yace matan sutashi zasuyi magana  
 
 
 
Duk suka mike sukayi ciki  
 
 
 
Nan abban anty yace sai mugabatar  da abinda keban mu ko  
 
 
 
Nan daddyn dagash yafito da kudi dubu Dari yace to waye wakilin maryam din  yaya nura yace gani alhaji yace to ga sadakin maryam  
 
 
Nan dai aka daura auran  
 
 
 
Alhaji imam da anty maryam  
 
 
 
Batare da sanin daya daga cikinsu ba  
 
 
 
Danshi alhaji imam dinma  daga Egypt libiya yawuce saboda yadda yake jin zuciyarsa nakin yarda da tayinsa da maryam tayi  
 
 
 
 
 
 
 
 
Tofa nan suka shaida auren  
 
 
 
 
 
 
Next page your comments is needed fans  
 
 
 
 
 
 
 
 
 *Signed by ummu afan*💻
[15/07, 1:14 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
 
 *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*  
 
 
 *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*  
 
 
 
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
 
 
   🌟 G.W.F🌟
 
 
 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*  
 
 
 
 *Dedicated  to mummyn jedder ta Al’amin dagash fans group  
 
 
 
 *End    End   End End  End*  
 
 
Talle   talle talle 👇🏼👇🏼👇🏼
            
          *KAI NE SILA*  
 
Shahararren novel dake zuwa muku daga alkalamin *sis sameehat*  
Marubuciyar littatafan soyayya domin nishadinku  
 
Karkusake a Baku labari yanan a social media masu bukatar littafin *KAINE SILA*  
sumata magana da wannan number din ta watspp 08033975309
 
Salon gaisuwa maiyawa tareda fatan alkairi gaduk wata makaranciyar book dina Allah yabar zumunci sosai ina alfahari daku sosai wallahi masoya novels dina  
Aduk inda kuke wadanda nasani da Wanda bansaniba duk ina mana fatan alkairi 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
 
 
 
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡 godiya Mara adadi a gareku baki daya sai mun hadu a next book dina Wanda bansa lokacin farawa ba gaskiya amma dai watakila zan cigaba da novel watakila kuma bazan cigaba ba Allah yazaba mana abinda yafi alkairi a rayuwarmu baki daya 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
 
 
 
 
 
 
🎀 *AL’AMIN DAGASH*  
 
 
 
 *PAGE* 8⃣1⃣to 8⃣5⃣
 
 
 
 
 
 
Daddy yasake cire kudi yace gakuma sadakin Dan uwana  
 
 
Nan aka daura auren yaya  aliya da daddy king kowa yashaida sosai   
 
 
Sannan abban su anty yace duk sufito za ayi magana   
 
 
 
Kowacce tanemi guri ta zauna Abba yafara magana cikin nutsuwa da fahimta  
 
 
Anty maryam jincewar an daura auranta da alhaji imam yasa fuskarta yacanza  
 
 
Sabanin sauran da fatinciki ya bayyana a fusakarsu  
 
 
 
Anty tace amma Abba ya za amin haka nifa banason shi kokadan acikin raina  
 
 
 
Abba yayi yace maryamu kenan ai duk duniya ba mutumin daya dace dake irin irin alhaji imam saboda shine uban yarki kuma mijinki na farko  
 
 
 
Saboda haka banason jin wata magana daga bakinki  
Mijinki zaizo yatafi dake  
 
 
Kamar yadda bakisaniba shima baisaniba saboda haka karki zargeshi  
 
 
Nan mummy tayi godiya sosai tare da sake Neman gafara agaresu wa Dan uwanta  
 
 
Maryam karama kuwa farinciki yakaru a fuskarta jincewar antyn ta zata koma gidan daddynta  
 
 
 
Abba yasake magana yasanar dasu sundaura auran yaya aliya da daddy king saboda yanemi auranta  
 
 
 
 
Yaya aliya tace amma Abba antaba aure akan aure ne  
 
 
 
Yaya Abdul yace rufe min  baki tun ranar dakikazo wai kekinzo jinyar su inna daman jikina yabani  bakalauba saboda kinfi watanni amma mijinki baizoba  
 
 
Baibugo wayaba hakan yasa nasan tabbas akwai wani Abu saboda babu Wanda baisan halin mijinki ba agidan  
 
 
 
Har meduguri naje sameshi yana ganina yace wai munzo kwashe kayane  
 
 
Nace mishi wasu irinkaya kuma yace au bata fada cewar nasaketa ba ai tuntuni na yarda kwallon mangwaro na huta da kuda meza’ayi  da macen dabata haihuwa  
 
 
 
 
Nan dai muka rabu cikin zafin rai nace tsakanin da aliya Allah zaimuku sakayya Wanda yacuci wani  
 
 
To kinji dukanmu musan da mutuwar aurenki duk kallonki mukeyi muga iya gudun ruwanki akan boye  mana kaddararki  
 
 
 
Yaya aliya tafashe kuka anty maryam tashiga bata hakuri itada mummyn dagash  
 
 
 
 
Daddyn al’amin yafito waya maikyau a kwalinsa  yabawa mummy yace gashi mikawa aliyar musa zaikirata anjima suyi magana  
 
 
 
 
Mummy ta mikawa anty maryam  
Anty maryam takarba tace Dan Allah kiyi shiru haka yaya aliya haka Allah ya kaddara  
 
 
 
 
Nan dai su daddy sukayi sallama sukatafi  
Mummy kuma anjima driver zai dawo yadauketa  
 
 
 
Har kofar gida mummy taraka daddy itada maryam karama  
 
 
Mummy tace amma Gaskiya nizanfarawa yaya imam wannan albishir medadi  
 
 
Daddy yayi murmushi yace shikenan an bar miki  
 
 
Nan mummy tadauki waya bugu daya yadauka jin muryarshi a shake tasanbalafiya  
 
 
Tace yaya meyasameka haka nan yashaida mata yana kwance nema bashida  lafiya yanzu haka  
 
 
 
Murmushi mummy tayi tace kai yaya kaidai kawai kace ciwon maryam  
 
 
Murmushi yamata kaman tana ganinsa  yace Aisha kenan kinga laifina  
 
Tace a a kodaya amma ina maka albishir da yanzu aka daura auranka  da maryam  
 
 
Alhaji imam tashi yayi yace Aisha karkimin wannan wasar mana  
 
 
 
Tace  dagaske nakeyi yayana katambayi yaya nura yasan komai takashe wayar tana murmushi  
 
 
 
Nan sukayi murmushi itada daddy  
Daddy ya kalli maryam yace yargidan dafatn dazakibiyo mummyn ki kudawo gidako  
 
 
Maryam tadaga kai mummy tace ai gata ga mummynta ko  
Mumrshi maryam kawai nan mummy tariko hanun maryam suka koma cikin gida  
 
 
 
 
 
***
Dagash zaune a office dinshi  
Yana Mazarin mezasa daddynsa yace yana nemansa yanzu  
 
 
 
Shima yadauke kafarsa dazuwa ganin maryam ne saboda Duk mummy ta hanashi sakat  
 
 
 
 
Daddy ne yashiga gida da fara’arsa yace Aisha mutuminki yana hanya gobefa  
 
Mummy cikin murmushi tace wakenan yace ango mana tace wai yaya imam yace shifa  
 
 
 
Tace ai daman nasani bazai iya zama bayan yaji wannan albishir  
 
 
Nan tadauki takirashi yashaida mata suna tahowa gobe shida hajiyarsu  
 
 
 
Cike da murna mummy tace da hajiya kai amma naji dadi yaya kufara sauka tannan sai muje can gidan gabadaya  
 
 
Yace yadda kikace my sister ga hajiyar nan ma hajiya takarba wayar mummy tace hajiya Ashe  hardake azuwa ganin amaryar  
 
Hajiya tace ai yazama dole naje nataho da amaryar ubana yafi nakowa  
 
 
 
Mummy tayi murmushi tace gaskiya wannan baban naki yana samun gata sosai da kulawar hajiyarsa zakisa mufara kishifa hajiya tafada dariya  
 
 
 
Hajiya kuyi mana idan kunyi zakubari dakanku  nan sukayi dariya gabadayansu sukayi sallama tare da musu fatan isowa lafiya  
 
 
 
 
Daddy yayi murmushi yace harda hajiya kenan za azo mummy tace a harda ita wai itazata dauki amarya  
 
 
 
Daddy yayi murmushi yace to Allah yabada zaman lafiya gaba dayansu mummy tace ameen  
 
 
 
 
Mummy tace Ashe shi memartaba ana ta gwagwarmaya ashe har ya kyalla ido yaga aliya yayar maryam  
 
 
 
Daddy yayi murmushi yace ai tunda yaganta yamin magana mukasami wanta muka tambaya cikin ikon Allah kuwa bata da aure  
 
 
 
Daddy yace nafi kowa farincikin auren Dan uwana saboda koba komai zaisami canjin rayuwa  
 
 
 
 
Mummy tace Allah yabasu zaman lafiya yace ameen  
 
 
 
Dagash ne yayi sallama yashigo daddy yaganshi duk a hargitse yace kaikuma fa Son yanaganka haka a hargitse  
Kamar Wanda yayi jinya  
 
 
 
 
Dagash ya kalli mummy yaji mezatace taballa mishi harara  
 
 
Dagash yace kaganiko daddy duk mummy ce tahani ganin maryam ko magana ne namata  
 
 
Daddy yayi murmushi ya kalli mummy yace a aisha kinyi lefi babba  
 
 
 
Yanzu ina ita maryam din  mummy tace tana can gidansu ganin kawayenta yasa nace tayi zamanta kawai can  
 
 
 
 
 
Daddy ya shafo kan dagash kaman wani baby  yace son karkadamu nida kaina zan kaima matarka hargida sekaga dama ma mummyn tasake ganinta  
 
 
 
Mummy tayi murmushi tace ai be isaba nida ‘yata yahanani ganinta ai sainaje hargidan nadaukota mudawo  
 
 
 
 
Daddy da al’amin sukayi Murmushi daddy yace nikuma bazan bari kifita konan da nanba bare kije kidauke masa mata  
 
 
 
Dagash yace yauwa my dad ai tunda bayana shikenan yace ina bayanka my Son kwantar  da hanklainka  
 
 
 
 
Mummy murmushi tayi tace hade min kaizakuyi ko akayi dariya gabadaya   
 
 
 
 
Daddy yayi gyaran murya yace my Son yanzu watan matanka kenan da sakinsu dakayi  
 
 
 
Mummy tace wata biyar kenan  
Daddy yace to ina umartarka daka dawo dasu dakinsu  
 
 
 
Kaga koba dankomai Dan zumunci dakuma yadda Muke da iyayensu  
 
 
 
 
 
Saboda haka za amayarda aurenku aranar kuma kaima martarka zata tare  
 
 
 
Dagash a yanzu bazai iya  musu da daddynsaba yace duk yaddda kayi yayi dadddy  
 
 
 
 
Mummy tace gaskiya hakan kam yayi amma wallahi karka kuskura matanka sucutar min da yarinya amana nabaka  
 
 
 
 
 
Daddy yayi murmushi  yace ai idansuna da hankali yakamata su nutsu yanzu  
 
 
 
 
 
 
 
***
Washagari rahma zayyad yakaita can gidansu anty inda maryam take sosai rahama tayi kyau abinta ga cikin Dan wata uku ajikinta  
 
 
 
 
Shafa’atu kam agidan takwana ma tare suka karbi rahama Dan yanzu  rahama da shafa’atu kawayene sosai kamar yadda mazajensu Faisal da zayyad suke
 
 
 
 
 
Can wani daki suka shige abinsu sunata hirarsu rahama sai kallon maryam takeyi  
 
 
Maryam tace malama kallon nan fa aisakisa natsargu  
 
 
Rahma tace maryam kinganki kuwa kinyi fresh dake kinwani ciko amma anya  
Yaya al’amin yaganki kuwa  
 
 
 
Shafa’atu tayi murmushi tace kema dai kyafada yar uwa  
Wallahi inataya yayana samun zukekiyar mace kamar maryam Dan nasan huta sosai anan  
 
 
 
 
 
Maryam ta turo baki tace wai meyasa daga mace tayi aure saitazama  yar sa’idone  
 
 
 
Shafa da rahama suka fashe mata da dariya kafin suyi magana wayarta yadaukara tana dagawa taga daddyntane  
 
 
Ya sanar da ita gashinan zuwa shida hajiyarsa aikuwa maryam tayi murna sosai tace Allah yakawo lafiya daddy yace ameen ameen yar albarka  
 
 
 
Nan maryam tayarda wayar ta tashi tayi waje dagudu  
 
 
 
 
Shafa da rahma suka kalli juna sukayi murmushi shafa’atu tace wallahi har yanzu yarinta yana damun maryam sosai duk wani abunda ake mata fa batasan dalilin matashiba  
 
 
 
Ikinga yadda anty asiya tahada mata wata uwar hadin Zuma jiya tamata wayo dasunan nata itakadai kartaba kowa tasha abinta  
 
 
 
aikuwa ta boye shi jiya da daddare ma tasha sosai har ina zolayarta ta sammin amma taki tace anty asiya tace kartabakowa  
 
 
 
Rahma tafashe da dariya tace zata gane kuranta ba wauta ba  
 
 
Nifa idan ankaita washagari sainaje gulma  
 
 
Shafa tace idan kinfito kimin magana mukarasa tare Dan baza abarni a bayaba suka tafa  
 
 
 
 
Maryam tana fita dakin da antynta take suna tare dasu maman rahma da daisauransu maryam tazauna gefen anty  
 
 
 
Ta kamo hanun anty’ anty tace  lafiyarki kuwa  
 
 
Maryam tace anty daddyfa suna hanya anty ta harareta tace sai yaya idan suna hanya  
 
 
 
 
Cikin shagwaba tace kitashi mune inrakaki saloon mana kema kiyi kwalliya  
 
 
 
 
Anty tace wani tsohon ubankin zanwa kwalliya  
 
 
Maryam tasake turo baki tace Dan Allah anty kitashi walalhi daddy ba tsoho bane  
 
 
 
 
anty tace haka kikace tunda ubankine  
 
 
 
Yaya aliya tasa baki tace maryam Dan Allah kitashi kuje  
 
 
anty maryam tace aikuwa saidai muje tare kema ai King zaizo yaya aliya ta watsa mata hararar wasa  
 
 
 
Anty maryam Oyo bazakiba ko to nima bazanjeba  
 
 
Maman rahma tace wa maryam kije kizo  da masu  gyaran kan  suzo da kayan aikin nasu idan muka biye nasu wallahi sai aji kunya  
 
 
 
 
Maryam tace to mama tafito zuwa dakin data bar su shafa  
 
 
 
 
Tace anty shafa wai kuzo muje mudauko me sallon  
 
 
 
Aikuwa suna Neman yawo suka tashi gaba dayansu  
 
 
 
 
 
 
 
Gaskiya anty tayi kyau bakarya itada anty aliyar sunyi balain kyau sosai abinsu  
 
 
 
 
A ranar aka maida auran matan dagash Aymana da suhaila  kuma a ranar suka tare abinsu  
 
 
 
 
Inda iyayensu maza suka  musu fada sosai akan suzauna lafiya  
 
 
 
 
 
 
Dayan  part din dake  kallon part dinsu suhaila da aymana nan aka zuba wa maryam kayanta  
 
 
 
 
Matukar haduwa shashin maryam yayi saboda ba mutum dayabane  
 
 
Mummy da yan libiya suka zuba mata rantsatsun kayan kitchen masu kyau  da tsada daddyn dagash ma shiya mata komai ba falon  
 
 
Daddynta kuma yarasa ma mezaiwa yarsa yabata company dinsa kusan biyar  sai dai taji alert karshen wata kai maryam taga gata sosai  
 
 
 
 
Suhaila da aymana da akirasu akakirasu suga daki saida hankalinsu  yatashi sosai  
 
 
 
Alhaji nura wan mahaifinta shima wasu dankara karan  kwatuna yawa maryam masu matukar kyau da tsada  Wanda akwatin zinare ma daban ne  guda ashirin hudu  
 
 
 
 
 
Dagash dayagani yace sunyi amman fa shima saiwa maryam lefe haka yatafi India Dubai yasake judo kaya dasake kaso kudi  kamar baisan ciwonsuba shima ashirin  da hudun  
 
 
 
 
Haka ma dakingin anty sunbada iya karfinsu babbar yayarsu anty kuwa su kuka ,daddawa, kanunfari ,citta etc  
 
 
 
 
 
Gagarumin walima aka hada Wanda kusan manyan malaman saudiya , Sudan Nigeria da dai sauran kashashe kamarsu India doctor zakirnik sunyi wa’azi da turanci da larabaci yadda kowa zai fahimta  
 
 
 
Manyan malaman Nigeria sukuma an umarcesu  da subada lecture cikin harshen Hausa  
 
 
 
Saida akayi sati ana wañan walima kafin daga bisani kowa ya waste hajiyar su mummy sukatafi da amaryarsu anty maryam libiya  
 
 
 
 
 
Yaya aliya kuwa aka mikata  gidan memartaba sarkin kano  
 
 
 
 
Itakuwa maryam harda mummy a masu kaita saida mummy takira su aymana da suhaila tabasu amanar maryam  sai kusan karfe goma dai kowa ya watse  
 
 
 
Su aymana an kasa bacci  anajiran aga shigowar ango Dan gulma  
 
 
 
 
 
Aikuwa shadaya sukaji shigowar  mota  
 
 
 
 
Sallama yayi a falonsa yana sanye cikin fararen kaya kaldasu harda babbar Riga kai duk Wanda yaga dagash yasan  yana cikin farinciki  
 
 
 
 
Da fara’arsa ya amsa musu gaisuwar kafin yashige part dinsa da wasu maka makan Leda  a hanunsa  
 
 
 
 
Can yafito yashiga part din maryam tabbas dakin  yadace dameshi sosai  
 
 
 
Yashige can bedroom dinta yaga bata ciki yasake duba Dan bedroom din yaga dai alamun  da mutum anan  
 
 
Kasa kunne yayi yaji alamun wanka takeyi gadon ya hau ya kwanta yadauki wayarta yafara dannawa  
 
 
 
 
 
Maryam tafito cikin towel Dan karami bata taba tsamanin ganin mutumba  
 
 
 
Ta mugun tsorata ga kunyar towel  dasauri takoma  bathroom din dagash yace kokifito kokuma nashigo bathroom din  
 
 
 
Maryam takasa magana tashiyayi  
Yashiga bathroom din yace kinyi sallar isha kuwa kaitadaga mishi yace tokiyi alola muyi sallah raka’a biyu  
 
 
 
Batayi musuba tace tokafita zanyi  
 
 
Murmushi dagash yayi yabi umarninta yafita abin sallah ya shimda  musu yafito mata da duguwar Riga da hijabi tana fitowa tazari hijabin da doguwar rigar  tayi bathroom din tasaka abinta  
 
 
 
 
Yajasu sallah yadade yana musu addua kafin ya rike kanta yayi adduar da akeso ango yayi akan amaryarsa  yace mata yana zuwa  
 
 
 
Yafita  tana ganin yafita tayi saurin  sa key  
 
 
 
 
Kafin tasauke ajiyar zuciya tacire dogwar nan tashirya cikin akayan baccinta sabbi kuma farare  kal Dan maryam a sleeping dress tafison farare sosai  
 
 
 
Yunwa takeji amma ganin ba abinda zataci sai snacks da drink yasa kawai tafasa takwanta haka  tare da kashe wutar dakin  
 
 
 
 
 
 
Dagash kuwa ledojin nan yakwaso tareda wayoyinsa  
 
 
Yanaganin su aymana zaune a falon  basutashiba yayi murmushi yace gawannan ya ajiye musu  Leda daya yawuce abinsa dakin maryamYawuce kullo kofar kallon juna sukayi suhaila tace mezan gani kaddai shizai bita dakinta  
 
 
Aiymana tace  gashi kuwa kinga zahiri suhaila  tace kenan yarinyar nan tafimu daraja Dan mudai mu muka kai kanmu bamu da matsayin da zai bimu  
 
 
Aymana tace aikuwa wallahi zatasha wahala Dan wallahi bazan raga mata ba kiji mummy harda wani bamu amanarta to wallahi ban rikeba  
 
 
 
 
Suhaila dai tayi shiru abin duniya yadameta  dagash nazuwa kofar bedroom din maryam yaji a kulle sai yasa Master key ya bude  
 
 
 
Ganin dakin da duhu yasa ya kunna wutar yaje har kitchen yadauko musu plate  
 
 
 
Kafin ya yaye bargon maryam ta tashi da sauri tana kare jikinta tace haba yaya Dan Allah kabarni sanyi nakeji yace sanyi ina nan  
 
 
Hawa gadon yayi ya kamo sosai yashiga mata magana a kunne tayi saurin daga kai Dan kwai yasaketa  
 
 
ai kuwa yana saketa ta sauko kasa tana maida numfashi  
 
 
 
 
 
Murmushi yayi yasauko kasan shima madara ce fresh mai sanyi da tsada yafito da shi sai kuma gasassun kaji  
 
 
Dakanshi ya bata tun tana kauda kai dai tatsaya saboda yace zai mata dure  
 
 
 
 
Taji dadin fresh milk din nan sosai kajinma gashi ne na musamman yayi dadi sosai  
 
 
Suna gamawa da kanshi yagyara gurin yadawo dakin yaganta tana brush a bathroom  
 
 
Shima brush din yayi  yadawo yasameta kan kujera tana kokarin kwanciya  
 
 
Bai saurareta ba yadauketa cak yayi kan bed da ita  
 
Dakanshi ya kashe musu wutar dakin yabar nabacci  
Maryam jikinta yadau bari alamun tsoron abinda dagash yake mata  
 
 
 
Ganin jikinta na rawa yasa dagash yamata rada a kunne  
 
 
Wasafa yafara canja salo can najiyo kukan maryam kuka takeyi amma oga baya hayyacinsa yakasa ban bancewa maryam budurwace Dan ni’imar dake jikinta yafi na ranar dayafara sanin a matsayin mace  
 
 
 
 
Maryam tasha sambatu a wajen dagash ga surutai ga azabar datasha a wurinsa kadai ma ya isheta  
 
 
Wallahi bashi yasamu kanshi ba sai kusan asuba yana Abu daya  
 
 
 
 
Aymana kuwa takasa bacci duk wani surutan dagash tana jinshi  
 
 
Tayi kuka kaman ranta zaifita na kishi da takaici  
 
 
 
 
 
 
Suhaila kam tana dakinta tana jinyar zuciyarta  
 
 
 
Dagash dakanshi ya wa maryam wanka yabarta tayi na tsarki da kanta  
 
 
 
Kafin shikuma ya wuce sallar asuba  
 
 
Yayi godiya ga Allah daya bashi maryam a matsayin mata yakuma roki Allah yasa wa maryam sonshi a ranta koda kwatakwacin kwatan wanda yakemata ne  
 
 
 
 
Ya dawo cikin gida dakinta ya wuce yana zuwa yaganta kan sallaya tana baccin wahala  Dan dagani bata jin dadin baccin  
 
 
 
Tabashi tausayi sosai ga wani sonta da yataso  
 
 
Kitchen dinta ya nufa yadafa ruwan zafi  yasa Lipton yajuye a cup  yadawo daki ya zuba kayan hadi  madara sosai da born vita ya hada mata da shugar Dan kadan yasamata  
 
 
 
Ya dauko magani pain reliever yatasheta yace  ai kuwa suna hada ido ta fashe da kuka ya kwantar da ita akirjinsa  yana lallashinta yana samata albarka yace yanzu ta tasha  tea tasha magani  
 
 
 
Tabbas kam itakanta  tasan tana bukatar maganin batayi musuba yayi feeding dinta da tea din yabata magani tasha kafin yadauketa yakaita kan bed suka kwanta yakwantar da kanta kan faffadar kirjinsa mai cike da gashi da kamshi  
 
 
 
Cikin ikon Allah yayi bacci mai nauyi yayi gaba da ita kafin daga baya shima bacci ya kwasheshi  
 
 
 
 
 
 
Cikin bacci yaji wayarsa na ringing  
 
Hanu yasa yadauko wayar saboda bayason yatashi maryam dake bacci kan kirjinsa  
 
 
 
Sunan dayagani yaga mummyshi ce  
 
Yadaga dasauri  
Yace mummy good mum  tace morning son ya ‘yata dafatan tana lafiya  
 
 
 
Ya Sosa kai kaman mum na kallonsa yace lafiyar ta kalau tana bacci    ne ma  
 
 
Mummy tace OK ta kagaisheta ga driver nan zaikawo muku break fast dagash yace to mummy mun gode  
 
 
 
Mummy tayi murmushi tace don’t mention son i can do anything  for my son  
 
 
 
Yace that’s my mom  I love u mum in fact mummy kece rayuwata can’t do with you mom  
 
 
 
Mummy tayi murmushi tace  to nabarka ka lafiya ka kula min da yarinya yace i nsha Allah mom  
 
 
 
 
 
Suna sallama ya yakalli maryam dake bacci hankalinta kwance yasan tasha wahala  jiya a hanunshi  gashinta ya shafo yashaki kamshin kafin yazame a hankali  
 
 
 
Yashiga wanka yafito yayi part dinsa yana fita yaga matan gida ansha wanka  
 
 
Suhaila tace ina kwana doctor yace lafiya suhaila   kuntashi lafiya taji dadin kulawar daya bata  
 
 
 
Itakuwa aymana dayake bakin cikin jiya yana nan a ranta ko takalleshi  
 
 
Ya kalleta yace kebaki iya gaisuwa bako  
 
 
Ta bata rai tace ina kwana bai amsa ya wuce part dinsa  
 
 
 
Yashirya cikin kananan kaya masu kyau sun karbi jikinsa sosai  
 
 
Yafito yana waya suhaila tace ga aika nan ankawo daga gurin mummy yace OK yadauki basket din  
 
 
Ya wuce dakin maryam yana shiga yasamu har ta tasha tana kokarin gyara dakin  
 
 
 
Hanu ya harde yana kallonta yace kintashi shine bazaki huta ba  
 
 
Bata kalleshiba ganin bata da niyar kulashi yasa kama hanunta suka zauna yace kibari zansa masu aiki su gyara miki  
 
 
 
Cikin shagwaba maryam ta juya baya tace Allah yasauwake nikabarni kawai zangyara dakina  
 
 
 
Zagewa yayi yatayata suka gyara komai a inda yake dakin yadau kamshi kafin tashiga wanka  abinta  
 
 
 
Tana fito tasamu ya fito mata da Riga da skirt Wanda yasiyo mata daga India Jane kuma yana da ado falawa masu kyau  
 
 
Taki sawa sai yafita ganin hakan yasa dagash  yafita abinsa yana dariya yace afuwan baby ni ai me lefi ne  
 
 
 
 
Yana fita tashirya abinta cikin kayan sunyi matukar yimata kyau sosai  ta gyara gashinta tayi parking dinsu  da ribbon mai kyau sosai  
 
 
 
Tana gamawa tasake feshe jikinta da turare ta fito falon Tana tafiyar ta na haliita  
 
 
Ganin dagash ya tsareta da kallo yasa ta turo baki tayi gurin daning din  
 
 
 
Da kanshi ya yayi saving dinta yabata farfesun kayan ciki taji dadin farfesun sosai  
 
 
 
 
Lipton tasha kafin dagash yayi break din shima  
 
 
 
 
Soyayya mai tsafta da kaunar juna dagash ya ke gwadawa maryam  
 
 
 
 
Saida yayi sati cas baifita ko ina ba duk nacin su zayyad suka ringa kiran number dinsa kin dagawa yayi  
 
 
 
 
 
 
Yau suka cika kwana bakwai da aure sosai maryam tasaba da soyayyarsa sosai sunshaku a wannan a kwanakin  
 
 
 
 
 
 
Yashirya yafita aiki maryam kuwa tana gama aikinta ta takunna kallo tanayi  
 
 
A part dinta can taji muryarsu rahma da shafa’atu  
 
 
Taji dadin ganin su kuwa da murnar suka shige dakin maryam nan hira ta barke tsakanin su  
 
 
 
Rahma tace kin ganki kuwa  maryam sati daya kawai amma kinzama abin kallo  
 
 
 
Shafa tace kin rigani ne amma wallahi yaya na ya iya kiwo  
 
 
 
Murmushi maryam tayi tace Allah ko  
 
Kokuma ni na iya kiwoba bari yadawo kiganshi ai bazakiganshiba  
 
 
 
Shafa tayi ihu tace maryam kece da baki haka  
 
 
Maryam tayi murmushi tace kina mamaki ko kafin suyi magana wayar maryam yayi kara  
 
 
Ta dauka tace hello my Prince  
 
 
Dagash bai tabajin dadin sunan Prince ba sai da maryam takirashi da Prince  
Ya dai daita kanshi yace my princess dafatan ba bacci kikeyi na tashekiba  
 
 
 
 
Murmushi tace kodaya gasu rahama ma sunzo kana fita yace bawa shafa wayar  
 
 
Tamika wa shafa wayar yace  banyarda kutafi gidaba harsai kunga nadawo saboda banason princess tayi wani abin da kanta  
 
 
 
 
 
Shafa tace shikenan yaya angama munan har sai kawadawo  
 
 
 
 
 
 
 
 
******
 
 
Bayan shekara goma dagash Nada yara biyar hudu maza daya mace kuma duk princess ce ta tahaifa mishi  
 
 
 
Suhaila da aymana ko batan wata basu tabayiba sakamakon kwayoyin da sukasha a baya suna dai zaune zaman aure da kyauta tawar miji  
 
 
 
 
 
 
BARRISTER MARAM  zaune cikin library na na part dinta tana nazarin wani Case da yashigo ta hanunta  
 
 
Sai dagash yashigo cikin kayata alfarma yace princess yakamata kitashi mutafi wurin gasar nan haka ko   
 
 
Tace to my Prince kasan wanna case din Dana baka labarin yashigo hanuna shine naketa nazarin abin yace my princess tashi idan mundawo zan tayaki  
 
 
 
Nan ya rungumo ta suka fita Aisha sukagani zaune an mata ado cikin shadda irin Wanda yake jikin daddynta  
 
 
Tana ganin su ta taso da gudu daga maryam har dagash suka ware hannuwansu  
 
 
Sai ta wuce uwarta  tayi gurin daddynta  
 
 
Maryam tace la niza awa  sonkai  
Dagash yamata gwalo yana rungume da yarsa wacce yake kiranta da mummynshi saboda taci sunan mummyn shi Aisha  
 
 
 
Yace kidage kihaifo naki kema  
Maryam ta balla mishi harara tace naki din wadan nima sa’ib yafisona akan kai  
 
 
Dagash yayi murmushi yace wayafada miki bari mudawo agwada  
 
 
Yana dariya tace ai dariya kake min ko  
 
 
 
 
Tashi yayi dauke da mummynshi suka gudu kar maryam takamasu ai kuwa ta biyo su  
 
 
 
Suna fitowa falo sukaga suhaila tana gyarawa sai’b wuyar rigarshi  
 
 
Sai’b shine Dan dagash na uku kuma shine mai sunan daddyn maryam wato Ahmad alhaji imam kenan shine suke kiransa da sai’b yaron yashiga ran suhaila shiyasa ta daukeshi take mishi komai  
 
 
 
 
Dagash yace yauwa kinga mummyn sai’b ko kedai kiyarda bakida kowa  
 
 
Maryam tashiga shagwaba tace shikenan naji amma ai Abba da daddy suna bayana ko  
 
 
Dagash yace wayafada miki  
 
Yaran dasuki zama anan gidan ma su saida gidan kakansu  
 
 
 
Maryam ta turo baki tace Prince fa ai shidai Dan baya kasar ne amma ai yana bayana ko  
 
 
Suhaila tace turkashi ai gwara kowa da da Prince ma  
Wannan ai photocopy din  doctor ne  
 
 
Dagash yayi dariya yace yakikaji sunanshi namijin duniya  
 
 
Prince shine Dan dagash na farko kuma shine yayi gadon komai na dagash kuma shi akasawa sunan daddyn dagash wato su’ad shine  
 
 
 
Ranar da aka haifi su’ad a ranar daddyn dagash yace yanzu mukasamu Prince kuma inaso acigaba da kiransa da sunan Prince din  
 
 
 
 
Shekarasa tara ayanzu yana karatu a can libiya ne  
 
 
 
 
 
Maryam tace shikenan na yarda zan dauko baby yarinyar rahma tazo muzauna abinmu ai ita tana sona dagash dai yayi tadariya  
Da shi da suhaila  aymana ta shigo tana waya  
 
 
Maryam tagaisheta ta amsa bayabo ba fallasa saboda ita haka take bata wani ja yaran ajikinta acewarta bata Haifa ba baruwanta da ‘ya’yan wata  
 
 
 
 
Dagash yace to zamuje gasar karatun da aka gayyaceni  
 
 
Aymana tace adawo lafiya  
Suhaila tace idan badamuwa nima zan iya zuwa  
 
Yace why not jeki dauko hijabin ki mutafi  
 
 
 
Maryam taji dadin yadda suhaila ta maida komai ba komai ba  
 
 
 
Atare suka fita zuwa wajen mota  
 
 
Maryam ta bude gaba tace anty suhaila kishiga nan zamu zauna a baya nida yara  
 
 
Suhaila tace a a Maryam ke kishiga gaban  
 
 
 
Dagash yace OK wato ba maison zama kusadani shiyasa kuketa musu mai zama ko to duk kuzauna a baya kubani yarana su zauna a gaban  
 
 
 
 
Hakan kuwa akayi  maryam da suhaila suka zauna baya  suna tawa dagash dariya  
 
 
 
 
 
 
To masu karatu anan zan tsaya da littafina maisuna AL’AMIN DAGASH
 
kuskurena Allah ya yafemin  
 
Ina godiya sosai da kaunarku a gareni masoyana  
 
 
 
 

 
 

 

 

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *