AL’AMIN DAGASH COMPLETE
Wasu dattawa ne zaune kan wasu lumtsa lumtsar kujeru Wanda dagani ba tambaya office
Da alamu dayane yakawo wa daya ziyara Dan daganin suna matukar murnar ganin juna
ALHAJI SU AD BABANGIDA shine mamallakin wannan katafaren office yayin da abokinshi ahaji Dan asabe yakawo masa ziyara bayan tsawon shekarun dasukayi basuga juna ba
Sosai alhaji suad yaji dadin ganin amininsa
Yake tambayarsa yanzu dai kadawo Nigeria ba maganar komawa ko
Alhaji Dan asabe yayi murmushi irin nasu na manya yace sosai ma maganar danake maka ayanzu ma haka families dina suna Nigeria
Kaga kuwa ai dagaske nake fada maka
Alhaji suad yace kai amma naji dadin dawowarka kusa dani abokina
Cikin murmushi alhaji dan asabe yace oh really ?
Alhaji suad yace yes I mean it yana murmushi shima
Alhaji suad yace yanzu bawannan ba a wani state kake
Alhaji Dan asabe yace kana nufin zanyi nisa dakaine
Impossible my friend
Surprise nakeson nabaka nima anan kano na gina gidana
Alhaji suad cikin tsananin farinciki yace kai amma naji dadi so yanzu kawai katashi muwuce gidana muje kugaisa da su hajiyar kafin sai muwuce naje naga gidan naka
Alhaji Dan asabe yace hakan ma yayi abokina kasa mu duniyafa irin wannan Hutu haka
Ahaji suad yayi dariya yace har nakaika kaga yadda ka ajiye wani uban tunbi alhaji
Sukayi dariya gabadayan su kafin nan alhaji suad yadauki abindazai dauka suka fito a office din
Secretary din yayi saurin durkusawa sir bade har katashiba Dan na ga time beyiba
Ahaji suad yace natashi yau ga key nan take care of the office
Secretary yakarba yace OK sir
Masu tsaron lafiyarsa suka karbi jakar zuwa mota
Sukafita kowannensu yayi wajen motarsa yashiga
Security din alhaji su’ad sukayi saurin bude mishi kofan motar
Driver yaja sukatafi
Alhaji suad ne yafara gaba kafin alhaji Dan asabe yabi bayansa suka haura titi
Wani mansion (wato gida)ne nagani Wanda nimai rubutu bazan iya misaltashiba saboda ya wuce tunaninmu gaba daya
Iya tsaruwa ya tsaru nera tayi kuka wajen Dan kara wannan gida
Masha Allah
Megadi ne yabude gate da sauri yana wa alhaji sannu dazuwa
Yashige ciki alhaji Dan asabe ma yabishi zuwa parking lord
Atare aka bude musu kofa
Alhaji Dan asabe ya tsaya yakarewa gidan kallo tsaf tunda yake arayuwarshi baitaba ganin tsarin ginin daya mishi kyau irin wannan ba
Yakalli abokinshi alhaji suad
Yace gaskiya suad kagina aljannar duniya
Murmushi alhaji suad yayi yace Dan asabe kenan ai lefinkane dazaka Gina gidan naka baka neme niba
Company na ba abin da ba ayi na harkar gine gine da kawata gida
Duk yawancin state din kasannan ina branch a can kaga ko a wani gari kakeson gini baka da matsala I can do every thing for you
amma kaki kasanar dani zaka dawo kasar
Alhaji Dan asabe yace kasan wai duk Dan inbaka mamakine nayi hakan
Alhaji suad yace well not too late zamuyi magana yanzu dai mushiga ciki kahuta tukun
Atare suka shiga ciki alhaji Dan asabe basake tsinkewa da lamarin gidanba seda sukashiga ciki
Iya haduwa koina ya hadu agidan nan alhaji Dan asabe se santin gidan yake
A wani hadaddan falo suka zauna
Alhaji suad yadauki wayarsa yashiga Dan nawa
Bayan andaga yace uwargida rangida wacce yakira da uwargida tace ya akayi daddyn al’amin ya office din
Murmushi yayi yace Gani a falo nida bako kizokiga surprise bejira tasake cewa komai ba yakashe wayar tare da kallon alhaji Dan asabe yace yanzu zata fito
Yasake dailing wata number
Daga can aka dauka yace amarya bakya lefi kokin kashe Dan masu gida
Murmushi tasake mishi kaman yana ganinta tace kai daddyn afanan wannan kirary haka
Yayi murmushi yace Gani afalo kifito kiga surprise tace OK on my way
Murmushi alhaji Dan asabe yayi yakalli abokin nashi yace kai abokina a girma asan girma mana wannan kashe murya a waya haka
Murmushi alhaji suad yayi yace har nakaika
Kai ai matsorocine gashi ka kasa ajiye mata biyu saboda kana tsoron hajiya sadiya
Gaba daya dariya sukayi kusan ” atare suka shigo cikin falon amarya da uwargidan
Cikin mamaki hajiya Aisha tace kai wata sabon gani wanake gani kaman alhaji Dan asabe
Dariya alhaji Dan asabe yayi yace ninedai uwargida sarautar mata musan meku kalau tace lafiya kalau ya iyalin amma dai dasu kazo ko kafin yabata amsa daddyn Al’amin yabata amsa yace aitare suke yadawo ajiya
Mom din al’amin kai amma naji dadi shine hajiya sadiya bata nemeni a wayaba Alhaji dan asabe yace tanason tabaki mamakine
Ya kalli hajiya zabbau yace kaga amarya agurin abokina
Cikin dariya itama hajiya zabba u tagaisheshi tare da tambayarshi ya iyali
Kafin yan mintoci ancika gaban alhaji Dan asabe da kayan ciye ciye
Sallama sukaji kowa yamaida hankalinsa Ga bakin kofa
Waw wani hallita nagani Wanda akalla dai zan iyacewa wannan halitta bazai wuce jinsin larabawa ko India ba Dan gaskiya ba kyarya AL’AMIN ya hadu bakarya dogone fari yana da fadi ga dara daran ido masu matukar Jan hankalin Ga kwantaccen saje daya kara da ainahin kyau irin na al’amin
Yana sanyene cikin wasu hadaddun kaya masu tsadar gaske wandon Jean’s ne black da kuma light blue shirt
Kansa dauke yake da kwantacciyar gashi kaman dai na larabawa ko India
Komai nasu dayane Dan nikam ma ko a India da Arab dinma banga Wanda yakai wannan gentle guy din ba ya hadu sosai
Fuskarsa dauke da farin Glass Wanda baka rabashida shi
Cikin murna ya rungume dadinsa
Saiku rantse sun Dade ne basu haduba
Daddyn AL’AMIN yace yadai son ya aikin yanaga kadawo dawo da wuri
Kafin yaba daddynsa amsa yakai kallonsa kan alhaji Dan asabe yace waw daddy yaushe kazo wallahi bangankaba
Yatashi daga jikin daddynsa yafada jikin alhaji Dan asabe
Shima dariya yayi tare da rungumesa yace surprise nakeson Baku kaida dadynka
Al’amin yayi murmushi yace am Glad to see you dad
Alhaji Dan asabe yace me too my son
Yace daddy zayyad fa tare kuke yace no shisai next week zai gama abin da yakeyi kaima Kasan da yazo kaizaifara nema
Al’amin yace I no that dad allah yadawo dashi lpy
Ya tashi yakoma inda mom dinsa take ya kwantar da kanshi akan cinyar ta
Yakai kallonshi kan hajiya zabbau yace sannu da gidan ummy ciki ciki ta amsa mai inda sabo yasaba da wannan hali irin na mata ubansa
Sam bata kaunarsa kamar yadda shima mom dinsa bata kaunarta da ita da yaranta itama haka ta tsani al’amin sosai
Mom din sa ta shafa kansa tace kaci abinci kuwa son
Yace no mom wallahi yunwa ce tadawo dani gida by this time around
Daddy dake jin hirarsu yayi murmushi yace to ai lefinkane son tun yaushe naketa baka shawarar kayi aure kafito da matar dakakeso kaki
Alhaji Dan asabe yayi murmushi yace yishiru Dana tunda Ga daddynka nan zanbaka kanwarka suhaila kaje kaganta kushirya kanku
aiba al’aminba dayayi mutuwar zaune harta dady da mom saida suma suka kalli juna
Dansanin halin Dan nasu ba irin mace da ba a mishiba amma yaki
Al’amin tashi yayi daga jikin mom dinsa ya wuce part dinsa
Ganin haka Yasa alhaji Dan asabe murmushi yace au kunya nabaka ma
Murmushi alhaji suad yayi yace kai amma kuwa naji dadi wannan Abu kaga tuwo na maina kenan
Mom tace kai amma Abu yayi dadi wallahi Allah yasa albarka aciki
Sukace amin hajiya zabbau ce kadai bata tankaba Dan itabaso hakaba
AL’AMIN yafada kan Royal bed dinshi tareda sauke ajiyar zuciya
*TUNA BAYA**
Alhaji suad Dan asalin garin kano ne anan aka haifesa
Maihaifinsa alhaji Yusuf yakasance yagaji sarauta gabadabaya amma kasancewar alhaji suad bashida sha’awar sarauta
Yasa bayan rasuwar mahaifinsa se bai karbi sarautaba yabawarwa kaninsa Wanda a yanzu sheke da wannan sarautar ta kano gaba dayanta
Alhaji suad subiyu iyayensu suka Haifa Wanda alhaji su’ad shine babba sai kaninsa musa wato memartabar sarkin kano kenan na yanzu
AlhajiSu’ad da musa suna matukar son junansu sosai Dan aure ma rana daya sukayi abinsu
Alhaji suad sukawuce kasar Spain da amaryarsa inda anan yake kasuwancinsa
Aisha sunan matarshi yar asalin kasar lebiyace zamane yadawo dasu Nigeria kuma abuja anan suka hadu da alhaji suad har Allah yakaisu Ga aure
Yadauketa sukayi kasar Spain
Yayinda musa kaninsa shikuma yake kano da amaryarsa zulai
Hajiya Aisha matar suad shekararta daya ta haifo kyakkyawar dan ta mekama da ita ba abin da yabari nata komai da komai dan yafita ma kyau nesa bakusa amma seya dauko jikin daddynsa komai na daddy ne amma kuma fuskar da farin na momy ne ranar suna yazo akasawa yaro suna AL’AMIN yan Nigeria sunzo cikikuwa harda matar musa wacce itama tazo da katon cikinta koyau ko gobe
Sunyi murna sosai da samun wannan kyauta daga Allah yabasu , yayin da suka shiga tarairayar dansu sun shagwabashi sosai har yayi yawa
Dan acikinsu bamai son yaga bacin ran dan nasu shiyasa kome yayi dai dai ne ba mai mishi fada
Mom din al’amin hajiya Aisha macece kyakkawa ajin farko acikin mata sai dai kash takasance bata kaunar talaka a rayuwarta tadau tsana ta daura akan talaka ,bataso taga wani ya rabesu itada mijinta da dansu dan ita aganinta talaka ba mutum bane saboda batasan talauciba a rayuwarta ta taso cikin kudi tayi aure cikin kudi
Wannan halin nata hakama mijinta alhaji suad shima bayason mutane kokadan shiyasa idan yasa kafa sukabar kasan bazai sake waiwayowaba sai yaga dama
Haka suka hadu suka Gina rayuwar dansu kwalli daya a duniya wato AL’AMIN
AL’AMIN yana da shekara goma aduniya daddynsa yakara aure da kanwar abokinsa zabbau wacce auren za a iyacewa na kaddarace dan yadda suke soyayya da mom din al’amin bazaka taba dauka zemata kishiya haka kawaiba
Mom din al’amin tayi bakin cikin auren mijinta uban danta kwalli daya aduniya
amma dayake shidin namijin duniyane yanuna mata yana bukatar ganin yara kanana ne agidansa
Itakuwa mom din al’amin tana haihuwarsa batare da tayi shawara da mijinta tasa aka juya mahaifarta dan ita acewarta haihuwa matsalace tunda Allah yabata wannan ma Allah yara matashi
Lokacin da alhaji suad yaji labarin abinda tayi shine yakudiri aniyar hukuntata
Ta hanyar kara aure wanne shine sanadiyar kara auren alhaji suad
Yatare da amaryarsa zabbau sosai suke zuba kishi da hajiya Aisha kwatakwata bajituwa a tsakaninsu
Musammam ma da zabbau tabude ido taga yadda alhaji suad yadauki son duniya yadaurashi akan AL’AMIN wannan Abu na matukar damunta
Cikin ikon Allah kuwa zabbau tasamu ciki kuzo kuga kadadi da iyayi
Alhaji suad kuwa yashiga riritata sosai dan a yanzu ba abinda yafi bukata irin yaga yatara zuria
Sai daifa babu abinda ya ragu nadaga son dayakewa matarshi mom din al’amin wannan yasake saka tsanar mom din al’amin azuciyar kishiyarta hajiya zabbau
Al’amin ba abinda yabari na gadon halin iyayensa danshi harma yafisu akidar tsanar talaka gashi ana mugun tsoronshi ko a school kashiga hanun click dinsu baza kasha ba dan zaiyagaka Kane kuma agaban mutane
Su ukune abokan juna Wanda suma iyayensu Masu kudine sosai suma suna zamane acan Spain din
Alhaji Dan asabe babban abokin dadyn al’amin ne kuma makocinsa anan Spain
Sun shaku sosai komai nasu tare sukeyi haka ma ‘ya’yansu basa rabuwa
Alhaji Dan asabe yana mata daya hajiya sadiya itace uwargidansa yaranta biyar biyu maza uku mata
Hajiya yagana itace mahaifiyar zayyad wadda yakasance abokin AL’AMIN na kud da kud shima shine babba agurin su sai kaninsa mas’ud sai kuma sai mebinsa suhaila sai kannen ta biyu
Zayyad shima rayuwarsu daya da al’amin shiyasa abotarsu tazo daya
Àl’amin yana da shekara shabiyu aduniya yayi haddar alkur’ni dasauran littafai na addini masanin kur’ani ne sosai sai dai yasani amma baya aikidasu
Sai dai akwai sallah akan lokaci dan gaskiya duk shakiyancinsa Allah bebashi ikon wasa da sallah ba
Yana shekara 25 years yazama babban likitan mezaman kansa Wanda kosu acan kasar Spain din suna alfahari dashi sosai
Kusan shekara takwas dafara aikinsa kafin kafin suka koma Nigeria gaba dayansu
Suka bar alhaji Dan asabe acan da iyalanshi danshi yace bayanzu yake da burin dawowa kasarsaba
Al’amin tunda yadawo yafara aiki a asibitinsa Wanda burinsa kenan amma hakan baisa yadai na business tare da daddynsa ba ko ina yana nan
Hausawa sukece kabi fadin malam amma karkabi halinsa
Dan al’amin kam ba abinda bayasha na su giya da sauransu
Kwararrene a wannan gefen
Baya Neman mata sosai budurwasa daya Victoria wacce akecewa vicy
Daga ita baitaba sanin wata ‘ya maceba aduniya
Saboda shi Allah yayishi mutunne mai kyama sosai
Itama dakyar tashawo kanshi
Ba a hayyacinsa ya kusancetaba
a lokacin da yafarka yaga abinda yafaru
Bakaramin duka yawa vicy ba
Itakuwa kaman mayya taki rabuwa dashi
Yazama tundaga wannan lokacin suke muamala
Karkuce kuma dad da mummynsa basu sanibane
Duk sunsan komai suna gudun bacin ranshi ne
Shiyasa kawai kullum acikin yi wa al’amin addua suke
Ba irin macen daba a kawo mishi yazaba ba Dan yabar gurba tacciyar rayuwar dayakeyi amma yaki
Sunsa mishi ido sunkuma bishi da addua
Al’amin da zayyad da kuma Faisal abokaine sosai wadan da halinsu iri daya ne
Banbancin kawai su basuda daure fuska sabanin AL’AMIN da kullum fuskarsa kaman baitaba dariyaba Sam bayason raini
Ko Vicky ma ita take binshi amma baitaba nemanta da kanshiba danshi aganinshi ko matarshi bata isa yabitaba ballantana ita yar bariki
Victoria ga balain tsoron AL’AMIN take sosai saikace ubanta
Zayyad ma yana Neman mata sosai kuma hausawa hakama faisal
Duk kanwa jace
Baba musa (sarkin kano) kanin alhaji suad baitaba haihuwar ‘da namiji ba shiyasa yake kiran AL’AMIN da Prince
Shikuwa al’amin shima kaman ubansa idan akwai abinda yatsana baiwuce akirashi da Prince ba
Saboda kwatata ba tsarin sarauta a plan dinshi
Gashi kuma duk families din ba ‘da namiji saishi
Hajiya zabbau amaryar dad din al’amin itama ‘yaya mata take ta Haifa harsu hudu Allah baibata namijin datakeso ba wannan yasakesa tsanar al’amin da mom dinsa a zuciyar ta
Wannan kenan kadan daga cikin tarihin wannan families din
*CIGABAN LABARI*
AL’MIN yashiga tunanin maganan alhaji Dan asabe na wai zaibashi suhaila
Yarinyar da kokadan bata cikin tsarin matar dayake mafarkin mallaka
Sai dai kuma bazai mishi musu ba
Turkashi
Washagari da safe bayan angama break fast
Suna zaune afalo gaba dayansu mutan gidan sakamakon yau asabar daddy baya fita al’amin kuma sai bayan la’asar yake fita hospital ranar during week end
Kaman daga sama sukaji karar jiniya
Dad yayi murmushi yace brother akwai zuwan bazata
Al’amin yace kaman daddy King ko
Dad yayi murmushi yace Kafada sunan nan agabanshi
Baruwana kasan halinsa
Mom tace aifa kasan shi ai kartasan dariya sukayi
Dama akidarku daya
Al’amin yayi murmushi batare dayace komaiba
Memartaba alhaji musa ne yayi sallama afalon yayan nasa
Alhaji suad yatashi yace haba brother Aida ka aika sainazoma
ai Allah yabaka tunda kai ke mulkanmu
Memartaba yayi murmushi yace yaya kenan baka raboda tsokana
Al’amin yatashi yace barkadazuwa daddy
Memartaba yakai kallonshi kan al’amin yace common my Prince zo gurin daddy mana
Al’amin yayi murmushi yakarasa
Memartaba ya rungumeshi yace ya naka aikin naka yace alhamdullahi dad
Yace masha Allah adage da taimakon jama’a
Mom din Al’amin tace su yallabai hankali yakoma kan da
Ba a ma ganinkowa afalon
Murmushi yayi yace Kinga lefin uba Dan baiga mutane a falon saboda dansaba yafada yana dariya
Daddyn al’amin yace fada mata dai
Murmushi mom tayi Dan yadda kanin mijin nata yake nuna kulawarshi akan Dan tilon Dan nata abin yana mata dadi sosai
Kiran al’amin akayi waya yasa yafita afalon
Memartaba yanemi guri yazauna yace Yaya magana nazo muyi akan Prince
Bazai yiwu asamishi ido haka ba ba aure
Bayan ba abinda yake nema a rayuwa baisamuba yanzu yanacikin 37 years kenan a lissafina
Saboda haka nayanke shawarar hadashi aure da yar uwarsa Aymana
Dad da mom suka kalli juna
Wannan hukuncin na yanke ne shine nazo nafada maka inji naku ra’ayin akan haka
Dad din al’amin yayi gyara murya yace haba brother har akwai hukuncin da zakayanke akan al’amin yazama baiminba
ai al’amin dankane Dan haka kasawa ranka aure kaman anyi angama
Wannan kuma shine tuwona maina yakalli mom din al’amin yace koba hakaba
Itama cike da jindadi tace hakan ma yayi kyau
Dad din al’amin yace amma wani hanzari ba guduba
Nan yakwashe yadda sukayi da abokinshi alhaji Dan asabe yasanar da
Memaartaba
Murmushi memartaba yayi yace wannan ai bawani abin damuwabane tunda daman ai shi mijin mace hudune
Wannan bakomai bane sai a aura mishi duka
Mom tace a ai gatan saiya mishi yawa
Ina lefin afara da dayar tukun
Aga idan ya iya rike ta sai akara mishi takarasa tana murmushi
Sosai maganarta yabasu dariya memartaba yace wayafada miki Prince rogon namijine ai ko hudu akabashi a rana daya zai rike ballantana biyu
Dad din al’amin yace kaidai kana bin bayan danka kawai
Sukayi dariya gabadayansu
Mum ce ta kalli kofar falon taga al’amin tseye yayi mutuwar tseye
Duk suka maida kallonsu agunshi
Tofa jama’a yanzu akafara wasan
Kubiyoni
Danjin yadda zata kaya tsakanin al’amin da iyayensa
Yawan comments yawan typing
Pls inason naga comment sosai zai bani kwarin gwiwar typing next page
Signed by *UMMU AFAN* 💻 typing 🎀
[26/06, 11:51 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS UMMY ina alfahari da kokarinki akaina da novel dina you so special to me 😘😘😘😘😘😘
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 2⃣
Memartaba yace karaso mana my Prince
AL’AMIN ya karaso ciki nan memartaba yace nasan da kariga kaji abinda nake fada no need insake maimatamaka ko saboda haka kashirya mata biyu zaka aura rana daya
AL’AMIN zaiyi magana memarmartaba yadaga mai hanu yace karkace komai Prince ai munbaka dama kayi wasa da damarka
Kai ai mijin mace hudu ne kar kadamu kaji Allah yamaka albarka
Mom dai tana kallon fuskar danta tasan ranshi yagama baci
Shiyasa kosake dagowa beba
Saboda takaici wai kamarshi za a wa aure da matan da bashida burin mallakansu irinsu a matsayin mata
Ita suhaila kanwar zayyad tayi karatu acan Spain komai nata naturawa take yi duk da yana son wayayyar mace shi kwatata suhaila bata taba burgeshi ba
Saikuma aymana yar daddy king itama dai halinsu kusan daya ne da suhaila gaskiya shifa anshiga hakkinsa wallahi ina zaikasu bayan basa cikin tsarinsa
Memartaba ne yadawo dashi daga duniyar tunanin da shiga yace inason kasamu lokaci kaje kugana da matan naka
Kafara zuwa wajen ita yar abokin daddyn naka kafin kazo gurin yar uwarka kajiko
Yace to daddy
Yace Yauwa Prince Allah yamaka albarka magajina
Daddyn AL’AMIN yayi murmushi yace lalle kuwa za’aga Prince kuwa anan
Kullum da kananun kaya ni anya ma nataba ganin Son da manyan kaya kuwa ballantana anada mishi rawani
Mom dariya tayi tace a a yana sawa ranar sallah
Gaba daya sukayi dariya amma banda AL’AMIN
Daddy yace shirme abinda yana dawowa daga masallacin idin zaicire ya ajiye su bazai sake sawa ba
Memartaba yace bakomai a hankali zaisaba da kayanmu na gargajiya ko Prince
Murmushin dole kawai yayi wa daddy king
Sai akakira shi awa ya excusing kanshi ya fita amsawar
Nan dai memartaba yatafi
Tare suka fita da daddyn al’amin
Mum kuwa tashi tayi takoma part dinta
*******
Suhaila zaune kusa da daddynta suna cin abinci
Daddy yasanar da mom dinta yadda sukayi da alhaji su’ad akan maganar al’amin da suhaila
Mom din suhaila tace yanzu mata biyun za a aura mishi rana daya kenan
Alhaji dan asabe yace kwarai kuwa
Da yar kaninshi musa sarkin kano
Suhaila ta kebe baki tace badai wannan katuwar ba wacce mukayi degree tare
Alhaji dan asabe yace oho kusan wannann binciken sai mata
Mom din suhaila tace aikuwa dai itace dai dan babbar aitayi aure
Suhaila tace amma wallahi ni ba a kyauta minba nafison nazauna da AL’AMIN nika dai batareda wataba
Ta tashi da gudu tana kuka tayi hanyar dakinta
Daddyn ta yana kiranta ina harta shige
Mom dinta tace barta zanje na rarrasheta
Mom tace amma kuwa idan hakane yakamata muzage wajen fita kunya a wannan biki dan kasan bikin kowa zaiji da kansa ne
Alhaji dan asabe yace wanann haka yake ba abinda zai gagara ai zamu San yadda zamu tsara komai
Wayar daddyn ce tayi kara yadaga yaga babban danshi ne zayyad
Yace a a mutan Spain kodai kana hanya ne zayyad yace yes dad zamu yi landing by two so aturo driver yadauko ni
Daddynshi yace that’s my boy ai kanwarka zata zo ta daukoka yace OK dad
Mom dinsu tayi murmushi tace sarkin rigima zai dawo kunnen mu ba sakat kuma
Daddyn suhaila yayi murmishi yace ina ruwanki da rigimarsa dan daddy ne
Tace shima sai yazo yafito da nashi matar a hadasu da yar uwarshi
Daddyn suhaila yace da dai yafi kam
Dakyar mom din suhaila ta rarrasheta akan tayi shiru ai kowacce da salonta zata zauna kuma ba abinda AYMANA zata nuna miki
Kema ai kina da kyau sosai nasan idan har kika aureshi zaisoki fiye da yar uwatasa ma
Murmushi tayi jin abinda uwarta ce hartasami kwarin gwiwa
*****
Zayyad yakira wayar AL’AMIN
alokacin al’amin yashiga wanka sai da yafito yaga miss call yabari idan yagama shiryawa saiya kirashi
Yana kan goge kanshi da hadaddan towel din shi Wanda ba abinda yake fitarwa said kamshi danzan iyacewa al’amin kamshi nature dinshi ne
Wayarce akasake kira da yadauka yana murmushi zayyad yace DAGASH DAGASH DAGASH
AL’AMIN yayi murmushi kawai yace to dan iska zakafara ko
Zayyad yace aikaji matsala ta dakai kaikuma to by 2 pm zanyi landing a airport
AL’AMIN yace waw amma naji dadin dawowarka sosai but yau ina da theater a hospital by two da sai nazo airport din na dauka
Zayyad yace no bad don’t worry your self suhaila zatazo ta daukeni
Daganan al’amin baisake cewa komai ba sukayi sallama
Yana gama shirinsa cikin wani suit mai balain kyau sosai dan bazan iya fada muku irin kyau da AL’AMIN yayi ba
Ya dauki farin glass din shi Wanda yakara bayyanar da anihin kyau da Allah yaba al’amin
Yadauko brief case din shi ya rataye yayi waje
******
Bayan sati biyu
Al’amin zaune a office dinshi yana duba patience dinsa bayan aiki yayi sauki ne sai yaji anyi nock yace yes come in
Bakowabane sai zayyad yashigo da sallama
AL’AMIN ya amsa yace kaji dan iska saikace wani mutumin kirki
Sukayi dariya gaba dayansu tare da tafa hanu
Zayyad yace da nabanzane
Zayyad yace wai harkura zatace wa kare maye
Al’amin murmushi kawai yayi Wanda dama baya yin abinda yafi haka
Zayyad yace ango ango amma kasan Allah dasu daddy zasu ji magana ta subarka kazabi mata da kanka
amma suntashi sunhada ka da suhaila da Aymana duk da suhaila kanwatace nasan bata cikin tsarin macen da kake so tazama mallakinka
AL’AMIN yadago yakalleshi kadan yace kaifa kafiye surutu
Zayyad yace ba surubane nasan waye kai nasan irin macen da kadade kana lissafa min
Wanda duk cikin su babu wacce takeda wannan qualities din
DAGASH baice komaiba yaduba wristwatch din shi yace kai yakamata muje muyi lunch fa
Zayyad yace wai har yanzu baka dena komawa gida yin lunch ba bazaka bar mom ta hutaba
DAGASH yace idan nabarta ta huta nikuma sai inci abinci a ina
Zayyad yace common Ga wurarancin abinci nan bila adadin agari
DAGASH yace Allah yasauwake
Inzaka ta tashi katashi idan kuma bazaka tajeba natafi abuna
Zayyad yace zaka Rina ai dan ba mutunci kaganiba dan iska
Suka fita zuwa gidansu al’amin
Mummyn al’amin nazaune a daya daga cikin kujerun falonta taji sallamar dan nata
Ta amsa tace Son baka gajiya da zirga zirga a hanyar nan wai kai kazo abinci ko
Zayyad yace kema dai kyafada mom nace mishi muzabi restaurant mai kyau murinka zuwa lunch yace Allah yasauwake
Mom tayi murmishi tace aikuwa nakusa hutawa nan da two months dai ai sai dai yaje gidan shi yaci ko
DAGASH ya yamutsa fuska yace Allah yasauwake naci jagwalgwalon yara kullum gunki zanci abinci
Mom tayi murmushi tace wa zayyad kaji wata sabuwa kuma wai su suhaila ne yara
To suhailar ce yayarin ya kokuma Aymanan ce yarinyar dukansu babu wacce bata kai 25 years ba
DAGASH yace amman dai ai agurina yarane tunda babu wacce ta girmeni acikinsu
Zayyad yace uban son girma
Mom tayi murmushi tace kai son wai ina zaka kai wannan murdaddan halin nakane
DAGASH yace mom am hungry fa
Tace kuje dining area your food is ready
That’s my lovely mom yabata kiss a kumatu ya wuce abinshi
Mom tace wato son kagama rainani ko zayyad yayi murmushi yabi bayan abokinshi
****
Aymana zaune cikin bedroom dinta tana waya da kawarta dake Dubai mai suna sauda
Sauda tayi dariya daga wayar tace amma gaskiya kawata na tayaki murnar samun gwarzon namiji Kaman wannan gayen da kika turo min hotonsa
Kuma kikace dan yayan dad dinki ne amma nibantaba ganinshi ba
Aymana tayi murmushi tace a ina zaki ganshi tunda kogidan mukaje bama haduwa
Sauda tace hakane saidai maganar suhaila yanzu miji daya zaku hada da suhaila yar jiji dakai din nan
Aymana tayi murmushi tace to Allah na tuba wazata ja wa ajin bayan babu abinda zata nunamin
Kawai kowatata tafish sheta
Sauda tace hakane amma kawata akwai magana amma sai na dawo zamuyi maganar
Aymana tace OK Allah yadawo dake lafiya sukayi sallama
Aymana tashiga tunanin ya al’amin acikin zuciyarta Allah yasani ta Dade tana kaunar ya al’amin dama rashin ganin fuska ne yasa ta kama bakinta
Dan zata iya rantsewa bata taba ganin dariyar bawan allahn nan ba kullum fuska a murtuke Kaman wani boss
Tashi tafito falonsu kuyanginta suka zube suna kwasar gaisuwa ta watsa musu harara tace dan uwarku kuna jiran nasa takalmin da kaina ne kafin tarufe baki wata daga cikin su tadauko sifas din nata tashiga saka mata
Wasu kuma Allah ya huce ran gimbiya
Tace nikumin shiru wawayen kawai tawuce fuuuuuuu
Tana shiga falon mummynta taga bakowa dan haka ta wuce zuwa bedroom kawai direct
Tana shiga ta tarar da ita zaune kuyan ganta suna mata massarge din kafar
Ganin Aymana ta shigo yasa sukafita dan sunsan halinta yanzu saitaci mutunci su
Mummynta tace lpy kuwa aymana tace wallahi mummy yanzu dan Allah dan daddy yabawa ya al’amin ni sai yaki zuwa ma mudan gana
Kuma wallahi nasan yana zuwa wajen waccen banzar suhailar nice dai bayaso tafashe da kuka
Mummynta tace wayafada miki yana zuwa gurin dayar itama fa bason ta yakeba
Kinga ai gwamma kema yar warsace ko
A hankali zaifara sonki
Itadin banza kuma indai al’amin ne zaizo ki kwantar da hankalinki
Naji abban ki namagana dashi dazu akan yazo Ku gana
Aymana tayi murmushi tace Yauwa mumyy wallahi har hankalina ya kwanta
***
AL’AMIN zaune a office din daddynshi dama duk Thursday da Friday yana zuwa office din daddynshi idan yadawo daga aiki dan 12 yake tashi
Bayan sungama hada duk wasu file daddy yace Son kaje gurin yaran kuwa
Kasan anriga an tsaida lokacin bikin ko
Nan two months za ayi
AL’AMIN yace nasani dad zanje insha Allah idan nasamu dama yace alright kayi kokari kajiko
Yana kwance akan godonshi yanashan whisky wayarshi tadau kara yadauka yaga Vichy ce cikin tsawa yace wayace kikirani by this time a round
Tace am sorry sweet heart dama nakiraka ne naji lafiyarka yace kina ina ne tace gida yace kijirani zanzo yanzu
Baijira ta ce wani abuba yakashe wayar shi
Murna ta kama Vicky dan tasan tayi missing din shi sosai
Dan idan abin baya kanshi saiyafi wata be nemeta duk da dama itatake nemanshi nan da ta tashi ta shirya cikin wasu matsatstsun kaya Wanda tasan zeyaba dasu sosai
Sannan kuma ta fesa turarrukan dayabata tadinga amfani da su idan zaizo gareta danshi mutumne me tsafta sosai
Haka kuwa akayi ranar a hotel suka kwana da Vicky
Ya tashi da asuba yayi wanka yaje masallaci daganan kuma ya wuce gida abinshi
Vicky koda ta tashi taga bayanan tasan badawowa zaiyi ba dan haka halinsa yake
Kudi taga yazube mata kan bed din ta kwasa tana murna
Ita tasan daga ita DAGASH baya kula kowacce yarinya kuma yana kashe mata kudi sai dai tana tsoron ranar da zaisan ba shikadai take kulawa ba
***
BAYAN KWANA HUDU
Al’amin yashirya danzuwa gidansu suhaila da umarnin dad
Zayyad daman baya gari shiyasa kawai yashirya tsaf cikin wasu suit mai kyau golden colour na cikin fari sai necktie dinma golden kai gaskiya yayi kyau sosai
Yafito ya wa mum din shi sallama
Tace waw Son wannan kwalliya haka lalle agaida suhaila ta ciri tuta
Baice komai ba ya wuce abinshi saboda yasan tsokanarshi kawai takeyi
Danshi ko yaushe cikin kamshi da ado yake
Mom tayi murmushi tace miskli wannan matan naka ma ai su shiga ukunsu
Hajiya zabbau ce ta fito tana waya tanemi daya daga cikin kujerun falon tazauna
Tsakaninsu bamai cewa wata kala haka suke zamansu
Suhaila kuwa tunda mom din Al’amin takira mummynta tace yau Al’amin yana zuwa gurinta
Dadi yakasheta sosai aka hau gyaran jiki tasaka ‘yan aikin gidansu suka shirya mata abinci na musamman karfe biyar na yamma Al’amin yayi parking a gurin ajiye motoci na gidan
Bai fito a motar ba dan kasaita da jinkai
Suhaila ta karaso cikin yanga da yauki da rashin kamun kai Riga da wando tasaka sun matseta gashi taci kitson attach Ga kwalliya da musamman ta dauko me kwalliya tamata na musamman
Tayafa dan karamin mayafi Wanda dashi da babu duk daya
Hanu tasa tabude mishi kofan tana sannu dazuwa doctor
Sai daya dau lokaci kafin yasa kafa a waje yace Yauwa
Tace mushiga daga ciki kugaisa da mummy
Yamata wani wawan kallo yace kezaki fada min abinda zanyi
Tayi saurin girgiza kai yace stupid
Da kyar yaja kafa zuwa cikin gidan cike izza da kasaita
Tana biyedashi har falon gidan nan anriga an ajiye komai na motsa baki
a yatsine yake kallon komai Kaman yaga kashi duk da haduwa irin na falon
Tazauna tana son magana amma tana shakka hakan yasa tayi shiru
Tayi karfin hali tace yasu mummy
Wani kallo yamata Wanda tarasa gane na menene kallon
Yacigaba da latsa wayarshi
Tashiga serving din shi abinci ganin bai hanata serving dinba tayi tunanin zai iyaci ne
Sai da tagama tace doctor have a food bai kalleta ba ballan tana tasamu amsarta
Can dai kusan minti goma yakalli agogon hanunshi
Yasa hanu a aljihunshi yacire band’s na kudi ‘yan dubu dubu ya ajiye akurar dayake yatashi Yakama hanyar waje
Takaici ya ishi suhaila ta tashi gwiwa a sanyaye tabi bayanshi kafin yakarasa fita suka hadu da mummyn suhaila
Yadan sake fuska kadan yace mummy an wuni lfiya tace lafiya kalau al’amin
.wato dan ba abokinka shine zaka wuce batare da mungaisa bako
Yace ba hakabane mom dama Inda niyar shiga mugaisa
Tace bakaci kamaiba zaka wuce yace bakomai mummy
Yanzu ma gidan daddy king zanyi shiyasa nake sauri kar akira magrib ban karasa ba
Tace OK to agaishesu ta kalli suhaila ta mata magana da ido akan tarakashi mana
Tarakashi har gurin motar shi yasa hanu yabude yashiga yatada motar yayi gaba abinshi kota kanta bebiba
Da kuka ta dawo falon tafada cinyar mum dinta tana kuka tace mumyy nashiga yafison Aymana kinga wai har sauri yake zaije gidan su
Mummy tayi murmushi tace yaro dai yaro ne waya fada miki yafi sonta dayafisonta ai gurinta zaifara zuwa amma gurinki yafara zuwa kafin zaije gunta
Gakuma makudan kudin daya ajiye miki Wanda bana tunanin zai bata kamarsu
Idan kika kwantar da hankali bakaramin dukiya zamu taraba dan kisan koshi AL’AMIN yafi dadinki kudi nesa bakusa ba Ballan tana kuma uwa uba kuma mahaifinsa Wanda komai nashi al’amin ne akai
Murmushi suhaila tayi tace kuma hakane maganarki mum
Suka kirga kudin dubu Dari biyu cas
Suhaila tayi wani ihu yace waw
AL’AMIN yana isa ana kiran magriba dan haka sai da yatsaya sukayi sallah a masallacin gidan sarki tare da memartaba suka fito suka karasa cikin gidan
Mummyn Aymana tace a a manya baki yau yarima ne agidan namu
Yadanyi yake kadan danshi idan akwai abinda yatsana to akirashi Prince
Aymana ce ta fito da gudu tana mummy ina ya al’amin din
Kunya Yakama memartaba dan tanuna zumudinta a fili
Hakan yasa yatashi yayi sama abinshi
Mummyn Aymana ma ta tashi tayi cikin gidan akabar Ayman da Prince
Yana ta aikin danna wayarshi
Tace yaya sannu da zuwa
Bai kalleta ba ballan tana ya amsa mata
Nan da nan ta kira kuyanginta tashga zaginsu tace waiku wasu irin dabbobine bakusan abinda Yakama ta kuyiba
Dayar tace ranki yadade kekikace sai kinbamu umarni zamudinga yi
Tayi tsaki tace kushirya wa ya Prince abinci
Aikuwa suka watse dan cika umarnin ta
Wani wawan kallo da DAGASH ya watsa ma ta yace how there you zaki kirani da Prince dan ubanki ni sa’an wasanki ne
Dama Kaman jira yakeyi ya huce takaicin masu kiranshi da Prince akanta
Ganin yadda yataso yasa taja dabaya sai takai bango kafin yabita ya wanke ta da mari
Yace dan ubanki insake jin sunan abinki ki sha sha beside ma wazaici
Kazamin abinci na masu aiki
Yasa kafa yataketa a kafa
Yacire kudi kamar yadda yaba wa suhaila itama haka ya wurgeta da su yayi hanyar waje
Da gudu tayi hanyar dakinta tafara kuka Kaman Allah ya aikota
Mummy tasauko dan daukar Abu taga kudi turus akasa
Tasa hanu tadauka tasan bazai wuce Al’amin bane yabaiwa Aymana
Tayi hanyar dakin Aymana tanashiga tasameta tanata kuka tace meyafaru Aymana nan aymana taba mummynta labarin komai
Mummy tace lalle ma al’amin yacika dan wulakanci shine harda mari akan abinda baikai yakawo ba
Kwantar da hankalinki duk abinshi nasan yana sonki wazaiki kyakkyawar mace kamarki Aymana kobaki Ga kudinki dayabar mini bane
Aymana tace aini kotakan kudinma banyiba dan takaici nan dai suma sukayi ta murnan samun kan al’amin
DAGASH zaune kan daya daga cikin kujerunsa na part din shi yana ganawa da managers din sa na companies dinsa
Akwai manager na DAGASH AIR LAND Dan Al’amin yana da jiragen sama a gida da wajen Nigeria shida ma haifinsa
Sai kuma manager din DAGASH BUILDING CONSTRUCTION COMPANY shima ba abinda basayi na harkar gine gine da kawata gida
Sai kuma DAGASH SHOPPING COMPLEX Wanda babu state din da bashi branch
Sai kuma DAGASH BARBING SALOON NA MAZA
DAGASH RESTAURANT wato gida jen abinci masu tsada duk nasane shida mahaifin
Bazan iya fado muku dinbin dukiya da wannan ‘da yatara shida mahaifinsa ba
Bayan sun gama zaman ne ya sallamesu
Kafin yashiga wanka yana fitowa yashir ya cikin kayan training dinsa yayi waje
Yaje wani hadaddan gurin training ne na musamman Wanda aka kayatashi acikin gidan
Yana isa yaga kannan shi mata suma suna motsa jikin
Suna ganinshi sukafara wucewa daya bayan daya
Nazeefa tace sannu yaya
Yace yauwa abin yabasu mamaki dukansu yau yaya al’amin ne da amsa gaisuwa
Batare da ya kallesuba yace ke afanan da shafa kuzo nan Dan uwarku yaushe nafara wasa daku dazaku wuce Baku gaisheni ba
Afanan da shafa jikinsu yadau rawa sukace Dan Allah yaya kayi hakuri wallahi bazamu sakeba
Cikin tsawa yace will u keep quite my friend
Shiru sukayi harda kama bakin da hanu
Yace oya kuje kudauko tsintsinya kushare compound din nan gabadaya
Da mamaki suka kalli juna Dan basu taba sharaba
Yasake daga musu wata tswar tukun suka watse da gudu zuwa cika umarninsa
*****
Al’amin kwance yana charting a wayarsa yaga massage yashigo yaduba yaga sabuwar number ce
Aka rubuta good morning my suld mate
Tsaki yayi yacigaba da abin yakeyi
Suhailace tamishi kusan kullum sai ta mishi massage
Ita kuma Aymana kira take dayake ita tana da private number dinsa
Sai yaga dama yake dagawa
Idan baiga dama ba kozata kira sau hamsin ba zai dauka ba
*Next page*
*Tofa masu karatu koyazata kaya Ga wadannan gidaje guda biyu
Wato Aymana da suhaila
Kowacce da tunanin ta akanshi
Kubiyo ni ummu afan dan yanzu fa akafara fans duk wannan shimfidane
Pls your comments is needed fans
More comment more typing
Ina alfahari daku over
Sign by ummu afan* 💻
[26/06, 11:52 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MOM IMAN &HANIFA love your comment sis Allah yabar zumunci 😘😘😘😘😘
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 3⃣
DAD din Al’amin zaune a office dinsa shida wasu baki da yayi suna tattaunawa
Can yaji alamun sakon waya yashi go phone dinshi
Sai yaduba yaga sakon wani general meeting ne na manyan mutane Wanda za a yi a gudanar a garin Abuja nan da sati uku azama cikin azumi kenan
Dan nan da sati biyu za akama azumi
Bayan ya salla mesu ne yadauki wayarshi yakira amininsa alhaji Dan asabe yace kasamu sako kuwa
Alhaji Dan asabe yace na maganar meeting ko
Dad din al’amin yace yes hakane
Wai nan da 3 weeks cikin azumi kenan ko
Alhaji Dan asabe yace kwarai kuwa
Yace to Allah yakaimu
******
Bayan sati biyu
Dagash da iyayensa suna zaune a falonsu suna kasafin zakkan da zasu cire sukai masallaci
Inbanda zakka ba abinda suke yi wa talaka wanda zasu jidadi shima zakkan inaga Dan dole ne yasa suke fitarwa
Suna mugun kyamar talaka sosai
Dad yakalli mom din al’amin yace hajiya Aisha kaman nawane zasu isheki hidiman azumi da ma sallah baki daya murmushi tayi tace konawa kaban nasan zasu isa
Murmushi yayi Dan yasan wayonta baya taba cemata ta yanke kudin dazai ba ta tafada sai dai tabarshi da zabinsa
Yakalli hajiya zabbau yace kefa hajiya zabbau nawa kike da bukata tabata rai tace 10 million murmushi yayi yace OK zan miki transfer a accounts dinki
Tace bakatambayan na yara ba
Daddyn al’amin yamata wani kallo yace da kekadai mezakiyi da million goma keda yarinkine zan tura miki kimusu abinda suke da bukata
Al’amin dai kala baice ba danshi kam dama sai suyi magana sau Dari baice komai ba
Mom din al’amin tace am al’haji kaga bikin nan dad matsowa yakeyi kasan Bayan sallah ne da sati biyu
Yakamata acikin azumin nan zamu Dubai da ni da suhaila da Aymana kowacce ta hado lefenta da kanta abinda ransu yakeso su dauka koya kagani
Dad din Al’amin yace badamuwa afara nema muku visa sai kuje ko azumi da sati dayane ko
Tace yauwa hakan yayi
Daddy ne ya kalli Dagash dayake ta danna wayarsa kaman baya jinsu
Yayi murmushi yace kai son anya kuwa baka da ciwon magana kuwa tunda muka zauna muke ta magana amma kai bakace komai ba
Dagash yayi murmishi yace dad to mezance komai kayi yayi ai
Dad yace to ya maganar order din shaddo din danasa ayimana zadai kasa ko karkasa nayi asarar kudina fa Dan suna da tsada kuma akalla zau kawo har yadiddika kusan talatin na mana order nida kai
Kuma is over 5 million kaga kuwa ba banzan yadi bane da kake siya dubu hamsin dubu sittin
DAGASH yayi dariya yace kai dad meyasa zaka bata kudin ka haka Bayan kasan basawa zanyiba
Mom tace aikuwa baka isaba auren ka guda kasa kananan kaya a a badaniba shiga zakayi me kyau Dan ina buri sosai a wannan biki Allah dai ya nuna mana
DAGASH murmushi yasake wanda har kumatunsa suka lotsa sosai Dan sai yayi murmushi suke lotsawa nashi
Yace kai mom rigima yatashi yayi hanyar waje abinshi
Mom tayi murmushi tace kagani ko yagama rainani wai nice ma rigimar gabadaya
Dad murmishi yayi yace ai gaskiyarsa ne kedin wasace tace au harda kaima kabi bayansa
Takaicine Yakama hajiya zabbau ta tashi tayi cikin gida fuuuuuiu
Tana ta nanata kayan daya musu order nasawa kawai ajiki shine wai har na million biyar kuma wai guda talatin kenan
Gaskiya tana danasanin rashin samun ‘da namiji da Alhaji su’ad
Dubi fa yadda yake rawan jiki akan komai daya shafi Al’amin
*****
Washagri akatashi da azumin RAMADAN Al’amin ne zaune a office dinshi yana aiki sai akayi nocking door yace yes come in
Akashigo bakowabace sai Vicky
Yana ganinta ya hada rai yace who ask to come with out my permission
Cikin sanyin jiki tace am sorry sir wallahi nazo nace maka ina son zanyi tafiyane zan je garinmu
Nayi takiran wayarka baka dauka that’s why I decided to come here and meet u
Ya watsa mata harara yacigaba da aikinsa Vicky dai ta gaji da tsayuwa shikuma bece tazauna ba
Kuma idan tazauna tashiga uku dashi harsai yabata umarnin zama suna haka
Zayyad yashigo ganin Vicky a office din yasashi kallon DAGASH yace man Ana azumin ma baza bar wani abunba
Dagash ko dagowa beyiba ballan tana zayyad yasamu amsarsa
Zayyad yayi murmushi yace yaufa abin sun motsa
Sai daya gama abinda yakeyi yadago ya kalli Vicky yace oya fada mishi abinda ya kawoki office din nan
Vicky ta kalli zayyad tamishi bayani yace OK I understand
yajiyo yacigaba da kallon dagash yaga shima shiyake kallo
Dagash yace Dan iska kaji abinda yakawota ko zayyad yace a naji abinda fada min amma kasan jin dai dole yadda kuma ba dolebane ko yakarasa yana dariya
Dagash yace kar Allah yasa kayarda ma mana Dan uwarka
Zayyda yayi dariya
Abinshi
Dagash ya kalli Vicky yace jeki zan miki transfer ta account tace nagode
Sai anjima koya kalleta tana fita tayi gidan saurayinta daman karya take taga lokacin azumine yazo ba ma.ganin AL’AMIN zatayi ba harsai Bayan sallah to itakuma bazata iya hakurin one months ba shiyasa kawai suka shirya da saurayinta zasutafi gida shakawa tunda duk yan Enugu ne su
Zayyad yace ya dagash zakaje meeting din nan kuwa
Dagash ya ce a a idan dady ma yaje ai ya wadatar mezanje namusu
Zayyada yace nazata zakajene ai
Nima na shirya amma tunda bazaka ba shikenan normal ne wai kunyi waya da Faisal kuwa
Dagash yace nadai ga miss call dinshi dazu ina son sai na koma gidan zan kirashi
Zayyad yace ai kaji matsalata dakai wai muma sai ka nuna mana halin naku ‘ya’ayan sarauta
Haba ai kafin yarufe baki Al’amin yadauki trowing pillow akasa ya wurgeshi dashi
Zayyad yayi dariya yace ai kaji kuma gashi bakason gaskiya
****
Suhaila zaune itada mom dinta suna rubuta abinda suke bukata a game da shirye shiryen bikin
Sallama sukaji mom ta amsa driver din gidan su AL’amin ne yagaishe da mom da harda suhaila amma suhaila bata amsa ba yace daman hajiyace ta aikoni nakawo wa suhaila wanann
Yabasu mom ta bude taga Visa ne da passport
Tace zata kira taka muku bayani mom din suhaila tace to agaisheta
Yana fita suhaila ta hau murna tace waw mom Allah yakashe yabamu wallahi zasuga diban kayan hauka dazanyi
Mom dinma tace au da kiragama mana ayi bake ai zagewa zakiyi kidebi abubuwa masu tsada baruwanki da kudin sunyi yawa zasu iya biya
Nima kimana tsaraba nida kannanki
Suhaila tayi murmushi tace karkidamu mom ai kema akwati daya zanzaba miki na fitan biki
Shewa sukayi kaman wasu kawaye suka tafa abinsu duniyar tamusu dadi
****
AYMANA kuwa da Visa dinta ya iso hanun ta itama murna sunyi sosai ganin anga na banza
Mom dinta tace tare zasuje itama zataje sayan kayan kitchen din amarya haka kuwa akayi akashirya tafiya harda ita
Ranar rabara Yakama takwas ga watan Ramadan a ranar ne su mum din Al’amin da su suhaila da aymana da mom dinta suka wuce Dubai
Washagari kuma su dad suka dauki hanyar abuja shida amininsa dad din zayyad
Mota daya suka dauka driver kawai yajasu suka tafi batare da security ba
Dad din zayyad yace suje kawai amota basai sun jirgiba
Dadyn al’amin tunda yake ya manta rabon da ya je abuja amota a DAGASH AIR LAND suke tafiya
amma wannan karon dai yabi ra ayin abokin nashi alhaji Dan asabe suka tafi a lafiyyan mota me tsadar gaskiya sai da aka dauko bakanike yasake ma motar check up mekyau ya tabbatar musu ba matsala
Kafin suka dau hanya ba a son ran dagash sukatafi a mota ba
Ganin daddyn nasa ya amince yasa ya hakura shima
Yanzu babban damuwasa shine inda zaici abin buda baki Dan jiya ma da mom tayi tafiyar nan yasha wahala sosai
Daddyn sane yamishi coffee yasha da cake
Danshi bayacin abincin hajiya zabbau bare na nakannanshi wato yaranta kenan
Shiyasa daddy ya je da kanshi yadafa mishi coffee da cake da dambun naman da momy tabar wa daddy yadinga bawa al’amin
Sai kace wani karamin yaro shifa al’amin inabanda wanka da zuwa office da kuma business dinshi bai iya yiwa kanshi komai ba shiyasa da mom dinsa tayi tafiya yakeshan wahala daddy ma yasha
Dan zaice sai daddy yadafa mishi abinci da kanshi tun dady be iya dafa indomie da coffee ba har koya yazama gwani
Dan ko ayanzu mummy tayi tafiya daddy ne yake hidimar al’amin na abinci
In bahakaba bazaici ba
Shiyasa yaji duk hankalinsa yatashi to ga daddyn ma yayi tafiya shima sai gobe zai dawo yazai kenan yau
Zayyad ne yasa al’amin a gaba shida Faisal suna ta dariya
Ya bata rai yace wai Ku Dan uwarku wakuke was dariya haka abin kutausaya min shine zaku min dariya
Sai da mummy tace zata tafi dani naki saboda naga da wadan nan yaran zasu
Dayanzu duk banshiga matsala hakaba
aikuwa wanann maganar ma dayayi dariya suka sake yi Faisal yace yanzu Dan Allah dagash Dan mummy tayi tafiya saitace zata tafi dakai kai Kuma yanzu harda wani Dana sanin rashin binta dakayi
Faisal yace gaskiya shagwaba tamaka yawa dagash ai gwamma da za a daura ma aure da biyu at the same time
Guda daya ai tamaka kadan Dan bazata iya daukan tension dinkaba guy
Zayyd dariya yayi yace wallahi kam tun bayauba na nulura da Dagash ya na da mugun shagwaba
Shagwaba ce tamishi yawa ba wani abuba amma badamuwa kayi lokacin Kane kana ajiye yara ai dole ka hakura ko
Dagash shidai ko kallonsu beba duk damuwarshi yadda za a yi yaci abinci ne in ansha ruwa
Karfe biyar da rabi su Faisal sukace dagash yatashi suje daya daga cikin restaurant dinshi zuci abinci
Dagash yace Sai kundawo zayyad yace to tashi muje gida gurin mum dina musha ruwa acan
Yace kuje kawai fa niba inda zanje kubarni kawai naji da damuwata
Faisal yace wa zayyad mutafi kaji guy rabudashi yunwa ai kanin Dad bane bakuma kanin mom bace ai dole zai nemi abinci dai zaiyi azumi ne yazauna haka
Dagash yaraka su da harara dariya sukayi sutafi abinsu
Bayan anyi sallaar magriba ne dagash yadawo daga masallaci direct falon hajiya zabbau ya wuce abinda bai taba yiba
Suna shan ruwa ita da yan mataan ta suka ga AL’amin kaman daga sama
Rai a hade yace ke nazeeefa zonan baijira amsarta ba yayi waje abinta
Nazeefa ta tashi tabi bayansa
Hajiya zabbau ta kebe baki tace mutum Sai isa saikace shiya haifar min yaran
Sai kace wani ubansu sha sha kawai dan giya
Afanan da kanwarta suka kalli junaa sunsan ummyn tasu akwai cika baki bazata taba cemishi Dan giya agabanshi ko agaban mom dinshiba
Nazeefa tace gani yaya yanuna mata fridge
Basai tafada ba tasan meyake nufi zuwa tayi ta hado mishi fruit su ta kawo ta ajiye mishi
Ta dauko ruwan faro ta ajiye mishi
Tace shekenan hanu ya nuna mata alamun taje
Zamayayi yasha kankana yaci ayaba yaci apple
Amma jiyayi ba inda yake zuwa mishi
Tashi yayi yaje kitchen din mom dinsa
Yafara kalle kalle nan yaga gwan gwan min coffee yadauko ya ajiye yadauko shuga ya ajiye
Ya instruction din yadda ake kunna gas cooker din ya kunna danshi bai taba zuwa kusa da kitchen ba
Bai kiba dai lokacin yana karami amma da wayonsa kam baishigo ba
Ya zuba ruwa cup daya a tukunya yadauko shugar yazuba yafi cokali biyar haka ma coffee din yazuba yafi Rabin gwan gwamin shifa duk adole saisha coffee ya baki sosai ya tafasa yajuye a cup yadauko snacks da danbun nama yafita abinshi yaje dakin shi wanka yafara shiga tukun yagabar da isha kafin yazauna ya nutsu zai sha ruwa aikuwa kurba daya ya zuka da kyau kuwa aikuwa da sauri ya zubar da nabakin nashi saboda wani azaban daci dayaji yace o my God what’s this
Yayi saurin shiga bathroom yayi ta brush kaman zai cire bakin
Yadawo ya zauna yana maida numfashi fresh milk ya dauko yaci da danbun naman
Waya ya dauka yayi try din number din dad dinsa not available
Yayi na mom ringin biyu yayi mom tadauka haba nan yafara zuba mata shagwabarshi
Akan yaushe zata dawo ne yagaji fa
****
Fitan su daddy suka dau hanyar abuja suna Bayan mota shida aminin sa driver kuma na gaban mota shi kadai
Sun kusa kaiwa Abuja dai dai wani kauye da akekira da mararraban abuja motar ta lalace abin yabasu mamaki lalle karfen nasara bashida tabbas
Duk irin duba motar nan da akayi amma saida ya lalace musu
Dad din Al’amin yace kagani Dan asabe shiyasa nace maka mubi jirgi amma ka insisting Sai dai mota kaga sharrin mota ko
Alhaji Dan asabe yace aiba wannan bane ma damuwar hadarin da hadu gan ga gashi ba network bare mikira his Excellency ya turo mana helicopter ya karasa damu
Dad din al’amin yace kuma kosun nememu bazasu samu ba tunda gabadaya ma network ya tatsya
Komawa gefen titi sukayi suka tsaya ga wani ga garumin hadari da iska dayake hade gari
Driver ne yace alhaji kuzo muje tacan ga runfa can kufake saboda wannan iskar
Kallon juna sukayi su alhajin
Basu da zabi haka sukabi driver sukayi wajen runfar nan suna zuwa driver yaje yasamu matar dayake tunanin itace mai runfar nan yace mata Dan tayi hakuri su uban gidansa zasu Dan fake
Tace Bakomai bari a dauko musu benci ta kwala wa yarinyar ta kira
*MARYAM MARYAM MARYAM*
Ta amsa na’am anty tace dauko wa baki bencin nan su zauna tace to anty
Nan yarinyar da akakira da maryam ta dauko takawo runfar nan tasa tsumma ta goge sannan tace sannunku da zuwa
Abin mamaki daddyn DAGASH shiyafara amsawa cikin saukin kai yace Yauwa yarinya sannu ko Allah yayi albarka ko tace ameen antynta tasake kiranta akaro na biyu
Tace maza kifara bada kunun nikuma insa hankali na nagama tuyar kosan nan kafin ruwa tsinki
MARYAM tace to anty, ankira magriba Dan haka masu zuwa siyan kunu da kosai suna ta zuwa
Dad din al’amin ya kalli abokainsa yace yanzu yazamuyi ne ansha ruwafa
Alhaji Dan asabe yayi murmushi yace kai su’ad baka wasa da cikinka fa driver yace bissimilla ga ruwan awala
Ganin ruwa sukayi a gwangwamin madara wai a matsayin buta
Bayadda zasuyi haka sukayi alwala sukayi sallah
Bayan sun dawo ne dad din al’amin yakalli driver yace za asamu mota da saika hau mubaka sako kawai zuwa Villa kasanar dashi hallin da muke ciki
Driver yace ai ba mota saidai kozuwa anjima idan ruwan yayi sauki wataki nasamu
Daddy yace OK
alhaji Dan asabe yace abokina gaskiya zansha kunun matar nan Dan na lura suna da tsafta sosai
Daddy yace toya zamuyi ba network ba restaurant me kyau ai dole musha haka
Nan driver yawa matashiyar matar nan wacce bazata wuce shekaru talatin da Biyar ba aduniya
Yace suna bukatar kunu da kosai
Anty tace to ta aika maryam tadauko mata kwanan sha masu murfi acikin Dan dakinsu dake jikin rumfar da alama anan suke rayuwarsu biyun
Tadauko takawo wa antyn tata
Akazubawa su dady cike da tatsafta tabawa driver din yakai musu
Kai mai zafi ta kwashe musu aka kai musu
Daddyn Al’amin da Alhaji Dan asabe sunci sunsha sosai
Mamaki yagama Yakama driver dan baitaba tu nanin wadan nan mutane zasu ci abincin sayarwar talakawa ba
Lalle agaida yunwa yayita dariya a ranshi sosai
Anty tace Maryam kije kish ruwa mana maryam tayi murmushi tace ai kema kinsan bazan iya shan ruwa alhalin kebakishaba Sai dai kitashi muje musha tare tunda kingama soya kosan
Murmushi anty tayi tace maryam kenan Allah miki albarka Allah yarabaki da sharrin duniya
Takarasa tana megoge hawayen da ya zubo mata maryam tace wai anty kullum saikin zubar da hawaye akaina kokina tuna mutuwar nane
Dan Allah kidaina zan ga kaman akwai wani Abu da kike boye min ne
Ta share mata hawayen tace ina alfahari dake mahaifiyata
Bani da kamarki a aduniya mamana kinsadau kar da komai saboda ni insha Allah zaki yi dariya wataran anty na
Murmushi anty tayi tace kinga maryam tashi muje kisha ruwa karmutane su fuskanci wani Abu maryam tace to mamana
Anty tayi murmishi tace bakisaba da fadin maman ba ma shiyasa ba dadi nafison kirani da sunan da kikasamin antyn
MARYAM tayi dariya tace wallahi kam nima bazance maman ba saboda uwata ba tsohuwa bace takarasa maganar tana dauka musu kunu da kosan zasu Shiga cikin dakin langalangar dage jikin rumfar
Jiyo war uwar suka hada ido da daddy gabbanshi yabada dammmmmm
Kyakkyawar mace mace duk tana cikin wahala hakan baihanaka aga zahirin kyau da Allah yamata ba Ashe ba banzaba kanwarta kyakkyawar yarinya Ashe ma gadonsu ce kyau din
anty takau da kallonta daga kallon daddyn al’amin suka wuce cikin dakin nan Dan shan ruwa
Daddy dai yarasa nutsuwarsa tunda ga ganin anty maman MARYAM
MARYAM yarinyace kyakkyawar gaske Dan kyanta yana bawa antynta tsoro Dan antynta ita tasan sharrin kyau aduniya kafin ta haifi maryam batawa kanta adduar samun kyakykyaqar yarinya ba saboda ta hadu da sharri kalala a rayuwarta asakamakon kyan datake dashi
Saikuma Allah bai karbi adduartaba
Yabata maryam wacce harta tama fita kyau sosai
Shiyasa kullum acikin addua da kuka take Allah yakare mata yar’ta
Maryam shekararta shabiyar aduniya yarince mai tausayi dasanin yakamata
Bata taba zama ba hijabi
Yarinya nutsatsiyya
Can dai kusan karfe goma na dare network yadawo aikuwa su daddy sukaji kira yana dubawa kuwa yaga his Excellency ne nan yafada mishi komai
Hi Excellency yace subhanallah
Yanzu zansa azo akaraso daku
Nan daddy kashe wayarshi
Daddy ya kalli driver yace ga matar nan kaman sun kawanta ya za ayi mubasu kudinsu driver yace a haba alhaji ai nabiyata
Daddy yace duk da haka Dan kwankwasa musu kofar dai
Bai musaba ya kwankwasa musu daman idon anty biyu Dan bazata iya bacci ba idan bata ji tafiyar mutanen nan ba karsu cutar da su
Tabude tace sannu bawan Allah
Yace Yauwa daman megida ne yake miki magana tace lafiya aika Riga kabiyani kudina
Jin abinda tace yasa daddyn al’amin yataso yace mungode baiwar bana yawo kudi amma ban account number dinki
Anty tace accounts kuma alhaji ai yariga yabiya karka damu
Ya kalli driver yace jeka cikin brief cake dina kawaso kudin dayake ciki
Haka kuwa akayi yadauko jakar ma gaba daya
Daddy yace Ciro gabasu zatayi magana daddy ya daga mata hanu alamun bayason musu
Tayi shiru kawai tana kallon ikon Allah
Nan gefe kuma wasu hadaddun motocine harda me jiniya
Suka karaso su daddy suka shiga aka wuce dasu sukabar anty da sakin baki tana kallon kudin da suka ajiye musu akasa
Kawashewa tayi takoma ta rufe musu dakin
Tofa
2
Antyn maryam tajuyo dan takoma cikin dakin da kudin a hanunta jiki asanyaye
Sai taga Maryam zaune akan katifarsu
Anty tace maryam bakiyi bacci ba
Maryam tayi murmushi tace anty ai kina tashi na tashi
Anty tayi murmushi tace to barin zauna muyi magana
Anty ta ajiye kudin akan cinyar maryam zatayi magana maryam tace ai naji komai anty
Mungode allah yasaka musu da alkairi yasa Dan Allah sukayi badan sucutar da muba
Anty tace amin maryam
Kirga kudin mugani
Maryam ta kirga kudin nan cas suka ga dubu dari da hamsin
Maryam da anty saida zufa ya jikasu
Dan maganar gaskiya dai ko dubo goma basu taba rikewa ba
Anty tace anya kuwa maryam muatanen nan ba da wani manufa suka bada kudin nan ba
Maryam tace insha Allah allah bazai bari su cutar damuba
Anty tace amin maryam amma duk da haka gobe zamu bar gurim nan mukoma can cikin kyauyen nan musamu wani gida mushiga haya mubiya kudin wata shida
Kinga ko sundawo sutar damu allah bazai basu ikoba kuma bazasu ganmu agun ba
Maryam tace kuma fa hakane anty
Anty tace kinga zaki koma makaranta insha Allah gobe saikije kibiya ko
Kisamu kizana jenior waec dinko
Maryam tace kai anty wallahi naji dadi Allah yacika min burina anty namiki gatan da aduniya zakiyi alfahari dani a matsayin ‘Ya
Anty ta janyo ta jikinta ta kwantar da kanta akan cinyar ta tace amin maryam
Allah yakareki da sharrin mutane da aljanu
Maryam tace amin anty
Tace anty yaushe zakibani labarin babana
Anty tace zan baki maryam insha lokaci ya kusa kisan koke wacece
Maryam tace to anty allah ya nuna mana
*****
Daddy dai dasu anty ya kawana a ranshi yakasa bacci saboda tunanin su
Yana mamakin kanshi wai meya damu da matar nan ne
Duk da yasan bawai kyau ne ya rudeshi ba
Dan bazai iya tantance wacce tafi kyau tsakaninta da mom din AL’AMIN ba
Sai anty zata nuna wa mom yarinta
Haka yakwana baiyi bacci ba har washagasuka shiga meeting suka fito
Dagash air line suka tafi
****
*Dubai*
Mom da surakanta ne a wani shagon siyar da kayan mata
Ta nemi guri ta zauna su suke ta zazzaban kayansu
Kaman hauka haka suke daukar kaya
Sai da suka gama mom din AL’AMIN na kallonsu
Akaje gurin biyan kudi akayi lissfa mom din AL’AMIN ta biya suka fita dama yau shine zuwan karshe sungama sayayyar kaf Dan dama kullum sai sunfito siyan kaya
Sun koma masaukinsu mom din Al’amin tashiga bathroom ta Dan watsa ruwa
Aymana kuwa da suhaila a fall suka zube kowacce tana shan kamshi tana ganin tafi yar uwarta
Mummyn Aymana tadawo itama daga nata sayayyar Dan batare suka fita ba
Aymana tace oyoyo mummy tace a Ku harkundawo kenan kunrigani dawowa yau
Suhaila kota daga ido ta kalli mom din Aymana itama bata damu da rashin gaishetan da suhailabatayiba
Taja haunun Aymana sukayi ciki
Suhaila tabisu da harara
Wayarta ta dauka takira mummynta
Tace yau sungama sayyaya zuwa jibi zasu taso
Mummyn suhaila tace masha Allah kindai zabu kaya masu kyau da tsada ko
Suhaila tayi murmushi tace ai mummy nera tayi kuka wallahi kinga tsadaddun kayan da mukazaba
amma haka mummyn Al’amin take biya batare da taji komaiba
Mummyn suhaila tayi dariyan jin dadi tace ai nafada miki su fa tawajen kudi basu da matsala zamu kwashi rabonmu gaskiya
Suhaila tayi murmushi tace aike dai bari mummy ai wani abumma sai anyi auran tukun zamu warke Dan wallahi duk sati sai na tambayeshi kudi
Mummy tayi wani shewa daga wayar tace saiki yar gidana nasan zaki iya allah dai yamiki albarka kuma nasan Al’amin sai yafi sonki Dan irinku ake yayi siraran mata ba irin wanann fan kamar yar’uwartashi ba
Suhaila tayi dariya kanta yasake kato tace se mom dina kina fasamin kai dayawa
Haka sukayita hirarsu saida mom din Al’amin tafito kafin takashe wayar tace sannu da fitowa mummy
Mom din al’amin tace yauwa suhaila tana zama tadauki wayarta takira Dagash
Itakuwa suhaila mom tazuba wa ido gaskiya mom akwai kyau ga tsafta bata yarda kazanta Sam
Ba banza al’amin yabiyo tsaftarta
*****
DAGASH yana cikin ruwa sweemingful na gidansu la’asar ce sakaliya yafito daga wajen training kenan yafada ruwa Dan yayi wanka
Yau ne su mom din shi zasu dawo
Yana cikin wankanshi a ruwa security dinsa ya matso yace sir ana kiran phone naka
Dagash yace sunan
Security din yace lovely yace bani yafito daga ruwan ya karbi wayar yace mom ko kunyi landing ne
Mom tace a a amma nan 15 minutes we will be there insha allah
Yace OK on my zanzo na daukoki tace that’s my son sai nazo to i miss u son
Yace me too mom shiyasa nagaji da gidan babu ke tace
Don’t worry son yanzu zakaga mummy
Nan suka kashe wayar baikoma ruwan kawai part dinsa yawuce yaje yashirya cikin wasu balain kaya Jim’s ne dark blue sai kuma T shirt dinsa light blue sai ya dauki farin glass yasaka
Ba abinda ketashi ajikinsa sai kamshin turarruka masu tsada yadauki wayoyinsa da wallet dinshi yayi waje
Direct wurin motocinsa ya wuce yakai kallonsa ga gabadaya motocin dasuke wajen
Yazabi wata hadaddiyar homer jeeep mai matukar kyau da daukar ido
Shima jeep dark blue ne gaskiya duk wanda yakalli dagash cikin motar nan yasan Sundance da juna
Yana isa DAGASH AIRPORT girgin su mummy na sauka ma’aikatan wurin suka taso sukazo suka bude mishi kofa
Suka Sara mishi dayan yace sir ai dabaka zo dakanka ba munta nadi motar da za akai su hajiya har gida
Dagash yace akwai wadan zaku tafi dasu ai Ku kawo matar nan
Suka bi umarnin ubangidan nasu shikuma jirgin nagama sauka motanen ciki suka fara fitowa
Idonshi akai ya hango suhaila a gaba mom abaya
Suhaila tayi shiga cikin Riga da wondo kamar yadda tasaba sai Dan karamin mayafin data yafa akanta ga uban dogon takalmi itakuwa Aymana dogowar Riga tasa tayi rolling dashi saboda gimbiya ce
Dagash cikin missing din mom dinsa yakara ya rumgume mom dinsa yana mata welcome itama taji dadin ganin shi
Sai dai tace meyasameka son ka rame yace badole na rame ba mom kin San dad ba abinda ya iya dafawa sai indomie shinayi ta ci kinga kuwa ai dole na rame nasaba abincin mom na
Yakarasa maganar yana murmushi mom ta shafa kumatunsa tace kuma ga azumi ko
Yace wallahi tace ai balefina bane sayyayar matanka najeyi
Sai alokacin yakai kallonsa ga mom din Aymana yace oh mom harda ke akatafi
Abin yaba mom din Aymana mamaki tace au dama bakasan tare mukaje ba
Yace naman ta yakk irin gaisuwarsa kenan yawanci
Cike da mamaki mom din Aymana tace lafiya kunya yakamata da irin gaisuwar da al’amin yamata
Suhaila kuwa dady abin yamata
Mom dinsa kuwa dama ita yar baruwankace
Aymana tace yaya ina wuni
Ya kalleta ya watsa mata wani kallon rainin hankali
Ganin haka yasa suhaila kama bakinta
Can kuma ya kalli suhaila ya ce kekuma kinfi karfin gaisuwar ne
Jiki na bari tace am sorry doctor munsame Ku lafiya wani wawan kallo yamata baice komai ba Yakama hanun mummynsa data keta faman waya da daddy yace less go mummy
Ya kira security yace yakarbi jakan mom din Aymana sutafi
Dagash ya kalleta yace to mummy sai anjima kigaida da dady king sai na shigo
Yaja hanun mummy sukatafi mummy tace to hajiya sai munyi waya ko
Mummyn Aymana tace OK by
Takaici Yakama suhaila saida tafaki idon su Aymana ta goge guntun hawayen wulakancin da dagash yayi musu wai damma ba ita kadai ya wulakantaba bare sumata dariya
Dagash suna isa gida ana kiran magriba mummy tace zanyi sallah kafin kadawo daga mosque zan dafa mana abinci maisauki
Yace that’s my mom yabata fek a kumatu yayi waje
Tayi sallahi kafin tafito zuwa kitchen duk da gajiyar datake tare dashi hakan baihanata son faranta wa danta raiba
Couscous tayi da miya shaf shaf miyar amma za aiya cewa ta kazace Dan naman yafi yawa nan takwashe komai tafito dashi falon alokacin Al’amin yana shan kankana yana ganin mummy yace kai mummy tunkafin naci kamshin ya kosar dani mom tace aikuwa baka isaba
Sai kacinye komai Dana maka yayi dariya yace ai wasa manake miki
Ba abinda zanbari a abincin nan
Mom tayi dariya tace kaman gaske
Dagash na cikin cin abinci kona ce mummy na feeding nashi dad yashigo yace a a son rigima ya kareko mom tadawo
Murmushi mom tayi tace ai son badama
Al’amin yace dad wallahi harnaji nadawo mutum haba ai nasha wahala kwana biyu
Yadda al’amin yake zuba wa iyayenshi shagwaba kai zaka dauka Dan shekara biyar ne
***
Bayan kwana biyu da dawowar su mummy da daddare mummy tayi shirin kwanciya ranar kwanantane taga daddy yazuba wa guri daya ido yana kallo
Tace Alhaji wai mekefaruwa da Kaine tunda nadawo na lura akwai wani Abu akasa wanda yake damunka kakasa fada min
Shere your problems with me mana haba sweet heart
Murmushi dad yayi yace matata kema kinsan da akwai wani Abu bazan boye miki ba zo ki kwanta dare yayi yajanyo ta suka kwanta
Mom dai taji shine amma bata amince bakomaiba Dan bata taba ganin shi cikin damuwa hakaba amma zatayi kokari tasan komenene
****
Alhaji su’ad zaune shida alhaji Dan asabe suna tattaunawa kan matsalar data damu alhajin
Alhaji Dan asabe yace anya kuwa abokina ba gamo kayiba kayi sanyi lokaci daya akan talakawa da basu da wani gata a rayuwarsu duk kabi kadamu kanka akansu
Wai tsaya ma meyaja hankalinka har kafada son yarinyar nan Dan yarinya zankirata Dan munhaifi wadan da sukafita
Alhaji su’ad yace wallahi nima bansaniba kawai nasan nakamu da matar nan sosai kuwa
Alhaji Dan asabe yace to sonawa muna komawa taki sauraronmu itafa gani take ma zamu cutar da ita da yarinyar tane
Dan Allah kabar maganan matar nan idan auran kakebukata wayayyo gasunan kanema mana
Dad din al’amin yayi murmushi yace kodaya banida ra’ayi wasu matan Bayan wannan baiwar Allahn
Kawai bani wani shawarar amma banda na inrabuda ita bazai yiwuba I can’t please
Alhaji Dan asabe yace ok nafahimceka abokina yanzu dai kagani munje kauyen nan yafi sau biyar
Taki bamu hadin kai ganitake cutar dasu zamuyi
Saboda haka mubi komai a sannu mubari ayi auran yaran nan sai musake komawa muje mata da kokon barar mu
Alhaji su’ad yayi murmushi yace yauwa abokina yanzu naji magana amma zakace narabu da ita
Wallahi ko bacci bana iyawa yakai ma har matana sunfara gane ina da matsala
Alhaji Dan asabe yayi murmushi yace gaskiya ka kamu dayawa abokina amma dai kasan waje zaka kaita a polishing dinta ko yafada da tsokana
Dad din yace babban burina ma dai ta amince da bukatuna sunfi min komai
Alhaji Dan asabe yace to wai yazakayi da matanka Alhaji su’ad yayi murmushi yace duk bazamana sukeyi ba dole sukarbi abinda nazo musu dashi
Alhaji Dan asabe yace se namijin duniya wallahi ina son nakoyi jarumta irin taka abokina kwata kwata baka shakkan mata
Nima fa wallahi ina da bukatar karin auran nan amma bana son fitina shiyasa kawai nabar komai
Dad din Al’amin yace lafinkane tunfarko abokina
Alhaji Dan asabe yace hakane kam
*****
Yau take sallah Doctor al’amin dagash na hango cikin wata shadda ash colour dark tunda daga kan shaddar zuwa dinkin bakina da hanuna bazai iya fayyacewaba amma komai na Al’amin daban ne kawai
Ya kalli kanshi a madubi yaga shikanshi yasan kayan sunkarbi jikinshi sosai
amma shidai bazai iya cigaba da amfanida manyan kayaba shi aganinsa takurace kawai bawani abuba
Faisal da zayyad sukashigo suma cikin shaddodi na alfarma duk sunyi kyau
Zayyda da Faisal kusan atare suka hada baki wajen ihun ganin dagash
Harda babbar Riga sosai sukayi mamaki zayyad anya mutumina Kaine kuwa ai yau kafito a Prince din naka sosai
Al’amin ya watsa musu harara yace muna fukai wallahi wannan ma da kuke gani aikin dadine
Shiya bata kudinsa aka yi amma sanin kankune bazan sake amfani dasuba
Faisal yaceaikuwa dakaga yadda suka maka kyau da kacigaba amsawa
Zayyad yace kana bata bakinka ne fa Dan tunda yace basawar zaiba bazai sadinba
Al’amin yace waiko kuma kunga yadda manyan kayan sukai mukune yakamata kucigaba sawa ai ko
Yan sa ido kawai dariya sukayi gabadaya Dan sunsan suma fa ba ma’abota saka k Mayan kayan bane
Dad da mom sun yaba kwalliyar Dan nasu al’amin yace mom zomuyi pic harda da dad duk suka dauka sosai hotunan sunyi kyau
Nazeefa da suke gefe tace yaya nima nazo gira yadaga mata alamun yes tazo
Dadi yakamata taje suka daddauka su afanan ma sukace yaya mufa yace nahana kune
Suma da murna sukataso sosai sunji dadin hotuna da Dan uwan nasu
ansauko daga sallar idi anci ansha
*****
Saura sati daya bikin shirye shirye ta kowani bangare
Yau ake shirin kai lefe akwatuna kwacce shabibbiyu
amma fa dunkiyar dake cikin shabiyu dinan yafi karfin daukar hankali Dan ba abin kasa da dubu hamsin sai sama
Hmmmmmmmm
Next page fans
Your comment is needed
*Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:53 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS NANA LOVE YOUR COMMENT ❤❤❤❤keep it up
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 5⃣
Dagash zaune a dakin Faisal shida zayyad suna sana’arsu wato shan barasa
Zayyad yace gaskiya Faisal Yakama muyi event kamar biyar haka saboda auran dagash guda ace ba wani shirin da muka fara
Faisal yace oho kadawo kan hanya kenan danayi magana cewa kayi sai yabamu hadin kai ayi komai
Kai sanin kankane idan dantashi sai dai muji kunya ace mungayayyaci friends ba wani event me dadi da za a dan Shana
Zayyad yace to yanzu dai yakamata mutsara komai
Nan suka shiga tsare tsarensu
Ba abinda suke da matsalarsa kusan komai ma companies din su dagash suna producing komai
Hatta hall din da decoration din hall din duk suna da mai’akata
Sannan abincin da za’aci ma yana da restaurant masu tsada kowani state amma na kano yafi yawa
So order kawai zasuyi amma zayyad yace shizai biya komai
Dagash ya watsa mishi wani kallo yace banyi niyar samuku baki ba amma yanzu zansa dan kunyi order a restaurant dina shine zaka biya
Zayyad yace yes wannan shine gudilumawata da zanbaka please karkasake cewa komai kai ba abinda zan baka na burgeka komai kana dashi
amma dai kabarni na biya su please
Al’amin baisake magana ba dan bayason dogon zance
Faisal yace nikuma nadau nauyin event uku
Zayyad yace a a ai gaba daya events din nizan dauki nayinsu
Kanemi wani abun kuma Faisal yace sai dai kawai namishi liki amma Bayan haka ai bansan me zanyi ba
*****
Mom din al’amin dai uwar biki ta gayyaci hamshakan kawayenta na gida Dana wajen dan tayata murnar auran danta tilo Dagash
Sosai suke shirin bikin nan dan mother’s night mom tashirya wanda ba atabayi yin irinsaba a fadin Nigeria gaba daya makudan kudi take shirin narkarwa a mother’s nigh din
Hajiya zabbau kuwa kishi da takaicin wannan aure yasa ko alamun shirin bikin ma batayi
Sai yaranta kuwa su afnan da nazeefa anko kusan kala goma suka fitar kuma duk dagash ne ya musu
Yayarsu ansiya dake aure a Zaria itama ta zo bikin sosai dagash yawa kan nanshi kaya masu kyau da tsada
Anty asiya itake kebin dagash ya wurin daddy itama tana murnan auran dan uwan nata sosai
Ba abinda zata bashi saboda Ba abinda bai mallakaba
Shiyasa kawai itama tazo da niyar manni wato liki kenan wa ango da amare
Anty siya ce tashiga bedroom din Maman hajiya zabbau tace
Haba ummy yanzu dan abinda kikeyi aisakisa mutane suga kaman bakinciki kike da auran yaya
Duk fa abin mom din yaya bata taba hanashi yamana alkairi amma ke saiki kasa boye tsanar dakike mishi a idon kowa
Toma wai muna da allah yabaki a matsayin ‘ya’yane bakyaso saboda muna mata haba dan allah mummy karkibari shaidan yashiga rayuwarki mana ‘ya’ya mata rahmane mummy
Yaya Al’amin dan uwan mune duk abinshi shine ubanmu bai isa yacanja hakan ba
Takarasa maganar tana kuka
Hajiya zabbau jikinta yayi sanyi tace haba asiya wallahi banbancin da akenunawa tsakanunku da Al’amin a gidan nan yayi yawa wallahi a matsayina na uwarku dole abin yadameni sosai
Asiya tayi murmushi tariko hanun hajiya zabbau tace ummy wani irin banbanci kike nufi
Abinci maikyau ne dad baya bamu kokuma sutura kokuma zama yayi hira damu kokuma makarantu maitsada ne baisamuba iye ummy kifada daya dabaya mana acikin wannan ummy
Hajiya zabbau tace duk abinda kika lissafo yana muku amma duk wani kadarorinsa ai na al’amin ne
Asiya tace ok yanzu na gane abinda kike nufi akan dukiya ne ko ummy
To ai ummy abinda bakisaniba yaya Al’amin yafi dadi dukiya nesa bakusaba
Kuma dakike maganar duk dukinyar dady tana hanun yaya ai hakan shine dai dai ummy
Dukiyar yaya ai tamuce dan na tabbata ba abinda zamuzo da bukata yakasa yimana ke shaidace dan allah ummy kisaki ranki ayi bikin nan kamar Bakomai
Nifa ummy da nice ke har walima zanhada maikyau aci asha
Hajiya zabbau ta maka mata harara tace bazanyin ba tunda ba ubana bane
Asiya takunshe dariya dan ganin yadda ummy tayi harcikin zuciyarta
Aymana zaune cikin kawayen ta sauda ce daman babbar kawa itace ranar dinner zata fadi biography din kawartata
Sunyi anko masu tsada da kaloli na alfarma su da amryarsu
Mom din Aymana itama fa kai yayi zafi anashirin aurar da ya ga Prince shirin datakeyi saiku rantse bata taba aurar da ‘yaba
****
Suhaila manyan mata itama hadaddun kwayenta yan boko ne zasu Mara mabata baya
Sunma ansha anko kala kala nagani nafada masu tsadar gaske duk wani shirye shiryensu sunyi dan Sufi sauran amaren
Mom din suhaila kuwa daman akanta zasu aurar wa shiyasa akayi shiri sosai
Gidan da Al’amin zai zauna babban gidane kokuma nace mansion din sosai ya hada komai na rayuwa haryafi gidan dady kyau nesa bakusaba
Bayan guraren shan iska da lambu masu bansha’awa dake kewaye da wanann gida
Harda wani gurin wasan yara wanda ba irin lilon da kayan wasan daba asaba agurin harda wani dan karamin ruwa wanda akacika shida balloons domin dai wasan yara
Ka kekuna kalala acikin gurin kai maikaratu zanso kuga wannan gida danake Baku labari gaskiya kudi sunyi kuka babu abu daya na Nigeria acikin kayan gidan kaf
Kowa yaga gidan saiyayi santinsa
Hajiya zabbau datazo itada yaranta suka ga gidan kwana tayi batayi bacciba saboda kishi
Sai tafara tunanin anya kuwa ba asiri mom din al’amin take wa alhaji ba yake nunawa danta wannan mugun son ba
Tafkeken falone wanda iya tsaruwa ya tsaru part hudune a ciki
Kowani part upstair ne wato bene
Acikin falon kowani part yake duk za ayi iya haduwa a wannan falon in fact ma tafalon kowa hanyar part dinta yake
Kujeru set uku ne a falon gefe daban daban kuma kowanne fannin da kujerun suke akwai tafkeken TV ga kuma makeken dining area wanda akalla zaici kujeru shabiyu daga gefensa kuwa wani tafkeken fridge wanda ba abinda babu aciki
Daga can gurin din erea din kuwa akwai wani tamfatsetsen kitchen wanda babu kayan nau far girkin dababu aciki
Daga gefe kuma store na wanda acika shi da abincin da koshekara biyar zasuyi bazasu sunye
Kai wani Abu sai masu kudi baruwansu abinda sukayi niyya shisukeyi abinsu 🤦🏻♀🤦🏻♀🤦🏻♀
Kowacce a part dinta iyayenta sun zuba mata kaya masu tsadar gaske ba karya bikin na yan karyane
Kowacce tana da katon falo biyu da Ku 3 bedroom acikin part dinta sai kuma kitchen da store din abinci wanda kowacce iyayenta suka cika mata da gara
Wato dai da alamu store din kansan nan na megidan nan kenan hmm sebaduniyaba 🤔
Part uku na gidan duk iridayane sai dai daya ya ban banta sosai wato dakin megida rangida kenan
Wato shi anashi part daga can gefe yayi wani daki ne ban sha’awa wanda acikin falon sa na sama zakashiga dakin kwanan yarane kai gaskiya wadan nan mutane basu San zafin kudiba harda yaran da basu zo duniyaba anriga agama hada musu komai na rayuwa komai da dakin yaran farine tas gwanin sha’awa saboda Al’amin akwai son farin Abu sosai yakeson yara arayuwrshi sai dai saboda jinkai baza a fahimci hakan ba
Sai da yabada plan din yadda yakeson komai na gidanshi dakin yara maza daban na yara mata daban haka yayi su asashinsa dan gata
Shikuma bedroom dinsa yana saman na biyu kenan amma shikdaine tsarin nasa haka wato two upstairs kenan na farkon na yaranshi ne harda falon duk saboda su yayi su
Nabiyu kuma nashine shima akwai komai kamar yadda yake na farkon
Kai gaskiya iya haduwa gidan ya hadu sosai
Kuzo kuga rawar kai gurin amare suma tun da akazo musu Jere suka biyo yan Jere suka taho
*****
Maryam zaune tana cin tuwa itada anty
Taga anty tayi shiru tana tunani
Maryam tace anty lafiya kuwa dan allah anty kidaina yawan tunani wallahi anty banajin dadin ganin ki a haka
Anty tayi murmushi tace to maryam nabari ci abincinki
Maryam tace kema kici tace ai inaci maryam
Maryam tace yauwa anty dan allah meyasa kikaki amince dasu wanannan alhaji tunda sunce suna da niyar taimakon mune
Sunzo sunzo anty kinki kulasu akwai zuwan dasukayi nakarshe ma anty harda kuka kikayi wai surabuda mu dan allah karsu sake da dawowa
Anty wallahi nidai jikina yanabani kaman ba cutar damu zasuyiba dan allah anty kibasu daman su mana tambayar dasuke sonyi kinji anty na
Wallahi inason ganin cikin farinciki anty na tunda nayi wayo nake ganin wahalar dakikeyi dani anty
Dan Allah kibari kiji abinda alhajin nan zaice miki wataki yataimaka mana anty kisamu kema kihuta
Anty tayi murmushi tace maryam haryanzu ke yarinyace bazaki fahimci komaiba
amma nasan nan gaba zakisan abinda nake nufi
Maryam tace ai anty wai ni har yanzu yarinyace Bayan kema kinsan niba yarinya bace kwananan fa zanshiga Senior secondary school amma kice yarinya
Anty tayi dariya wanda ya bayyana kyawawan hakwaranta farare tas tace oh maryam shagwabar nan taki batayi yawa ba kuwa
Yanzu dai ya hakuri kici abincinki
Kiyi wanke wanke sai nagyara miki gashin ko sarkin tsoron kitso
Maryam tayi murmushi wanda yasake fito da zahirin kyanta
Kai maryam akwai kyau masha gata yarinya karama amma komai yaciko ajikinta
Ga hips da kirijin na acike suke tam sai daga cikin ta ashafe yake kaman bata sama cikin abinci
Ga Gashi hargadon baya ga baki ga santsi
Ga fararen ido tas har yafi madara haske ga jerin hakorinta dai dai kaman ita tajera wakanta
Ga dan siririn wushirya dayake tsakanin hakorinta ga tada gashin gira dan siriri sai kudauka cewan tana shaving ne nata haliitace daga allah
Ga gashin ido wato sai kudauka ta taje salloon ne tana da round face dai dai ita
Kai wallahi bazan iya lissafo muki kyau na hallitar irin na maryam ba
Shiyasa a duk lokacin da anty ta kalli maryam bata samun kwanciyar hankali
Tana matukar tausawa yartata
Dan kyau masiface ita zata bada labarin hakan akaran kanta
Tana iya bakin kokarinta ganin taba maryam tarbiya da kulawa dan ayanzu maryam ko adaki take tana cikin hijabi tariga tasaba
Idan zata fita to da nikaf da suck wannan ra’ayintane Dana antynta
Gidan sukasamu gidan matan aure kusan mata hudune a gidan kowacce da mijinta
Sai dai kuma bandaki daya sukedashi agidan gasu da tarin yara kazamai
Ranar dasuka koma gidan da zama maryam taje bandakin
aikuwa da gudu tadawo kafin takaraso kofar dakinsu tafara amai saboda kazantar dake bandakin
Anty ta zo hankalinta atashe tace meyasameki maryam fada min meyasameki
Maryam tace anty bandakin ne wallahi bazan iya shigaba
Anty tayi shiru tace daman megidan yace min badaki dayane agidan sai dai wai idan munaso tunda akwai wani bandakin zamu iya biyan kudi a gyara mana
Maryam tace anty nawa yace wai zamu kashe dubu talatin nakuma bashi kudin dan haka kiyi hakuri kishiga nayau kinji
Maryam tace ai anty nafasa idan naje islamiyya nayi a can Dama fitsari ne
Anty tayi murmushi tace kai maryam wannan kyankyamin naki da tsafar sun yawafa inazaki kaisu haka
Maryam ta yi murmushi tace ai nawa ne kawai yafito fili wallahi yadda nasanki ko nawa akasa kishiga bayin nan bazaki shigaba
Anty tayi murmushi tace maryam zakiyi lattifa nidai baruwana
Tafada tana komawa cikin dakin
Murmushi maryam tayi tadauki hijab dinta da suck tasaka da nikaf
******
Biki yayi biki yau mom take mother’s nights gaskiya bakarya mom tayi kyau sosai dan me kitso ce tazo tazubawa mom kitso in fact ma mom tayi kara’i
Dan harda me kwalliya ta dauko
Tazuba wani tsadaddan less ne meshegen kyau da tsada
Doguwar Riga akazuba mata yasha aiki
Ga nadin gwagwgwaro da nasawa akafada
Gawasu zenare wato Gold kenan data zubasu wuya da hanu da kunne
Hardasu mom din Aymana da suhaila tace suhada taron kawai
Kowacce uwar amarya ta cigayu kaman bagobe amma fa duk cikinsu ganin mom din al’amin da irin shiigarta yasa duk suka raina Kansu kayi
Mummy takira dagash a waya tace son kuna inane maza kukaraso anfara fa
Dagash yace mummy muna hanya tace ok
Amare kowacce anzaunar da ita a kujerarta wanda suka saka kujerar angon a tsakiya
Kowacce tasha ado anci artificial make up
Shigowar ango da abokansa yasa kallo yakoma Kansu duk Kansu sunsha wani hadaddan tsadaddan yadiddika sukasha
Al’amin cikin wata lallausar yadi baki wanda duk yana daga cikin kayansu da daddy ya musu order
Kai gaskiya yadin ya karbi jikin al’amin sosai
Yasha hula akalan aikin dake jikin kayan
Abokan kuma duk sunsha anko cikin farin yadi kowanne yana farinciki dan harsunfi angon ma farinciki dan shi fuskar nan a hade amma fa hakan bashi ya hana kyanshi fitowaba
Mom da kanta ta taro danta sukafara rawa aikuwa aka dau tafi RAF RAF RAF
Tawa amaren alamun sutaso suma cikin yanga da kwarkwasa yanga ga uban dogon takalmi da Aymana tasaka
Sai sauri suke dan kowacce tana son tsayawa kusada ango aikuwa Aymana tajita timmm akasa aikuwa kalloyakoma kanta
Dan kowa yaga saurin dasukeyi
Kawayen ta sukayi saurin dagota suna mata sannu kunya ne yarufe Aymana gashi suhaila tarigata isa gefen dagash dole gefen tatsaya
Suhaila saiwani iyayi take itaga amaryar gefen miji
Sukayanka cake dagash yayi saurin yankawa ya nufi bakin mom dinsa haba guri kaure da tafi
Mom ta yanka taba dagash a baki kai gaskiya dai sunburge mutane sosai
Aymana dai tunda tafadi akasa jiki yayi sanyi iyayin ya ragu
Suhaila ce dai kanta yaki zama tadauki wukar ta yanka cake din kowa idonshi yadawo kanta ganin wazata baiwa cake din
ai kuwa tanufi bakin DAGASH zata samishi cake wani banzan kallo yayi mata wanda batasan lokacin da cake din yafadiba cike da kunyar disgin abinda Al’amin yamata
Gaskiya hartafi Aymana data fadi kasa jinkunya
aikuwa Aymana taji dadin abinda yafaru dan koba komai sunyi ziro ziro kenan
Mom din al’amin tace haba son meyasa kayi haka
Kayi hakuri kabasu cake din mana son
Next page
Your comment is needed fans
More comment more typing
*Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:53 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU mummyn Jidda Allah yabar zumunci ina son nice comment din ki over sis ❤❤❤❤❤keep it up
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 6⃣
DAGASH yakalli mum yace no mum kibarni kawai
Bana son yaran nan surainani
Mom tace shikenan son karkabata fuskarka yayi murmushi kadan
Takaici Yakama iyayen amare
Da amaren ma gabadayà
Anty asiya tazo ta yanka cake din taba wa DAGASH abaki yabude bakin yace that’s my sis
aka dauke da tafi gabadaya haka kananshi sukabashi yabude baki yaci
Abin mamaki sai akaga ya dau wuka shima ya yanka cake din yanufi bakin anty asiya dashi abin yaburge mutane yadda yanunawa kannanshi kulawa yabakowa sha’awa sosai
Mum din al’amin ta yanka cake din taba wa amare sudai sunkunyata agurin ace Wai ango bazai ciyar da su cake din auransu ba sai dai uwarsa tabasu
Washagari asabar akadaura auran DOCTOR AL’AMIN DA AMARENSA
SUHAILAT UMAR (DAN ASABE)
SAI KUMA UMMU AYMANA MUSA BABAGINDA
bikin da halarci manmayan kasar nan dama wajenta
Ango na hango cikin wata dakakkiyar farrar shadda da babbar Riga da hula kai gaskiya Al’amin ya hadu iya haduwa bakarya sai dai fuskar kamar kullum hakatake
Ankai amare gidansu kowa ya watse yabar amare da kawayensu saboda siyan baki
Can wajan karfe goma na dare amare sukaji shigowar motocin angwaye
Nan da nan masu kara powder nayi masu fesa turare nayi saboda kozasuyi kasuwa
Shikuwa zayyad dama tunda yaga sauda kawar Aymana yamakale mata itama kuwa nan da nan yasamu karbuwa gunta
A babban falon farkon suka zauna gaba dayansu kowacce amarya na gefe daya da kawayenta
Angwaye suka shigo da sallama
Nan da nan kawaye kowa tashiga amsa wa da kwarkwasa
Abokan ango suka zanzauna can sauda kawar Aymana tace a a ina angon
Zayyad yace kanshi na dan ciwo amma yanzu zaishigo ai
Aymana da suhail suka hada ido suka sakarwa juna harara
Nan dai Faisal yace nawa zamubaku ne kudin sayan baki ne ko meye
Zulaihat kawar suhaila 1 million is OK
Nan da nan Faisal yaciro cheque yayi signed yace gashinku
ai kuwa kawayen amare sukace waw sunga banza
Faisal suna da niyyar tashi sai kawayen aymana su sauda sukace a a yazaku tafi Baku sallamemuba
Faisal yace daban daban nefa ko tace sosai ma
Yace kukuma meye balance dinku sauda tayi fari da ido tace gaskiya dai mu amaryar mu mai tsadace so 2 million zaku bayar Faisal yace OK nan da nan shima yayi signed cheque yabasu
Ai kuwa su zulaihat haushi yakamasu dan ganin sunfisu samun kudi sosai
Nan dai abokan ango suka fita zuwa mota kawaye suka bisu
Akabar amare gaba dayansu kowacce tana jinkai
Aymana ta dauko waya tashiga chart
Suhaila ma haka
Can wajen shabiyu na dare suhaila bacci ya kwasheta sai Aymana ita taki baccin
Itama suhailar saceta yayi baccin
DAGASH yashigo ko sallama baiyiba bare yasan Allah yayi tsiransu
Aymana dasauri ta tashi barka da zuwa yaya
Bai kalletaba yayi hanyar part dinshi tabi bayanshi
Yana gaba tana baya har cikin bedroom dinshi cire kaya ya hauyi da zaishiga wanka Aymana ta zauna a bakin gadon tana jiranshi
Har yafito yashirya yasaka kayan baccinsa masu kyau da kamshi
Ya haye gado yaja blanket Aymana ganin bashida niyyar kulata yasa ta haye gadon itama ta kwanta
Dagash yace what’s zaki kwanta kusada ni shine ba wanka common shiga bathroom ki wanke dattin jikin kinne Mara kunya kawai
Aymana ganin yabata damar kwanciya adakin nashi yasa bata ji haushin fadanba kokadan
Cikin doki ta tashi tayi bathroom tayi wanka ta dauro towel ta fito
Ya kaleta tana goge jiki yayi tsaki yajuya mata baya
Tana gamawa da tawul dinta ta haugadon yatashi yace Oh my God waike wace irin dakikiyace zaki kwanta kusa da mijinki ba turare amfada miki kazami ne irinku
Aymana ita abin yabata mamaki dan ammata gyaran amare haryanzu jikinta kamshi yake fitarwa
Amma dai gudun karyasake narka mata wani zagin yasa taje kan gurin ajiyar turarnsa ta dauko ta feffesa itakanta tasan turaren dagash akwai dadi sosai
Tazo ta hau gadon takwanta a bayanshi tashiga shafashi
Ganin abinda take so kenan yasa dagash yatashi yagito mata a namijin gaske
Ummu Aymana kam tasha wahala tun tana jin dadin abin hartadawo tafara fita a hayyacinta dakyar yabarta shi a hakama bai gamsar da kanshiba dan kar ya sumar musu da yarinyace yasa yabarta
Shiyasa Vicky take burgeshi sosai bata taba gajiya dashi dan itama jarumace
Tsaki yayi yatashi yashiga Wanda Aymana kuwa kukan farinciki take dama babban burinta tafara mallakan Al’amin amatsayin miji koba komai
Tayi wa suhaila zarra kenan
Yana fitowa daga wanka yafesa turare kafin yarage karfin ac ya kwanta abinshi
Nan da nan kuwa bacci ya daukeshi
Suhaila kuwa ta farka tsakar dare taganta kan kijerar falo
Takalli inda Aymana take taga batanan sai wayarta kawai
ai kuwa hankalinta yatashi tace nashiga uku Allah yasa dai yarinyar nan bata rigani shiga doctor ba
Tayi part din Aymana tajishi a bude ba inda bata duba ba amma bataciki
Suhaila tace shikenan nashiga ukuna tarigani wallahi haka taje part dinta tana kuka
Takasa bacci can da asuba dataji fitar Al’amin salah tayi saurin zuwa part dinsa harsaman tahau ai kuwa tana zuwa tanaga Aymana tana ta bacci aciki blanket
Kishi yasake turniketa kaman takashe kanta ta huta takoma part dinta tarasa abinda zatayi saita kira mom dinta tafashe da kuka tace nashiga uku mom wallahi yafisonta mom.
Wallahi adakin sa takwana mummy yazanyi
Mum dintace kekuma kina inakibari hakan tafaru
Suhaila tafada mata yadda akayi
Mom tace Yauwa wayo tafiki taki tayi bacci saiyazo kekuma kika hangame baki kina bacci ko
Suhaila tace wallahi mom bada gangan nayi baccin ba
Tace to yau dai karkibari tarigaki shiga dakin mijinki gwamma kuringa kwana daddaya yafi
Nan dai mom din tashiga fada mata yadda zatayi
Dagash yana dawowa daga sallah ya daka wa Aymana duka acinya yace oya tashi kikoma dakin ki bacci zanyi ta bude baki zatayi magana
Yasa hanunshi akan lebensa yace shiiiiiii get out of my room inason nayi bacci
Tunda kinsamu abinda kikeso
Cike da haushin maganar dayafada
Ta tashi jiki asanyaye zata fita yace heeeeee wakika barwa wadan nan tsunmo karan yakwashe miki tace tadawo takwashe kayanta tafita
Tana zuwa falon ganin suhaila a zaune a falon tayi murmushi
Dan yanzu zata kular da ita
Waya tadauka takira sauda tace ke akwai labarifa kinga yadda mutuminki ya rikece jiya kuwa
Wallahi wannan girman kan da izza nan duk na sauke mishi su jiya
Wallahi yaban wahala jiya yanzu gudowa nayi kayana a ahanu
Tayi shewa tace kedai bari
Barinshiga daga ciki kisha labari takarsa kofar part dinta kafin tajuyo ta jalli suhaila da tunda tafara maganar hankalinta Yakoma kanta
Suhaila kishin Aymana yakamata sosai
amma tayi alkawarin yau itama agun mijinta zata kwana
Aymana tashirya tafito itama falon da su fruit tana sha
Takira mummynta a waya tace mummy aturo kuyangu guda biyu
Suhaila ma tayi waya gidansu a turo mata yan aiki biyu
Dukansu kafin yamma yan aikinsu sun iso
Dagash kuwa bashi yatashiba sai da ake kiran sallar azahar
Ya tashi yayi wanka yayi sallah kafin yashira cikin kananun kaya yafita abinshi zuwa gidan mummyn shi
Yana fitowa falon ya kallesu a wilankance
Yakira bitrus a waya mai akinsane ko agidan mummy shiyasa yataho dashi gidanshi
Bitrus yazo dasauri yace gani sir yace
Jeka gyara min part bitrus OK sir
Yana fadar haka yawuce suhaila tace adawo lafiya
Abin mamaki sai yadaga mata hanu daya batare da ya kalletaba
Dadi yakashe suhaila Aymana kuwa kishi sai ta shi tayi hanyar waje waizata rakashi ai kafin ma takarasa haryaba motarsa wuta yayi gaba
Tadawo tazauna tana hararar suhaila itama tamayar mata da hararar
Da daddare kusan karfe goma na dare suhaila tafito daga sashinta cikin wasu arnar kayan bacci masu matukyau da tsari yana da naciki yana kuma da nawaje
Aymana cikin doguwar Riga Arabian gown
Suhaila tazauna tana taunar chewing gum saiga dagash yashigo suhaila da sauri ta tashi tana mishi sannu dazuwa
Bai kulataba dan daman abin zuwa zuwa ne
Ya wuce part dinsa yasa key yabude dan daman bitrus kawai yabarwa spire key din part dinsa saboda gyarawa
Yana shiga suhaila na binsa
Itama dai adakin nashi ta kwana kuma itama ba irin wulakancin da bai mataba
Haka rayuwar gidan dagash yakasance suda Kansu suka raba kwana ba aikin daaukeyi acikin gidan saboda kowacce da mai aikinta
Bayan sati biyu da auran dagash
Daddyn dagash yana zaune a falonshi hajiya Aisha tashigo tace daddyn Al’amin yanzu bazaka fada min abinda yake damunka ba duk karame sai kace wani majinyaci
Al’amin dake gefe shima haba dad kasani mu a damuwa nima bantaba ganinka cikin wannan yanayinba
Dad yayi murmushi yace son karku damu akwai maganar danakeson muyi amma saina dawo daga abuja insha Allah zanfada muku koma menene
Dagash yace wa dad promise
Dad yace ye I promise dagash yayi murmushi yace to sweet mom kinji kina shaida idan yadawo zaifada mana koma menene tace ina shaida kam Allah yadawo shi lafiya muna nan jiranka
Dad yayi murmushi yaja hancin mum yace kajita kaman dagaske abinda sai da kika hada da danki kafin zaki San komai
Mom tayi murmushi tace ai dole da ban fada mishi da zaka ce zakafadane ai haka zaka ta damuwa muma mudamu
Dagash ya ce dad muje nakaika airport din idan kabiyewa momy saitasa ka makara
Dad yayi murmushi yace kwarai kuwa Son kaman kasani
Yace bara nayiwa ummynku sallama dagash yace dad ina waje
Dad yashiga gurin hajiya zabbau yanashiga yaganta kan bed dinta haba amaryata bazakifito kimin sallamaba
Tayi wani fari da ido tace ainaga kana tare da gimbiyarka ne shiyasa
Yayi murmushi zabbau Wai yaushe zaki rage kishin Aisha a rankine itama fa tana kishin sai dai tafiki wayo da wayewar dannewa
Kekuma kike fito danaki afili
Hajiya zabbau tace ai daman nasani sai ka kareta tunda bataba gold
Yayi murmushi yace naji yanzu dai zuwa nayi muyi sallama gobe zandawo kina bukatar wani abu
Tace a tace ina bukayar kudi kasan gobe asiya zata koma zan saya mata tsaraba
Murmushi yayi yaciro bandir yan dari biyar yabata
Yasan kawai magana take nema tasan kudin da yaba asiya jiya
Yafita tace sai kadawo yace Allah yasa
Yana fita yaga mummyn al’amin a falo tana jiransa brief din tadauka ta ratauy suka fito zuwa wajen mota tamishi adawo lafiya
***”
Karfe hudu dai dai dady suka sauka a air port
Waya yayi daman aka kawo mishi mota daga Villa
Wata haddadiyar mota his excellency ya ai ko maidashi
Yashiga da kanshi ya tuka zuwa mararraba
Dan idan yabiye na alhaji dan asabe bazasuzo
Alhalin shikadai yasan halin dayake ciki akan baiwai Allah nan
Next page
Your comment is needed fan’s
More comment more typing
*Signed by ummu afan* 💻
Tofa yau ga
.
[26/06, 11:54 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU sis Fatima sunusi sanata ina jin dadin comment din ki wallahi Allah yabar zumunci keep it up❤
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 7⃣
Daddy na isa kauyen mararrab sai yayi tambaya da a nuna mishi gidan mai gari
Har kofar gidan aka nuna mishi yayi parking yafito ya roki Wanda yaturo da ya taimaka ya kira mishi maigarin acikin gida
Yaron yashiga cikin gidan Jim kadan yafito yace yace yana zuwa dady yace yauwa yaro nagode ko zogawannan ya ciro five thousand a aljihunsa ya bashi sosai yayi ta godiya daddy abin yabashi mamaki wannan godiya haka saikace Wanda akaba million biyar danshi ya dauka a matsayin kudi
Maigari yafito daddy yayi nisa wajen mamakin Ashe haka talaka wasuke idan kamusu alkairi harcikin zuciyarsa yaji dadin adduar yaron nan sosai shika dai yayi murmushi
Maigari yamishi sallama ganin daddy babban mutum ne yasa ya mishi kwarjini ya mishi iso cikin gida
Daddy baiyi musuba dan yanason suyi maganar nutsuwa ne
Har dan karamin soron gidan megari yashiga dashi yasa aka kawo mishi sallaya aka shimfida mishi akan taburmar dayake shimfede a zauren gidan
Sosai daddy yake mamakin kanshi tunda yake a rayuwarsa yauce rana tafarko daya taba shiga gida makamancin wannan a rayuwarsa
Maigari suka gaisa da daddy yace sai dai kuma banshaida kaba alhaji
Daddy yayi murmushi yace gaskiya kam ba lalle ka sanniba
Nan dai daddy yafada mishi game zuwanshi dakuma sunanshi da akafisani a duniya
Mamaki yacika megari yace yanzu alhaji su’ad babangida da mukeji a labarai da jaridu shine agidana a zaurena
Daddy yayi murmushi yace gaskiya ne nine
Maigari yace ikon allah
allah yayi Gaskiya yanzu kuma akan mace kazo har wannan kauyen namu alhaji
Alhaji yayi murmushi yace toya za’ayi ai basaudayaba ba sau biyu ba munzo nida abokina amma taki kula mu ita aganinta ma cutarsu zamuyi
Maigari yace toya akayi kuka gane gidan data koma
Dad yace ai lokacin da mukadawo na farko nida abokina
Muka gurin datake a kulle sai muka tambayi wasu mutane sukace wallahi basusan inda takoma ba Amma dai zasu bincika mana idan sunsamu labarin inda suke zasu sanar damu na dauki number waya ta nabashi
Kuma da ikon allah wannan bawan allah su suka binciko mana inda takoma munje munje yakai sau biyar amma basauki abin taki saurarenmu ma to shine nace zanhada manya kamarku ko allah zaisa tagane da alkairi nake tafe bada sharriba
Maigari yace Hakane allah ya tabbatar da alkairi yanzu zan aika akirata
alhaji su’ad toshekenan maigari nagode sosai allah yakara girma
*******
Maryam zaune tana musu tankaden tuwo atsakar gida cikin katon hijabinta
Sallama akayi agidan wadanda suke kusa da masu sallama suka amsa yace wai inane dakin Maman maryam akace Gashi can inda waccen yarinyar take tankade
Yakarasa gurin maryam yace sannu tace yauwa yace wai Maigari yana kiran mamanki yanzu
Maryam cikin tashin hankali tace megari kuma anty dake cikin daki tafito tace kai wakekirana yace megari tace megari kuma meyafaru kuma
Yaron yace nima dai haka yace inzo inkiriki
Maryam tace anty munshiga uku allah yasadai bawani sharrin aka miki ba kamar yadda akasaba
Anty tayi murmushi tace karkidàmu maryam imma hakan ne yazanyi da mutane allah shizai sakamana
Tace wa yaron jeka inazuwa
Maryam ta tashi tabi anty daki tana kuka tace anty kinga irin abinda nake fada miki ko wallahi anty kiyarda kawai kiyi aurenki shine mutuncinmu
Amma mutanen gidan ba abinda basacewa waizaman kanki kikeyi
Anty tashare hawayenta tace to maryam yazanyi duk wadanda suke sona da aure cewa suke bazanje musu dakeba kinga kuma nibazanyi aure nabarki ananba bazai taba yiyuwaba
Maryam tace to anty ki amince da alhajin mana kawai dan Allah anty kibashi dama shifa yace zai rikemu duka anty
Anty murmushi tayi to maryam ya kikeso nayi nidaman nasan wannan alhajin bada gaske yakesona ba da dagaskene ai dazai dawo
Daman dai yayi niyyar cutar da mune kawai ai daman duk abinda nake yi inayi ne dan nagwada gaskiyarsa
Kuma kinga dayake daman bada gaske yakeba ai bai sake waiwayar nan dinba
Yanzu dai kizauna zanje nadawo maryam ta girgiza kai tace ai bazan iya zama ba anty muje tare kawai
Atare suka fito suka kullo kofarsu
Mutanen gidan suka fara gulma hade da shewa
Mutum daya ce batayi magana kuma. Ita tace to Maman maryam saikun dawo
Antyn maryam tace to zainaba tabata ajiyar key dinsu
Itama zainaba tana zaune agurin iyayenta zatayi sa’a da antyn maryam allah ne yayi mijjnta rasuwa shine tadawo gidan kiyayenta da zama
tana da yara biyu namjin dagin ubansa sundaukeshi sai macen wacce itace babba itakuma zata dan girmi maryam dashekara daya dan ita shekarunta shashida
amma tunda su maryam suka dawo gidan suka kulla kawance da yarinyar zainaba mesuna rahmah sosai sun shaku a iya zamansu dasu rayuwarsu Maman rahama wato zainaba yagyaru daga kazamai zuwa masu tsabta dan maryam dakanta take taya rahma wankin kayanta ta tayata tsifar kai to Maman rahma ganin irin sonda maryam takewa ‘yartata Yasa itama suka saba da anty duk da kuwa mutanen gidan basa kaunasu anty acewarsu zaman kanta take to sudai su zainaba sun toshe kunnensu idan zasu fita haka suke basu ajiyar tana sonsu tsakaninta da allah bata kaunar abinda sauran yan gidan suke musu
Su anty suna isa gidan Maigari suka yi sallama sallamarce ta makale musu saboda Wanda suka gani
Dad yayi murmushi yace kinyi mamakin ganina ko ai nafada miki zandawo
Ya kalli maryam yace zo nan ‘yata kizauna kusada daddy
Wannan Kalmar da dad yafada bakaramin dadi yawa maryam takarasa kusada dad tazauna a darare tana cewa ina wuni alhaji
Dad yayi murmushi yace bazan amsa gaisuwarki ‘yata harsai kinkirani da daddy
Maryam daga ido takalli anty kafin maryam tayi magana anty tace daman Kaine megarin kenan kafin yabata amsa yasan magana tafada mishi
Sai maigari yayi sallama yashigo a a Ashe kunzo anty tayi saurin samun guru tazauna tagaida megari ya amsa yana tambayarta gida tace alhamdullilahi malam
Yace Masha Allah
Anty takasa hada ido da daddy tun bayan tambayar rainin data masa duk saitaji badadi ai koba komai yahaifeta kuma Wanda yace yanasonka ai bai canci haka da ga garetaba
Maigari ne yakatse mata tunaninta
Yafara mata bayanin dacewa tasan Alhaji yayi maganar yana nuna alhajin
Saida tadago ta kalli gefen da Alhaji yake aikuwa suka hada ido karaf
Maigari yacewa maryam tashiga cikin gida zai magana da mamanta maryam tace to
Ganin kartaji kunyar yarinyarta Yasa megari ya aika maryam cikin gida
Anty Tayi saurin mayar da kanta gefen maigari bayan fitar maryam
Megari yasake tambayar anty akaro nabiyu tace a nasanshi
Nan megari yashiga mata bayanin komai a tsanake
Anty tace naji malam dan Allah ina rokonshi daya bani lokaci nayi shawarar tukun
Megari yace Hakane amma inason duk shawarar dazakiyi kizauna kinutsu kikarbi wannan bawan allah
Kiyi aurenki kihuta da maganganun mutane akanki
Antyn maryam tafashe da kuka tace wannan dalilin Yasa nake gudu wa duk wani ‘da namijin dayace yanasona saboda nasan ballebane idan yaji labarina ya yarda ya aureni
Dad yace haba kekuwa ai ba abinda zakifada min dazai sa naji bazan iya aurenkiba
Niban nemi kifada min komaiba inasonki haka
Megari yace a a alhaji dole kayi hakuri tabamu labarinta saboda halin rayuwa kuma itama zata fi samun sakewa agidan aurenta
Alhaji yace Hakane gaskiya amma indan tanine
Bani da damuwar hakan ni itanakeso ba asalintaba
Megari yaduba agogo yace karfe biyar na yamma yanzu kibari zuwa gobe kizo ina nemanki dan jin cikakken tarihinki da asalinki
Anty tace insha Allah zanzo Allah yakaimu goben
Sukace ameen megari yace barin Baku guri ko yashiga cikin gida
Dad yace duk da rashin sanin sunanki kinki kifada mana sunanki ina rokonki da kitaimakeni kisanar da ni sunanki
Anty tayi murmushi ganin yadda yakeyi saikace wani yaro abin yabata dariya
Batasan lokacin datace maryam ba
Dad yace maryam kuma ke maryam ‘yata ma maryam
Anty tadaga kai alamun a hakane
Yace masha Allah sunan yadace dameshi
Anty tace nagode alhaji zamu koma gida saboda magriba yafara karatowa
Daddy yace hakane to nizankoma cikin abuja nakwana amma insha Allah gobe karfe takwas ina nan Dan matsayina a gurina
Murmushi anty tayi tace Allah ya nuna mana goben
Tashiga cikin gidan megari suka gaisa da mutanen gidan ta kira maryam suka fito
Suna fitowa suka ga alhaji da mwegari aguri mota megari ya mishi rakiya
Daddy ya kallo su anty dasuke fitowa yace wa maryam ‘yata sallama murmushi maryam tayi to sai dasafe alhaji
Murmushi daddy yayi yasan sai a hankali zata saba da kiran shi da sunan da yadace
Anty maryam sun isa gida ta ce maryam karbo key a wajen maman rahma
Maryam taleka dakinsu rahma tace wa maman rahma
Mama key dakinmu zainaba tace yauwa maryam lafiya dai ko da kuka je gidan megari
Maryam tayi murmushi tace lafiya kalau wallahi mama
Maryam tace mama wai rahma bata dawoba har yanzu
Maman tace wallahi maryam aikinsan halinta idan an aiketa kaman an shuka dusa
Maryam tayi murmushi tace yanzu zata dawo mama ai unguwar ne da nisa
Bayan sallar isha ne maryam da anty suna dakinsu saboda ruwan da ake shekawa agarin ga sanyi maryam a anty sun kwanta abinsu maryam dai bacvi yayi awun gaba da ita amma anty kam bacci ya kaurace mata
*****
Anty asiya tana zaune tagama shiryawa zasuje gidan yaya al’amin acan zasu wuni yau saboda gobe zata wuce zari’a
hajiya zabba’u kallonsu kawai tana kebe baki tace nifa wallahi dazakiji shawarana da kunbar zuwa gidan mara kunyar yaron nan
Anty asiya yanzu ummy bakiji abinda ringa fada miki ba kenan
nazeefa tace wallahi nima bana jin dadin abinda ummy takeyi agidan nan
Afanan tace kuma ummy baki ganebane halin yaya ne haka abin nashi tashi tashi ne amma fa kebaya miki komai ma wallahi akan yadda yakewa mutane
Hajiya zabbau tace aisai kuyi tunda kunfi ganin mutuncin shi akan nawa duk abinda nakeyi ai donku nakeyinsa
Asiya tamusu alamun suyi shiru suka mata sallama suka fita
Suka ga mummy a falo suka gaisheta asiya badai tafiyaba
Asiya tayi murmishi tace a a mummy zamuje gidan yaya ne a can zamu wuni
Mummy tayi murmushi tace yayi kyau ina kishiyar tawa kuma kikabarta
Naxeefa tace ana hanun afnan yanzu zasu fito
Bata rufe bakiba afnan tafito dauke da shukrah yarinyar anty asiya yarinya kyakkyawa ga wayo shekararta biyu kenan yanzu
Mummy tace kai wannan irin kyau a kikayi gwamma atafi dake kar alhaji yazo yace saike
Takarasa maganar tana murmushi cikin wasa tanawa shukra
Afnan tace. ai kuwa mummy dake da ummy saidai kuyi hakuri danso kam daddy yafison shukra mummy tayi murmushi takalli shukra tace aikuwa baki isaba kinemi mijinki tunwuri
Sukayi dariya gaba daya suka wa mummy sallama suka fita
Suna isa gidan Al’amin sukaganshi yana shirin shiga mota yaga motar asiya sai yatsaya
Suka fito cike da farincikin samunshi agida suka karaso gurinshi suna murna yadan saki ranshi Dan yana balain son kanwarshi asiya sosai
Hanu yamika zai karbi shukra yace my girl zogurin daddy tana jin yace dady taje gunsa yadauketa yana mata wasa
Anty asiya tace yaya munzo mu wuni makane kasan gobe zan koma yace nasani kin kyauta
Amma zanje nadawo kushiga ciki ganin zuwa to yaya adawo lafiya yace Allah yasa sis
Yayi gaba binshi afnan tayi murmushi tace anty naxeefa kinga abinda yafaru kuwa ko takanmu baibiba
Anty asiya tace to ya San ranku ai yaya nawane
Naxeefa tace kwarai kuwa Anty asiya wallahi inbakeba wa ya isa yaya yawa murmushi haka inbakeba
Anty asiya tace aurekenan mai daraja saboda auren da kainane yake ganin mutunci na fiye danaku
Saboda haka kuma dazarar kunyi aure murmushi kawai sukayi suka karasa cikin gidan suna shiga suka ga suhaila kwance a falon tana kallon TV
Da sallama suka karasa cikin
Suhaila tadago kanta takallesu sai saita cigaba da kallonta batare da ta cedasu ufanba
Asiya suka kalli juna itada su afnan
Suka nemi guri suka zauna
Asiya tace sannu da gida suhaila
Suhaila tace yauwa sannunkufa Dan ita tatuna da yadda mijinsu ya wulakanta su yaki basu cake amam yabawa asiya takaicin hakan yasake kama suhaila tasake hade rai
Shukra da rigima taje kusada da suhaila tana so tadauki remote tayi wasada shi suhaila ta kalli su afnan tace kai kuzo kukamata mana bana son hayaniyafa
Asiya tace to Allah yasauwake naxeefa tace amin
Afnan takaici yakamata taje takamo hanun shukra suka dawo
Aymana tashigo falon suka hada dasu
Tace a a Mayan baki ne agidan namu su asiya Ashe baki wuceba
Asiya dasu aymana suka sake kallon juna ganin itada suke tunanin yar uwarsuce zata karbesu hanu biyu sai gani sukayi ma tane mi guri ta zauna tacigaba da charting abinta
Naxeefa tace anty asiya kina ganin menake gani kuwa
Asiya tace ina gani kuwa naxeefa
Afnan tafashe da dariya duk akajiyo ana kallonta su suhaila da aymana suka tsargu da dariyar ta
Anty asiya tace lafiya kekuma kike dariya afnan tace wallahi anty game din ne ya mugun bani dariya
amma barin kawo mana lemu musha ta tashi ta je tafkeken katuwar fridge takwaso musu drinks sosai
Ta ajiye musu ta je kitchen din gidan tasamu masu aikin tace Ku kawo mana snacks suka amsa mata da to
Aymana ta kalli drinks din a afnan takwaso tace ke afnan wannan ma ai almubazzarancine Baku uku bane zaki dauko muku sunfi takwas
Afnan tace ya isa haka Aymana tunda muka shigo bawacce ta San da mutane agurin to naga muba baki bane idan munga dama musa fridge din a mota mutafi dashi inaruwanki bakina da naki a dakiba kinga dakin kinki mukaje muka bude muka debo
Na Dan uwanmu ehe zatacigaba da magana Aymana tace afnan nikikewa rashin kunya haka Dan baki da kunya to barin fada miki asiya itace sa ‘ar yita bakeba
Da harzaki bude baki kice. aymana saikace wata sa’arki shasha kawai
Afnan zata rama zagin anty asiya tadaga mata hanu tace karnasake jin bakinki afnan bata girmekiba ne
Afnan tayi shiru amman ta narkawa aymana harara
Itadai suhaila bata ce kaomaiba tana kallonta ne kaman bata San da mutane a falon ba
Can wajen karfe biyu saiga dagash ya shigo haba nan da nan su suhaila da aymana akafara gyara zama yana shigowa yace wa asiya kutashi mushiga ciki
Sukatashi sukabi bayan dagash
Takaici ya hanasu aymana magana
Aikuwa afanan bayan dagash yashige cike ta fashe da dariya wanda duk sunsan ma’anar dariyar ta
Suhaila tace lalle ma mutumin nan yacika Dan wulakanci wato yaja kannanshi sunyi cikin daki muka ma muyi tazama anan daman aikin mune ko
Aymana tsaki tay tarasa bakin magana
******
Washari da safe karfe takwas darabi daddy ya isa kofar gidan megari
Aykuwa megari yakarbeshi sosai ya aika akira mishi anty
Maryam tace anty yau kam basai najeba tunda naji lafiya har hankalina ya kwanta sosai
Antyn maryam tace a a aikuwa Yakama kizo mutafi Dan kema yau kisan wacece ke
Maryam taji gaban ta yafafi tace anty kina nufin yauzaki bada labarin asalinmu
Yau zansan dangina da mahaifina anty ta daga tare da shafa kan Maryam din tace maryam inason duk abi da kika ji kiyi hakuri da rayuwa kinji
Maryam jikinta hya matukar sanyi duk da karancin shekaru na maryam hakan bai hanata zargin wani abuba
Sun isa gidan maigari bayan sungaisa anty ta gaida daddy ya amsa fuska cike da farin ciki maryam ma tagaishesu suka gaisa gaba daya
Megari yace to malama muna saurarenki
Anty ta kalli maryam ma itatake kallo
LABARIN ANTYN MARYAM
Nidai asalin sunana MARYAM
Tace mu yan asalin garin medugurine acan wani kauye waishi gwaza
Mahafina yana da mata hudu kuma kowacce mata tana yara sunkai gomasha amma banda amaryar
Saboda haka gidanmu babban gidane sosai
Inna halima itace amarya agurin mahaifina kuma itace me yara bakwai cas biyar mata biyu maza
Nice karama acikinsu duk yayuna suna tasowa ake musu aure
Saboda haka al’adar garinmu yake yarinya bata wuce shekara hudu an aurar da ita duk acikin yaran gidan mu yaran dakin mu munfi kyau sosai saboda duk innar mu muke daukowa
Saboda haka yayu na tunkai sukai suke shekaru sha hudun suke da tsayayyun mazajensu suna gama primary school za a aurar dasu
Sabanin sauran yan matan gidan da ake musu hadin gida saboda rashin mane ma wannan dalilin yasaka tsanar innar mu acikin kishiyoyinta
Hakan baya damun inna saboda ita da Allah tadogara
Ba abinda yafi dafawa mutanen gidan hankali sai lokacin da innar mu ta haifeni a lokacin yayuna biyu sunyi aure saura biyu mata biyu maza
Allah yayi mun kyau da tsarin halitta ga uwa uba farin jini tun tasowata nake da farinjini kowa maryam kowa maryam
Dan sunan da mahahifina yasaka min kenan
Shima mahaifina Allah ya samishi kaunata fiyeda sauran yaranshi kakaf yafi nunamin so sosai hakan yasa wasu daga cikin yan uwana Wanda muke uba daya suka tsanane sosai
Next page
YOUR COMMENT IS NEEDED FANS
MORE COMMENT MORE TYPING
*signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:54 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS NAFFY RISKUYA GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more 🤔much love to your love and care
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 8⃣
Megari yace muna sauraronki malama maryam
Anty taciga ba da basu labarinta
Maryam dai tayi shiru tana sauraren uwarta
Anty tacigaba kamar haka
Nataso cikin soyayya da kauna acikin yan’uwana ammafa Wanda muke uwa daya
Ina da shekara goma akayi auren yayuna mata saboda saida suka ka gama karamar secondary school wato junior secondary school kenan na nan kauyen nasu na gwaza
Bada son ran abban mu sukayi ba Dan yanuna yafison suyi aure amma inna ta roki alfarmar ya asu sudanyi wannan karatun Dan Allah
Yace duk abinda yafaru ta kuka da kanta
Tace ta amince haka kuwa sukayi karatunsu sugama
Suka samu mazajensu kuwa duk acikin garin meduguri ba ma a kauyen ba
Wannan Abu ya bata ran kishiyoyin innan mu dansu yaransu kaf a kauyen gwaza suke aurensu basu samu shiga cikin garin meduguri aureba
Saigashi tashi daya halima zata aurar da yara har biyu a cikin meduguri
Anyi biki an watse ankai amare gidansu lafiya
Yazama saura ni da yayuna maza dama shi abban mu ba karfine dashi Dan haka idan kunva yaran gidan mu a makarantar boko to kowa iyayen mu matane kesamu
Yaya usman da yaya abdul sukayi shawarar suringa zuwa cikin meduguri aiki zaifi zaman banzan dasuke yi a matsayinsu na ‘ya’ya maza ba mataba
Innan mu tamusu adduar samun nasara a rayuwa
Dama shibaba bamai matsawa wa ‘ya’ya mazabane
Haka sukayi sallama da mu suka kama hanyar meduguri Neman kudi
Yazama saura nikadai a gaban innanta tadauki duk wani kulawa tabani
Bata barni nayi tallan komaiba saboda tsoron datake yi akaina
Dakanta take Neman kudinta da tabiya min bukatuna nagida Dana makaranta tunkafin nakai shekara goma akafa zuwa kamun kafa gurin abban mu
Abin dai har yafara wuce tunin Abba
Haryafara tunanin inagama primary zai aurar dani
Sai dai lokacin da nagama primary din Abba yayi niyar aurar dani innan mu tace Allah yakasheta batasan zancenba
Fada sosai sukayi har mutan gidan namusu dariya sunji dadin abinda yafaru kenan
Abban mu yace shikenan tunda tace yarta bazatayi aure yanzu ba amma tansani komai yabiyo baya baruwanshi
Innan mu tace ta amince ai haka yafada akan yayunta kuma Allah yatsare su to wannan ma Allah ne zai tsare mata ita
Yanzu yana bata hakuri tabarni yamin aure
Idan kuma taki karzo tana bashi hakuri idan akasamu akasin hakan bazaiji hakurinta ba
Tace ta amince shikenan tundaga ranar Abba yasa ido akan maryam na shi ido kawai baya magana
Ni maryam nataso cikin nutsuwa na hangen nesa
Daga makarantar boko saina islamiyya daga nan bata zuwa ko ina sai zaman dakin innan ta
.tana da kawa guda daya deeja
Hankalinsu yazo daya kullum deeja tana gidan mu muna karatun alkur’ani kokuma muyi bitar na boko
Ina da shekara shatakwas na gama secondary school nida kawata deeja
Deeja muna gamawa anasa ranar aurenta sati uku masu zuwa
Nikuma ansamu matsala sosai saboda samarin da suka kawo kayan baikonsu sunfi goma anrasa ya za adasu ma kuma nibanason ko mutum daya acikin su sai mutum daya kuma shi ba kayan baikonsa a gidanmu saboda bashida kudi
Talaka ne gaba dabaya bashida komai shiyasa ma baisamu daman kawo baikonsaba
Aliyu gadanga shine mutumin danakeso shiya kwanta min arai kuma Inna ta matasani kuma tana bani goyon baya akan hakan
Dan ita abinduniya baidameta kwanciyar hankali kawai take bukakata
Abbana yakirani da daddare naje hardakinsa nasameshi yace yar albarka nace na am Abba
Yace yanzu yar albarka haka zaki yitazama ba zakiyi aureba bayan ba masoyan kika rasaba
Kintsaya jiran wani shashan yaro dabashida sana’ar yi
Nace Abba Dan Allah kayi hakuri karka rabani da aliyu wallahi Abba shine nakeso
Abba ya fusata yace ke maryam dagake har uwarki Baku isaba wallahi
Bazaku maidani karamin mutum ba tashikibani guri nan da wata zan daura miki aure da mutum daya acikin mane manki
Aikuwa cikin tashin hankali natashi nayi dakinmu inazuwa nafada jikin innarmu
Tace ya akayi maryama nace innan mu nashiga ukuna wallahi Abba zai aura min Wanda banaso
Inna tace kiyi shiru maryama insha allahu aliyu zaki aura
Yau idan yazo kice ina nemansa nace to innan mu Dan ina yadda damaganar innanar mu Dan tana sadaukar da farincikinta saboda yaranta
Aliyu yazo kiran innan mu
Bayan sungaisa tace mishi aliyu idan dagaske kake yakamata katuro magabatanka gashi mahaifinta har yafara shirin bada ita gawani
Aliyu cikin tashin hankali yace inna Dan Allah kar amin haka wallahi idan na rasa maryam zan iya rasa raina
Inna tace bazaka rasata ba aliyu kawai katuro magaba tanka asan abinyi
Haka kuwa duk abin abbana burinshi na aurar dani baicikaba saboda magabantan aliyu sunzo
An tsaida magana nan da wata biyu za ayi bikin mu da aliyu
Hakan yasa aliyu tafiya Neman kudi kafin lokacin yazo
Munyi bikin kawata deeje yarage saura nikadai shiyasa ma nadaina zuwa ko ina
Wata ranar alhamis ranar da bazan taba mantawa dashiba a rayuwata takarasa maganar tanakuka
Dad ya miko mata robar ruwan swan water batayi musuba tasan tana bukatar ruwan kam
Bayan tasha ruwan tacigaba da basu labarinta
Ina cikin tafiya kan hanyar zuwa islamiyyata naga wata bakar mota sun tsaya agabana naga sunbude kofar motar sunfito
Duk fiskarsu a rufe yake
Suka nuna min bindiga sukace wuce muje ganin bindiga nayita basu hakuri sukaki karshe kawai ma sai suka fesa min wani Abu
Bude ido kawai nayi naganni a wani hadaddan gida mai kyau sosai da haduwa
Kuka nakarka dashi hankalina yatashi can sai naga anbude kofar anshigo
Wani alhaji nagani fari mai mutunci dashi a fuska
Yafi zubin larabawa haka dashi
Yayi dariya yace barka da tashi yake kyakykyawar yarinya
Nace Dan Allah alhaji kaiyi hakuri kafitar dani daga gidan nan
Wasu ne suka satone daga kauyenmu
Wani dariya naga alhaji yayi yace ke yarinya dena hadani da Allah kicuceni Dan kozaki kukan jini ba kyaleki zanyiba
Tabas ninasa akawo minke gidan nan saboda tun ranar danaganki nakwadaitu da surar da Allah yamiki da kyan hallitarki duk da acikin hijabi naganki
Hakan bai hanani ganin wasu sirrika atare dake ba
Na nunawa yarana ke sukaganki shine yau nace akawo minke na huta dake saboda bani da niyyar aure a yanzu Dan da inada niyyar aure zan aureki kodan kyau da Allah ya miki
Cikin tashin hankali nace Dan Allah alhaji kar keta min haddi
Wallahi niba yar iskabace alhaji aurena ya kusa alhaji
Kabarni naje da mutuncina gidan mijina karka bata abinda nayi shekeru ina tattalinsa alhaji karufa min asiri Dan Allah
Alhaji yace wayafada miki nima ba auranki zanyiba
Ai bazan yadda na hada shimfida dakeba sai an daura min aure dake saboda kikwantar da hankalinki auren sunna zakiyi
Sannan kuma kiraya sunna da ni mijinki
Aikuwa nasake shiga tashin hankali sosai yace yanzu dare yayi amma zuwa gobe karfe tara za a daura min aure dake a masallacin anguwar nan
Zanbaki sadakin ki gobe yasa aka kawo min abinci da ruwan sha nisaboda tashin hankali ko yunwar ma da kishin ruwan bana ji
Yadda naga rana haka naga dare saboda tashin hankali ba abinda nakeyi sai salloli da addua
Dasafe karfe Takwas alhaji yashigo yace ‘yanmata sunanki saboda liman ne yake zai miki wakilci
Ban dago ba bare naga fuskarshi saboda babu mutumninda natsana a duniya sama da wannan alhajin
Alhaji yayi magana yaji shiru yace toshikenan daman bana son kusantarki batare da aure. Bane tunda kinfi son hakan shikenan bari kiga aiki da gamawa yafara cire kayansa
Cikin tsananin kuka da tashin hankali nace sunana maryam
Yayi murmushin mugunta ya ce Ashe kina da wayo yarinya
Bayan daura auren Alhaji da maryam yadawo cikin gidan yabata sadakinta dubu ashirin
Bata karba ajiye mata yayi yace hakkin kine fa idan baki karba kinyi wa kanki
Har video din daurin auran yakawo mata dan ta tabbatar da andaura
Sati na daya agidan Alhaji a matsayin matarsa
Abinci inacinsa ne kawai Dan yunwa karya kasheni
Amma bawai Dan tana jin dadin komaiba
Ina zaune a falon gidan Dan Alhaji kullewa yake idan zaifita
Sai naga yadawo da wuri yabani takarda yace nasake ki saki daya
Tunda nazo gidan banyi dariyaba sai daya bani takardar sakina
Yace zan koma kasan mu saboda amin waya mama na bata da lafiya
Ina so kisa a ranki baki taba sanina ba a rayuwarki
Saboda bazaki sake ganinaba maryam
Nayi murmushi nace Alhaji nima bana fatan na sake haduwa da mutum kamarka a rayuwata
Nisakin da kamin ma yafi komai dadi a rayuwata
Sai dai kacuceni Allah ya isa bazan taba yafe maka ba Allah ya isa
Murmishi yayi yace wannan damuwarkice kinji nabaki hakuri ne to bana bukatar hakurinki
All what I know dai banyi zaman zina dakeba auranki nayi
Dakin na koma namaida kayana da yasato nidashi harda hijabin da da jakar makarnta nawa tunda nazo nafito yace yauwa ai sai an maidake tace bana bukatar sumaidani
Kafada min kawai nan inane
Alhaji yayi murmushi yace ai abinda bazaki sani ba kenan Dan haka ma ko compound din gidan nan bazakiganiba yadda kikazo hakazi koma
Banyi aune aune ba naji sunfesa min wani Abu aikuwa
Sai bude ido nayi naganni a dakin innata sunata min fiffita ancika akaina
Yaya aliya tace inna ta bude ido sunyi murnan farkawata
Ruwan zafi inna tasa aka hada min nayi wanka suka hada min kunun gyada mai dadi
Ina zaune a kan gadon innata yayuna duk sun zagayeni
Abba yashigo yace sannu maryama nace yauwa Abba sannu
Yace wai ina sukaiki ne wannan tambayar da Abba yamin yadaga min hankali Dana tuno da abinda yafaru dani
Nasan idan nafadi gaskiya Abba bazai amince min ba
Sai kawai nazabi da nayi karya akaro na farko a rayuwata
Nace Abba masu garkuwa da mutane sun tambayeni ko babana mai kudine nace musu a a nafada musu sana arka shine suka min duka suka saka naketa musu wanke wanke kullum muna dayawa Wanda aka kama amma yawancinsu iyayensu masu kudine shine sukace bazasu smdawo damu gidaba sai randa iyayen yaran nan suka kawo musu kudin da suka bukata
Ba a gama turo musu kudinba sai jiya shine duk suka fesa mana wani Abu Dan kar muga inda za a fito da mu
Abba yayi ajiyar zuciya jin cewa ba a musu komaiba
Nan da nan kowa yashiga fadin albarkacin bakinshi na ta tatsallake rijiya da baya
Abba yace Allah yarufa asiri yafita
Innan mu tace kai munshiga tashin hankalin rashinki maryama dagani har mahaifinki ba maici ba maisha
Har gurin hukama ankai maganar amma dayake bamu da gata ba awani damu a yi bincikenba
Yaya aliya tace sannu kinji maryam allah yadada karewa to ai tunda yanzu dai dama can kinsauke kinyi hadda ki hakura da zuwa islamiyyar nan
Har sai kinyi aure kuma sai ki fara zuwa na matan aure
Innan mu tace wannan haka yake tunda ai an kusa ma
Maryama na ki hakura kinji da zuwa makarantar nan har sai kinyi aure kuma sai kicigaba da zuwa makarantar ko
Na daga kai nace to innan mu insha Allah
Yaya sumayya tace ikon Allah duniya ya lalace ace sace mutum ba abin komai bane a gurinsu
Na dawo normal kamar yadda nake da sai dai ansamu canji saboda innan mu ta lura dayawan damuwar Dana ke ciki
Bayan sati uku da dawowata lokacin al’adata yayi banga komai ba hankalin yatashi sosai
Ga kuma yawan tashin zuciya danakeyi
Ina zaune innar tayi miyar taushe yana ta kamshi nikuwa cikin yana ta juyawa aikuwa sai amai amai sosai nayi inna hankalinta yayi matukartashi
Kishiyoyinta suka taso sukayi wa maryam ca suna salati wai kardai zarginsu ya tabbata akan maryam
Inna ta taimaka wa maryam sukashiga daki
akuwa uwargidan tace wallahi bazaa haifama na cikin shege a gida Anje anyi abin kunya za azo ana rurrufewa to bari malam din yadawo dole aje asibiti a tabbatar da abunda muke zargi
Innan mu gabanta yafadi ras jin sun ambaci ciki
Ya ma za a yi hakan takasance da maryam yarinyar arziki kamila baruwanta da duniya
Abba ne yashigo har sun guntsa mishi aikuwa yabanko kofar dakin innan mu yace ke maryam meke damunki tace ba komai Abba
Yace maza dauko mayafinki muje asibiti innan mu hankalinta ya tashi tace malam yadaga amai sai ace za aje asibiti kobaka yarda da yarkabace
Abba yayi murmushi yace halima kenan ‘Dan yau ai ba abin yarda bane balle yarinya baliga irin maryam shekarar ta shatakwas ba aure kuma muga tafara amaye amaye acikin gida ai dole hankali ya tashi
Harda innna akaje asibitin aka min duk wasu gawaje gwaje dayawa kamata amin muka zauna jiran sakamoko
Yaya aliya da taje gidan bata samu kowaba ance duk suna asibiti
Itama tayo asibitin
Antyn maryam data kawo nan sai kuka ta fashe da shi mai tsuma jiki harda sheshsheka
Maryam kanta kuka takeyi na tausayin mahaifiyarta daddy da megari ma duk jikinsu yayi sanyi dajin labarin maryam mai ban tausayi
Daddy yace Ashe daman haka masu kudin mu suke basu da imani kokadan
Megari yace hakane abinkam ai sai addua
Megari yace maryam muna sauraronki cigaba da bayaninki
3
Anty maryam tacigaba da ba su dad labarinta
Tace nurse tafito dauke da sakakamakon gwajin da aka min
Gaba na yafadi dan nasan yau kam asirina ta tonu ga mutanen gidan dam asibitin sai kace wacce nakashe mutum
aikuwa tana karasowa Abba yace yauwa malama yadai tace baba a sakamakon da gwajin yabamu yarka tana dauke da ciki harna tsawan wata daya
aikuwa guri yadau salati da maganganu
Yaya aliya juyawar dazatayi taga innan mu tana shirin faduwa tayi saurin zuwa ta tare ta fadi ajikinta sumammiya
Akayi cikin asibintin da ita
Abba kuwa durkushewa yayi a inda yake zaune yana salati duniyar yashiga juya mishi
Yace halima kincuceni Dakika bari na aurar da yarinyar nan kamar yadda nake aurar da yan’uwanta
Uwargidan Abba tace daman bawani saceta da akayi yawon iskancinta ta tafi za a rainawa mutane hankali wai ansaceta
Abun yasake tu zura baba na ya taso yafara kaimun duka yana tsine mun yana cewa yacireni daga cikin ‘ya’yansa
Ina kuka incewa wallahi Abba bacikin shege bane ina gani yake ma na raina mishi hankali
Da kyar mutanen anguwar suka karbeni a hanun abban mu yace daga nan kuma karna koma mai gida ya koreni
Ya sallamawa duniya ni kwatata kwatata yaki yabani daman nayi magana
Haka yatasani agaba yana dukana yana korani har bakin titin garin yace natafi inda aka min ciki shiya yafeni
Nazauna agurin nacikuka nakoshi bansan inda zan nufa ba danni ba bazan iya komawa kauyen muba saboda babu Wanda zai yadda dani
Ina cikin kukana naji andafani na juyo da sauri naga ko waye sainaga deeja ce kawata tana kuka ganinta sai na rungume ta muna kuka sosai
Mijinta ne yakawota a mashin dinsa sunji abinda yafaru tace lalle tasan ina hanya sai dai yakawota kozata ganni
Nace deeja kinga yadda allah yayi daniko deeja tace karkice komai maryam wallahi na yarda dake nasan akwai wani Abu amma bazaki taba aikata abinda wannan abinda kunyar da ganganba
Nayi murmushi nace nagodewa allah dayasa nasamu mutum daya data yarda dani
Nan nabata labarin komai abinda yafaru sosai deeja tayi kuka tace kizo mukoma gida mumu su bayanin komai
Nayi murmushi nasan daman zakice haka amman sai dai kufara zuwa kumusu bayani inan idan sun amince to na yarda saikudawo mukoma gida
Cike da doki deeja takoma inda mijinta yake dan daman yana jinsu tace yakaita gida suje suwa su abban maryam bayanin komai dan allah
Suna tafiya nayi murmushi na duba lalitar innan mu Dana dauko dan daman nike sayar da komai akazo siya shiyasa tabani lalitar na daura saboda bada canji
alokacin da abban yace nafito muje asibiti dama lalitar tana jikina baciireba
Ina ganin haka nayi hamdala natashi da kyar na tari muta akace ina cikin gari
Wato meduguri kenan
Muna isa tasha akace kowa yakawo kudin mota
Bayar danawa
Daga can gefe naga kawai mota na Lodi naje nashiga mota yacika aka dau hanya
Tunda muka fara tafiya ba abinda nake tunani sai bansan ma me motar take ciki ba
Sai ji kawai nayi anacewa kowa yafito na fito natambayi kudin mota
Akafada min nabayar nakara gaba sai kuma tunanin yazomin na wai a wani garima nake
Juyawa gurin motar nayi nakarewa wa memotar kallo
Can na nufa daga gefe naga wata mata da alama akwai abin da take jira ta Tara kayanta a gefe
Namata sallama ta amsa nace baiwar allah Dan Allah nan wani garine
Tambayar Dana mata yabata mamaki dan na fahinci hakan a fuskarta
Tace yanzu kebaiwar allah Ashe bakimasan wani gari kikazoba
Na daga mata kai alamun bansaniba tace to abuja kike tarayyar Nigeria
Mamaki yacikani wai abuja
Matar tace idan bazan damuba zata min tambaya akan rayuwata dan kuma inda zanje
Nan dai na takaita mata kadan tace idan ta fahimceni dai bani da inda zanje kenan nace kwarai kuwa tace idan bazan damuba zata tafidani gidan nace nayarda
Nafara zama da anty hassana me abinci ina tai maka mata a wajen sana’arta tana bani gurin kwana da abinci sai sabulun wanki haka amma ba albashi hakan ma nagode
Ina nan ina rainon cikina har yakai watan haiuwarsa
Tsakar dare natashida nakuda anty hasssana ta kira ungurzoma dan bazata iya da tsadar asibin abuja ba
Akullum addua ta shine allah karyabani yarinya mace saboda renon ‘ya mace akwai hatsari musamamn ma a wannan rayuwar danake ciki na rashin gata
Idan kuma yabani macen yabani mummuna yadda bazata ja hankalin mutane har su cutar da itaba
Na haihu lafiya na haifi ‘yata kyakkyawa allah bai karbi addua taba don yarinyar harta finima sosai
Anty hassana tana tayaba kyan yarinyar gata fara Sol da ita
Nayi kuka danaga yarinyar da allah yabani saboda ina tsoron abinda yafaru dani yafaru da ita
Ranar da nacika kwana bakwai da haihuwa nawa ‘yata huduba da suna na Maryam
Sosai nake kokarin kula da ita dan anty hassana kullum tana kasuwa
Nikuma sainayi arba’in zanfara zuwa nima kasuwar
Muna haka ina ta renon maryam yarinya me wayo da farinjini itama tun tana karamarta
anty hassana gaskiya ta taimaka min a rayuwata duk da bawai tana biyana albashibane
amma zanci zansha zata sai wa maryam gwanjo masu saukin kudi idan tasamu dama amma fa nima ina bautuwa a wajenta
Muna haka shekarar Maryam hudu aduniya anty hassana tafara ciwo bayan kwana biyu kuwa allah yama ta rasuwa
Nayi kukan rashin anty hassana sosai bayan makokin anty maryam narasa abin yi Gashi maryam tayi wayo kullum setamin maganan makaranta insata amakaranta
Ina zaune nida maryam ina bata abinci abaki aiki naje nayi nasamu akaban abincin
Sallama naji shugowa kawai sukayi Ashe wai dillalan gidan ne sunbani nan gobe na kwashe komai nawa zasu zuba wasu agidan ba tausayi a fuskokinsu
Shiyasa ma bansamu damar basu hakuriba
Haka washagari mukabar gidan na tattara mana kayanmu naja hanun maryam muka fita tafiya kawai nakeyi amma bansan inda zanje ba
Bamuzame koinaba sai kofarwani asibiti kawai nasa kai nashiga cikin asibitin
Har dare yayi bansamu abinda zanba maryam taciba Gashi bani da kosisi
Muna zaune kusada wata mata da alama jinya yakawota saita fito shan iska ta shimfida taburma sunata hira da masu zuwa gaisuwa
Wani katon kula ne agabansu kuma wai anemo musu almajiri yakarbi abinci
Banyi sanya ba nace musu inaso da mamaki matar ta kalleni tace to bawair allah dauka kijuye to
Jikina har bari yakeyi nadubo bakar Leda a jakarmu najuye shinkafa ne haddadiya da miya
Harda nama ma aciki
Nan naje fanfo na wanko flask nakawo mata na mata godiya kafin nadawo gurin maryam natasheta a baccin wahalar datakeyi nabata abinci sosai maryam taji dadi nagani a fuskarta
Tabani tausayi sosai kukanayi sosai saida ta koshi da kanta nadebo mata ruwa fanfo nabata tasha sai bacci kuma na shimfida mata zani ta kwanta kafin naci abinci nima
Anan muka kwana abinmu kasancewar akwai masu kawana a wajen ba Wanda yadamu damu
Inatashi naga wata guntuwar tsintsinya nashare asibintin nan tas kaman jaka
Haka dai har mukayi sati a asibitin nan kuma kullum allah baya hanamu abinci idan mutane suna Neman almajirai zankarba kuma kullum ina share asibitin nan tas
Muna zaune da maryam ina mata tatsuniya sai naga wata ma’aikaciyar asibita tazo tace baiwar allah waikizo inji likita nace nashiga uku badai sungaji damu bane zasu koremu
Nan dai nakama hanun maryam mukabi bayan nurse dinan
Muna zuwa muka zube akasa likitan ma ba musulmi bane
Dakyar hausar tashi yake fita
Yace sannu ko nace yauwa likita allah yasa ba laifi mukayiba
Yace a a no karkidamu kece mesharemana hospital kullum ko nadaga kaina yace good
Ya kalli maryam Yace beautiful girl zonan maryam taki zuwa dan bata yadda dakowa sai antynta kamar yadda take cemin
Murmushi yayi yace idan kina so zakicigaba da aikin zamu daukeki murinka biyarki zamu baki dakin dazaki zauna da yarki acikin hospital din nan
Dan farinciki ma rasa mezanyi nayi saboda dadi
Sosai ma mishi godiya yace karkidamu malama zamu ringa biyarki dubo goma kafin muga kokarinki akan aki sai mukara miki albashi zuwa dubu goma shabiyar sosai nayi godiya yace bakomai
Yacewa nurse ta Nina mata dakin dazata zauna acikin reception tace OK sir
Har munyi gaba yace am malama najiyo yace amma kiringa kula da lafiyar babynki karkibarta tacikomai a hanun mutane kinji ko sosai naji dadin shawarar dayabani
Takaimu ta nuna mana dan karamin dakin da toilet aciki da alamu ma office ne suka maidashi daki nan tace to baiwar allah ga dakin nan dazaku zauna ga toilet nan akwai ruwa aciki saiki tsabtace dakin
Sosai naji dadi itama namata godiya nashiga gyaran o koina yayi fes dashi
Likita yakirani yabani Rabin albashina wato dubu biyar wai kozan bukata naji dadi dan muna bukatar abinci
A da lilin aiki a asibitin nan nasa maryam a makaranta tana zuwa school din ta sosai mukejin dadin rayuwarmu a asibitin nan
Munaki kusan shekara goma zaune a asibitin nan munsaba da likitan nan sosai dan yana temaka mana a arayuwa kaman wani musulmi
Shekarar goma sha hudu sukayi sauka a islamiyyarsu tana Jss two sakamakon rashin shiga makaranta da wuri
Kwatsam muna zaune nida maryam tana min kitso sai mukaji hayaniyya a waje naje mukatashi gaba dayanmu mukafita wazamu gani doctor Patrick ne mukaga ‘yansanda sunsashi a mota suntafi dashi
Nayi tambaya meyayi akace min wai ana zargin asibitin nan da saida sassan jiki mutane
Kuma ana zargin dasa hanunsa aciki
Nafasheda da kuka nace ya Allah kasa yazauna a matsayin zargi allah karka tabbatar da wannan Abu haba mutumin kirki irin doctor Patrick
Mukazauna cikin jimami abinda za azo a fada mana
Bayan sati daya naji wai za a rufe asibitin har ankai doctor fursuna
Haka muna ji muna gani mukarbar cikin asibin doctor Patrick dake garki village
Maryam tace anty yanzu ina zamuje nace mata sai inda allah yayi zaman abuja kam bazai mana ba saboda tsadar rayuwa
Haka muka hau motar mararrabar abuja dan inayawan jin sunan a bakin mutane
Munje kuwa alhamdullahi munkarbu dan gidan nan ina magari muka fara sauka na nemi da megari yabamu waje zamufara Sana’a shine yabamu wannan runfar Wanda muke zaune acikinta
Yanzu dai shekarar mu daya da wata biyu agarin nan
To wannan shine takaicaccan tarihin rayuwata
Takaarasa tana share hawayenta maryam matso cikin kuka ta rungume anty tace antyna allah ya isa miki allah saiyasaka miki
Danasan abinda zanji kenan na labarin mahaifina da banbiyokiba kuma ina rokonki gafara akan kiyafe na matsamiki danakeyi kibani labarin babana
Anty dai takasa magana sai kuka kawai
Megari da dad sunma kasa magana saboda tausayin maryam da yarta
Megari yace to Alhaji yanzu zabi ya rage naka akan maryam
Dad yayi murmushi yace ai wato wannan labarinta data fada min yasake samin tsananin sonta a raina
Saboda maryam zan aureki zan rike maryam tamkar ‘yata zan hadata ‘ya’yana narikesu tsakanina da allah
Sannan kuma bayan bikin zan dauki maryam muje garinsu dan ama iyayenta bayanin komai
Anty maryam ta tashe da kukan murna tace mungode Alhaji Allah yabiyaka duniya da lahira
Daddy yace ai bake zaki gode minba maryam nizan gode miki da kikayarda zaki aureni
Megari yace kai amma naji dadin wannan Abu Alhaji allah yasa masu kudin irinku su yawaita aduniya
Daddy yace amin amin
Abinda nake Neman alfarma niba yarobane dan haka banson maganar auren ya wuce nan sati biyu
Megari yace masha Allah hakan ma yayi amma bari muji ra’ayun malama maryam din
Anty maryam tace ba amince amma ina rokon wani alfarma da abari sai bayan maryam tayi jarabawarta na makaranta
Daddy yayi murmushi yace wannan kadai uzirinki anty tadaga kai alamun a
Daddy yayi murmushi yace ai yanzu baki da iko da maryam nikeda iko da ita a matsayina na mahaifinta saboda haka karma tasake zuwa wannan ma karanta zan canjamata
Wani a kano anty da maryam suka kalli juna maryam tace nagode daddy Allah yakara girma
Daddy yace amin yar daddy
Nan dai daddy da megari sukagama shirya komai
Daddy yace kai zakazama waliyyinta idan allah yaimu nan da sati daya zanturo kanina da abokina sukuga juna
amma yanzu inaso amatsayinka na waliyyin maryam inaso zanbiya sadakinta a yanzu
Megari yace masha Allah hakan yayi kyau sosai kuma ya nuna min kai babban mutumne alhaji baka magana biyu
Daddy yaje mota ya dauko brief case dinshi yadawo yaciro bandry din yan 1000 ya ajiyesu agaban megari yace wannan kuma kudinkuma na menene
Dady yace sadakin maryam ne dubu Dari biyarne
Yace zanturo za amaka gyaran gidan nan gone gobe insha ga cheque na 5 million kasa aljihunka
Yajiyo yace gurin maryam zanturo driver yakaiki kihada lefenki da kanji maryam ‘yatama inason kimata sayayya yadda takeso
Ya tura mata kudin dake cikin brief case din
Anty kusan suman zaune sukayi itada maryam
Ganin yadda suke kallon kudin cike da rashin yadda da kuma tsoro
Megari yayi malama maryam kokinajin sunan hamshakin mekudin nan dayashara a kafafen yada labarai na duniya wato AL’HAJI SU’AD BABANGIDA
anty Maryam tace kwarai kuwa jin sunan abakin jama’a
Megari yace to yau baki Gashi
Ya nuna Alhaji da hanunsa
Anty maryam cike da mamaki tace yanzu alhaji daman Kaine wannan shaharraren mutumin amma meyasa kaboye min kanka
Daddy yace saboda ba matsayina nazo infada miki ba soyayyarki nazo nema
Nan dai komai ya kammala tsakanin anty da daddy amma fa da temakon megari dan anty dataji waye dady tace allanfur yafi karfin ta
Hartaba daddy dariya ma sosai
Daddy dakanshi yakaisu gida yace oh my God maryam daman airin wannan gidan kukeciki anty murmushi kawai tayi zatafita yace tsaya bansallamekiba
Maryam karama tafito da brief case din da alhaji ya basu cikin dogon hijabi
Tace daddy yar dady Allah yayi miki Albarko tace amin dady
Ya miki mata wata Leda yace ga tsarabarki
Maryam takarba tayi cikin gida
Daddy yace wa anty maryam to amaryata nizankoma kano yau sainasake dawowa kafin ranar daurin auren
Anty maryam kunya yakamata takasa tace to shikenan agaida yayuna
Daddy yayi murmushi yace taya akayi kikasan inada feye da daya
Anty maryam tayi murmushi tace ai bakayi kamada memata dayaba alhaji
Sosai taba daddy dariya yace OK hakane to bakice agaida ‘ya’yankiba anty tayi murmushi tace afuwan to suma aigaishemin dasu
Daddy yace sufa gudawane yakamata ace inadasu yaran
Tambayar taba anty dariya tace shahudu zu wa shabiyar
Daddy yayi dariya sosai yace hakane gaskiya kikafada amma fa kezakibani goman ko taran
Dan dai yarana biyar ne a yanzu daya namiji hudu mata
Babban Dana ma yayi aure matansa biyu anty da boye fuskar ta tadago tace Ashe babbane
Daddy yace a yagirmeki anty tayi murmushi tace kai amma gaskiya kana da jiki mekyau alhaji kaman baka ajiye me wannan shekarunba
Daddy yace ko tonagode gashikuma zan auri yarinya kinga nadawo yaro kenan ko yayi maganar yana kallon fuskar ta aikuwa anty kau da kai taki kallon daddy tana murmushi da tunanin kirki irin na daddy kaman name kudiba
Daddy yakatse mata tunani tahanyar ajiye mata kwalin waya sabuwa dal metsadar gaske yace kisamu kiyi charging zankiraki da zaran na sauka
Anty tayi murmushi tace nagode sosai Allah yakaika gida lafiya
Daddy yace amin amin amaryata anty tayi murmushi batace komiba sukayi sallama
Daddy na isa kano DAGASH. Yazo air Port ya dauko dad dinsa
Next page
Your comment is needed fans
More comments more typing
*Signed by ummu afan*💻
[26/06, 11:54 AM] SIS UMMY: [19/06, 10:32 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS MOM ISQAH GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP UP ❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more 🤔much love to your love and care
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 1⃣0⃣
Anakiran isha dagash na parking a cikin gidan da sauri security suka bude wa daddy kofa suka budewa dagash ma
Suka wa alhaji sannu da dawowa ya amsa ba yabo ba fallasa mutuminki kam hada rai yayi idan da sabo sunsaba da rashin sakin fuskar da dagash yake musu
Kaitseye cikin gidan suka nufa mom din al’amin ansha gayun tarbar daddy ko ina masu aiki su gyara tsaf sai kamshi yake
Ta tashi barka da zuwa daddynmu Al’amin yayi murnushi yace hardake a a mum kinemi daddynki
Dad yayi murmushi yace rabuda ita son ai bana baban da ita
Mom tayi murmushi tace tace wato dai ka bada min kasa a ido kenan ko
Kasancewar ba adakinta daddy zai kaba shiyasa daga gaisuwa sai tanemi guri ta zauna abinta daddy zama yayi
Yasan da itace da yanzu tayi da shi part dinshi yayi wanka tukun yaci abinci
Su afnan ne naxeefa suka shigo yiwa daddy sannu da zuwa
Sai ummy tashigo falon tace sannu da dawowa daddyn afnan Dan haka take kiranshi bazatace daddyn al’amin ba saboda kishi
Yace yauwa nasameku lafiya tace lafiya kalau ga abinci a dining yace no sai nayi wanka zanci tace OK ta cigaba da kallonso
Dady ya kalli nazeefa yace nazeefa jeki bathroom dina kihada min ruwan wanka tace to daddy
Al’amin yace daddy saida safe mom saida safe mom tace kadauki abincin naka kadawo min da kulata
Al’amin yace gwamma da kika tunamin wallahi Dan danaje ma.zan dawo
Wani hadaddan food flask ya dauka yayi waje daddy yace ina Allah yakaimu goben kazo ina da meeting daku
Al’amin yace OK dad nice dream ya kashe wa dad ido daya
Daddy yayi murmushi yace nazama kakanka ai
Mom tayi murmushi tace ai son sai a hankali
Daddy na fitowa daga wanka bayan ya goge jikinsa yasaka jallabiya ya dauki wayarsa ya kira anty
Sai yayi ringing ba adauka
Can yakusa katsewa tayi sallama cikin zazzakar muryarta
Daddy yanemi guri yazauna Dan abin saida zama
Yace kobakya kusada wayarne tace a a wayar na hanun maryam ne bata daga bane saida takawo min
Alhaji yace oh nayi mistake fa naman yartawa ma ta isa rike waya zan kawo mata tata
Anty tace a a alhaji na sai tagama secondary sai abata waya daddy yace good idea
Daddy zuciyarsa yasake masa fes yace da sake fadin sunan da kikakirani da shi ma
Anty tayi murmushi tace alhajina
Yace kai maryam komai naki special ne tace godiya nake alhajina
Ka isa da lafiya dafatan kasamu kowa lafiya
Yace kowa lafiya amaryar alhaji
Murmushi anty tayi ina fatan dai kaci abinci kahuta yace yanzu nake shirin cin abinci
Tace a to barin barka kaci abinci ka huta kafin daddy yayi magana anty takashe wayar murmushi yayi yana bin wayar da kallo
Dai dai lokacin hajiya zabbau tashigo taga yakura wa waya ido yana murmushi ta kebe baki tace to sabon salo kaikuma da waye haka daddy yayi murmushi yace nida kanwarki ce
Hajiya zabbau tayi murmushi tace alhaji kennan akwai da son wasa
Muje kaci abinci sukafito falin atare a lokacin mom tayi part dinta ta kwanta
Bayan daddy yagama cin abinci hajiya zabbau tawuce bedroom din daddy Dan yau itace a dakin
Daddy kuma dakin mummyn Al’amin yayi yaga harta kwanta abinta dakin da duhu saboda bata son kwanciya da wuta ita kona bacci bata so ya kunna wutar dakin yashiga
Ganin bacci take sosai yasa bakinshi dai dai goshinta yabata kiss kafin yaja mata bargon yafito abinshi
Daddy kasa bacci yayi tunanin anty
Shidai yasan bawai kyaune ya rudeshiba saboda yasabaganin kyau agidanshi Dan mom din al’amin akwai kyau kaman itatayi kanta
Kasa tantancewa yayi tsakaninta da anty wacce tafi kyau Dan abinda hango kawai anty tafi mom da yarinta amma kowacce tana jida nata kyan
Hajiya zabbau sai sharar bacci take miji yana ta fama da soyayyya
DAGASH na isa gidanshi yasamu matanshi a falon kowacce an kure adaka ana jiran miji
Suhaila ce da kwanan turaka
Dagash nashigowa suka mishi sannu da zuwa yasanma Allah yayi ruwan tsiron su
Dan har sunsaba da kalan wulakancisa sosai ga shakkarsa da sukeji da tsoronsa da akwaishi da gida baya son raini kokadan
Yanayin yadda ya wucesu da flask a hanunshi yasa duk suka ga kaman yafi na kullum
Aymana tayi murmushi tace wa suhaila kitashi kije mijinki yadawo
Suhaila ta kalleta a yatsune tace ba yanzuba sai anjima
Aymana dariya yakwace mata batasan lokacinba
Suhaila tace dadin abinma bani kadai yakewa hakan ba kema ba sha kikayiba
Ta tashi tayi part din Al’amin taji shi a kulle tadawo tazauna itafa gaskiya wulakancin mutumin nan yayi yawa wallahi
Suna zaune sukaji anyi nocking suhaila tace yes waye ne muryar mace sukaji tace is Vicky
Suhaila ta tashi tabude kofar sukaga Vicky tasha matsatstsun kaya Riga da wando ga uban gashin dokin nan ya tsaya caak akan wato Afro tayi
Suhaila tace mezangani kekuma daga ina Vicky tace sorry ma nazo sir ne
Jin abinda tafada aymana tataso taganta kutuman uba ubanwa baki daman kishigo mana gida harma kizo Neman mijin Dan ubanki
Vicky tsoro yakamata Dan Aymana saida tshinke ta da mari
Marin ne yajawo hankalin DAGASH dake falonshi na kasa yafito yace kai lafiya kukemin iskanci agida
Ganin Vicky rike da kumatunta durkushe akasa alamu dai sun mareta
aikuwa yace wacece ta mareki acikinsu ta nuna Aymana yadaga hanu ya tsinke Aymana da mari
Yace next time kusake ciwa bakona mutunci kuga abinda zanmuku da kikai kawai
Yajuya kan Vicky itama bata tsiraba yace kekuma Dan ubanki wayabaki izinin zuwa gida
Jikin Vicky na bari tace am sorry sir na Dade da dawowa daga tafiyan ne shine bangankaba naje office nakane akace min kana gida akamin kwatancen gidan nazo
Yace stupid girl tashi kibiyoni aikuwa jikina bari tabi bayansa suhaila cikin takaici ta sha gaban Vicky tace gaskiya muna ji muna gani baza kashiga mana da karuwa cikin gida ba
Wannan ma ai zaluncine
Karfin halin suhaila yabawa DAGASH mamaki aikuwa ya nufota tagudu bayan Aymana dake sharbar kukan takaici Vicky dai tasamu tashige
Ya matso da daf dasu yace mekuke nufi ne kuna nufin kun isakusa na canja rayuwatane daga yadda nakeyi
To Baku isaba bakuda wannan damar da mutuncin
Kuma zanfada magana kunga wannan maganar kurike azuciyarku idan wata acikin kutayi dogon bakin kai karata ta to zauna a inda takai karata din nasaketa
Duk suka kalli juna yanzu akan karuwa har zai iya rabuwa dasu
Yace nadai mafada muku duk wacce takai karana to tayi zamanta kawai acan dan ta saku sannan kuma bazan taba dawo daitaba
Yana gama fadin haka yayi part dinsa abinsa ya kullo kofar
Ya ga Vicky a tsaye ya watsa mata harara
Ya haura saman yaga tana biyoshi yace heeeeeee stop there kaman banza kazaman wofi kekin isa kishigo min daki oya ga guri can kije kizauna wawiya kawai
Jikinta yayi sanyi sosai kai wannan mutum akwai masifa
Ta zauna adaya daga cikin kujerun falon
Anan ta kwana shikuma yakwana a sama
Amma suhaila yadda sukaga rana haka sukaga dare saboda tsananin kishin mijinsu da karuwa a daki
Washagari bayan al’amin ya yaje masallaci yayi sallah yadawo yashiga wanka yafito tsaf da shi kaman shiga yayi wasu kananun kaya masu masifar kyau sunkarbi jikinsa sosai
Yafito yaga Vichy karfe Tara amma bata tashiba yasa hanu yadaka mata duka aikuwa a firgice ta tashi tace Jesus
Yace agidan ubanki kike dazaki kiramin Jesus anan tace am sorry sir yace tashi muje nakaiki gidanki tace sir banyi brush ba yace a inazakiyi brush din a bazaki min anfani da toilet kodaya agidan nan ba muje nakaiki gidanki kawai tace OK thanks sir
Ya wuce tabiyoshi yau bakowa a falon kowacce tana bangarenta tana jinyar zuciyarta
Amma har fitansu duk suna kallon ta window dinsu
Duk a tunaninsu dagash ya kwana da Vicky ne
DAGASH yayi sallama a falonsu yaga daddynshi yana break fast
Al’amin yagaisheda da dad ya amsa kafinn nan yagaida hajiya zabbau da kyar ta amsa gaisuwa tashi yariga yasaba bata damunshi kokadan
Mom ta fito itama cikin Shiga ta alfarma tayi kyau sosai doguwar rigar shaddace tasha aiki a jikinta sai kamshi take fitarewa
Kallon da daddy kemata yasa hajiya zabbau tayi kicin kicin da ranta
Kishin ya tashi sosai
Mom ta tace a a Son sammako akamana ne yace yes mom ba muna da meeting da daddy ba
Mom tace yes exactly kayi break ko Al’amin yabata rai yace a ina zanyi tace a gidan ka mana baka da matane
Al’amin yace haba Mom kibani break please am hungry
Ta koma part dinta tahado mishi komai da komai yaci ya koshi
Daddy yace to mukoma falo sai muyi maganar
[19/06, 5:54 PM] SIS UMMY: Duk sunzauna mom Al’amin hajiya zabbau
Daddy zaifara magana hajiya zabbau tace alhaji naji kaman kace meeting ne
Kuma banji kace a korasu nazeefa da afnan ba
Daddy yayi murmushi yace kirasu suma tunda hakan kikeso
Aikuwa ta dau waya takirasu
Kowacce tanemi guri ta zauna
Daddy yafara magana yace nasan duk zakuyi mamakin abinda yasa natara mu anan ko
Sukace kwarai kuwa yace to za adaura min aure nan sati biyu
Baigama fada ba hajiya zabbau ta tashi tace aurefa kace alhaji ai daman cemin dakayi kanawaya jiya da gaske ne
To wallahi ba agidan nan ba bazai taba yuwaba kokadan haba alhaji mekakenema aduniya kuma haka bayan rufin asirin da Allah yamaka
To agaskiya bazaka kawo mana wata yar iska cikin gidan nan ba
Dariyar DAGASH ita taba kowa mamaki suka kalleshi
Dad yace kaikuma fa DAGASH yace wallahi dad Bakomai kawai dai abin ne yaban dariya wai aure dad haba dad
Dad yace oh lefine kenan ko DAGASH yace no dad Bakomai kuma nima ina bayanka wallahi tunda ai dama saura biyu aciki gidan
Dan nima fa dad mata hudu ras sainacika su
Kaga like father like son kennan ko dad
Kafin ya rufe baki mom dinsa tace rufe minbaki kaida nake tunanin zaka sabaki yabari
Wani aure ne beyishi tun tuniba sai yanzu tsofai tsofai damu yace zaikawo mana kishiya haba alhaji gaskiya kasake tunani
DAGASH yace haba mummy ai ba haramun bane kuma ma ai cewa yayi yadaina sonkuba haba mum kallon da ta watsa mishi yasa hanu ya kama bakinsa alamu wai yayi shiru Allah yabata hakuri
Hajiya zabbau tace karma kasake amma wallahi dai ba agidan nan
Daddy yace kingama yace ai ba zan taba gamawa indai akan kishiyace alhaji
Yace to madalla
Ya kalli mom.yace lokacin da zan auri zabbau wani irin tashin hankali ne bakishiga ba
Mom tace gaskiya kam naji badadi amma ai yanzu dai alhaji muntsufa ai haba Dan Allah
Ya ce muntsufa kikace tace sosai ma yace OK tsoho baya aure kenanko
.to ni za afara daga kaina
Kekuma zabbau barinfada miki duk abinki inzaki kwantar da hankalinki ki kwantar aure sainayi shi gida gidane ikonane
So ba bu Wanda ya isa ya taka min burki beside ma ba a Karin auren zan aureki
Keba wata kikashigo kikasamu ba kuma tayi hakuri kukazauna
To yazama dole kema kizauna da wata kuma lafiya
Wannan dalilin yasa bankira su nazeefa na saboda nasan abinda zaije yadawo zakiyi abin kunya agaban yaranki ne kawai
Hajiya zabbau tafashe da kuka tsakanin ta ada allaha tace daman nasan tun ba yauba baka kaunata baka kaunar yarana agidan nan Bakomai amma kasani wallahi yau bazan kawana agidan nan ba gidan mu zantafi
Daddy yace ina maitabab atar miki kikasa kafa kikbar gidan nan kozakiyi shekara ne bazanyi bikonki ba infact ma babu Wanda ya isa yasa nadawo dake zabbau
Jikinta yayi sanyi tayi hanyar dakinta afnan tabita
Nazeefa kuma tazauna anan
Mommy tace Allah ya rufa asiri
A ina kasamu matar yace a mararrabar abuja
Tana da yarinya daya kuma dukansu zan rike
Ya kalli DAGASH yace ina son kawa company masu furniture’s din Anna suzo sugyara dayyan part din can ya nuna bangaren da bakowa daman tsarin gidan mata hudu ne
Ya kalli mummy yace dake da hajiya zabbau kowacce ta rubuto abinda takeso na fadar kishiya
Akwai abinda banfada muku ba yarinyar basu da komai infact talakawa ne sosai
aikuwa Daddy baiga tashin hankali ba saida yace yar talakawace
DAGASH yace why dad duk matan dasuke duniya masu da jidakansu karasa wacce zaka kawo susamana tsiya da talauci sai fakirai
Mom tace alhaji nida ban hada kayi aureba amma ban amince ka kawo mana talaka cikingidan ba
Muna zamanmu lafiya kakawomana balai
Dan shi talaka ba abinda yasani sai kyashi da bakinciki
DAGASH yace nima gaskiya dad anan kam ina bayan mommy Dan Allah kanemi wata banda talaka please I hate them dad
Daddy yace kagama ubana dagash yace yes yace to bazan canba kuma ina son acikin satin agama zubu komai a part dincen
Kaji na fada maka dad yatashi yabasu waje mom ta kalli dagash tace. Son munshiga uku bantaba ganin dad dinka yaki jin maganarkaba sai yau
Kafin dagash yayi magana hajiya zabbau tace ai bazai taba jinsaba kuwa tunda yace talaka ze aura
Mom tace bangane abinda kike fada ba hajiya zabbau tace aisu talakawa ba abinda da sukasani sai asiri sumaka asiri su mallakeka surabaka da mijinka da yaranka
Dagash yace kai nifa ban yarda akawai wani asiriba sai anjima zan dawo amma niba ruwana da wani maganar asiri duk karyace
.hajiya zabbau tace ai daman nasani bani da mutunci a idonka da zanfadi magana ka gaskata
Al’amin yayi waje abinshi hajiya zabbau dabasu taba zama da mom suna hiraba saigashi yau hajiya zabbau tazage tana bawa mom illar talakawa da kuma hatsarin dake tattare dasu
***
Mom tagama tsorota da lamarin ga alhaji yadage sosai ake suba gyaran gida kaman baza a mutuba
Hajiya zabbau kuwa kawayenta sunbata shawarar ta zauna ta gallazawa a amaryar hartagaji ta gudu
Mom kuwa tayi alkawarin bazata ta taba shiga harkar amaryar alhajiba kuma bazata Bari tashigo nata ba kowa yazauna a matsayinsa
Alhaji Dan asabe zaune suna magana da dad yace gaskiya abokina kai din namijine
Dad yace har yaushe zanzauna nida gidana ana juyani
Wanda nake shakka dama al’amin ne kuma da nuna mishi bazan hakuraba yace shikenan Allah yasanya albarka
Yanzu maganar da nake fada maka shiyasa akayi komai na part din amayar akazuba komai
Alhaji Dan asabe yace to Allah yasa mu adanshinku Dan wallahi ina son nashigo sahunku
Duk da dai kai yanzu na uku zaka kara Niko dayar ma nasamu nakara
Daddyn Al’amin yace saikacire tsoron hajiya a ranka
Alhaji Dan asabe yace insha Allah zanyi kokarin ganin na gyara gidana sosai Kafin nayi tunanin Karin aure
.dadadyn al’amin yace abinda yakamata kenan Dan a yanzu ka kai wata gidan zata sha wahala sosai Dan zakaga ana mata wani abun kayi magana ba bazaka iyaba
Alhaji Dan asabe yayi shiru yana tunanin maganar abokinshi yasan gaskiyace
Rana bata karya gobe daurin auren anty da daddy
Anty tana zaune itada kawarta zainaba maman rahma tace kai amma gaskiya antyn maryam kigodewa wa Allah kiga fa kayan da musiyo amma duk da hakan alhajin naki wai baimishiba
Zaikara miki wasu anty tayi murmushi tace zainaba ni wallahi har rasa bakin magana nakeyi ma alamarin alhajin yana bani tsoro wallahi kaman besan ciwon kudine ba
Zainaba tace maryam kennan ai a kudi irin na bawan Allah nan Dan ya miki wannan bakomaibane
Nan tafara lissafata iya abinda taji anacewa ya mallaka
Anty tace ai ba wannan ne damuwata ba ya mutanen gidanshi zasu karbeni
Wannan shine matsala ta kinsan fa bana son tashin hankali saboda ban iyaba
Zainaba tace a ina zaku hadu ballantana su tanka miki ai banbancin mekudi da talaka kenan agida daya ake amma saiki shekara bakiga kishiyarki kowa tana nata bangaren
Anty tace nidai kitayani addua Dan Allah maman rahma tace insha Allah kullum acikin adduarki nake karkidamu
Allah yakareki daga sharrin makiya
Kiga fa Dalilin ki yadda akagyra gidan nan acikin sati biyu ai ba abinda zamuce dake sai addua kedin alkairice ataredamu
Gidan ma yanzu yazama mallakarmu Allah dai yabiya mungode
Anty tace haba maman rahama ai mun zama daya godiyar ta isa haka
Suna cikin maganasu maryam da rahma sukashigo
Maryam ta raka rahama kitso itakuma maryam kanta baya kitsuwa ma saboda yawansa dama kuma ba gwanar kitso bace
Maryam ta gaida maman rahama kafinta gaida antynta tafada jikinta tana washa antyna nagaji
Rahama tace Dan Allah daga ta karki karya mana uwa
Maryam tayi murmushi tace ai wallahi idan zan zauna banzauna jikiin anty ba bana jin dadi sai naji kaman faduwa zanyi
Rahama tace ai wallahi baki isaba katuwa dake kikaryata tajanyo maryam daga jikin anty
Anty tayi murmushi tàce nagode miki rahama dabiki jata ba haka zata gajiyar dani nima ita ma takwaso gajiya tarabama na
Maman rahma abin yaburgeta matuka Dan idan anty da Maryam suna wasa bazaka taba dauka uwa da ‘ya bane zaka dauka irin ya da kanwartace
Maryam tace anty kiban aron wayarki Dan Allah
Anty tace dauka kufita magana mukeyi ko ta dauki wayar suka koma dakin su rahma suka zauna
Rahama tayi shiru tana kallon maryam
Maryam tace ya akayi ne rahama irin wannan kallo haka
Rahama tace wallahi maryam idan natuna wai gobe zaku bar gidan nan bana jin dadi wallahi nasaba dake sosai
Maryam tace haba rahama ai zanbaki number din anty nima kiban na mamanki zandinga kiranki muna gaisawa
Rahama tace duk da haka bakaman yadda muke tareba
Maryam tace hakane nima fa rahma nadamu da rashinki da zanyi saboda zamana dake nagane ke me amanace kina da kirki sosai
Rahama tayi murmushi tace ai duk zama dake nakoya maryam kinga kuwa dole nayi rashin kawa tagari ko
Sukayi murmushi gaba dayansu rahama tace wayasani ko sai bikin ki zansake ganin ki
Maganar ma taba maryam dariya tace aure kuma ni maryam
Bana fatanta yanzu sai nacika burina aduniya da yardar Allah inason zama bbabbar lauya mefada aji aduniya Kafin nayi aure
Rahama tace Allah yacika miki burinki BARRISTER MARYAM
Maryam tayi murmushi tace kai kawata har faranta min rai wallahi Allah yakarbi adduarki
Washagari daurin auren garin marrabar abuja yacika makil da jama’a dam kuma manyan mutane
Yakama shugaban kasa mate makinsa memartaba sarkin kano kanin daddy da sauran sarakuna da yan majilisu
Kai ranar garin mararraba maki yake da jamar annanbi tako ina kazaga yansanda ne da sojoji koina an bazasu
Antaru akatafaren gidan megari Wanda daddy yasa akagama komai Kafin ranar yau
Megari ganin jama’ar dake cikin garinshi kuma wai duk wani babban acikin Nigeria to yana wannan waje
Sai kawai yafashe da kukan farinciki
Dakyar akabashi hakuri yace wannan yarinyar alkairice agareni Allah.mata albarka
Kowa tace amin nan akadaura aure daddy da amaryarsa
DAGASH yana daga cikin mota yaki fitowa su zayyada sun sunyi yace shifa bazai fito ba tunda yake a rayuwarsa betaba taka kazamin gari irin wannan Ba
Faisal yace ai shikenan dan iska saikayi tayi mukam munshiga sukashige abinsu
DAGASH kawai yaji ana an daura auren ALHAJI SU’AD BABANGIDA
DA
AMARYARSA MARYAM AHMAD GWAZA
DAGASH yakebe baki yace kai daddyma akwai rigima
Yacigaba da danna wayarsa abinshi har mutane suka fito akashiga gaisawa da juna
Dagash yace to malamai aisaikuzo mutafi ko
Faisal yace a a bazamuje muga antynta muba
.yayi tsaki yace wallahi zantafi inbarku kwabiyo su daddyn
Faisal yace wa zayyad kaga kazo muje Dan iskane sai yatafi gashi da muta daya mukazo
Haka suka dau hanya abinsu
Daddy kam saida yasallami bakinsa ya rage dagashi sai amininsa alhaji Dan asabe sai mutan daukar amarya wata hadaddiyar lemozin ce doguwa tayi parking a gefe Dan tunda dare matan megari sukaje suka dauko anty zuwa wajensu
Daddy yasa akira mishi amaryasa anty tafito cikin shiga ta alfarma wato lifaya ce me tsadar gaske kana ganin kasan ta hadu iya haduwa Dan tasha gyara sosai maman rahama ta dauko megyaran amare acikin abuja
Bayan kyau da anty tayi harda wani yarinta karara zakagani a fuskarta
Bazaka taba cewa ta ajiye kaman maryam ba
Daddy ya bude mata gidan gaba tashiga da kanta kafin yazaga yazauna shima alhaji Dan asabe sunyi matukar burgeshi yana daga bayan motar yace barka dai amaryarmu
Anty tayi kasada kanta tace barka dai alhaji nan suka gaisa yasa musu albarka a auransu daddy yace mungode sosai da adduarki abokina nan dadi yace a a yanaganki kekadai ina kawar taki
Anty tace itatarokini amma daga bakin gate ta tsaya yace a a kirata mugaisa sugaisa da abokina
Anty tace to tafita tafiyarta ma kawai abin kalloce
Alahi Dan asabe yace kai abokina Gaskiya kasamo yar shila dole karikice
.dad yayi murmushi yace kai meyakai idonka kan matar aure
Yafada yana murmushi alhaji Dan asabe yace ai amarya take yau dole akalleta sukayi dariya gabadayansu
Anty suka fito da maman rahma itakuma maman rahama suka gaisa da daddy yace ga abokina can kugaisa yanuna mata motar daukar amarya
Abin yaba anty mamaki tace a a yaushe yakoma can koma
Daddy yace ai waya yakeyi maman rahama takarasa gurin alhaji Dan asabe suka gaisa zata tafi yace a haba zainab yazaki tafi Kuma kibarni nikadai bayan abokin nawa yana tare da amaryarsa
Maman rahama tace kai alhaji kana da abinda dariya suma nan hira sukayi sosai
Alhaji Dan asabe dai ya kyasa mman rahama sosai
Daddy yace to maryam zamu koma saikun karaso nifa da dahalima da anbani amaryata ma kawai nayi gaba da ita
Anty tayi murmushi murmushi bata ce komaiba
Yace wai maryam meye siirin wannan kyau da kikayi haka na yau yafita daban
Anty tayi murmushi kawai yau ba bakin magana
***
Can gida Kuma gida yacika makil da mutane yan gulma ne gasunan dai
Mummy dai yan uwanta daga libiya suka zo mata kannan ta mata sai Kuma kanwar maman ta sai matar yayar mommyn
Suna nan ana ta hidima kowa najira yaga amarya
Karfe takwas na dare motar amarya yatsaya acikin gidan
Yan kawo amarya mutum hudune sai Kuma maryam da rahama yazama su shida kenan
Sosai yan uwan daddy sukazo sukatafi da amaryarsu zuwa part din ta
Matan megari uku sai maman rahama su suka rako anty gidan kai maman rahama ta jinjinawa kudin da aka kashe a sashin maryam
Sosai rahama take ta kauyanci maryam kam duk da gidan yamata kyau feye da tunaninta ga Kuma wannan ajannar duniyar wai aciki zasu zauna itada atynta
Bata nuna ba kokadan kai maryam akwai kama aji sosai ta kama kanta
Tana sanye cikin doguwar rigar metsada tayi Rollin da mayafin ga Kuma gashinta daya yayi mata kaman tasa acuci
Kai duk wacce ya kalli maryam sai yasake kallonta saboda hallitar da Allah yamata maryam ta hadu iya haduwa can bedroom aka wuce da antynta ita Kuma tasamu waje a falon ta zauna tana ta game da wayar antynta
Ga wayar tadace da ita Dan bakaramin wayace ba
Rahama tace maryam kizo muje kisha kallon dakinki
Ba abinda babu aciki maryam ta kebe baki tace Dan Allah rahama kizo kizauna da alamu gidan akwai yan rainin hankali
Rahama tace kanki akeji nikam saina Ba ido na abinci rahama tashiga abinta
Maryam tanacikin game dinta taci ance sannufa maryam tadaga ido takallesu da alamu su girmemata nesa bakusa
Sukace kinacikin yan kawo amarya kenan maryam tace yar amaryarce ma.
Nazeefa da afanan suka kalli juna
Afnan tace yanzu kina nufin kice yar matar dadyn
Maryam tace kina mamakine
Nazeefa tace Ashe dai akwai aiki to mukuma mune ‘ya’yan megidan
Maryam tayi murmushi tace kuce da yayuna nake magana
Afnan tace suwaye yayunki Allah yasawwake dan gin matsiyata anzo cin arziki
Maryam duk da zaginsu yabata haushi yacimata rai hakan baisa ta tanka musuba
Ta girgiza kai tace Allah yashirya tabar musu falon
Nazeefa tace shigiya saikace aljana anzo gidan daula to wallahi bazamu taba barinki kisake agidan Ba
Aiko uwarta ma bazata sharuwa bare ita
Suka yi tsaki sukayi waje abinsu
Wagari karfe Tara na rana yan kawo amarya suka tafi abinsu ciki harda maman rahama da rahama
Sosai rahama da maryam sukayi kukan rabuwa da juna
Akabar daga maryam sai anty
Koina kamshi yake agidan maryam ta wuce dakinta kawai tahau tunanin sabuwar rayuwar dazasu fara acikin gidan nan
Da daddare karfe Tara nadare daddy yashigo falonsa yaga mom da ummy kowacce taci adon abinta
Amma fa na mom din al’amin dabanne saboda ta haska falon sosai
Mom tace sannu da dawowa yace yauwa uwargidata
Mom tayi murmushi Dan tasan tsokanarta zaiyi
Ya kalli Hajiya zabbau yace kaga amarya agurin su’ad ba maganane Kuma Hajiya zabbau
.tayi kicin kicin da rai tace amaryar ka nacan tana jiranka badainiba
Daddy yace oh hakane ko to yanzu dai ba wannan Ba zan gabatar da muku da ita kusanta tasanku amtsayinku na wandan da suke sama da ita
Hajiya zabbau tace bama so karkirata taga kaman ta isane akakirata
Daddy yace nikuma inaso yadauki waya yakira anty ita harma tafara bacci
Yace maryam tayi maganar kamar me bacci yace sorry natasheki kizo kisameni a falona
Anty tace kai alhajina ina zansan inda falon yake yace OK bara nazo nataho dake
Yana kashe wayar yayi part din anty
Hajiya zabbau tasaka salati tace nashiga uku mezangani ni zabbau
Mom din al’amin tayi banza da ita kaman batajitaba Dan ita kam tayi alkawarin baruwan da matar daddy
Alhaji yafara shigowa falon kafin sukaji wata zazzakar murya tayi sallama
aikuwa Hajiya zabbau ta kai kallonta kan mesallamar saida gabanta yafadi Ra’s
Ya yarinya ce ma Ashe amaryar yar haba ai dole yayi ta rawar kai mata kamar itatayi kanta
Anty sanye cikin lifayarta kyau mai kyau tace sannun Ku bawanda ya amsa mata
Anty tanemi gefen one sitter ta zauna abinta
Daddy yafara magana kamar haka yace to maryam ga yan uwanki Kuma yayunki kidaukesu kaman ciki daya kuka fito yanuna Hajiya Aisha yace wannan itace uwargidana
Saikuma ya nuna Hajiya zabbau yace wannan Kuma amaryata kenna wacce kike bi
Itadai anty ganin mom din al’amin saitaga kaman ma tafita kyau sosai mata kaman itatayi kanta haka
Nan daddy yayi ta mata bayanin gidan
Mom kuwa sosai itama anty tayi mata kyau matsalarta kawai talauci
Mummy ta tashi tawa daddy sallama Hajiya zabbau Kuma tace yanzu alhaji karasa wacce zaka hada mu kishi da ita sai yar cikinmu wannan ai al’amin ma yagirme meta nesa bakusa daga wallahi dubeta fa
Daddy yace kekika haifeta karewa fuuuuuuu tawuce zuwa part din ta cike da haushin bakar maganar daddy
Anty ta tashi zata wuce daddy ya ruko hanunta yace inazaki Kuma tace zanje na kwanta ne yace a ina aike da kwanna dakinki Kuma sai nan da kwana uku a dakin mjinki zaki kwana
Anty tace to maryam fa itakadai a dakin nan
Alhaji yace karkidamu BBakomai ba abinda zaisameta
Anty batayi musuba tabi angonta
Sunyi sallah godiyarsu da angonta
Hmmmmm ranar dai daddy ansha amarci sosai
Dan bai ragawa anty ba kuma yaji dadin kasancewa da ita
To sai muce daddy asha amarci lafiya
Next page
Your comments is needed
More comments more typing
*Signed by ummu afan* 💻💻
[26/06, 11:55 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS ADDA KHADY TA YAYA SHAMSU GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 1⃣1⃣
MARYAM ta farka tsakar dare ta laluba gadon bata ji motsin atinta kuma tare suka kwanta aikuwa tasake bude idon da kyau taga tabbas bata nan
Ta tashi tafi falo ta dudduba koina bata ganta saita taba main kofar su taji abude sai tasa key kawai tadawo tazauna a kan kujera tace oh ni maryam
Yauce rana tafarko da muka raba dakin kwana da antyna
yanzu da mutuwa tayi fa shikenan haka zanyi ta kwana nikadaiko
Kai no antyna bazata mutu yanzu sai dai mu mutu tare
Ta share hawayen da yazubo mata ta koma bedroom din anty ta kwata akan bed takashe wuta
Tayi adduarta na bacci abinta ta kwanta
Sosai maryam taji dadin baccinta cikin kwanciyar hankali
Washagari da karfe goma na safe kafin daddy ya bar anty ta fito
Tayi part dinta Allah yataimaketa ba kowa a falon
Tana zuwa taji kamshi sosai ya gauraye part din tasan aikin maryam ne
Ta wuce kitchen tace maryam rigima duk ya akayi kika iya aiki da kayan kitchen din nan
Maryam tajuyo tana murmushi tace anty ai a school dinmu na federal abuja idan zamu catering duk irin wadan nan ne kayan aciki
Anty tace o hakane fa yanzu me kika dafama mana kinsan fa nizanba daddynki abinci
Maryam tayi murmushi tace ai nagama komai mummy kawai yanzu ina dafa coffee ne
Anty tace Allah yamiki albarka maryam tace amin antyna
Kintashi lafiya anty ta lakuce mata hanci tace bansaniba sai yanzu kikaganni sukayi dariya
Anty tace kihada komai a tire zanshirya nazo nakaiwa alhaji abinci ko
Maryam tace to anty angama
anty tayi murmushi kawai tawuce dakinta sake wanka tayi tafito cikin atamfa super Holland metsadar gaske tayi kyau tana ta kacaniyar daurin Dan kwali
Sai maryam tashigo tayi sallama tace kai anty na kinga yadda kikayi kyau kuwa
Kawo Dan kwalin na miki anty batayi musuba tabata ai kuwa tamata daurinta mai kyau kaman kar akunce
Ga jelan kitso daya da anty maryam ta kitse mata bakin gashin
Kai idan kuka anty sai kun so kusake kallonta
Maryam tace waw gaskiya anty kinyi kyau ina wayarki muyi hoto
Anty tace a a bazan dauka da wacce batayi wanka ba
Maryam tayi murmushi tace haka ko anty shikenan dadin abinma yanzu zan je nayi wankan
Kuma fa karki rokeni muyi hoton Dan nima zanki yarda anty tayi murmushi ta janyo maryam ajikinta tace maza daukemu nan maryam tayi ta musu hotuna
Sunyi balain kyau sosai duk da kayan bacci ne ajikin maryam hakan beyana pictures dikyau ba
Anty tace kekinga ina abincin alhajin maryam tace yana falo anty tadauka tayi falon daddy da shi tana zuwa tajera komai a dining area
Kafin taje suka fito da daddy
Daddy Yayi mamakin ganin abincin yace wato saida kikaba kanki wahala ko
Anty tayi murmushi tace bani nayiba yarkace fa
Yayi murmushi yace a bazanci abinci yata nasama ta albarka
Anty tashiga serving dinsa suna daddy na cikin cin abinci yaji dadin abinci matuka
Yana ta santi anty na dariya yayi taci taki tace yaci kawai itama zataci anjima
Maryam ce tafito cikin doguwar hijabi ta tsugunu har kasa tagaida dadi
Ya amsa sannu da kokari ko yar daddy allah yamiki albarka tace amin dadi
Ta tashi takoma abinta daddy yace zonnan yata kishiga kigai da su mummyn ki ko
Maryam tace to daddy tace shiga part din mummyn Al’amin tasameta a kwance a falo har kasa ta durkusa tagaida mum
Mumnyn al’amin jin wani zazzakar murya yasata kallon me wannan murya ganin yarinya kaman itata tayi kanta Dan kyau
Aranta tace kai masha Allah gaskiya a rayuwarta bata taba ganin mekyau kaman yarinyar nan ba
Tababbas kobata saniba wannan itace yar amaryar alhaji
Mummy tace naji nagode Amma daga yau bana bukatar gaisuwarki kinajina ko
Maryam tace naji ta tashi jiki a sanyaye tafita tayi part din su Hajiya zabbau ai nan rashin mutuncin da aka mata yafi haka sosai
Dan na irin zagin da basu mata ba haka ta daure batace musu komai ba tafito abinta
Mummyn al’amin itafa harcikin zuciyarta tsoron talaka takeyi sosai saboda gani take kaman zasu cutar da ita
To tuntasowarta ta taso cikin kudi kuma ba yar Nigeria bace kawai dai zama suke a abuja
To yanzu ma duk yan uwanta sunkoma kasarsu na libiya bata San talauciba Sam a rayuwarta ita
Shiyasa tsanar su maryam azuciyarta amma bawai Dan kishin ta aure mata mijiba
Maryam takoma part din su tace to yanayin gidan kenan kuma allah yasauwake
Zanyi hakuri da komai amma bazan bar acima ma anty mutunciba
Ta zage ta gyara koina sai kamshi tasaka turaren wuta kai masha Allah kawai za a ce kafin tashiga bedroom din ta tayi wanka bathroom ta fito tasaka Riga da skirts din English wear tayi parking gashinta da riborm kai tsaya zayya na muku kyau irin na maryam abin ma bazaiyuwuba
Ta fito falonsu tazauna tana game dinta da wayar anty
Anty kuwa daddy nacin abincinshi saiga DAGASH yashigo direct gurin dining din ya wuce
Ganin anty yasa DAGASH mamaki no Wonder daddy ya rikice Ashe dai yaga meyagani ai wannan yarinyace ma
A yana bayan dadinsa wallahi yayi murmushi acikin ranshi
Yace dad good morning dad yace morning Son ya iyalan naka yayi shiru Dan iyakacin gaisuwarshi kenan
anty tace ina kwana ga mamakin Daddy saiyaji Al’amin yace lafiya
Daddy yabar mamakinshi a rai
Gaskiya ya yarda maryam me sa ace tashi daya al’amin ya amsa gaisuwarta
Anty kuwa aranta tace to gaskiya wannan dai dagani gata yamai yawa da alamun girmankai a taredashi duba ga yadda ya amsa gaisuwarta
Ita anty bata San taci sa ama daya amsa mataba a hakan
Anty tace inazuwa daddy yace inazaki kuma maryam tace zanleka maryamne
Yace OK
Daddy ya kalli Al’amin yace muci abinci mana Son
DAGASH abinci yamishi har ranshi amma sai yatambaya yace wayayi abincin Daddy yace kanwarka
Dagash yace to allah yasauwake naci jagwalgwalon yaran nan dad
Daddy yace aibasu afnan nake nufiba kanwarka maryam yar amarya ta
Dagash yayi murmurshi yace kai dad you’re so funny yanzu wannan yar matar taka hartana da yarinyar dazata yi abinci harkasa agaba kaci kana santi
Daddy yace au matar tawace ma yar mata ko Dan baka da kunya to ai tahaifeka
Dagash yayi murmushin dole yace tunda ta auri daddy na ba amma wannan wallahi na girmeta bare har yartayi kwabarta wainaci allah yasauwake
Daddy yayi murmushi yace lalle son damatar nawa kake gwada shekaru ko
Dagash yace dad kenan nidai kaga tashina zanje gurin mom nayi break karnayi Lattin zuwa hospital
Daddy tashi yayi bayan yagama yaje suka gaisa da su mummy
Hajiya zabbau kam ko kallo be ishetaba tunda yakwana da amarya
*****
Bayan sati biyu da bikin dad
Yau Monday maryam zatafara zuwa school wata tsaddadiyar makarantar da ‘ya’yansa sukayi Wanda duk nan suka gama gama sai shafa atu datake s s 3 yanzu kuma daman itace autar daddy tagirme maryam dakusan shekaru 3 zuwa 4 dad yasa maryam a makarntarsu
Yaune za a bata class
Uniform din rigace fara medogon hanu sai kuma ramin skirt dai dai gwiwa dark green colour sai karamin farin hijabi dai dai gwiwa
Sai kuma rigar sanyi kalar skirt din me karamin hanu
Sai farin combos dinta da farin sucks dinta har gwiwa yadda ba aganinn kafarta
Ba abinda yafi burgeni da ita karamin farin glass data saka Wanda yayi balain mata kyau sosai
Anty tace kai maryam kinyi kyau sosai harna hangoki acikin kayanku na lauyoyi
Maryam tayi murmushi Wanda murmushin maryam ma kawai abin kallone ta runguem anty tace allah ya amsa bakinki anty na
anty tace maryam inason duk sallah dazaki yi kiringa saka alhaji a adduarki Dan yamana abin ba bamutaba tsammaniba
Inason duk abinda yaransa suke miki kiyi hakuri kodan alhaji kinji
Maryam tace shikenan anty na namiki alkawarin bazan taba kulasuba kuma daddy kullum nayi sallah ina roka mishi allah anty tace yauwa yar albarka
Nan anty tadafa kanta tamata adduoin neman tsari daga sharrin shaidan da mutane
Maryam ta dauki dark green din katon school din ta
Tafita zuwa inda daddy yake a falo
Al’amin na gefen daddy yana break fast
Hankalinsa na kan abincinsa
Sai yaji wani zazzakar murya medadi tana gaida daddy
Daddy ya amsa yace kai kai gaskiya ‘yata tafito students dinta kinyi kyau ko
Daddy yace ina ita shafa’atun tazo maza nasaukeku
Dan dagakaina nakeson kai maryam saboda agama mata registration da wuri tashiga class idan na hada tada driver baza concentrate akanku da wuri ba
Shafa’atu tafito itama cikin shiga irin na maryam amma ita shafa’atu tana da hula red alamun dai tana da mukami a school din
Basu taba haduwa da maryam ba saboda ita shafa’atu bata cika shiga sabgar da banataba
Halinta yaso yayi shige Dana AL’AMIN idan taga dama saitayi wuni adaki ba ruwanta
Daddy yace yauwa shafa’atu kinfito ko ga yar uwarki nan kanwarki kinji kiriketa amana abinda bata saniba kinuna mata
Shafa’atu tace to daddy insha Allah ta kalli maryam tace sister kinyi kyau maryam tace nagode
Dagash kam tun kallo daya dawa maryam ya kame kawai yana mamaki dama a talakawa ana samun irin wadan nan mutane koyace hallita
Shidai yasan yana dakyau sosai amma yau yaga hallitar data fishi kyau
Sai kuma wani zuciyar yace kai kuma ina ruwanka da lissafa kyanta sai yayi tsaki da karfi baisan da karfi yayiba
Daddy dake amsa waya yajiyo ya kalli DAGASH yace Son kayi hakuri kakai su maryam school saboda amata komai yadda yakamata
Ankirani muna da meeting yanzu munyi baki daga abuja
Dagash zaiyi magana daddy yace haba Son yaufa ba Hospital zakaba so please ka kabar zuwa office din kawai tunda kaga ma meeting zamushiga
dagash baisake magana ba yaciro wayarshi yashiga dannawa
Maryam kuwa tunda ta saukar dakai kasa take wasa da hanunta bata sake kallon kowaba
Shafa’atu taji ummynta nakira taje kiran
Ummy ne dasu nazeefa
Afnan tace wai Ashe yarinyar nan itama makaranta yasakata
Shafa tace a lafiya kuwa ko akwai wani abune
Ummy tace zonan autata kinsan mezakimin tace a a ina son kigallazawa yar banza kihanata sakewa a makarantar
Nazeefa tace kici ubanta idan tamiki raini dama gashi ke head girl ce karki bari taji dadin makarantar
Afnan tace kuma wallahi idan kika ga daddy yabata kudi kikwace tunda bakudin ubanta bane
Shafa tace naji zan iya tafiya ummy tace jeki yar albarka
Kar akiraki sai kin dawo
Shafa tayi gaba abinta ta na girgiza kai ita haushima suka bata wallahi tayi tsaki
Tana zuwa falon taga ba yaya Al’amin takalli maryam dake zaune tace maryam ina yayan maryam tace yafita cikin sanyin muryarta
Shafa’at tazaro ido waje tace munshiga uku maryam yaya bayason jira tashi muje dasauri
Itakuwa maryam bata iya tafiya da sauri ba a rayuwarta saboda shafa taruga aguje zuwa gurin motar
Tana haki tabude gaba tashiga
Bai kalletaba yaduba yaga baiga dayar yarinyarba yace kekadai ce daman tace a a
Cikin tsaknanin mamaki yace Dan ubanta nizanjirata shafa tace yaya kayi hakuri batasan nibane gata can tanazuwa yakalli inda take nuna mishi yaga wani irin taku da maryam takeyi
Yace OK yangama takeyi ko kafin shafa ta yi magana harya tashi motar yayi hanyar gate
Shafa tace yaya kayi hakuri Dan allah kaman fa ba yanbace haka tafiyarta yake
dagash cikin tsawa yace will keep quite or not
Itakuwa maryam ganin ya figi motar yaki jiranta ita kuma harga allah dasauri matake tafiyar
Karasawa gurin baba maigadi tayi sannu baba yace yauwa yarinya tace baba driver nake nema
Nan baba megadi yakira sani driver tace sannu kawu yace yauwa
Tace school za akaini yace to ranki yadade yayi saurin bude mata gidan baya tashiga ya rufe sai kuma security daya yashiga gidan gaba suka harba kan titi
Sun wuce motar dagash akan titi sakamakon wayar dayakeyi
Saidaya gama kafin yacigaba datafiya kusan atare sukayi parking
Da sauri security din motar su maryam yayi saurin zuwa yabude wa dagash kofa
Itakuma maryam tana kokarin bude kofar dakanta sai sani driver yayi saurin bude mishi
Abin ya matukar bawa dagash mamaki Dan kokallon inda yake batayiba ballan tana yasa ran zata bashi hakuri
Shafa tace maryam maryam tatsaya can tace kibari kushiga da yaya yamiki komai da kanshi zaifi sauri
Maryam tadanyi murmushi Wanda yasake fito da fararen hakorinta masu kyau da sheki
Tace Bakomai anty shafa kinga daddy yariga yayi komai kawai zanje nagabatar da kainane abani class karkidamu zanyi komai dakaina
Tasai zata wuce shafa tace am sorry maryam teachers din gabadayansu turawane
Maryam tayi murmushi tace don’t worry my sis handle it thanks for love and care
Shafa dai tacika da mamaki tace maryam karkice nadameki
Kije kiba yaya hakuri yaji haushin rashin fitowarki da wurifa
Maryam tace mena mishi dazanbashi hakuri anty
Ban mishi komaiba saboda nibazan bashi hakuriba
Ya wuce tayi cikin school din confidence kaman wacce tasan koina a school din
Dagash kusan mutuwan tsaye yayi Dan duk abinda yafaru akunnenshi
kuyi maneji da wannan fans banida lafiya needs your prayer pls 🤲🏻
Next page
Your comments is needed fans
*Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:55 AM] SIS UMMY: [22/06, 4:12 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS UMMY HANIF GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤INA JIN YADDA KIKE SON AL’AMIN DAGASH DAGA BAKIN SIS UMMY PROUD OF U❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more 🤔much love to your love and care
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 1⃣2⃣
Cikin tsananin bacin rai Dagash yashiga motarshi yayi gaba cike da mamakin abinda yarinya karama kamar wannan chick little girl din tayi mishi
Direct office din zayyad ya wuce zayyad yana cikin duba patience dinsa yaga Dagash ya banko kofar yashigo cikin tsananin bacin rai kokallon inda zayyad yake beba yawuce resting room din zayyad
Zayyad yacigaba da aikinsa yagama duba patience saiga Faisal yashigo yabiyo mishi suje lunch ne
Zayyad yace mutuminka fa naciki naga yashigo a fusace
Faisal yace DAGASH kakenufi
Zayyad yace shifa nan suka shiga resting room din
Ganin dagash sukayi yabude kwalbar whisky kawai yana tasha
Zayyad yayi saurin dauke kwalbar dan yana da karfi metsadace sosai dan kadan akesha
Faisal yace haba dagash yakakeson kawa kanka illa haka
dagash cikin tsawa yace who is she dazata rainani irin haka
Ya kallesu yace can u imaging A Secondary school girl tamin rainin da mace me master’s ma bata da wannan right taminshi
By the way ma yar matsiyata ce fa
Zayyad da Faisal suka kalli juna dan sunsan tabbas wannan yarinyar kowacece ta debo ruwan dafa kanta
Faisal yace subahanalla a ina kuka hadu har rainin yashiga tsakanin haka
Dagash yayi murmushi mugunta yace yar amaryar daddy ce
Zayyad da Faisal sukace kai yanzu dama amaryar dad tana darinya ne
Faisal yace wallahi I told irin tadade kawai tana karatun nan ne
Dagash yabasu labarin abinda yafaru kaf
Zayyad yafashe da dariya kai amma fa yarinyar nan jarumace sosai
Kuma kace secondary school kodai waec zata gyara
Dagash yace to a S S one. Ma take
Shafa’atu ta girmeta sosai
Zayyad yace dan allah man karka ce saika hukun tata kaga mamanta bazataji dadi
Beside ma daddy bazaiji dadi ba
Inaganin kawai kakirata kafada mata dokokinka saita kiyaye agaba
Sai da sukayita bashi baki akan yayi hakuri karyace zai hukuntata
Yace ayaji amma fa tabbas sai tabashi hakurin rashin kunyar data mishi
Zayyad yace a hakan ma yayi
Anjima saimushiga gidan tare
Itakuwa maryam cikin sa a tagama komai ammata interview tacinye tsaf akabata class dinta na Government
Wanda daman shine burinta S S 1 akabata nan danan akabata komai da komai na su material din da ake amfani da su a school din
Hardasu games wear dinta tazabi basket ball
Clubs kuma tazabi press club
Karfe biyar da rabi aketashi driver yazo yadaukesu
Shafa tace maryam ya school yakika ina fatan dai yamiki bansamu na nemiki bane saboda anamana orientation na na exams
Maryam tayi murmushi tace Bakomai anty shafa kuma school din yamin hundreds % fatan dai shine allah yabar wa daddy lafiya yarabashida sharrin makiya
Shafa taji dadin adduar maryam akan tace ameen maryam allah yataimaka gashi munkusa tafiya mubarku maryam tace wallahi Gaskiya kam zanyi kewarki sosai dan dagani you are so kind and nice person
Shafa tayi murmushi tace nagode sosai kanwata da yabonki akaina
Driver na parking dinsu aka bude musu kofa sukayi gaba itada shafa
Murya sukaji ance kai kuzonan shafa ce tafara juyawa taga yaya ne zaune a lambun gidan suna shan iska da abokanshi su yaya Faisal da zayyad
Maryam tayi kaman bata jiba tayi gaba abinta shafa tayi saurin kamota tace maryam yaya nakiranmu
Maryam tace OK kai akasa take tafiyarta batadago ba balle ta kalleshi
Tunda su zayyad suka hango ta sukace tsarki ya tabbata ga mahalliccin wannan hallita
Faisal yace Ashe yarinyar metsadace dole tayi abinda tayi wallahi
Zayyad kuma yace shi wallahi sai yau yahadu da halittar datafi DAGASH kyau
duk abinda sukeyi sungama kular da Dagash
Yace dalla malamai kusauraramin karkusa yarinya tarainamu please
Wannan chick little girl din kutsaya kuna lissafin kyanta a ina kyan yake balle har a tsaya ana ta Abu daya please ya isa inma zaku kubari sai kukadai
Zayyad da Faisal dai abinda yahanasu dariya ganin karasowar su maryam ne
Maryam tadurkusa tagaida su zayyad suka amsa da fara’arsu suna musu ya school
Abin yasake kona ran DAGASH wato tafi karfin tagaisheshi kenan ko
Shikuwa dagash besan halin maryam bane idan tagaisheka soka daya kayi banza da ita to dakai dakashi daya ta dauke Ku
Tunda tagaidashi a falo yaki amsawa shikenan kuma
Dagash yace washafa jeki dauko min tsintsinya a gurin masu aiki tana jin haka yasa shafa tasan mezaiyi dashi
Maryam na tsugune har shafa takawo yace oya jeki abinki shafa ta tafi tana tauasayawa maryam
Dagash ya kalli maryam yace ke tadago manya mayan idonta tazubamishi masu rikitar da mekallonsu
Dagash gabanshine yafadi yayi saurin dai daita kanshi yace dauki tsintsinyar nan ki share compound din nan yanzu
Maryam tace to batare da sake kallon inda yakeba
Tafara sharanta
Faisal yace haba dagash yazakayi haka kuma baka ganin yanzu tadawo daga school dan kabarta taje huta
Zayyad gaskiya hakan baidace ba itafa batasan ma abinda tayiba ganizatayi mugunta ne kawai
Dagash yayi dariyar mugunta yace kungama nawa kukagani banataba
Tafi karfin tabada hakuri saboda girman kai tana chick little girl din ta hartasan raini zankoya mata hankali agidan nan
Zayyad yagane DAGASH dai sokawai yakeyi tabashi hakuri itakuma yarinyar tanuna batasan wannan ba
Faisal yace Maryam yakirata tana sharar tabari tazo yace bashi hakuri kitafi kiyi huta
Maryam tayi murmushin takaici tace yaya duk da bansan sunankaba
Ban wa yaya al’amin komai ba kawai dai yasani aikin ne saboda ya isa yasa ni dan yana matsayin babban yayana saboda haka zanyi zangama insha Allah
Ta wuce su abinta yacigaba da shararta ta
Zayyad ya bushe da dariya yace wa Faisal yaufa maza ya hadu da dai dai dashi
Magaanrsu ce tadawo dashi daga tunanin dayatafi yace haryanzu ba haifi yarinyar da zata min raini inkyaletaba dani da ita zanga metaurin kai idan na zaneta
Zayyad yace a a mutumina kar ayihaka kaganyarinyace karama
Karkabari raini yashga tsakaninku da ita kàja girmanka kawai please
Maryam tagama dan dama gidan Ba datti kawai muguntace irin nashi
Ta isa gurin ta durkusa tace yaya nagama
Cikin fusata yace dan ubanki waye yayan naki
Ba maryam ba harsu zayyad rasa bakin magana sukayi
Maryam tayi shiru zakin yabata mata rai sosai saboda bata son tsawa antynta bata mata
Tadaga kai tace haba yaya bakasan allah yatsine wa Wanda yazagi iyayensa ba
Karasa abinda zaka sakawa daddy dashi saizagi
Danni a yanzu banida wani ubanda dayawuce daddy a rayuwata kagakuwa dan kazageni kaman shikaga tunda ubanmu daya
Tana kawowa nan tayi gaba abinta
Dagash yatashi dasauri zayyad yayi saurin shangabansa yace haba man be a man mana
Kuma fa yarinyar nan gaskiya tafada kai dan’uwantane danme zakazageta
Bayan nafada maka karkabari raini yashiga tsakanin Ku
Idon al’amin yakada yayi ja saboda bacin rai bai taba irin haka koda daga gurin abokanshiba sai akan yarinya karama yar talakawa
Juyawa yayi gurin mota yanufa abinshi yafada yayiwa motar key yafita daga gidan
Maryam nashiga part dinsu taga anty a falo tayi kwalliya cikin material doguwar Riga
Tayi kyau sosai
Maryam tayi murmushi tace anty kinyi kyau sosai
Anty tace Yakika dade sosai haka yanzu karfe shida da minti ashirin
Kafin maryam tayi magana shafa yashigo cikin falon maryam tayi saurin cewa anty tace Bakomai anty kinsan sabuwar zuwa sai a hankali
Shafa tagaida cikin ladabi anty ta ansa mata ya school tace alhmdll anty
Tanemi guri tazauna anty tace shafa’atu tashi kije kici abinci gashican a dining
Shafa tace to anty batayi musu taje dining din taja tazauna tafara serving kanta abinci maryam kam tuni tashige wanka
Tashirya cikin Riga da wondo Pakistan tafito tayi dining taga anty shafa a dining din taje zauna sukaci abin suna dan taba hirarsu
Sosai shafa taji dadin abinci sakwarace da miyar egusi da naman rago
Anty tayi kasancewar yau itace da daddy tayi mishi. Special food haka
****
Al’amin na isa gidanshi yayi parking yafito abinshi cikin zafin rai da kunar zuciya
Su aymana suna ganinshi sukatashi sannu da dawowa
Ya daga musu hanu ya isa bayason surutu
Suhaila tace to , suka nemi guri suka zauna aymana tace yau kuma kowa yataboshi
Suhaila tace wayasan mishi
Nan kowacce tacigaba da abinda yake gabanta
Prince kuwa bayan yafito daga wanka yasa kaya marasa nauyi saboda zuwa sallah magriba
Yana fitowa yawuce mosque abinshi
****
Daddy kwance kan cinyar anty a bedroom din shi kusan karfe goma nadare
Yana lissafa mata abubuwan da yamallakane da kadarorinsa
Saida yagama zaiyyana mata komai anty tace allah yakara daukaka ya sa kafihaka alhajina Ameen Ameen maryam
Can tace amma Alhaji kagama lissafomin banji kace kanada gidan marayuba kokuma malarantun islamiyya da daisauran aikin lada
Daddy yayi shiru yace bantaba wannan tunaninba maryam amma yanzu ya kikeso ayi
Tace yauwa alhajina inason acikin filayenka da kake dasu a akowani state mezai hana ka ware kwaya daddaya a Gina maka gidan marayu
Sannan kabi anguwan wannin talakawa kagina musu masallatai da su Bohol da fanfuna
Nasan dan kayi wannan na komai bane acikin arzikin da Allah yabaka ko yakace alhajina
Daddy yatashi daga kwanciyar dayake yace hakane maryam insha Allahu zakiji amfara duk aiyukan nan dakika lissafa nan ba da dewaba
Anty tace kai amma naji Sosai daka dauki shawarata alhajina allah yakara budi
Dad yace ameen daddy yadade Yana nazarin maganar anty yagane kuskurensa sosai yagodewa Allah dayabashi anty a matsayin mata
****
Shafa tana zaune a part din su tana karatun waec su nazeefa kuma kallo saboda suna hutun semester
Sai maryam tashigo falonsu nazeefa da sallamarta
Afnan tajuyo taga maryamce tace meyakawoki nan kekuma
Maryam batareda ta kallesuba kafinma tayi magana shafa’atu tace a a maryam ya akayi maryam tace anty assignments zanyi nazo ki aramin laptop dinki danyi design din page din zansaka water mark ne
Shafa tace OK badamuwa bara na dauko miki ta tashi zata dauko mata sai nazeefa ta tareta tace mezakiyi shafa
Shafa tace zandauko mata laptop dina ne kobakuji bane
Afnan tace baza a bayarba a Ba ubanta tane yasai laptop dinba
Shafa ranta yabaci tace yasakuke Abu kaman wasu kananan yarane
Afnan tace shafa akan wannan agolar kike mana rashin kunya
Shafa tace nayi din kuma nagani data shigo gurina tazo bagurinku ballantana kuce baza a bayar ba nawane bana kuba
Shafa batayi aune aune ba taji saukar mari a fuskarta tas
Tayi saurin rike gurin takalli me marin ummynsuce
Hajiya zabbau tace wawiyar yarinya Mara kishin kai
Yanzu saboda wata yar matsiyatar kikewa yayunki rashin kunya wato bazakiji magana ba ko
Shafa tajuya ta kalli inda maryam ketsaye taga bata gurin
Ran shafa yabaci sosai tawuce dakinta cikin fushi tana jiran daddy ya dawo
Maryam kuwa ranta yagama baci tayi alkawarin bazata sake tambayar komaiba saboda gudun fituna
***
Washagari Yakama asabar dad yana zaune ya falonsa shafa tazo tazauna tagaisheshi
Ya amsa yace shafa’atu ya akayi ne tabashi labarin abinda yafaru dad yace jeki kiraminsu nazeefan
Ta tashi taje kiransu
DAGASH ne yashi cikin kananun kaya kamar kullum ya gaida dad ya amsa yace son ya akayi ne maganar ayyukan nan amfara ko
dagash ya yace ai tunda kabani umarni nasa akafara aikin a kowani state kuma zasu gama lokacin da aka diba musu
Amma dad wai meyasa kake wasting dukiyarka hakane kwata kwata bangane makaba dad
Dad tayi murmushi irin nasu namanya yace Al’aminu kenan kaima zaka fahimta amma sai nangaba
Dagash ya daga kafadu irin alright allah yakaimu lakacin dazaka fahimtar dani din
Mum ce tashigo dagash yagaisheta tace son ya duk karame ne meyake damunka ne
Yace mom yanzu dai yunwa nakeji break fast please tahado mai komai atirai
Yace mom nifa yau kezakibani
Dad yayi murmushi yace ai daman kasaba yau yanshagwabar suna kusa kenan
Mom murmushi tayi tace yazanyi wai ace mutum yagirma besan yagirma ba
Da yaranka zanji koda kai dad dai dariya yake musu
Shidai bece komaiba yadauko tiren abinci tazauna gaban mummy tafara feeding dinsa su nazeefa da afnan ne suka shigo
Suka zauna gaban daddy
Daddy yahada rai Ashe bakuda kunya Ashe haka kuke zakusa kanwarku agaba kuna zagi harda ce mata gidan ubanta bane
Ku kinsan yadda naku rayuwar zata kasance nan gaba idan akace yaubani kuma ba dan uwan naku dakuke takama dashi
Yanuna Dagash
Yace Ashe haka kuke Karin yayi wata maganar
Hajiya zabbau ta fito daga part dinta
Tace amma alhaji aibahaka ake shariyaba ita munafukar agolar data fada maka karya da gaskiya har kazo kahau yaranka dafada ai ba Gaskiya tafada dan ba haka akayiba
Daddy yace to ita wacce kike zargin ba ita tafada
Mehankalin yarkice tafada komai yakalli shafa yace jeki kira min maryam
Shafa maryam suka fito maryam sanye da katon hijabi harkasa ya balain mata kyau tayi shirin zuwa islamyya ne
Ta zauna tagaida daddy ya amsa tagaida mum ta amsa bayabo ba fallasa tagaida uban gayyar wato dagash
Sai alokacin yadago ido yakalleta gabanshi ne yasake fadauwa wai meyasa idan yaga chick little girl din nan sai yasamu wannan feelings din ne
Ya watsama harara Wanda ita batamasan yanayiba
Dad yace maryam kiyi hakuri kinji da abinda yan uwanki suka miki inafatan baki fada wa antynki ba maryam tayi murmushi tace la haba daddy ai ba komai Yakamata anayi nafada wa anty ba daddy bata saniba
Hajiya zabbau ta dau salati tace mezangani
Wato damuwarka ma kar uwarta tasani
[22/06, 6:35 PM] SIS UMMY: Daddy ya kalleta cikin takaici bayason fada mata maganganu a gaban yara ne shiyasa yake kyaleta
Yace wa maryam allah yamiki albarka kinji tace amin daddy ya kalli shafa yace shafa’atu allah ya miki albarka yasa kidure da da halinki nagari tace amin daddy
Ya kalli dagash da mom take ta bashi break yace Son tunda ba inda zakaje inaso kakai maryam tazabi laptop da waya
Kowanne ta dauka abata da resit
Yace shafa’atu idan bakya komai kuje tare kema kicanzo wayarki daga nan
Shafa tace to daddy mungode
Maryam tayi godiya shafa taja hanun maryam suka fita
Gudun kar ayi irinta ranar yaya ya tafi yabar maryam gwamma suje gurin motar sujirashi
Sai da yagama yangarshi yagama Jan ajinsa kafin yatashi yayi waje cike da takaici abinda yasa daddy yake yawan hadashi a lamarin wannan Mara kunyar yarinyar ba
Shafa tabude gaba tashiga maryam tabude gidan baya tashiga abinta
Yana zuwa ya kalli maryam ta madubi yace ina zanje dake da wannan labulen haka
.maryam duk da tasan da ita yakeyi hakan baisa tadago ido ta kalleshi ba
Next page
Naji dadin adduarku akaina kuma allah ya karba dan nasamu lafiya nagode da kaunarku agareni allah yabar zumunci
Your comments is needed fans
More comment more typing
*Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:55 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU AGAIN SIS FATIMA SUNISI SANATA (TEEMERH MAKEOVER)
GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more 🤔much love to your love and care
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 1⃣3⃣
Dagash ganin yana mata Magana tayi shiru yace ke wai badake nake ba ne
Shafa’atu taga alamun horn din mota tamaida hankalinta kan motar dake shigowa
akuwa bakuwar mota suka gani
Wazatagani wadanda sukafito da ga motar ne yasata fatinciki
Ta kalli yaya al’amin tace yaya ga friend dina sunzo
Yace to mezan miki tayi shiru tunda tasan amsar tafito tazagayo ta gurin maryam tabude tace maryam ga mayafina tunda duguwar rigace ajikin ki
Maryam tadago kai tace a a anty meyasa zansa wannan kuma tace au bakiji me yaya yace ba
Maryam tace au yayi maganane banjiba
Shafa hankalinta yatashi dan karyace marayam tamishi rashin kunya
Nan shafa ta maimaita mata mata abinda yace
Maryam tace OK banji bane ai Dana koma ciki na dauko wani
Shafa tace a a basai kinkomaba ganawa kuje kudawo nayi bakine kizabo min wayar mekyau kawai
Maryam tace OK shafa tabata mayafin takarba ta manta kanta ba dankwali sai gashinta da takama shi da riborm gashi har yawuce gadon bayanta
Shafa taji mamakin gashi irin na maryam dan bata taba ganin gashinta
Tadauka kullum acucine takesawa
Shafa tace maryam saikin koma gaba yaya bazai yarda kina baya yana Jan mota ba
Maryam tayi murmushi tace to anty zankoma
Maryam tafito tabude gidan gaba tashiga takauda kanta tana kallon window nagefenta
Dagash kuwa saidaya gama wayarsa Sannan ya tashi motar sukatafi
Tafiya yake a hankali yana sauraran wakar Akon
Suna gurin dagash yayi parking nan da nan maikata suka fara zuwa kwasar gaisuwa
Agurin megidansu
amma babu Wanda dagash yadaga ido ya kalla bare ya amsa mishi
Takaici Yakama maryam tace yanzu wannan wulakancin dame yayi kama haka harda wadanda suka girmeshi amma yake wulakanta dan Adam haka
amma insha Allah anan sai ta nuna mishi bakowa zaiyiwa haka yabishi ba
Tana zaune a motar tacigaba da zama taki fitowa shikuma Dagash yake waiwayowa
Dagash yashiga ciki anbashi masauki yazauna amma yarinyar bata fitoba wai metake nufine
Kojiratake yace tafito aikuwa saidai sukwana anan
Maryam takira daya Daga cikin maaikatan tabashi sako yazabo mata latest phone da akeyayai yanzu guda biyu iri daya
Sai kuma laptop mekyau shima yace angama ranki Dade kozakishiga kizaba da kanki
Maryam tace karkadamu kazabo min kawai
Ba afi minti goma ba saigashi yakawo mata su daga kasan manyan bwayoyine shima laptop din kansa abin kallo ne
Tayi godiya yatafi wayar yamata kyau sosai iridaya Dana shafa tasa aka kawo musu
Dagash yagaji dazama cikin zafin rai yataso yafito yabude kofar motar gefen da Maryam yace kewai dan zaikarasa zagin kome yatuna kuma yafasa zaginta oho
Yace ni sa’an wasankine kokuma jirakike nace kifito saboda kin isa kome
Maryam tafito tace haba yaya kai meyasa kullum acikin zafin rai da nuna kowa banza ne a idonka
Duk girman mutum bai isa ka amsa gaisuwarsaba
Ninadauka wa mu yara kakewa Ashe harda wadanda suka girmeka
Gaskiya naji kunya sosai shiya naji bazan iya jerawa dakai ace tare muke ba a yi tunanin halinmu daya
Tashin hankali ran maza yabaci wai yau shine mace zatace tana jinkunyar jerawa dashi macen ma karamar yarinya
Cikin tsanin bacin rai yafigeta har mayafinta yafadi saboda santsin gashinta ga yawa amma baibita kan mayafinba
Maryam cikin tashin hankali kanta ba dan kwali gashi duguwar rigar dake jikinta yabude daga wuya sosai har ana iya hango lafiyayyun dukiyar fulaninta dasuka hade da juna
Yashigo maryam tace dan allah yaya kayi hakuri dan allah wallahi bazansakeba
Dagash yajuyo yaga abinda yasa takebashi hakuri haka da wuri
Maryam hartafara kuka ita damuwarta ma jikinta ne taya zatakoma gida a haka mezatace wa anty idan taganta a haka
Dagash besan sanda yataka burki akan titiba
Saboda ganin surar dabe taba ganiba
Cikin tashin hankali ya dafe Kanshi
Yafara maganar zuci yace wai mehakan yake nufi
Karamar yarinyar kaman wannan ta mallaki abinda manyan mata baigansu atare dasuba
Kukanta ne yadawo dashi daga duniyar tunin da yafada ga shi hada wani uban go slow a hanya
Sai ya ankara ya ja motar sukayi baitsaya koina ba sai wani boutique dinsa yashiga da kanshi yadauko mayafi babba mekyau sosai shibai tsaya duba colour ba yadauko
Yashiga motar ta saka kanta acikin cinyo tana kuka
Cikin tsawa yace enough malama wannan kukan naki yacika min kunne
Tadago daniyar tasake bashi hakuri saitaga yana miko mata mayafi cikin farinciki ta karba
Yayi tsaki yace ashe rashin kunyar nakarya itadai bata kulashiba tunda tarufe jikinta ai shikenan
abinda yabashi mamaki duk kukan datayi baisa idonta yacanza launi ba
Har yanzu sunan kaman madara dan haske
Suna isa gida tafito a motar takwashe kayanta tabar mishi motar abude
Yace ke zonan kotasan allah yayi mutum
Cikin mamaki dagash OK munzo gidako zakishigo hanuna
Itakuwa maryam tayi alkwarin bazata sake shiga motar Dagash ba
***
Bayan wata uku soyayya tsakanin alhaji dan asabe da maman rahama abin ba ace komai har antsaida ranar aure nan sati daya za adaura auren
Mum din zayyad bakaramin hauka tayiba amma wannan karon alhaji dan asabe yayi nisa baya jin kira
Sosai ake shirye shirye biki
Maryam da rahma sunji dadi sosai kasanewarsu gari daya
Anyi bikin maman rahama da dad din zayyad ta tare agidanta
Sai dai muce allah yabada zaman lafiya
***
Shekaru sunja dan shafa’atu tana nan a university level two
Yayinda maryam kuwa da rahma suna SS3 karatu yafara zafi sosai
Dagash kuwa abun tunbaya damunshi yanzu yafara damunshi yanzu
Wai meye dalilin daya yana yawan tunanin wannan maraya kunyar yarinyar ne
Yarasa meke damunsa
Aymana da suhaila kuwa haryanzu ba cikin kobatan wata bawacce ta tabayi
Kuma dukansu zugan kawayene acewarsu haihuwa da wuri zaisa mijin ya tsanesu
Gashi kowacce ya bude mata tafkeken boutique yanzu sunzama manyan mata
Business kawai suka agaba ba abinda yadamesu
Komai suke so suna samu
*****
Daddy zaune suna cin abinci da anty sai anty ta tashi dasauri tayi bathroom
aikuwa daddy yabi bayanta yaga amai take dakanshi ya taimaka mata tashirya yace suje asibiti
Suna zuwa kuwa gwajin farko akamishi albishir da cikin anty
Daddy yaji dadi sosai saikace ba ataba mishi haiuwa ba
Bayan sundowa gida yace Yakama ta muje umara gabakidayan mu mutanen gidan
Dan nagodewa allah akan ni’imar daya karamin
Anty tayi murmushi batace komai ba
Duk ilahirin mutanen gidan kaf daddy yasa akamusu visa
Mum din al’amin itadai abin mamaki yakebata canjawar mijinta lokaci daya haka
Maryam tace anty yanzu ni yazakuyi dani kenan saurafa sati daya mufara exam’s
Anty tace ai daddynki yagama komai maryam gidan yayanku zaki koma har saboda jarabawar Ku
Maryam ta zumbura baki tace kai anty kinsan allah matan shi basu da kirki
Kawai kubarni naje gidansu rahma
Anty tayi murmushi yace maryam kenan ai nan alhaji yazaba miki kinga bazaki ce mishi bazakijeba ko
Maryam tace anty kuma zaku dade a can ko
Anty tace a a tunda naji yace fa zamukai two months a can
Maryam ta gwalo ido tace Kai yanzu wata biyu zanyi banganki ba
Anty tayi murmushi tace karkidamu kinga ke exam zakuyi idan kuma bakyason zama kedai a gurin yayan naku zan fasa tafiyar sai muzauna
Maryam tayi murmushi tace a a anty na karki damu allah yadawo daku lafiya
Kuma kimin addua allah yacika min burina nazama BARRISTER MARYAM insha Allah
anty tayi murmushi tace maryam ai kullum cikin addua nake miki insha Allah zaki barrister
Maryam ta rungume anty tana me alfahari da ita
Next page
Your comments is needed fans
More comments more typing
*Signed by ummu afan*💻
[26/06, 11:55 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS FATIMA ZAHRA ❤GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI🧡 KEEP IT UP ❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Jinjina gareki sis ummy allah yasaka da alkairi kina kokari wajen ganin komai yatafi dai dai allah yabar zumunci sosai❤❤❤
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 1⃣4⃣TO1⃣6⃣
Yaune girgin su daddy zai daga karfe goma nadare zasu tashi
Shiyasa tunsafe suke ta shirye shirye
Dagash yana dakin mom dinsa yace yanzu mummy shikenan haka zanyi ta rayuwa da snack da juice ba cin abinci
Mummy tayi murmushi tace to kozaka shirya mutafi ainima basan barinka nakeba
Kawai dan dai kaizaka cigaba da kula da business dinku ne tunda daddynka yadauki hutun almost two months zamuyi a saudiya
Kuma ina ganin ni daga can ma zanyi gida naga nawa yan uwan
Al’amin yace gaskiya zanzo nima nan da sati biyu
Da banzan iya zaman wahala ba mom
Mummy tace shikenan ma saikazo din yanzu dai ga danbun kaji da danbun nama duk namaka
Sai kuma snacks Dagash yace that’s my mom allah yakara miki lafiya mum
Mum tayi murmushi tace amin Son
Mummy tazauna jikin gadonta fuskarta yacanja
Tarike hanun al’amin tana son yin magana
Al’amin yace lafiya kuwa mom meyasa fuskarki yacanja
Mom taja nunfashi tace Kaine son wallahi nayi tunanin auren dakayi zaisa kacanja kadaina shan giya kadaina Neman mata amma bako daya son
Al’amin yace oh my God mom kicigaba da min addua mummy zan daina kodanke ma tunda bakyaso
amma fa mummy wannan yarinyar nan dakikasani itace dai Vicky bana naman mata barkate mom
Mummy ranta yabaci tace yanzu son har ka dubeni kace wai har yanzu wannan wacce nasanine baka canja wataba
Anfada maka Abu mai kyau kakeyi ne
Wannan halin naka yana daga cikin abinda yasa nakeson tafiyan nan saboda nayi ma addua a kaba dakin allah nayi addua sosai allah yashirya min kai
Al’amin yace mummy insha Allah adduarki takusa karbuwa
Zandaina mom amma kinsan sai a hankali
Mummy tace to allah yasa kadaina din
Gashi mahaifinka yadauki son duniya ya daura maka baya iya ganin kayi badai dai ba yama magana
al’amin yayi murmushi yace ai ina alfahari daku a matsayin iyaye mom allah yadawo mundaku lafiya
Mum tace amin amin son
**
Maryam tagama shirya wa anty kayanta tsaf
Itama tashirya nata akwati biyu tadeba
Anty tace yauwa maryam kingama to zonan
Maryam taje kusa da anty tazauna
Anty tace kinga dai gidan dazakije maryam duk ba sa’anki dan allah kimusu biyayya karki rainasu idan sunsaki Abu kiyi kinji ko
Sannann kuma kikama kanki dan yayanki ne amma fa ba muharraminki bane
Kinajina ko maryam tace inaji anty na
anty tace allah yamiki albarka maryam tace amin amin antyna
***
Su shafa’atu kuwa suma sunata shirye shiryen su kowacce tagama shirya kayanta Hajiya zabbau baki harkunne
Za’ayi tafiya gabakidaya family ba barmata ‘ya’ya kogudayaba
Inba asiya ba itakuwa asiya suna India da mijinta ma
Sun gama hada komai suka fiffito falo
Dagash yafito da kayan mummynsa daga part dinta
Karfe Tara nadare kowa yashiga mota zuwa air port
Al’amin shiyake jan mummynshi da daddy
Anty kuma suna motar driver itada shafa da Maryam
Hajiya zabbau ma su uku da ita da nazeefa da afnan
Jirgin su yatashi karfe goma dai dai maryam batasan zatayi kuka ba saida taga da gaske ne fa anty ta tafi
Al’amin takaicin kukan yakamashi yace ke wai wace irin dabbar yarinyace
Ke yarinyar goyece dan anyi tafiya zakikama yiwa mutane kuka
Maryam kuwa ba abinda tafara tunawa sai labarin da shafa’atu tabata akan yayan nasu idan mummy zatayi tafiya
Aikuwa batasan lokacin datafashe da dariyaba sosai
Takaici Yakama al’amin ya danko ta yace ke ubanme mekikewa dariya
Maryam taji matsa tace badakai nakeyiba
Natuna da wani kato ne kaman kai idan maman shi zatayi tafiya
Yashiga damuwa kenan wani lokacinma harkuka yakeyi
Dagash abin yabashi dariya dan yasan dashi takeyi
Take raina mai hankali
Baibari taga dariyar ba saboda bayason raini
Yace oya shiga mota mutafi
Batayi musu ba tashiga
Dagash yadau hanyar gidan shi
Suna isa tabude tafito yana gaba tana binshi abaya suka shiga falon
Aymana kwance kan 3sitter ansha kwalliya cikin matsatstsun Riga da wando dan burge megida
Haka ma suhaila cikin duguwar rigane itama ya matseta sosai
Ganin dagash da Maryam suka hada rai dan ita aymana ma tun farkon ganinta da Maryam bata mata ba bata sake mata saboda kishin kyau da allah yamata
Suhaila tace sannu da zuwa bai amsaba ya wuce abinshi aymana tagaisheshi bai amsa ba
Maryam tasamu daya daga cikin kujerun falon tazauna abinta tace sannunku anty
Aymana tace kekuma suwaye anty naki Suhaila tace tambayeta dai
Suhaila tace towaima meyakawoki gidan nan ba dai dagaske bane anan zaki zauna ko
Maryam batace komai murmushi kawai ta tashi suka ga tayi part din dagash
Aykuwa Aymana tace kutuman uba wabaki daman shiga wajen mijinmun
Maryam tadafa goshi tace ya ilahi wallahi bana son magana kubarni mana please
Jin haya niyar aymana dagash yafito yaga sunsa maryam a tsakiya
Ya hade rai yace kukuma lafiya
Cikin muryarta medadi tace yaya bacci nakeji kuma kayana yana bayan motarka kuma bansan inda zan kwanta
Baka nunamin dakina ba takarasa maganar cikin shagwaba
Batare da yayi maganaba ya komaciki yadauko key din motar yace gashi maza kije kidauko kayanki
Maryam ta gwalo ido waje Wanda hakan bakaramin kyau suka kara mataba cike da shagwaba
Tace yaya bazan iyaba da nauyifa sosai
Tsaki ja yayi hanyar waje ya nufa suhaila da Aymana mamaki yakashesu a tsaye
Suhaila tace Aymana menake gani badai kayan nata dagash yaje daukowa bako
Aymana tace gashi kuwa kina gani bata gama mishi karuwanci da ido ba
Maryam najinsu tace subhanallah Allah yamana tsari da wannan Kalmar
Zasuyi magana Dagash nashigowa da akwatuna biyu yashiga dakin dake cikin falon dakayan ya ajiye
Ya kalli maryam yace ga dakinki maza wuce ki kwanta bana son hayaniya
Maryam tawuce abinta tabarsu da bake sake kallon idonsuba
Aymana tace ai wallahi za ayi tashin hankali a gidan nan caf
Suhaila tace gaskiya kam dasake kiga yarinya hartasamu darajar doctor da kanshi yadauko mata kaya
Aymana tace wallahi ko asiyace bazai dauko wa Abu haka direct ba sai dai yasa masu aiki
Suhaila tace kisani koba banzaba tunda su mummy ma suna kuka da uwarta
Nan dai sukayi ta Neman mafita
Washagari maryam ta tashi sallar asuba tayi sallarta tayi karatun alkur’ani megirma wayar yafara kara taga bakuwar lamba ce tadauka aiku wa taji muryar antyce
Cikin murba tace antyna
Nayi ta Neman layinki bansamu anty beshigaba
Anty tace ai bazai shiga ba amma yanzu gasabon layina ki saving
Nan sukasha hirarsu ta ya da uwa
Tana kashewa shafa’atu takirata nan sukayi hira
Maryam bata koma bacci ba saida tagyara dakinta tas ko ina yadau kamshi hadadan turaran wuta
Kafin tafito zuwa kitchen ta shirya lafiyayyar break fast dan kadan
Dankali soya sai soyayyar kwai da soyayyar bread dayaji kwai gurin suyar
Saita dafa hadaddan shayinta tadauko flask mecin cups biyu tazuba tadauko tacika Irish potatoe chips tashinfida soyayyar kwai akai Wanda yasha albasa da attaruhu
Tadauki kofuna biyu tasa kan tiren da spoon
Haba nan da nan gida yakaure da kamshin abinci Dana turaren wuta
Lokacin karfe Tara da rabi su aymana an fita gurin business dinsu dan wataran ma acan suke break
Maryam taje part din Dagash falon kasa tayi sallama taji shiru sai ta je tsakiyar falon taja center table ta ajiye mai akai
Tafita abinta kitchen ta koma ta hada nata tafito takai dakinta ta ajiye tashiga wanka
Dagash kuwa yana tashi yayi wanka yashirya cikin kananun kaya kamar yadda yasaba
Kitchen din cikin part din shi yashiga yadebo danbun nama da da snacks
Ya dauki hollandia milk yasauko falon kasa yazauna idonshi kai kan center table
Tashi yayi yabude da mamaki yaga abindake ciki girgiza kai yayi yasan wannan yarinyar ce
Shi beci abinci masu hankali ba saina wannan chick little girl din zaici
Fitowa yayi yaganta zaune a falo ta na break tayi kyau sosai sanye take cikin Riga da zani na atamfa zanin 6 piece ne ya mugun zama akugunta sosai
Gashi tayi daurinta nagaban goshi tadaure gashinta da farin ribom kasancewar atamfar pink ce da fari Zane ajiki
Hankalinta kwance take break fast dinta saijin maganar ya al’amin tayi acikin kunnenta
Ke ni sa’an wasankine zakiyi jagwalgwalonki kikai min falo
Maryam kuwa bata jiyoba sai biyo shida gaisuwa ma datayi
Tace yaya antashi lafiya
Yace aranshi lalle yarinyar nan ta tarainani wato magana natake ignoring
Zanyi maganinki ne yace kafin nabude ido na rufe kizo kikwashe jagwalgwalon abincinki a falona
Maryam najinshi tayi banza dashi abinta yakoma falon yakai dabun naman bakinsa
Sai kawai suffar Maryam yake aiyanawa a ranshi yadda tayi kwaliyarta tamishi sosai yarinyar saikace aljana gata karamar yarinyar amma dakayan manya yayi tsaki shikadai
Wai me yasame shine yake yawan tunanin wannan yar mitsitsiyar yarinyar
Tashi yayi kawai dai yace bari dai yadansha tea kadan ya hada tea din can kuma kamshin dankali da kwai yadaki hancinsa
Nan yabude yakai kadan baki
aikuwa shidai bude ido yayi yaga yacinye tas yasake hada tea din yasha sosai yaji dadin abinci
Yace ashedai yarinyar ta iya abinci ga tsabta dan tsabtarta yasa ya dan Dana abincinta aikuwa ba abinda yabari
Danbun naman barinshi yayi ya haura sama yadauko Abu
Maryam tayi sallama tashigo direct gurin abincin ta wuce tabude taga wayam ta jijjiga flasks din tea shima babu abin yabata mamaki toko zuburwa yayi
Saukowarsa suka hada ido da Maryam
Tace yaya banga abinci dakace nafitar ba
Harara yadankara mata yayi waje abinshi tazauna kan kujerar tafara dariya kaman allah ya aiko ta har dan kwalinta yafadi bata damu ta mayarba saboda tasan bakowa
Dan ta tabbatar shiya sha saboda ga cups din nan sun bata amsa
Cikin dariyar tace kai amma yaya akwai pretending
Abinda maryam batasaniba tunda tafara mishi dariya yafasa fitar yadawo yaji dalilin dariyarta
Dagowar dazatayi suka hada ido da PRINCE AL’AMIN DAGASH
Next page
Your comments is needed fans
Love u love your comments fans
*Signed by ummu afan* 💻
[26/06, 11:56 AM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS SURRY BABY GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more 🤔much love to your love and care
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 1⃣7⃣To2⃣0⃣
Cikin tsoro maryam ta hadiye dariyarta
Dagash yace dawakike wannan dariyar
Maryam cikin rashin gaskiya tace ba dariya nayi ba yaya kwarewa nayi nake tari
Yace OK yanzu zakiga kwarewa idan na fasa miki jiki da belt
Maryam ta gwalo ido tace nashiga uku dan allah yaya kayi hakuri bazan sakeba
Taga dai tabbas dagaske yakeyi aikuwa ta tashi takoma bayan kujera
Tana rokonshi yayi hakuri
Shikuwa ina dariyar ta yabata mishi rai sosai dan ta rainashi zata zauna tana mishi dariya yanufoto aikuwa suka shiga zagage dakin nan
Baisamu nasarar kamo maryam ba yatsaya yace kina karawa kanki lefine fa kina wahalar dani
Da wayo tazo gurin kofa aikuwa tabude tayi waje da gudu dakinta ta fada ta banko kofar
Sallamar da akayine ya hanashi zuwa kofar dakin
Zayyad ne da Faisal suka shigo
Zayyad yace kaikuma mezakayi da wannan belt din haka a hanu
Dagash yace wannan Mara kunyar yarinyar mana
Faisal yayi dariya yace kai Prince shine karike belt saikace zaka daki babban mutum
Wannan yarinyar ka zuba mata wannan belts din ai saita suma maka
Dagash yace ai maganin takenan amata dukan dazataji ajikinta
Zayyad yace kokuma maganinka ba
Dagash yace mekace zayyad yace bance komaiba
Dagash ya kalli Faisal yace kaikuma dan rainin wayo bazaka dena kirana. Da sunan gargajiyar nan ba ko
Faisal yace tuba nake ranka yadade
Suka yi dariya gaba dayansu
Dagash yace ya zanyi daku yadaafa kanshi
Shigowar rahma yasa dagash ya kalli Faisal yace daman Baku kadai bane
Wannan yar karamar yarinyar kuma daga ina kuka samota
Zayyad yace kai kanwatace fa rahma yar gidan amaryar dad ce fa
Tace zatazo gurin kawarta maryam shine nace tashirya nakawota
Rahma ta durkusa tagaida da al’amin amma baiko daga ido ya kaleta ba saboda sarauta
Zayyad yace tashi kinji rahama nemi inda maryam din take wannan yayan naku haka yake sai hakuri
Dagash ya watsa mishi harara
Rahma kuwa cikin ikon allah dakin maryam tanufa direct dan tafara dubawa konan ne
Tana bugawa taji a kulle maryam tace waye dan tayi tunanin yaya al’amin ne
Aikuwa rahma tace itace maryam ta kwalla wani ihu tabude suka rungume juna
Duk yan falon idonsu yadawo kan gashin maryam
Maryam tace kai amma naji dadin zuwanki yar uwa juyawar dazatayi taga su yaya zayyad aikuwa tasake rahma tayi dakin ta dauko hijabinta taje tagaishesu
Zayyad yace maryam yagidan ya hakuri da yayanki
Maryam tayi murmushi zatayi magana taji an damki kunnenta tace Dan Allah yaya kayi hakuri bazansake ba
Yace ina wasa dake ne ta girgiza kai yace ok bakida baki ko
Zanyi maganin ki tayi saurin cewa a a yaya Dan Allah natuba wallahi
Yace nonsense tashi kibar nan
Dasauri ta tashi tayi dakinta
Faisal da zayyad sukayi murmushi
Faisal for the first time a rayuwar dagash ya playing very nice game da baby
Zayyad yace Dan rainin hankali ba yasamu dai dai dashi
Dagash yace kuna wannan maganar fa zakuja wa yarinya duka Dan zankirata na faffasa mata jiki
Zayyad yace Allah huci ran yarima
Amata afuwa
Dagash yayi tsaki yace kutashi mushiga konan ya muku
Faisal yace a a muje dai abamu abin tabawa Dan na San mum zatayi tafiya bata barinka ba snacks da danbun nama
Dagash yayi murmushi kadan dansun tuno mishi da draman su da yarinyar nan
Maryam” tace rahma amma kwana zakiyi ko rahma tace wa ni baruwana wallahi kafin anty suhaila tadawo ta zazzageni kinsan munzo sodaya wai inga yar uwata daddy yasa driver yakawoni
Tazazzageni harda ce agola yan cin arziki rahma ta fashe da kuka
Maryam kaicin kukan yakamata tace to saimeye idan sunce miki agola kinsan Allah abinda ake miki Wanda ba amin
Kawai abinda zakiyi idan anmiki kinuna su da banza duk daya suke kebaki basu amsa ba kebaki nuna musu kinji haushiba
Rahma ta goge hawayenta tace kinsan agidan yaya zayyad yafi kirki wallahi har yakan daukeni yazaga dani inga gari
Bayanshikam duo sauran mutan gidan basu da kirki
Maryam tace karkidamu kiyi hakuri kinga nimkuma suk gidan anty shafa’atuce mekirkin gidan sosai
Dan tana mugun kaunata kuma nima haka kinga wannan yayan Dan rainin wayone waishi bayason raini
Koda kannenshi ma bantaba ganin yayi wasaba fa sai uban jinkai
Maryam tace muna ta surutu ban baki komai rahma tayi murmushi
Maryam ta tashi tabude Dan karamin fridge din dakin nata taga bakomai aciki ta fita fridge din falo nan ma babu direct kawai tayi falon yayan nata cikin sallama
Bata ko kallesu ba tayi hanyar fridge din falon direct
Zayyad da Faisal da dagash suka kalle juna at the same time
Cikin daure fuska dagash yace ke mezakiyi anan bata ko saurareshiba tabude abinda tagani ya mugun razanata
Bakomai bane face giya kala kala Dan duk ta karanta sunansu daga gefe kuma drinks ne kamansu maltina, exotic fanta ,etc
Ta juya takallesu taga ita suke kallo taga gabansu duk kwalaben giyan ne
Tajuyo abinta tasa hanu tadauki kwalban giya biyu zata fita dagash yayi saurin shan gabanta yace inazaki da wannan
Tamishi wani irin kallo dashi kanshi baisan yazai fassara kallonba
Tace zamuje musha ne nida rahma yace kuma wadan nan kadai kigani acikin fridge din
Maryam tace a a ganinayi shikuma kukesha wataki la yafi dadine
Yamika hanu yace banisu nan maryam tamatsa tace a a haba yaya kabarmu mana musha muma
Cikin tsawa yace bakida hankali ne zakisha whisky
Takalli su zayyad ta kalli kwalban dake gabansu
Tace kenan yaya sai marasa hankaline suke shan wannan
Babu kyau kenan me hankali yasha
To shikenan zan mayar tunda na marasa hankaline
Cikin bacin rai tawuce fridge din ta ajiye tadauko musu holandia milk mesanyi abinsu
Bata sake kallon inda suke ba dagash kuwa kusan mutuwan tsaye yayi
Da kyar yaja kafarsa yakoma
Zayyad yace shikenan mutuncinmu yazube a idon yaran nan
Faisal yace rana ta farko Dana fara danasanin shangiya a rayuwata
Zayyad yace kaiko ni na tabbatar sai tafadawa rahma
Rahma tana kallona da mutunci sosai
O my God ! Yadafe kai cike da takaicin halinsu
Dagash kam tsaban miskilanci bai fadi komaiba dayake cikiba karshema tashi yayai ya haura sama abinshi
Maryam tashiga dakinta jiki a sanyaye tazauna rahma tace lafiya kuwa maryam kinfita bada wannan yanayinba kindawo da wannan yanayin
Maryam ta kalli rahma tace rahma Ashe suyaya mashayane
Rahma tadafe kirji tace mekikagani
Maryam tabata labarin komai
Sannan maryam tace kince yaya zayyad yana daukanki kufita ko tadaga kidaina yadda saboda babu abinda mashayi bazai iya aikatawa ba saboda wani lokacin ba a hayyacinsu sukeba
Kiringa taka tsantsan da rayuwarki
Rahma cikin tsoro tace insha Allah nadaina kogyaran dakin shin dayake sani nadaina
Maryam tace a a karkiyi haka sai kitabbatar yanan kafin kishiga dakinshi ki gyara mishi
Rahma itadai duk ta tsorata da jin wannann magana
Can sukaji zayyad yanakiran rahma sufito sutafi
Har gurin Mota maryam taraka rahma sukayi sallama dagash yana daga can farandar shi nasama yana kallon maryam
Takomo ciki abinta direct bathroom ta wuce tayi tasake wanka tayi alwala tayi sallar azahar taroka wa yayan nata Allah yashiryesu
Tasaka duguwar riga kasancewar bacci zatayi yasata tasaka duguwar rigar baccinta
Ta kashe wutar dakin Dan tana baccin rana dama tasaba
Saida ta tabbatar ta kulle dakinta
Sannan bacci mai nauyi yadauketa
Dagash kuwa yama rasa meyake damunshi
Suhaila ce tashigo gidan yana ganin motarta ya yi tsaki yadauki waya yakira mummy sukayita hira abinsu
Nan yadauki wayarshi da key din motarshi yafita abinshi daga gidan gaba daya
Suhaila tace sannu doctor yace yauwa kawai tace inazakaje kuma daga dawowata gidan
Yakalleta yace ok idan zanfita saina sanardake ko
Ya wuce abinshi suhaila tace nikam wannan wani irin miji Allah yabamu haka
Ace tsakaninka da miji ba gana medadi
Amma shine jiya harda dauko wa wannan kodaddiyar yarinyar kaya
Tayi tsaki tayi ciki Dan ta huta
Maryam tashi tayi sallar la’asar tashige kitchen abinta ta dudduba taga ba nama ba kaji tasan kuma saboda ba anfani da kitchen dinne yasa ba akula anzuba komai ba
Fitowa tayi taje ta aiki driver yasiyo mata kaza fresh guda daya da kayan cikin rago
Nan da nan kuwa yakawo mata tashiga sarra fawa
Macaroni tadafa Wanda yasha kayan lambu da kayan ciki kafin ta gyara kazarta tayi shawarma dakanta abinta Dan tana shawa’ar shi sosai
Ta gama ta hada kunun ayarta Wanda madarar ruwa ta kai fridge din dakinta
Komai ta kwashe takai dakinta tasamu kula mekyau sosai Dan karami tazubawa dagash abincin a ciki shawarmar kuma tasamu dish bowl me murfi tasaka aciki ta ajiye a oven ta barshi warm saboda bata bukatar yayi sanyi
Tashiga tagyara dakinta ko ina yadaukamshin girki da abinci kishi ya turnuke su Aymana dake zaune a falon
Suhaila tace ke zonan maryam ce zata wuce maryam kota juyo ta kara gaba abinta kaman batasan da ita akeba
Aymana sarkin zuciya ta tashi tajuyo da maryam kawai ta bata mari
Maryam kuwa batayi tsammaniba taji mari a fuskarta kau
akuwa ta dafa gurin Aymana tace Dan ubanki kina da right da zamu kiraki agidan nan kidaga mana kai
Ko kannen megidan ma basu da wannan damar bareke agola
Maryam tayi murmushi takaici tace tabbas kinshammaceni kin mareni
amma ina maki gargadi da babban murya karkisake kasadar daukar hanu kimareni
Suhaila ta task jin amsar da maryam takeba Aymana
Suhaila tace mezakiyi idan ansake marinki zaki ramane
Maryam tayi murmushi tace kodaya bazan ramaba amma shiwanda nake zamanshi agidan dakanshi zai ramamin kunga kuwa ai kunji kunya tunda akan agola mikinku zai Baku mamaki
Kuma kugwada kugani tayi tsaki tawuce tabarsu da mamaki
Aymana tace suahaila anya kuwa
Ba abinda yashiga tsakanin wannan yarinyar da yaya al’amin kuwa
Suhaila tace da alamar tambaya kam Dan idan bahakaba yaushe zata samu damar fadin magana haka da kwarin gwiwa
Aymana tace idan hakane kuwa munshiga uku gaskiya yakamata mu aje zuwa kasuwar nan haka muga meke tafiya acikin gidan nan idan ba ma nan
Suhaila tace da dai yafikam nan suka zauna suna ta tufka da warwara
Bayan sallar isha maryam ta idar da sallarta tayi adduointa datasaba sanye take cikin Riga da skirt din material ja ya mata kyau sosai
Ta saka jambaki maroon colour shikenan sai giranta data gyara sai tsadaddiyar powdar din
Zata fara cin abinci kenan taji tsayuwar mota ta leka window taga dagash ne
Ta koma tadauki abincinshi saida tajira yashigo tukun ta bude kofarta
Kallo suka bita dashi kosu dasuke mata kwalliyar maryam yaburgesu bare dagash
Shawarmar tadauko tasa kan tire din tayi part din dagash
Aymana zata bita suhaila tayi saurin kamota tace mezakiyi
Aymana tace zanyi maganinta mezai kaita falon mijinmu inba iskanciba
Suhaila tayi murmushi tace kwantar da hankalinki yanzu zai mana maganin me ruwankai ai
ai takwashi abinci takai mishi a tarihin rayuwar doctor baitaba cin abinci ako inaba idan mummynshine tadafa ba
Sainata zaici Dan itace wa kwantar da hankalinki
Aymana tace kuma ma fa hakane to bari muzuba ido yadda zasu kwashe
Maryam tana shiga ta ajiye mishi a tsakiyar falon tafito zata tafita tana fita dagash na saukowa kasa
Idonshi yakai kan abincin data ajiye mishi
Karasawa yayi bude nan da nan kuwa abincin ya attracting dinshi yazauna
Yafara ci sosai yaci Dan bairageba yabude shawarmar nan ma yaci yasha kunun aya
Yana kai baitashiba su suhaila suka shigo gulma abinda idonsu yagani yabasu mamaki kuma yadaga musu hankali ganin dagash zaune a kasa yanacin abincin
*PAGE* 2⃣1⃣to2⃣5⃣
Cike da mamaki aymana da suhaila suke kallon ikon Allah
Aymana tace menake gani yaya dagash yadago kai yamusu wani matsiyacin kallo
Ya tashi ya haura sama abinshi
Suhaila tace munshiga uku aymana yanzu meye abinyi
Aymana tace abinyi shine muci ubanta tafada mana meke tsakaninsu kawai suhaila da aymana suka nufi dakin maryam itakuwa maryam ta baje ne tana karatunta
Saboda jibi Monday zasu fara waec
Sosai take jin dadin karatun yana shigarta yadda yakamata
Kamardaga sama taji muryarsu aymana suna cewa sainaci ubanta sai fada min meketsakaninta da mijinmu aikuwa maryam ta tashi tayi bayan kofa
Suka banko da karfi suka shigo aikuwa shigewa maryam ta falla da gudu tayi
Falon dagash bataganshi anan ba ta haura saman da gudu
Yayi shirin shiga wanka kenan dagashi sai gajeran wando ya daura towel a kan kafada yaji anbanko kofar dakin
Maryam yagani kai va dankwali dama baigantaba gaskiya wannan yarinyar Allah yayi halillta anan tana zuwa tayi bayan dagash
Kafin yakai ga tambayarta abinda yakorata su aymana sun banko kofar sunshigo
Suhaila tana kokarin fisgo maryam daga bayan dagash aikuwa maryam bata San lokacin data rungume dagash din ta baya ba
Itada take cikin tashin hankali ba abinda taji amma shikuwa gogan naku wani shocking yaji Wanda baitaba jinsaba
Saikace Wanda mace bata taba tabashiba haka yaji
Maryam tace Dan Allah yaya kabasu hakuri wallahi bansan menamusuba
Bazansakeba aymana tafara surfo ruwan ashar tana saukewa akan maryam sosai maryam ta tsorata dasu saboda yanayin kerar jikin Aymana na yan dambe ne
Itakuma suhaila daga zatayi zafi hanu gurin duka gashi maryam anty bata taba dukanta ba
Ita wallahi zata iya lissafa dukan da akama ko school ne bare tabari wadan nan su saka hanu ajikinta
Dagash yayi karfin halin janyo maryam daga bayansa ba dukanta zakuyiba gata kudake ta
Tunda bakuda kunya ta gudo harnan kubiyota zakudaketa saboda kun rainani ko
Yace gata kufara dukanta mana Aymana cikin zafin nama ta zabga wa maryam mari
Saboda tsananin zafin marin maryam ta kwalla kara ta zube kan gadon dagash
Cikin tsananin bacin rai dagash yace what Aymana raini tsakaninmu bazaiyuba
Ya danko ta yakasheta da mari yadauki yaci ubanta da kyau tuntana bashi hakuri harta kasa
Suhaila uwar wayo tana ganin aymana ta mari maryam ta gudu
Aymana dakyar tasamu ta kwaci kanta ta gudu daga part din shi
Yajiyo yaga maryam haryanzu ajiyar zuciya takeyi
Yace saura ke wato bakida kunya ko yakamo kunnenta yace matan nawa kikewa raini
Mekika musu harsuka hadu zasu dakeki
Cikin kuka maryam tace nima bansaniba nikawai ka maidani gidansu rahma
Bazan iya zama anan ba wallahi tsoronsu nakeji suna bani tsoro
Dagash yaso yayi dariya saboda yadda take baganan harcikin zuciyarta ce gaskiyarta take fada
Yace tsoro horo ne su dazakiji tsoaronsu inkina tsoron duka kidaina abin dazaisa sudakesu
Maryam tadaga kai ta kalleshi tace haka kace yadaga mata gira yes tace shikenan nadaina insha Allah bazan sakeba
Ta tashi tayi waje fuuuuuu abinta dagash yanemi guri yazauna yarasa dalilin dayasa baya iya tsawatar ya yarinyar nan
Ya rasa dalilin dayasa yake iya dogon surutu akan lamarinta
Wani zuciyar yace kawai Dan tana da tsabtane shiyasa
Ya yarda da zuciyarshi baitaba jin jiki mailaushi irin maryam ba hanunta datasa ta rungumeshi jiyayi yafi audiga laushi ya tsinci kanshi da lumshe ido yana murmushi dakyar yaja kafarsa zuwa bathroom saboda tashi daya kasala ya dirar mai
Maryam kuwa tana fitowa falon taga suhaila da aymana suna fada
Aymana tana ta zagin suhaila wai zasuyi Abu tare saita zame tabarta
Bazasu hada kai su yaki Abu tare ba saboda haka kowa tashi ya feshsheshi
Suhaila kuma tace kinfiye saurin hanu haka kawai naga yana jibgarki sainasa baki
Sosai fada da ca car baki
Maryam kuwa ko kallon India suke batayiba tashige abinta
Washagari maryam ta tashi ta hada lafiyayyan break fast dinta ita kadai dai cikinta tayi wanka ta shiyar cikin Riga da wando amma na India wato Indian dress
Sai da tagama gyaran dakinta tas sannan tadauki break fast din tayi main falo dashi akuwa
Matan gidan suna nan bata ko kalli inda suke ba ta ajiye a tsakiyar falon ta zauna akasa ta nade kafafunta
Zata fara break kenan sai sukaji a nocking a kofa
Maryam ganin itace karama yasa ta tashi taje tabude kofar aikuwa ganin mata tayi cikin wasu arnan shiga
Maryam tace to kikekuma fa cikin gadara Vicky tace matsa min nawuce
Maryam tayi murmushi tace ba inda zaki wuce wallahi dubekifa gurinwa ma kika zo tukun
Ta kalli su aymana tace anty kokunsanta aymana tayi tsaki suhaila kuma ta maka mata harara
Maryam tayi murmushi tace kinga wannan ya tabbatar basusankiba may be wrong address akabaki
Vicky tayi murmushi tace idan kebakisanni ba aisu sunsanni sunsan karonmu dasu
Dagash ne yafito jin hayaniya ganin Vicky da maryam yasa yatsaya ya rike hanu a kirji yana kallon ikon Allah
Vicky tace hello sir dagash ya watsa mata harara yace you again ?
Ya yakaraso cikin tafiyarsa na kasaita yanuna wa Vicky hanyar waje if i ever see in my house again kinsan sauran nonsense oya get out before a get u there
Jiki a sanyaye Vicky tasha kunya tafita
Suhaila da aymana kuwa sunjike da ruwan jikinsu ganisukeyi kaman maryam zata kwashi kashinta a hanu sai ganisukayi ya rufe Vicky da fada
Dagash yajiyo kan maryam ya watsa mata harara yace wato kekuma bazakiji maganaba kowa kika dama saikin mishi rashin kunya
Ya rike kun nanta yayi part dinshi da ita haba suhaila murna yakamata Ashe ba barinta zaiba
Dagash kuwa yanashiga falonshi nakasa yace maza yi neel down
Maryam ta zube a kasa tace to yaya mena maka kuma dan Allah yace au baki ma San abinda kikayi
Tadaga kai yace meyasa bakiyi abincinba maganar yazo mata a bazata tace abinci kuma caf
Nayi dakai matan ka sunmin duka beside ma ai kai kace karnasake yimushu laifi a iya sanina kuma lefin danayi kenan
Dagash bakin kawai yake kallo tana maganar
Baice komaiba yace ina naki abincin tace yana falo
Baicemata komaiba ya tashi yafito falon su aymana yan labe suna jikin kofar sukaji alamun fitowarsa suka koma gurin zamansu
Gani sukayi ya nemi guri ya zauna yajanyo center table yadauki abincin maryam ya daura akai yafara ci
Cike da takaici suke kallonsa
Maryam tagaji dazama tafito itama taganshi yanacin abincin hankalinshi kwance
Aranta tace kai wannan mutumin akwai isa saikace nashi tazo zata shige yace ke zonan tadawo
Tace gani yace zauna muci ta kallisu su aymana da suhaila kafin tadawo da kallonta kan abincin tace nakoshi
Ya watsa mata wani banzan kallo dakanta tazauna tare sukayi break fast
Tadauki plate direct ta wuce can kitchen din part din dagash tadebo danbun nama tafito tazo tazauna abinta tafaraci
Shi dagash ma dariya tabashi yarinyar na matukar burgeshi saboda confidence dinta
tashi yayi yakoma part dinshi yashirya cikin suit masu ruwan madara wato milk colour
Yayi balain kyau sosai sai kamshi yake fitarwa yana kokarin kulle part dinshi maryam tayi saurin zare key din yace yadai tace kabarshi yaya zan kulle maka
Kayi kyau sosai karkayi latti koba komai yaji dadin maganar maryam bai musa mataba yasake mata key din
Harzai fita sai yajiyo yace kikira vitrus yagyara koina
Maryam tayi murmushi tace karkadamu yaya zanyi komai murmushi yasakar mata baisan lokacin ba itama tadawo mishi da martani
Suhaila da aymana suka tashi kaman wasu bosawa waisu gasu mai miji zasu rakashi har gurin mota suka rakashi
amma fa bawacce tayi tunanin karbar brief case din dake hanunshi
Kafin ya tashi mota aymana tayi saurin rike murfin kofar tace yaya ina bukatar kudi yakalleta a tsiyace yace waiku wasu irin dabbobine
Duk zaman danayi agida bai isa kitambayeni kudiba sai da zanfita
To bani dasu idan bakinsan yadda ake tambayar miji kudiba kuje kukoya Dan duk haka kuke yayi tsaki yaja motarsa yayi gaba
Aymana tana shiga cikin motarta kawai ta dauka tayi gidansu
Suhaila ma ganin fitar aymana itama tayi gida
****
Hankalin mummuyn aymana yayi dubu to suntashi
Jin wannan magana da aymana take fada mata
Kiyi shiru kikwantar da hankalinki zamuyi maganinsu sudin banza
Nan sukayita kulle kullensu itada mahaifiyarta
**
Suhaila ma zancen dayane aikuwa mummyn zayyad tace aikuwa wallahi a wannan fagen kam bazan bariba aci kashi akaina ba dole musan nayi tunkafin lokaci yankure mana
ai talaka bashida da dadi suhaila kinga amaryar daddynku itada yarta sun shanye zuciyar mahaifinku da wanku
.Dan yanzu zayyad idan ba abincin wannan yarinyar ba bayacin abinci
Sannan kuma komai nashi itayakesawa ai ina ganin tashin hankali agidan
Saboda bazanbari kema kiji abinda nake jiba nan suma sukayita kulla abin dasu aikata
***
Dagash zaune a office din companyn daddy yana dubawasu takaddu Faisal yashigo yace ya mutumina naje hospital dinka bakanan sai doctor Husain yace min kana nan
Dagash yace hakane akwai wasu aiyukane danakeson na kammala su shine nazo kawai
Akwai labari mana nan dagash yabashi attention dinsa
Faisal yafara magana yace wallahi doctor nafada soyayya ne kuma wallahi idan bansame mataba akwai matsala
Dagash ya hada rai yace wakenan fa yace kanwarka mana shafa’atu
Wallahi yarinyar tana da hankali abani ita insha Allah zanbarta tayi karatunta
Dagash yayi murmushi yace banshirya aurar da kanwata ga mutum irin kaba wallahi shafa’atu she is too innocent
Kafin yakarasa maganar zayyad yashigo office din yace kaji Dan iska badadi kennan ni nabaka nawa kanwar ko
Faisal yace a a abin ma baikaiga hakaba nidai Dan Allah babban yaya kataimakamin
Wallahi na Dade da daina halin da kuke tunanin inayi kuma ina kiranku ga hanyar tsira kuzo tuba tare mugudu tare mutsira tare
Dagash yafashe da dariya yace yanzu kanso kacemin karabuda su jamcy kenan
Faisal sosai makuwa nifa Allah yashiryeni gaskiya shiyasa nake Neman matar are ma na aura saboda nayi tuban gaskiya
Zayyad yace wallahi nima aure nakeson yi kwannan gaskiya saboda nagaji da irin rayuwar danakeyi
Dagash yace kaikuma wakakeso sauda ce kokuma watace
Zayyad yace kai wayake ta sauda kuma anata yar shila yar maryar daddy nakeso rahma
Dagash yace what are you in sense mezaka samu a gurin karamar yarinya haka inbanda ciwonkai
Zayyad yace bazakaganeba ninaga abinda nagani ai
Dagash yace any way is your life amma gaskiya kaban kunya
Faisal yace ai a batun soyayya ba wani kunya malam kaji
Murmushi dagash yayi kawai baice komaiba yamaidakanshi jikin kujerar shi yana mamakin yadda suke ta magana akan so so
Faisal yayi murmushi yace kana ganin shirme mukeyiko kaibakasan so ba saboda kai auran gata aka matako
Yanayinka ya nuna kaima kana soyayya amma bakasan kanayiba bakasan shine soba
Sosai maganar Faisal yaba dagash dariya duk mamakin farincikin dagash sukeyi basutaba ganinshi yana fara’a hakaba harda buga table
***
Bayan isha dagash yayi parking a parking space na gidanshi ya fito yagaji matukar gajiya saboda ya aikatu yau ga yunwa da kwaso
Yashiga falon ciki ciki yayi sallama ya wuce suhaila tace sannu da dawowa yace yauwa ya wuce
Aymana kam fushi take dashi ko kallonshi batayiba
Ba Wanda yayi tunanin karbar brief case din da rigar suit din nacikin suhaila zata biyoshi yadaga mata hanu yace banason adameni nagaji sosai i need to rest please
Takoma ta zauna yana un uni yaduba aljihunsa baiga key ba yatuna yaba maryam
Maryam tafito cikin duguwar rigar shadda dark green tayi kyau matuka
Tayi saurin karbar brief case din da rigar hanunshi tana sannu da dawowa yaya
Yace yauwa a takaice amma fa bawai Dan bata burgeshibane sarautace kawai da jinkai
Tare suka shiga falon wani sanyayyar kamshi ne yadoki hancinsa yaga ko ina a gyare tsaf ba irin gyaran vitrus ba
yana tsammanin zata kaima harsamane sai yaga ta ajiye a kan kujera tace sannu da dawowa kaje kayi wanka ga abinci a dining
Ya gaji ne sosai ya fada kan kujera yazauna yace ki haura saman kihada min ruwan wanka
Maryam tayi kaman bata jishiba
Saidayasake magana cikin tsawa tayi saurin tashi tahaura tashiga bathroom tahada mai tafito
Ganinshi tayi tsaye a bakin kofa yakafeta da ido
Kanta kasa tazo zata wuce
Yadakatar daita ta hanyar kulle kofar da key
Kai tofa
Next Page
Your comment is needed fans
Love u love your comment
*Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:07 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MY ONE AND ONLY HUSBAND INA ALFAHARI DA KAI A MATSAYIN MIJI SOSAI ALLAH YAKARA DANKON KAUNA 💖💝💘💓 ❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 2⃣5⃣to3⃣0⃣
Maryam tace yaya zan wuce dagash yace koma kizauna
Ta kalleshi kallon mamaki ya za ayi yace tazauna a bedroom dinshi
Mehakan yake nufi kenan ita fa gaskiya tana tsoron sharrin giya
Dagash yace kobaki bane sai nasake maimata miki ta durkusa a inda take ya wuce yashiga bathroom ya kullo kofar
Ya nutse cikin abin wanka kawai sai yayi murmushi dakanshi yatuna da haukan da su suhaila sukeyi ne a waje
Kafin yashigo yajisu suna labe shiyasa yakeson ya konasu da ruwan jikinsu tukun
Yasan zuwa yanzu dai sungama tabbatar da abinda suke zargi
Yayi tsaki wawayen mata kawai yarasa wacce zainema sai yarinyar karama yarinyar dayake kallo a matsayin kanwarshi
Shine zasu dinga zarginsa akanta itafa suhaila hardacewa wai ta rantse yana Neman yarinyar nan duk yana jinsu
Shiyasa yayi haka Dan ya tabbatar musu da zarginsu
Sai daya gama yanganshi kafin yafito da maryam suka hada ido ya sakar mata harara itakuma maryam ganin a haka yasa ta juya mai baya
Daga shi sai gajeran wando bugun kofar da akeyine yasa ya dau karamin towel fari
Yarataya a kafada yafita
Can kofar yanufa yabude wazai gani Daddy king ne baban Aymana wato memartaba kenan
Dagash dayake namijin duniyane yace oh my God dad you surprise me ya rungume daddy king ya
Daddy king yace zuwa bazatane my Prince yaran nan suka kirani suka fada min abinda ya Daga mana hankali
Shine nace lalle zanzo naga mekefaruwane
Dagash yasauke ajiyar zuciya yace mukarasa ciki dad
Atare suka shiga suka zauna ya kalli mummyn aymana ya gaisheta ta amsa dakyar saboda abinda yarta tafada mata akansa
Daddy yace kai kuzo nan Ashe suna lebe suka shigo suka zauna aymana da suhaila kenan
Daddy yace my Prince wai dagaske ne mummunar maganar dayaran nan sukafada min
Dagash yace mesukace dad memartaba yace wai akan kanwarka maryam
Sunce wai kana nemanta narasa wani irin nema Dan har nafara musu fada nace kai ai mijin mace hudune sai me inka neme ta
Sai kuma sukazo da sabanin haka
Mummyn Aymana tace ranka yadade yakake ta kwanakwane ai yasan abinda muke nufi kafada mishi kawai
Aymana tace wallahi daddy yanzu haka yarinyar ma tana cikin dakin tunda yadawo tabishi
Dagash bece komai ba Dan yasan hakan ne tunda tana dakin
Dad yace tashi kufito da ita tazonan aikuwa aymana ta tashi dasauri hartana cin tuntube tashiga bedroom din dagash bankada kofar tayi da karfi
Ga mamakinta bata ga kowaba tashiga bathroom bata nan ba inda bata duba ba amma bataga maryam ba
Tafito tace suhaila bata nan fa tashiga dayan bedroom din
Kunya Yakama dad dama shiyayi zargin karya sukeyi yadda yasan Prince da tsentsini dakyar zai kula karamar yarinya kamar yarinyar kamar yarinyar amaryar yayanshi ba
Cikin takaici daddy king yace kayi hakuri kaji Prince
Ina ita yarinyar take tazo mutafi da ita can gidan kawai saboda gudun zargi
Dagash yace dad bazan iya rabuwa da maryam ba saboda a yanzu itace madadin mummy dad
Kasan bana cin abincin kowa sai na mummy amma yanzu alhamdullila yarinyar tana da tsabta sosai
Daddy yayi murmushi irin nasu namayan ya fahimci abubuwa da dama a maganganun Prince
Kuma yagane hakan yasa matanshi kishi harsuke zarginsa
Daddy yace hakane gaskiya maryam ta ciri tuta tunda har my Prince ya amince da ita
Dagash yayi murmushi kawai
Daddy yabata rai yakalli su Aymana yace kunbani kunya kukuma kuma mata ace har yarinya karama tafiku sanin abinda yadace
To wallahi idan Baku gyaraba zanbaku mamaki zakuce nafada muku
Mummyn aymana tace to ai bacewa yayi suna mishi wani abunba
Memartaba yace ai game hankali basai yafada ba yace ga abinda suke mishi ba
Daga bayaninsa zaki fahimci hakan saboda muzamu koma
Allah yabaku zaman lafiya akiyaye zargi saboda yana bata aure
Tashi yayi dagash yabi bayansa kafin sukabiyo su har main falon kasa
Daddy yace ina ita yartawa maryam dagash ya kalle kofar maryam yana tunanin kar da daddy yace tafito yasan bata nan tana sama
Sai kawai maryam tafito cikin doguwar hijabinta ta durkusa har kasa tana gaida memartaba ya amsa cikin sakin fuska yace Allah yamiki albarka kinji ko
Kicigaba da kula da yayanki tunda su antyn naki sunkasa
Kicigaba maryam Allah yamiki albarka duk wadda yanemi yatakura miki kizo kifada min kinji ko
Bakinsan gidan ba maryam murmushi kawai tayi batace komai ba mummyn aymana kam inbanda harara ba abinda take aikwa maryam dashi
Daddy yaciro kudi baisan konawa bane yaba maryam yace gashi kisai ice cream ko yata
Dakyar maryam takarba sai da dagash ya maka mata harara kafin tasa hanu takarba tayi godiya
Hargurin mota suka rakasu
Su daddy natafiya aymana da suhaila sukafara rakube rakube saboda rashin gaskiya
Ga wani kallo da dagash yake binsu dashi ya shige part dinsa abinshi
sosai yayi mamakin yadda akayi maryam taga ne escape door din dayake bedroom dinsa
Wanda yasan idan dai ba nunawa muyayi ba bazai taba tunanin kofa bace
Yawanci masu kudi sunayin saboda barayi da gobara da dai sauransu
Kosu suhaila baya tunanin sun San dazaman kofar nan
TV CE plat me kyau dashi bazaku taba dauka koface ba sai Wanda yake da ilimin hakan
Shiyasa yayi mamaki yadda akayi yarinyar nan taiya operating din remote din TV din har ya bude mata
Yarinya saikace aljana murmushi yayi kawai yashirya cikin kayan bacci ya sauka kan dining table
Ya kawashe hadaddan girkin maryam yaji daddin abincin
Sosai da mamakin maryam ya kwanta
*
Washari Yakama monday maryam da wuri tagama abinda zatayi saboda zata school
Tahada wa yayanta komai takai mai dasauri tayi break tashirya cikin hadaddan uniform dinta mekaramata kyau yafito mata da yarintarta sosai
Tagama dauki matches dinta kawai da biro uku bata dauki school bag ba sai tadauki Dan karamin Jakarta medogon hanu tasaka saboda yau zasu fara exam’s wato waec
Ta fito taga matan gidan sunfito yan aikinsu sunkawo musu break fast sunayi
Tace sannunku anty suhaila taja tsaki aymana kuma ta maka mata muguwar harara
Maryam tayi murmushi kawai Dan ita wallahi dariya suke bata sosai bataga aiki su a matsayinsu na matan gidaba
Ita ko Dan yangar nan bataga sunayiba
Agogo taduba taga time is going yasa ta tashi tabude falon dagash taga be ma sauko ba
Tayi shahada ta haura sama tashiga falon sama sukayi kicibus yashirya cikin suit masu balain kyau da tsasada
A ranta tace kai shidai wannan mutum kullum cikin irin wannan shigar yakeyi kodan yaga yana mishi kyau ne oho
Tace ina kwana yaya yace lafiya
Itama Daga wannan bata sake tace yaya naga haryanzu baka sauko bane
Kuma zanyi latti yace ba driver ne
Maryam tace anty aymana ta aikeshi baice komaiba yasauko idonshi akan table aikuwa yaga break fast farinciki yaji har zuciyarsa
Baiyi tunanin zatayi ba tunda yaga yau Monday yazauna yafara cin abincin shi ganin yafara break yasa maryam tayi hanyar kofa
Jitayi yace zonan ke
Batajiyoba saboda haka kawai sai taji haushin sunan dayake kiranta wai ke saikace baisan sunantaba
Tajuyo ta folding hannayenta a kirjinta tace haba yaya haryanzu wai bakasan sunana bane sai dai kacemin ke
Yanayin yadda take maganar tana turo baki ya matukar burge dagash
Murmushi Wanda shima kanshi baisan yasake taba
Yace zonan nace ko takaraso tazauna kasa kusadashi yace wani suna kikeson nakiraki dashi
Dan bazan iya kiran sunanki ba yamin tsayi
Maryam ta turo baki tajuya mai baya alamun dai taji haushi
aranta tace jidan rainin hankalifa wai fadan sunan maryam din yana mishi wahala
Kaman Daga sama taji yace baby ya akayi jiya kika fita adakin nan jiya
Maryam tayi shiru yace wai badake nake nake maganaba kikayi shiru
Tayi shiru nan ma
Abinda dayaba dagash mamaki shine yakasa jin haushinta saima burgeshi da hakan keyi
Yace Ashe bakyason zuwa school yau kenan saurin juyowa tace toba kai kakirani da sunan yara ba wai baby
Dagash dayakai cup din tea baki baisan lokacin daya dawo dashiba Dan idan yakai bakinsa to tabbas zai kware saboda shirmen yarinyar nan
Yace kenan keba yarinyabace tace wace yarinya kuma yaufa zamufara exam’s
Dagash yace ok bazaki fada min yadda akayi kikafitoba
Maryam ta ce ai kaimakasan wurin
Dagash yace ya akayi kikasan yadda ake operating din wurin
Maryam ta ce UNCLE JABEER ne yakoya mana
Dagash baisake maganaba har yagama suka fita maryam takullo kofar tana rataye da brief case dinshi dajakarta ta bashi key dinshi
Yace kibarshi a gurinki baisake cewa komaiba yafita su suhaila aka taso aka karbi brief case din hanun maryam a gadarance
Maryam batayi musuba tabata ganin abin basauki sai na Allah
Suna karasawa maryam tabude gaban mota tashiga ta rufe
Suhaila kuma akazaga gefen miji ana mishi adawo lafiya baiko kulataba yaja mota suka tafi
Dagash yajefawa maryam tambaya tahancewa waye Jabeer
Maryam tayi murmushi wata kawarmu ce fareeda Ahmad
Yace shima malamine a makarantar
Maryam tace a a shiyake zuwa daukarta kullum kuma yana da kirki sosai
Dagash yace ok daman bakaratun kukeyiba hirarku kukeyi da maza ko
Maryam tajuyo a kidime saboda yanayin da yayi maganar cikin zafin rai
Tace wallahi bahaka bane yaya
Yaya jabeer yana kirki sosai yanaxuwa gaida daddy ma daddy sanshi
Lokacin dayayi ciwo ne daddy yace driver yakaini hargidansu fareeda
Da mukaje yana bacci shine fareeda tace mujira mugaisa
Bayan ya tashine fareeda tasanardashi zuwanmu shine yace tashigo damu ciki
Shine fa mukashiga rahama taga irin TV dakin ka a dakinshi bataganin Abu bata tambayaba tace kai amma TV nan yamata kyau bashida fadi sai tsayi shine abin yaba yaya jabeer dariya yace ai ba TV bane kawai koface na musamman shine yanuna mana yadda akeyi har yabude mana mukagani
Dagash baice komaiba har suka isa cikin school din yaciro kudi yace gashi tayi lunch
Tace ai inada kudi yaya kabarshi kawai ya watsa mata harara dasauri tasa hanu ta karbi kudin motar ya jabeer ce ta tsaya yakawo fareeda
Maryam tayi murmushi ganin fareeda ta iso itama cikin farinciki fara jabawarsu yau
Tawa yayanta sallama tafita tunda yaga tafita yaga tayi gurin motar data shigo yanzu yatsaya yake kallon ikon Allah
Fareeda tafito itama suka rungume juna fareeda tace ai banzata kebace a wannan babbar mota
Maryam tayi murmushi tace Allah sarki yaya nane kinsan nafada miki gidanshi nakoma
Ya jabeer ne yakaraso yayi sallama maryam tayi murmushi tace la yaya kaida kanka harnaji kunya fareeda ce tatsareni da surutu ban je gaishekaba
Jabeer daya tsare maryam da kallo yace karkidamu maryam yakike
Tace lafiya qalau yaya ga yaya na can naga baitafi ba kugaisa
Dagash kuwa yana ganin sun nufo motarshi yafige ta da gudu yabar harabar school din
Maryam tace ya ilahi watakila waya yake yi yasa bai tashiba sai yanzu kuma na tabbatar baiganmu
Ya jabeer yayi murmushi yace karki damu wataran zamu gaisa
Nan suka mishi sallama shima yabasu kudin lunch
***
Haka rayuwa tayi ta tafiya wa maryam cikin gidan yayan nata kafin wani lokaci dagash da maryam sunyi mugun shakuwa
Wanda shi dagash har yana mamakin kanshi sosai
A yaune maryam suke gama zana neco dinsu
Alhamdullila komai yazo mata dasauki Dan maryam akwai kwakwalwa sosai she is very sharp person
Soyyayya kuwa tsakanin rahma da zayyad tayi karfi tun sunayi a boye har anfara ganewa
Haka shafa da Faisal kullum yana makale da waya suna hira sosai yake Allah Allah sudawo
Mummy kuwa shirun da dagash yayi baimata maganar zaizo ba yadameta sosai Dan tasan dai ba banza yakizuwaba
Idan tamishi magana sai yace aiki ne yamishi yawa
Baisan su Aymana sunfada mata komai dayake faruwaba kawai tasamishi idone taga gudun ruwansa
Anty kuwa soyayya sai abinda yakaru tsakaninta Daddy cikin anty yafito daddy yace yana ganin anty bazata komaba anan zatayi haihu bayan haihu sai takoma gida
Anty dai bahaka taso ba tanason ganin yarta farincikinta wato maryam amma kuma bazata iya musu da daddy ba Dan bayan miji Dan uwa take kallon shi
Hajiya zabbau tayi bakincikin wannan hukunci na alhaji sai dai kuma dayake daddy ba akawo mishi wargi yasa tayi shiru
Tana ji tana gani daddy yarakosu airport su suka hau jirgin Nigeria
Mummyn al’amin kuma ta hau girgin libiya
Daddy kuma yakoma gurin anty tunda yagama sallamar iyalai
To daddy asha amarci lafiya
***
*LIBIYA*
NEXT PAGE
YOUR COMMENT IS NEEDED FAN’S
MUCH LOVE TO YOUR NICE COMMENT
*signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:07 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO *masoya Al’amin dagash na group din sis nerjer’at ina alfahari da yadda kuke bin novel din nan daki daki Allah yabar zumunci*
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 3⃣1⃣to3⃣5⃣
Mummyn Al’amin ne tana sauka driver din gidansu yazo yadauketa zuwa gida
Anata murna da zuwan mummy tana zaune kusada hajiyarta
Cikin farinciki hajiyarta ta kalleta tace Aisha ya naganki kekadai ina mijin nawa
Mummy tayi murmushi tace ai nima kaina rabona dashi yau wata biyu kenan yana Nigeria
Hajiya tayi dariya tace a megidan anfara hankali tunda har ya iya wannan lokacin batare da keba
Sai fuskar mom tasauya da tuno abinda matansa suka fada mishi akanshi tsoronta kar talakawar nan suwa Dan ta kwalliya daya illa Dan ita harcikin ranta batason talaka
Hajiyar mummy tafara magana tace lafiya kuwa Aisha
Mummy tace lafiya kalau ya su yayane banga kowa ba
Ina hajiya mami kuma naga kaman bata nan
Hajiyar mummyn tayi murmushi tace kin tambayi kowa baki tambayi
Imam ba mummy tace ai bangama tambayar ba hajiya kuma kozan manta da kowa bazan manta da yaya imam ba
Wai hajiya har yanzu yaya imam yaki yayi aure
Hajiyar mummy tace toyazamuyi da matsalar imam
Yabi duk ya takura kanshi yaki walwala aikin dayake fitama Dan dole ne
Kinsan Allah Aisha rabon da muga dariyar imam agidan namanta lokacin nifa ganinakeyi kaman yarinyar dayake fadi ba mutumbace aljanace
Mummy tace gaskiya abin kam Sai addua Allah yakawo mana mafita
Kuma fa duk inda matar nan take a yanzu dai tayi aure kusan shekaru nawa yanzu shatara fa kenan 19 years
Hajiyar mummy tace nima shinagani fa aisha amma tunda kinzo za a zauna sosai ayi zama akanshi
Nagaji da zaman shi ahaka
Mummy tace gaskiya kam Sai anyi dagske Abu saikace shafan aljanu
Can bayan sallar isha yaya nura yashigo
Alhaji nura shine babban yayar su mummy ne yana da mata daya hajiya mami da yaransu
Sai mebinsa alhaji Ahmed Wanda ake kiransa da imam shidai har yanzu bashida mata
Kuma akalla yanzu yakai kusan shekaru ‘arbain da tara zuwa hamsin ma
Yayi rayuwa a Nigeria kafin Daga baya yadawo kasarsa Sai dai tunbayan dawowarsa da shekara biyu yake cikin tashin hankali kuma akan mace
Wanda koma menene zamuji anan gaba
Sai mummy itace kebinsa sunshaku da mummy sosai yana matukar jida ita sosai duk cikin yan uwansa kowa yasan shakuwar mummy da yayanta imam
Sai kuma kannen mummy biyu mata Wanda duk suna aure a nan libiyane
Wannan kenan
Alhaji nura yace a a barka da zuwan ‘yan Nigeria ina Dan nawa kuma Aisha mummy tayi murmushi tagaida wanta sannan tace nabarshi a Nigeria nima Daga saudiya nakaraso nan
Alhaji nurace kwarai kuwa kinfada min toya hanya yamutan Nigeria
Mummy tace kowa lafiya hajiya mami ta ce amma dai wannan karon zaki Dan kwana mana biyu mummyn al’amin
Mummy tayi murmushi tace Kai ai sati daya zanyi zankoma amma insha Allah zanzo na huta agida nima kuma tare zamuzo da Son shima yazo yazauna cikin dangina
Duk akayi dariya gaba daya
Alhaji imam yayi sallama yashigo falon ganin mummy yadan saki fara kadan abinda yake mishi wuyar yi kenan
Yace my sis daman kina tafe shine baki sanar daniba mummy tayi murmushi tace mamaki nakeson nabaka my brother
Ya karaso yazauna kurar dayake suka shiga gaisawa
Ta tambeshi aiki ya amsa da alhamdulla ina ‘Dana nakaina
Kodayake hafin nashigo gida ma saida mukayi waya dashi amma baisanar dani zuwankiba
Mummy tace ai zaiyi tunanin kasani ne
Nan hira tabarke dare yayi sosai Alhaji imam yayi bangarensa
Ya kwanta bayan yagama duk wani al’ada nashi amma fa Aikin tunanin yacigaba dayi
Yana cewa kigarfarceni maryam ina zanganki Dan na nemi gafarki Allah yanuna ranar dazanganki maryam nayi nadamar abinda na aikata miki yashare hawaye masu dumi dake ga garowa kan fuskarshi
Can wata zuciyar tace duk inda maryam take yanzu dai atayi aure
Wani zuciyar tace kai ina maryam tawace danni aka halliceta bazan iya rayuwa batare da maryam tabbas Sai dai nakoma ga Allah batare da sake yin aure ba
Idan har bansamekiba maryam
Tashi yayi yadauro auwala yayi ta sallah yana Neman Allah yafiyar abinda ya aikata
Alhaji imam shahararren mekudine a kasar libiya sosai arzikinsa yake bunkasa tun bayan rasuwar mahaifin shiyagajeshi sosai Dan kasuwanci yakeyi sosai yafi yayanshi alhaji nura kudi nesa bakusaba
Washagri kuwa suka hada meeting sosai meeting yadau zafi Dan bayadda basuyida alhaji imam akan yasamu mata ayimusu aure zairage mishi matsalar dake damunshi
Yan uwanshi sunfi shi hujja Dan haka yanemi alfarmar abashi alfarmar shekara daya idan baisami wacce yake nema a shekara dayaba yamusu alkawarin zaiyi aure
Ganin bayadda suka iya dashi yasa suka amince akancewa nan da shekara daya ai kaman yaune gurin ubangiji
Alhaji imam ya kudiri niyar komawa Nigeria yaje yayita bincike akan maryam ko Allah zaisa adace
***
Nigeria
Dagash ne zaune kan resting chair dinshi yana aiki a computarshi
Maryam tashigo cikin duguwar hijabinta tace sannu da aiki yaya yace yauwa batare da yakalletaba
Tace yaya Dan Allah inason zanje gidansu rahma Daga nan zamuje gidansu fareeda
Ya watsamata harara yace bazakijeba
Zatayi magana yadaga mata hanu ta tashi jiki bakwari tafito
Tana fitowa shafa’atu na sallama maryam taji dadin ganin shafa’atu sosai tace La anty ashe kina hanya
Shafa’atu tace kinyi mamaki ko Kinga jiya nabar nan yau kuma nadawoko
Maryam tayi murmushi tace a a anty nimurna ma nayi wallahi saboda naji dadin hirar mu najiya
Shafa’atu tayi murmushi ta harareta tace to yau zuwan banaki bane my hubby ne zaizo muhadu a nan
Yafi sakewa anan akan can gida
Bata karasa maganarba ta makale saboda dagash hango can bayan maryam ya folding hannayensa yana jinta
Maryam dabatasan meshafa tagani ba tayi murmushi tace wallahi anty na soyayyarku da yaya Faisal yana burgeni gaskiya kunyi dace da juna
Ganin shafa’atu takasa magana yasa maryam juyawa tankalli inda shafa’atu ke kallo itama ta tsorata sosai
Yace kuna kanananku daku kunsan soyayya ko ke shafa bakiji kunya ba kizauna da wannan yarinyar wai kina mata maganar saurayinko metasani
Kekanki mekikasani bare ita da secondary school dinma yanzu tagama
Maryam ta turo baki tana kunkuni
Shafa’atu dai batace komaiba Sai kayi hakuri yaya take fada
Yace ke baby biyoni yajuya yakoma falonshi
Shafa’atu kanta yadaure tarasa wacece babyn gani tayi maryam tana Dan dire direnta da kafa tana turo bakin tayi hanyar dakin yayan nata
Shafa’atu kusan suman tsaye tayi saboda ganin bakon lamari Dan ko a mafarki bazatayi tunanin yayan nasu yana da sauki hakaba
Wai baby to kodai daman haka sunanta yake
Tayi murmushi tace ikon Allah tana kan tunaninta taji anyi tafi da hanu firgit tafigita
Sai dai ganin me tafin yasata murmushi Faisal tagani
Yace matsoraciya harkin tsorata tayi murmushi ta ai dole ina gidan boss ne fa suka yi dariya gaba dayansu
Dagash kuwa yana zaune yana aikin gabanshi maryam hartagaji dazaman jiranshi
Sai daya gama komai kafin yajuyo yace wayo shafa’atu suna burgeki ko
Maryam ta turo baki tace nifa bance ba
Yace mekikace tace bakomai yace nayi karya kenan ko tace nidai bance kayi karya ba
Yace wato bakyason cigaba da karatu ko kinfison soyayya ko ana hure miki kunne
Maryam tace kodaya ni insha Allah saina cika burina nazama abinda nakeso nazama a rayuwa kafin nayi aure
Ya kalleta da mamaki yace aure wai ke harkinsan Kalmar aure baby
Maryam tace bansaniba amma dai hakan nacewa yaya jabeer yayi hakuri bazan iya auransaba har sai gama karatu
Kuma yanzu yace zaijirani dagash yayi saurin Daga mata yace enough baby
Oya get out of my room stupid girl
Maryam ta kalleshi ta rau rau da ido aikuwa tafashe da kuka abinta
Mamakin kukan nata yakeyi yace lafiya kike min kuka
Cikin murya me sanyi da shagwaba tace bakaibane ka tsoratani
Dagash yace God help me yadafe kai
Yatashi ya haura samanshi itakuwa maryam nan tacigaba da kukanta
Zuwa yayi wanka yafada yafito cikin kananun kayansa
Ya ganta tana gun daya barta yace baby haryanzu oya jeki dauko mayafi kizo kirakani
Maryam tayi mugun mamaki Dan baitaba Neman rakiyarta ba sai yau amma sai boye mamakinta
Tatashi batare da ta kalleshiba tayi dakinta wanka tashiga tafito ta zura doguwar Riga abinta ta haugado Dan bacci tariga tasaba da baccin rana
Dagash kuwa yayi tajira kozata fito amma shiru kakeji wai malam yaci shirwa
Shigowar Faisal da shafa’atu ne yadawo da shi daga tunaninshi
Ya kalli shafa yace ke kiramin yarinyar nan
Shafa’atu tayi kofar maryam tashiga da sallama taga tana ta risgar baccinta takure AC din dakin
Shafa’atu murmushi tayi tace kai wannan yarinyar akwai kyau ita bacci ma kyau yake mata
Fita tayi abinta tace yaya bacci take
Cikin mamaki yace bacci fa kikace tace a bacci
Yace jeki taso ta batayi musuba takoma
Faisal yakalli dagash yace babban yaya yakamn kana bawa matana wahala ne haba Dan Allah kabarta haka ai zaryar tayi yawa
Dagash ya watsa mai harara yace Dan iska ka wani nanikewa yarinya karama kazama kaman soko
Faisal yayi murmushi yashafa gemunsa yace ai nadade dazama sokonta tuntuni
Kaga kuwa kobakomai dole ta kalleta a matsayin abokin mijin ta kaikuma ka kalleta a matsayin matar abokinka
Bawani batun wada kanwa sai anzo gida
Takaici Yakama dagash ya dauki trowing pillow ya wullawa Faisal
Faisal kuwa yasan yagama kular da dagash cikin tsanin dariya yakasa magana yazauna kawai yanacigaba da dariyarsa
Itakuwa shafa’atu suna drama da maryam ne maryam tace alamfur kanta naciwo shafa tayi murmushi tace kitashi muje kifada naga kedin tadabance a gurinshi zaijiki
Maryam tazaro ido tace wa ni caf Dan bakiga tsawar dazu yadaka minbane
Nan dai shafa’atu ta rarasheta suka
Maryam dake rataye dankwalin dohuwar rigar dake jikin ta
Tazauna kasan carpet tace yaya Faisal ina wuni suka gaisa
Maryam ta kalli dagash tace gani yaya baikulataba yacigaba da danna wayarsa
Sai dayaga dama kafin yace menace kiyi tace kayi hakuri namanta
Yace ok tashi kije kishare compound din gidan kaf a Garden area kije duk kigoge kujeru da komai nagurin
Maryam tace to ta tashi tayi hanyar waje yabita da kallo cike da mamaki shifa jira yake tabashi hakuri
amma saiyaga ta nufi aikin dayasata
Hada ido sukayi Faisal yaga alamun dariya yakesonyi
Cikin haushi yace Faisal dauki budurwarka or what ever kubar min gida
Inkuma kaki zakasamu kafarta akarye
Faisal yarike kunne yace afuwan muntafi karka illata min mata Dan tafi matanka kyau
Shafa’atu dama tana waje can gurin maryam yace Honey zo inkaiki gida kinji
Inkika biye maryam da dagash zaki kwana dukansu taurin Kaine dasu
Duk yadda zakice tabada hakuri bazata bayarba yakarasa maganar yana dariya
Shafa’atu tace kuma wallahi hakuri kawai zatabashi zai barta
Maryam tayi murmushi tace wai Dan badama yaya yasa kanwarsa aiki saikuyita tunanin lafinayi
Kodaya ba abinda nayi kawai dai yayi niyyar sani aiki ne
Takarasa maganar tana murmushi
Faisal yace wa shafa’atu kinko honey
Shafa’atu tace naji aidaman nasan halin kayana
Maryam dai murmushi tayi abinta tacigaba da abinda akasata
Dagash ne daga can samanshi yana kallon maryam a wahale take aikin
Cikin takaici dagash ya zago saijitayi kawai an damki kunnenta
Cikin shagwaba tace yaya zafi wallahi mena maka kayi hakuri bazan sakeba
Yana janta yace ok saikinga za a taba lafiyar jikinki zakibada hakuri ko
Tace kayi hakuri bazan sakeba
Har cikin dakinta yakaita yace change your slipas
Ta turo baki tadauki plashoe tasaka yasake kama kunnenta har mota da kanshi yabude motar yasata ya kullo
Ba maryam ba harta security dinsa na gidan sun jinjina al’amarin nan
Saboda duk yadda kuke tunanin dagash yawuce nan akan zafin kai dajinkai
Saigashi yau dakanshi yabude wa mace kofa
Sundade suna mamaki
Shikuwa dagash ba abinda yadameshi da kowa abinda yagadama yakeyi
Maryam kuwa ta rike kunnanta tace wallahi rikonka dazafi
Ya harareta yace oya tied your head tace a a yaya aidan kwalin karamine kabarni na dauko babba
Yace roll it as I said dasauri maryam tayi Rollin Dan karamin dankwalin doguwar rigar a akanta
Itafa wannan kayan manyan mayafai take samusu saboda yadda suke bin jikinta
Ita daya barta ma kawai tayafa akan zaifi mata amma wannan rolling ita duk surar jikin a waje
Ta turo baki yana tafiya haka kawai yake jin nishadi
Sai daya farazuwa dagash shopping complex
Yashiga batare da yace tafito ba yana shiga kuwa ma’aikatan sukayi ta kawo gaisuwa sai dai daga hanu kawai yake musu
Yabada umarnin a kawo ice cream masu kyau yadan na wayarsa sakamon ganin sunan sweet mom dayagani
Yace mummy wai yaushe zaki dawo nayi missing dinki
Mummy tayi murmushi daga bangarenta tace to sarkin korafi gani air Port dinka nayi landing
Cikin murna yace waw dagaske tace kaci danku karya zanma
Cikin dariya yace am sorry mom gani nan zuwa karshiga kowani mota
Mummy tace na nawa kuma sunbada mota akaini gida
Dagash yace ok ganinan zuwa gidan
Yakashe suka kawo mishi ice cream din suka wuce dashi mota
Ya bisu a baya nan suka bude mai yashiga ya tada motar
Yadauko ice cream din dasuka saka a kurar baya ya ajiye kan cinyar maryam
Tabude farinciki yaka mata Dan tana matukar son vanilla ice cream irin Wanda yaya jabeer yake kawo musu school ne kullum sai yakai musu
Cikin murna tace yaya nagode sosai batare da takalleshiba tabude abinta tafara sha
Ganin bagidanshi suka nufa yasa takalleshi tace yaya ina kuma zamu baikulataba
Sai gani tayi sunyi hanyar gidan daddy
Suna isa masu get man yabude musu kofa
Dai dai lokacin mummy mata fito daga motar da aka wota
Dagash yafito da sauri ya rungume mummyn shi saboda sunyi missing din juna
Tace kai Son anya kuwa kayi missing mom dinka kuwa
Yace meyasa kika ce haka mom tace yadda kayi kyau kayi fresh mana
Murmushi kawai dagash yayi
Maryam dake ganin uwa da danta tafito daga motar ta durkusa harkasa tace sannu da dawowa mummy
Mummy cikin mamaki ta kalli dagash shima yakalleta
Tsaki taja tayi hanyar cikin gida dagash yayi bayanta
Maryam cikin mota takoma abinta
Next page
Your comment is needed
Fans
More comment more typing
Voted & share
*Signed by ummu afan*💻
[15/07, 1:09 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO ummu afan fans group Allah yabar zumunci ina jin dadin comment dinku over wallahi Allah yabar zumunci ❤❤❤❤❤❤❤❤❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 4🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more 🤔much love to your love and care
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 3⃣6⃣to4⃣0⃣
Al’amin yabi mummy har part dinta yace meyafaru ne mom
Mummy ta mishi kallon banza tace son Ashe dagaske ne abinda ake fada min akanka
Yadda suka gama da mahaifinka kaima sukeson gamamin dakai
Dagash yace am sorry mom ban fahimci mekike nufiba
Nan mummy tace me yarinyar takeyi a motarka
Dagash ya dafa kai yace God help me
Haba mom kidaina bin maganganun ummy fa
Yarinyar nan amana dad yabani kuma am very sure ina riketa kamar yadda yace
Kuma kema ina son kirage tsanarsu a ranki saboda rayuwa
Cike da mamaki mom take kallon dagash tace son yau Kaine da min wa’azi
Tadaga hanu tace Allah nagode maka da kanuna min wannan rana
Ta dafa shi tace nabari son amma ina kamin alkawari ba abinda zaishiga tsakaninnka da wannan yar matsiyatar
Dagash yace haba mummy bazaki daina bako tace am sorry son
Da wannan yarinyar amaryar dad dinka
Murmushi yayi ya kamo hanun mummy suka zauna kan bed yace haba mummy keda kanki zakibada shaidar danki kananun yara basa gabana
Kuma namiki alkawarin da zaran dad yadawo zan dawo da ita nan
Ina bata kulawa ne saboda my dad requested
Mummy tayi murmushi hankalinta ya kwanta da jin maganganun son din nata
Tace shikenan my son nayarda dakai
Dagash yace that’s my mom
Yace to yanzu dai me wannan tsohuwar tabayar akawo min
Mum tayi murmushi tace sai kakirata katambayeta kunfi kusa
Dagash yace kedai mum kifadi gaskiya idan bata bada komai akawo min yanzu namata saki talatin tawaya
Mummy tayi murmushi tace a a to maida wukar ai sako sosai ma tabayar abaka
Yace Allah yasota
Dagash yace mummy ya my dad imam
Mummy tace yana nan ai yace kuna gaisawa
Yaya nurane baka kiransa sosai
Dagash yace ai shidinne number dinsa baicika shiga
Nan sukayi ta hira da Mum
Sai kusan karfe shida saura yafarga da yar mutane a mota
aikuwa yawa mom sallama
aikuwa abin yaba mom mamaki sosai da baisa mata rigimar abinci ba
Tace to Allah yasa dai bawani abinsuka sakawa danta a abincinsu ba inbaka ba ai abindubawane ace tun tasowarshi baitaba cin abincin kowaba sai nata
Tashi daya ace yafara cin na yarinya karama abin yabani mamaki sosai
Mummy kenan maganar zuciya take tayi itakadai
Dagash yaga maryam bata mota harzai koma ciki yadubota sai ya hangota gurin sweeming pool tasaka kafarta a ruwa tana waya abinta
Cike da mamaki ya laluba wayarsa yaga baya taredashi ya tabbatar wayarsace
Tsayawa yayi yakasa kunne yaji dawa take wayar
Sai yafahimci da maman take wayar
Sai data gama ta ankara da mutum agun Ashe
Yace tashi mutafi gida batayi musu ba tabishi suka dau hanya
Nazeefa dake tsaye daga inda take tace to kodai soyayya suke da yaya sai kuma wata zuciyar tace kai mezaiyi da wannan karamar yarinyar
Tsaki taja takoma ciki abinta
***
Yau jumma’atu babbar rana Wanda yayi sati daya da dawowar mummy
Shafa’atu da maryam zaune a falon tare da matan gidan kowacce tana abinda ke gabanta
Shafa’atu da maryam dai kallon sukeyi abinsu kowacce tayi kyau kamar asaceta
Tsabanin matan gidan da kullum cikin English wear suke su aganin su hakan yana faranta ran dagash tunda shima baya mu’amala da manyan kaya
Maryam kuwa sanye take cikin atampa super Holland Riga da skirt Wanda yayi kaman angwada ta cas ajikinta komai ya zauna mata tayi dauri mai kyau abinta
Shafa’atu kuma tana sanye ne da Arabian dress sunmata kyau sosai
Kowa yayi nisa kan abin dayakeyi
Dagash ne yafito cikin shirinsa na kanun kaya as usual dai
Tunda ya doro ido kan maryam yaga tabalain tafiya dashi kai wannan yarinyar duk kayan data saka saisun mata kyau kamar wata aljana
Ya dade a tsaye basu saniba suhaila ce ta Ankara dashi taga maryam ya kura wa ido kishi yakamata
Gashi badama tayi magana
Shafa’atu tace sannu da fitowa yaya maryam ma tajuya danufin tagaisheshi taganshi yayi cikin shigarshi dayasaba
Ta turo baki ta kalleshi tace haba yayana yaufa Friday ne
Yatsare ta da ido Dan bai fahimci abinda take nufiba
Tace Dan Allah kacanja kayan nan kasa manya shafa’atu cikin tsananin tsoro tadinga tabo maryam akan tayi shiru kar tajawa kan ta
Maryam ta lura da abinda shafa’atu take nufi hakan baisa tayi shiruba saida ta dire a point dinta
Dagash murmushi yasake yace baby wadan nan basa min kyaune maryam tace kodaya ai nasan danka lura suna maka kyaune yasa kakason sasu
Murmushi yayi Dan kadan Wanda yabawa dimple dinshi daman lotsawa
Yace oya tashi kije kizabo min Wanda kikeso nasa
Maryam ta tashi da murna tawuce part dinshi
Ba su suhaila ba hatta shafa’atu saidatayi suman zaune saboda tsananin mamakin wannan al’amari ko a amafarki bata taba tunanin yayanta zaibi ra’ayin daba nashiba
Saboda ba yadda daddy da mummy basuyiba akan yadinga saka manyan kaya yaki sai ranar sallah shima yana dawowa daga masallaci zaicire ya ajiye shikenan
Aymana tafashe da kuka ta tashi tadauki key din motarta tayi hanyar gidansu
Suhaila kuwa takaici bakin ciki ba abinda bai hadu yamata yawaba
Dagash kuwa tunda maryam tawuce dauko mai kayan dazaicanza yake waya baibi takansu ba balle yasan halin da suke ciki
Maryam kuwa tafito dawata haddadiyar shadda harda babbar rigarta da hula da alamu dai ma baitaba sawa ba
Ya kalleta ya kalli kayan yace baby wannan ai kin hadani da wahala
Maryam ta zumburo baki tace gaskiya suzaka saka yaya
Murmushi yayi yakarba yakoma ciki
Maryam kuwa tadawo tazauna a inda ta tashi shafa’atu ta tsareta da ido
Maryam tace kai anty shafa’atu wannan kallon haka saikace kinsamu yaya Faisal
Shafa’atu tayi murmushi tace ai al’amarin naku ne keda yaya abin al’ajabi
Maryam bayasa Mayan kayafa sai ranar sallah amma kiga abin mamaki wallahi yau inbishi inga yadda su mummy dama mutanansa zasu dauki al’amarin
Maryam batace komaiba tayi murmushi tace anty kenan
Dagash ne yafito cikin kayansa da maryam tabashi
Kai masha Dan gaskiya Al’amin dagash dayasan irin kyau da tsari da manyan kayan nan suka mishi dayacigaba sasu
Maryam tace kai yaya na wallahi kafito wallahi Dan da daurin aure zaka ba Wanda zaikalli angon kaizaka koma abin kallo
Tace saura hular yasaka akansa saboda baisaba ba bai iya saka hularbama
Maryam tace yayana barin gyara maka
Shafa’atu tayi saurin daukar wayarta tabude camera
Dai dai lokacin da dagash yadan sunkuyo saboda maryam tsamu saukin samasa shafa’atu tadauka kai baramin kyau yayi ba hoton saikace irin free wedding pictures din nan
Sai kuma lokacin data saka din yayi murmushi yana kallon itakuma irin tana so tayi dariyar nan bata so hada ido
Tarike rike hancinta tana dariya a hankali
Kai gaskiya hotunan bakarya sunyi kyau sosai
Guda biyu kawai tasamu damar dauka tayi sauri maida kanta TV gudun karyaganta
Suhaila ta tashi itama tazari mayafi tayi gidansu
Kai kara
Dagash yatafi masallaci abinshi
Yana fita shafa’atu ta tashi ta dafa kafadun maryam tace maryam Dan Allah kifada min gaskiya
Kuna soyayya da yaya na ko
Maryam jitayi maganar yamata girma ina ita ina wannan basarake mutumin dahar zatayi tunanin soyayya suke
Maryam ta kalli shafa’atu tace anty mekikqa gani yasa kika fadi haka
Nan shafa’atu ta mata bayani
Maryam tace anty shafa’atu wallahi babu soyayya tsakanin Nina da yaya
Yaya yana daukana ne kamar yadda yake daukarku
Kuma batun saboda da kike magana zaiya yuwuwa zama dana yi agidan nan ne
Shafa’atu tayi murmushi ganin yadda maryam duk tabi ta rude
Tace shikenan maryam intayi wari maji
Amma fa ko ahaka kuka tsaya kin yaki wadan nan matan nasa masu siffar mazan shashai
Maryam batace komai ba sai yanzu talura da basa falon
Tace ina su antyn suke shafa’atu tayi murmushi tace duk sunyi waje cikin fushi
Maryam tace nashiga uku
Wallahi bada wata niyar nasa yaya yacanja kaya ba Allah yasa badan haka sukaji haushiba
Shafa’atu tayi murmushi tace kai amma kema akwai yarinta sosai maryam agunki
Inbahaka ba aikema kinajin maganar nan kinsan saboda abinda kika wanda suyakamata suyi amma basu da tunanin hakan aini kina mugun burgeni shiyasa kikaga na nace miki ina koyan wasu kyawawan halayenkine maryam
Maryam dai bataji dadin abinba
***
Daddy yakira wayar dagash alokacin yana motane zuwa gida daga airport
Dagash cikin murna yace dad yanaga number Nigeria
Dad yayi murmushi yace ai ina mota ma zuwa gida nacewa mummynka kartafada maka surprise dinne
Kaga yanzu masallaci zanwuce tunda lokacin juma’a yayi saikazo
Dagash yaji dadin dawowar daddy sai dai yana adduar Allah yasa kar dadddy yace maryam takoma gida
Tunda mamanta tadawo haka kawai yaji yadamu
Ana idar da sallah dadddy ya wuce gidansa yasamu an yi komai Dan tarbarshi
Mummy tasha kwalliya da lapaya saikace wata balarabiya tayi kyau sosai
Hajiya zabbau ma ba laifi tayi kyau da ita saidai batakama kafar uwargida sarautar mata ba mummy
an zazzauna sai dai abinda bai wa daddy dadiba shine ba Wanda yatambayi matarshi lalle ba karamin tsana sukawa maryam ba
Daddy yadauki waya yakira dagash yace kataho min da ‘yata naganta
Yakashe wayar su afnan da nazeefa duk suma suna zaune kan dining din ana shirin cin abincin gaba daya
Shafa’atu tashigo dawowarta kenan daga gidan Dagash tace la sannu da zuwa daddy ya amsa yauwa shafa’atu tace dady ina anty kobatare kukazoba
Daddy yaji dadin tambayar shafa’atu yace tana can nima nazo nadubakune na koma yar albarka
Shafa’atu tace Allah sarki antyna barinzo nakirata mugaisa
Sallmar dagash yasa kowa yamaida hankalinsa kanshi
Tabbas dai dagash ne a fuska amma banda jikin
Daddy da mummy suka kalli juna cikin tsananin mamakin son yau shine da manyan kaya
Dagash murmushi yayi yaja kujerar gefen daddy da mummy
Yazauna shafa’atu dai ta kunshe dariya daman za arina wai ansaci zanin mahaukaciya
Shigowar maryam ne cikin falon yasa itama suka maida kallonsu kanta
Haka kawai daddy yaga dacewar Dagash da maryam shiyasa yayi wani murmushin manya
Dagash yace duk kunsamin ido kufadi abinda yake cikinku mana kafin dad yayi magana
Maryam tadurkusa harkasa tanagaida daddy tare da tambayar mamanta
Daddy yayi yayi maryam tazauna kan dining taci abinci taredasu taki
Shafa’atu ta sauko kasa suka zauna kan carpet
Dad yace wai mekefaruwane son you are totally change
Tell me the secret my Son
Mummy tace ai yanzu al’amarin son abin tsorone
Hajiya zabbau tasaka tsalam tace to ai dole yacanza tunda anbashi abinda akabawa mahaifinsa
Dad zaiyi magana Dagash yarufe mishi baki
Dagash yace daddy aini aganina ba abin mamakibane tunda watanku biyu saudiya kaida mummyna kuna min addua
Kunga Dan kundawo kunga canji ai baikamata kuyi mamakiba
Daddy yace hakane son nafi kowa murnar kasancewarka a haka my son
Dagash yayi murmushi sukayi ido biyu da maryam yasakar mata murmushi ta sunkuyar dakanta kasa
***
Aymana da mummynta zaune gaban kasurgumin boka
Suna fada mishi matsalar su yakece da dariya yace mekukeso a muku akanshi
Mummyn Aymana tace somuke yazama sai abinda tace dashi zaiyi ta mallakeshi kawai tako ta ina ko iyayensa karyaji maganarsu sai namu boka yakece dariya yace angama
Zanbaki magani kije kiyi wanka dashi kitabbatar ya kusance ki bayan kinyi wanka da wannan maganin duk yadda zakiyi kiyi ya kusanceki bayan kinyi wankan idan bahakaba akwai matsala
Nan sukabada kudi sukayi godiya suka dawo gida
Dagash kuwa dayamma yasamu wani kiran gaggawa daga America suna da meeting
Ya kalli daddy yamishi bayani daddy yace sai katashi kaje kashirya bara nasa amaka booking kona night flight ne ko Dagash yace ok to dad dama suna lambun gidan ne shida dad dinsa
Next page
Your comment is needed fans
Ina alfahari daku over wallahi
Vote & share
*Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:09 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS SIS DUMMY’S GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN YADDA KIKE YI A GROUP DINKI KEEP IT UP ❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more 🤔much love to your love and care
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
1⃣to4⃣5⃣
DAGASH na isa gida yakira maryam yace tahada mai kaya kala biyar
Tace yaya tafiya zakayi yace a tace yau yadaga mata kai kawai yazauna yana dannawa
Maryam ta zazzaba mishi kayan tsab tagama komai
Yace yauwa good girl tayi murmushi tace to Allah ya kiyaye hanya yace amin nagode baby
Sai can kuma kaman me aljanu ya danki kunnanta yace karkifita koina
Cikin shagwaba tace wash yaya dazafi yace ai daman zafin nakeson ya miki saboda kar kisaba maganata
Yasaketa bayan yagama mata warning
Har gurin mota tarakashi
Sai alokacin yatuna da mutanen gidan yadauki wayarsa rana tafarko kenan daya taba kiransu
Nan da nan ya shaida musu zaiyi tafiya na sati
Zasuji alert ta accounts dinsu
Aymana da suhaila suka dawo gida
Itadai suhaila basu je Ga bokaba
Sai munafurci da aka koya mata yadda zatayi ta kori maryam agidan
Kwanan dagash uku datafiya
Maryam nadakinta bayan tagama komai ta kwanta abinta
Dagash yayi diran bazata karfe Tara nadare yadawo
Suhaila daman tana gida tace yau can zata kwana
Aymana ce kawai tayi murnar dawowarsa ganin zata samu daman aiwatar da aikinta
Nan tawage bakin tana mishi sannu da dazuwa bai ki amsawaba ganin Dan sakin fuska sai taji dadi cikin yanga tabishi zuwa part dinsa tana yanga
Yana shiga bedroom din shi yafada wanka
Aymana tayi saurin dauko swan water a fridge tabude ta wurga desire tablets wato maganin kara karfin sha’awa sosai
Wanda idan har mutum yasha maganin tofa idan baisamu maceba
Akwai matsala dan sai yayi karamin hauka sosai maganin yanada karfi
Dan tasan halin wulakancinsa sai yajuya mata baya yayi baccinsa shiyasa tayi maganinsa da wannan maganin
Dagash nafitowa aymana tace sannu yaya nan ma ya amsa mata yashirya cikin kayan bacci
Zai kwanta aymana tace dauki robar ruwan ta siyaya mishi tace Ga ruwa yaya
Yakarba Dan yana bukatar ruwan sanyi sosai yasha har yabata kofin takara mai
Tace barinje nayi wanka nadawo
Baice mata komaiba saboda wani bacci dayakeji Ga gajiyar daya kwaso nan da nan bacci yadaukeshi
Aymana ba inda bata duba ba amma ba maganin data karbo daga gidan boka
Hankalin aymana yatashi tadauki waya takira mummy dinta amma bai shigaba
Tace aikuwa yazama dole naje gida yanzu inbahakaba ai akwai matsala
Ta tashi tadauki key din motarta Dan taje gidan
Tadauko tana da tabbacin a jakar mummy tabari
Taduba agogo karfe goma na dare
Megadi ma saidaya tambayeta hajiya lafiya kuwa
Ta harareshi tace bansaniba
Tayi waje abinta fuuuuu gudu take sosai
Tana danyi nisa kuwa yansanda suka tareta
Dagash cikin dare yaji kaman ana mintsinin sa yatashi aikuwa ba abinda yake bukata sai matanshi
Mika yayi sosai yatashi kaman wani mahaukaci yayi dakin aymana amma bata nan yayi dakin suhaila itakam ma a kulle a lamun bata nan
Yadauki wayarsa yakira Vicky ina itama wai bata dawoba daman dazai tafi America itama suka wuce Lagos da saurayinta
Ina hankalinsa yafara barin jikinsa idan baibiya bukatarsaba zai iya hauka
Tashi yayi cikin tashin hankali yanufi dakin maryam
Ya na shiga ya kunna hasken dakin maryam yaganta kunce da alamun tana jin dadin baccinta sosai
Yace kiyi hakuri baby I can’t control my self
Komawa dakinsa yayi fesa turaren dayake da tabbacin maryam bata sanshi da wannan turaren ba
Yafito jiki narawa ya turo kofar dakin maryam yasake kunnan wuta da alamu akwai abinda yake nema can yaga dankwalinta
Yayi saurin dauka ya kashe wutar dakin gaba daya duhu sosai ba yadda za ayi kaga Wanda kedakin
Ya haugadon yasa Dan kwalin dai dai bakin maryam ya daure
Jin ana daure mata baki kaman a mafarki yasa tabude ido ba ba halin ihu
Sosai sukafara fada da maryam
Sai dai ina karfi badayaba nan da nan yasamu daman cire mata komai najikin ta
Jikinshi na rawa saboda bakon al’amarin dabai taba tsintar kanshi aciki ba
Maryam tun tana kuka tana yakarsa da hanunta yasamu ma yadamke hanunta
Allah yabashi ikon maida maryam babbar mace wani ihu tasa wanda baya fita
Tashidaya kuma tayi shiru Ashe suma tayi shikuwa dagash ina baisan abinda kefaruwaba saboda yafita a hayyacinsa akan ni’imar da Allah ya hurewa maryam
Saida hankalinsa yadawo jikin sa jin bata motsi yasa hankalisa yatashi Dan ya tabbatar ba numfashi ajikinta
Yace nashiga uku nakashe musu yar mutane
Dasauri yadauko ruwa yayyafa mata aikuwa ta farfado dawani mahaukacin ihu tana kuka mai cinrai
Yaso ya taimaka mata amma ba halin hakan haka yayi saurin komawa part dinsa
Yana shiga bedroom dinsa hasken dakin shi ya haska kashi ganin jini ajikinsa yace oh my God baby kiyafemin
Yakama ta nakasance dake a wannan lokaci amma hakan bazai yuwu ba saboda bazaso kisan Nina keta miki budurcinkiba
Wai meyasameshi meyasa ya aikata wa innocent girl haka wannan aikin
Shiba giya yashaba balle yace a buge yaje dasanin sa yaje gareta
Sosai ya damu akan abinda ya aikata wa maryam ko a wani hali take oho
Allah yabaki lafiya baby na Allah yamiki albarka kiyafemin
I can’t control my self that’s why
Wurin fridge yanufa danufin daukar ruwa daga can gefe yaga gidan magani yadauka kuwa yagani
Tabbas wannan maganin Aymana tasamishi a ruwa
Da badan bayason asiranshi ya tonu ba da zata raina kanta sai ya wulakanta mishi rayuwa
To waima meye asalin dalilin daya sa tasamishi wannan abun bayan tasan bazama zatayi agidan ba
Yace Allah ya isa tsakanina dake Aymana dole zan miki hukunci dai dai da abinda kikasa na aikata wa yar mutane
Shiryawa yayi cikin daren yabar gidan gidanshi na G R A yatafi yaje ya kwanta amma bacci ya gagareshi sosai yake tunanin kasancewar shi da maryam
Jiyayi kaman duk su aymana su suhaila harma da Vicky duk yaji azuciyarshi cewan kaman da maza yakasance kwatata bawacce ta kamo kafar maryam
Ashe manyan matan ma suna sukatara baiwa da ni’ima yana tare da babyn sa
****
Maryam kuwa tayi kuka kaman ranta zaifita ajikinta taga mummunar kaddara
Ancuceta acuci rayuwarta yanzu mezatacewa antynta mezatace wa yayan ta
Sai da akaga ba yayanta za shigo mata cikin dare
Tace ya Allah kadauki raina kar antyna taga wannan mummunar kaddarar daya afka mata
Idonta ya kumbura sosai gashi ta kasa tashi duk yadda takai tamotsa azaba ne yake damunta
Dakyar dai ta tashi tayi wanka tagyara jikinta amma fa zazzabi mezafi yarufeta amma haka tayi saurin cire bedsheet din gadon Dan ya baci takai bathroom haka wanke dakyar Dan gudun tunuwar asirinta idan tabarshi yasa ta lallba ta wanke
Ko shimfida wani batayiba haka ta kwanta taja bargo harkanta tana rawar sanyin
Sosai zazzabi ya cafketa har asuba idonta biyu dakyar ta tashi tayi sallah takoma gado bacci mekarfi ya dauketa
Washagari
****
Shafa’atu na tashiryawa abinta Dan tana son zuwa gidan yayan nata wajen maryam
Hajiya zabbau tace shasha kawai kedai kullum a hanyar zuwa gurin wannan matsiyaciyar yarinyar nan
Nazeefa tace ai su riga sunshenyeta sai dai addua kuma
Afnan tace ai wallahi kekam shafa’atu kinji jiki kullum kina hanyar zuwa wajen Mara kunyar yarinyar nan ita ba komaiba sai girmankai
Shafa’atu ta kalli afnan a yamutse tace kingama to naji zanje ina ruwanku danine
Konima zaku hanani ne ‘yan rainin hankali kawai
Hajiya zabbau tadau salati tace shafa’atu saboda sunfadi gaskiya shine kikeson kimusu rashin kunya
Shafa’atu batace komai ba tayi waje abinta tana isa gidan taga bakowa a falon direct dakin maryam ta wuce
Tana shiga taga maryam kwance cikin bargo dasauri takarasa ta yaye bargon aikuwa ta razana da jin jikin maryam zafi rau
Cikin rudewa shafa’atu tace meyasa meki haka maryam
Ina ba baki sai hawaye kawai kefita daga idon maryam
Shafa’atu ta tashi tace barin taimaka miki mutafi asibiti
Maryam tace a a kibarni kawai anty bana son asibiti
Shafa’atu tace yazakice bazakije asibiti ba bayan jikin ki yayi zafi sosai
maryam dai taki tafiya asibiti
Shafa’atu ta tashi tashiga cikin bathroom tahada mata ruwan wanka
Ta taima kamata aikuwa maryam tana sakafa akansa tanafara tayi wani ihu sosai saboda azaba
Shafa’atu ta rikice tace sannu maryam ko kafarce take ciwo sosai haka maryam tace jiyane nazame a bandaki
Shafa’atu tace or sorry kinji daure kitashi dakyar shafa’atu ta kamata zuwa bathroom din kafin tadawo ta shimfida mata bedsheet
Ta dafa mata indomie da ruwan tea
Maryam tashirya cikin doguwar Riga amma fa saida shafa’atu tayi ta matsa mata sannan tadansha tea din da abincin
Tabata maganin zazzabi data aiki driver yasiyo
Tasha itakanta tadanji dadin jikin ta sosai
Sai dai kuma hakan baisa maryam tadaina zubda hawaye ba
Shafa’atu tace wai maryam bazaki daina kukan nan ba ko
*
Aymana kuwa bayan tadawo bata tarar dagash agidan ba tadauki waya takirashi
Yadaga yace mata yana airport ne
Cikin rudewa aymana tace kakoma kuma
Yace daman ai Abu kawai zandauka already nayi buking fly daman so sai nan da two weeks zan dawo yakashe wayarshi rana tafarko da al’amin ya dauro alwala yaraya wannan dare da salloli da istigifari
Aymana haukane kawai batayiba saboda tariga tayi wankan maganin tun agidansu
Yanzu shikenan sunyi asarar kudinsu kudi sosai suka narka kafin akabasu maganin
Shikuwa dagash wayoyinsa yakashe gaba daya saboda bayason adameshi
Haka shafa’atu tazauna da maryam tana jinyarta sosai maryam taji dadin zaman shafa’atu da ita
Sati biyu da faruwar hakan maryam ta warke sosai sai dai damuwa da rashin sakewa Ga wani uban rama datayi tasake haske sosai tayi kara kyau saidai rashin walwala
Su rahama da fareeda ne sukazo tunsafe ana hira amma banda maryam daga murmushi sai kallo take binsu dashi fareeda tace maryam duk kinyi sanyi ina bakin ne
Rahama tayi murmushi tace daman nasan za arina tu da yayanta yayi tafiya takoma kurma
Shafa’atu dake jinsu tace nima nalura da maryam anya baciwon son yayana bane
Rahama tace yauwa anty shafa’atu Ashe kingane
Fareeda ta kalli maryam kallon tuhuma
Tace menakeji maryam Allah yasadai badagaske ba ne abinda nakeji
Maryam batasan lokacin data fashe kuka meciwo tayi dakinta
Suka kalli juna gabadayansu
Next page
Your comments is needed fan’s
*Signed by ummu afan*💻
[15/07, 1:12 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO MAMAN IBTISAN GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❤
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more 🤔much love to your love and care
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 5⃣1⃣to5⃣5⃣
hajiya zabbau cikin tashin hankali ta nufi dakinta ta dau waya takira mummyn Aymana tace kunsan kuwa abinda kefaruwa
Mummyn Aymana tace a a saikin fada
Nan hajiya zabbau takwashe duk abinda yafaru tafada mata
ai kuwa mummyn Aymana tayi wani wawan ihu tace karya sukeyi wallahi
Auren nan bazai taba yuwuwa ba yaranmu suzama shara kenan agidan mijinsu to bazaiyi yuwuba
Mummyn Aymana tace hajiya zabbau dan kizo kisameni muwuce gidan malam yanzu nan
Hajiya zabbau tace ganinan zuwa yanzu kuwa wallahi nima ina bayanku
**
Maryam ce durkushe kan gwiwarta tana kuka tace anty dan Allah kiyi hakuri
Nabata miki rai
Anty tayi murmushin dole ta taso dago maryam suka zauna kan bed tace maryam baki min laifi
Marin Dana miki ma nayi ne saboda raina yabaci amma bawai dan kinmin komai ba
Maryam tace anty dan Allah karkibari a aura min yaya wallahi bana sonshi bazan iya auranshiba
Anty tace to maryam yazanyi kinga yadda alhaji yamana hallaci ba yadda za ayi nayi jayayya dashi
Nima ba ason raina hakan zata faruba kodan mummynshi yadda take nuna tsanarta akanmu bazanso hada jini da ita ba
Cikin kuka maryam tace yanzu anty kema kin amince kenan anty tace kema yakamata kiduba girman hallacin da alhaji yamana karkibashi kunya
Cikin kuka maryam ta tashi tayi dakinta
Tafada gado ita babban damuwarta ma
Yadda yayan nata zai sameta ba cikakkiyar maceba
Ansha fada musu a islamiya akan budurci yadda maza suke matukar daraja mace saboda shi
To ita yazatayi ta iya auran yayan mezatace mishi
Zai dauka ma asali ita yar iskace kukanta ya tsananta sosai
Ta ga dai kukan bazai fishshetaba tadauro auwala tafara nafilfili
***
Mummyn dagash zaune kan sallaya abin duniya yabi duk yadameta
Wayartace yafara ringing tana dauka taga alhaji imam ne cikin sanyi jiki ta amsa wayar
Yace a a Aisha yanaji muryarki haka mummy zuciyarta takasa rike damuwarta kawai sai ta fashe da kuka
Nan hankalin alhaji imam yatashi yace tayi shiru tamishi bayani
Tama rasa mezatace mishi
Kawai sai tace ba wani abubane yasata kuka illa halin dayakeciki
Alhaji imam yasauke ajiyar zuciya yace Aisha kicigaba datayani da adduarki insha Allah inajin nasara ajiki na
Mummy tace addua ai kullum cikin yimaka nake saboda yanzu hakama kan abinsallah nake inata muku addua
Yace kanwata Allah yamiki albarka kema ya kareki daga sharrin makiya
Tace amin yaya tace yaya kace zakazo bakazoba
Kuma naga lokaci nafiya saikasa lokaci kuma kaki zuwa
Yace zanzo insha Allah nan sati biyu Aisha daga yanzu bazan sake dagawaba da izinin Allah inaji ajikina nakusa haduwa da farincikina
Mummy tace Allah yasa yaya wallahi Dana fi kowa farinciki
Nan dai sukayi sallama
Mummy ta sauke ajiyar zuciya itadai tasan koda yayanta zaisamu yarinyar dayake fada to tayi aure kuma tabbas zaishiga matsalar datafi nayanzu
To wai mashin meya hadasu da har yake nemanta haka Allah dai yasaukaka al’amarin
*****
Aymana durkushe kan gwiwarta tana kuka kaman Allah ya aiko ta tana dan Allah mummy karbari yaya ya auri wannan aljanar yarinyar wallahi zai iya korummu agidan saboda ita
Mummyn Aymana hankalinta yatashi ganin yarlelenta nakuka haka
Tace kwantar da hankalinki basu isaba yanzu zamuje wurin malam musake mishi kudi yamana aiki kawai akansu gaba daya
Suhaila ma haka ta yita tayar wa mummynsu da hankali sosai mummyn tashiga damuwa sai dai ita bata iya zuwa wurin malamaiba
Kawai dai ta iya kirsa da munafurci kalala dan haka ta zaunar da suhaila suka shiga kulla wa da kwancewa
Dagash zaune a office dinsa yana ta kiran wayar maryam taki picking
Zayyad ne ya kura mishi ido
Dagash yace kaikuma lafiya da kallo haka
Zayyad yace ai kallo dole a kalleka saboda you are totally change yau Kaine da mace kana kira tana rejecting kanasake kiranta gaskiya maryam tayi a rayuwa
Dagash yamaka mishi harara yace ai saitafada min dalilin dayasa take rejecting call dina
Zayyad yafashe da dariya yace daga baya kenan
Faisal yashigo yakalli zayyad yace kaikuma wannan dariya haka saikace rahama tayi kira
Zayyad yace mutuminkane kawai yake raina mana hankali yafada soyayya kuma yanaso yayi mata iko
Faisal ya kalli Dagash yace wayafada maka zaka mata yadda kakeso
Dagash yace duk da ina son ta bazan dauki raini bazan canja daga Al’amin da kukasaniba
Faisal yace na nawa kuma ai tafaru takare wai anyi wa me dami daya sata
Dagash yace zanbaku mamaki zayyad nawa kuma kaidai ai sha’ani kaji
Faisal yace nima fa ma antambayo min kuma anbani shafa’atu nan da two weeks din dady na yaroka a hada dana Dagash
Zayyad yace a haba dai nizakubari a baya ai kuwa nima yau zankai maganata gurin daddy zakusha mamaki
Dagash ya kalli Faisal yace kaikuma saboda raini shine zaku hada kanku dani ko
Faisal yace afuwan babban yaya amma fa da anason girma kaman ka zayyad ma Yakama ta yafara Jan girmanshi a gurinka
Dagash yace kuma fa hakane babban wa ko to babban yaya aje akai maganar gaban manya saboda asamu ashiga daga ciki
Zayyad da Faisal suka kwashe da dariya
Zayyad yace dayake basabawa kayi da biyayyar ba ma bata dace dakaiba
Dagash yayi murmushi yana juyi kan kujerar shi
****
Mummyn Aymana da hajiya zabbau zaune gaban boka ne ko malam suke ce mishi su sukasani
Dariya yayi aikinsu amma sai an aiki aljanu birinin sin
Za atura wa alhaji aljanar dazata shiga jikinsa yaji bayason duk wani Wanda yashafi amaryarsa bare kuma har yasake tunanin aurawa Dagash maryam
Murna sosai sukayi suka zuba makudan kudade sukayi gaba
Hajiya zabbau tace zata dawo kuma amata aiki kan mummyn Al’amin a tsaneta agidan
***
Antyn maryam tana zaune itada Lil Al’amin a falo yana cinyarta
Maryam kuma na kitchen tana daura abinci daddy yakira wayar anty tasameshi a dakinsa
Anty tana zuwa daddy yataso yakarbi lil Al’amin itakuma ya riko hanunta suka karasa ciki
Yace daman maganar bikin nan angama da maganar kayan daki companyn mu dake Singapore nabasu order na komai
Nakiraki ne muyi maganar abinda kike bukata keda yarinyata maryam nagame da hidiman biki
Tunfitowar anty hajiya zabbau ke labe a bayan ta tana musu labe
Taso taji sabanin abinda kunnuwanta sukeji a yanzu
ai kuwa takado dakin irin hidaman da Daddy ya anty da Maryam sosai kishi yakamata
Itama ai auran yarinya zatayi meyasa baimata hakan ba
Sun shiga uku idan dai maganin nan baici alhajiba dasake
**
Bayan fitan anty zuwadakin daddy Maryam tana kitchen tana hada milkshake dinta dan kullum tagama abinci saita hada tasha tanason abin sosai
Haka kawai jikin yabata da mutum a kitchen din nan sakama kon kamshin turaren daya daki hancinta yasa ta saurin juyowa
Tarazana fuskar nashi dan yau kam a Prince Al’amin yazo mata
Cikin in ina tace sannu da shigowa yaya yamaka mata banzan kallo yace meye dalilin dayasa nake kiranki kike rejecting call dina
Maryam ta turo baki Cikin shagwaba tace bakomai yaya kainane yake ciwo yace oh really zo naji naga bakin karyar
Ya matso tamatsa yakamo kunnenta yace nizakiyiwa karya ko cikin kukan shagwabar dayake rikita dagash tace yaya dazafi fa yace ai zafin nakeson kiji
Dakyar tasamu yasaketa yace kikawo min abinci ina falon anty
Yana fita maryam tace kai wannan mutum akwai issa saikace dashi tadafa abincin
Ya zauna kan kujerun falonsu maryam rana ta farko kenan daya taba zama a falon yanayin tsabtar gurin a burgeshi sosai
Mummyn shi tana da tsabta sosai sai dai ita yan aiki take sawa sugyra mata koina bata son datti kokadan shiyasa ma yayi gadonta
To yaga wadanda dakansu ma suke komai kaman basu San wahalar jikinsu ba
Shidai gaskiya idan ya auri maryam girki kawai za ta mishi aiki kuwa zai sa adebo mata yan aiki ta huta kawai bayason ta wahala
Maryam ce ta kawo abincin a tiren ta ajiye
Yadaga ido ya kalleta yaga tazaro wani katon hijabi
Dafe kai yayi yace oh my God
Baby bana ce miki banason kidinga sakamin hijabi bane baikisan nan da kwana bakwai kina gidana bane
Tobanso tashi kicire kizo serving dina abinci am hungry
Maryam zatayi magana yadaga mata hanu
Ta turo baki tacire hijabin ai kuwa yatsareta da kallo tsaf
Ta tsargu hartasa abincin baisaniba tace ga abincin
Yace kefa tace niba yanzu ba yace nikuma nace yanzu zakici tace dan Allah karka sank dole yaya milkshake kawai zansha
Yace nima kinzuba min tace zakashane ka iya sha kuwa
Yace mezaihana idan dai kema kinsha tace shikenan tacika mishi cup
Bissimilla yayi yafara cikin hadaddiyar jalouf rice Wanda yasha kayan lambu da nama sosai acikinta
Sosai yake jin dadin abincin
Tace baka tambayi lil dinkaba yace ai nasan inda yake
Maryam tace au Ashe kaganshi kenan yace yana gurin daddy
Maryam tayi murmushi tace haba ai shiyasa naga kasake mana ashe kasan anty bata nan
Dagash yayi murmushi metsada yace waya fada miki inajin kunyar anty
Maryam yayi murmushi tace hummmm
Yace baki yaddaba ko zanbaki mamaki to
Yakurbi milkshake din yaji dadi har kunnenshi yace wai dame dame ake wannan abun da har kike son yimin rowarsa
Maryam tayi murmushi kawai batare datace komai ba tadauko pillow daya tasa a bayanshi
Dagash yayi murmushi yana enjoying moment din sosai jiyake kaman karsu rabu inama da aransu da zai kasance da Maryam a haka bazai gaji ba
Yace baby maganar lefenki ba
Sai yaga tabata rai sosai ta turo baki
Dagash yace wai mekike nufine idan namiki maganar aure sai kibata rai tace yaya nifa wallahi tsoro nakeji gabana yana faduwa
Ba lalle ka iya zama daniba idan har Kasan abinda kedamuna
Dagash ya kura mata ido yasan abunda take nufi zurfi cikin yahanata tayi magana yaso tayi magana ne yanuna mata shi zai aureta a yanasonta a haka
Amma taki fada mishi komai sai dai kawai tayi ta kaucewa
****
Abu ya gagara fa wa manyan mata da sunki saka mummyn zayyad aciki saboda kartasan abinda suke ciki
Ita mummyn Aymana tana son su kwace gidan ne itakuma hajiya zabbau tana son anty tabar musu gidan
amma abin yaki ci yaki cinyewa
Sai kawai suka nufi gidan alhaji dan asabe suka mummyn suhaila suka zauna suna mayar matada komai
Mummyn suhaila tace au kuda kuna ta kona ta kona kudinku gurin malaman karyar nan ne aikin banza
Tace ai wannan aiki sai kirsa da hada tuggu
Hajiya zabbau tace kaman yaya kenan hajiya
Nan mummyn zayyad tashiga tsara musu yadda zasuyi kuma hajiya zabbau ita zata musu wannan hadin da suka kulla
Akan wai tasamu wani katon tabiyashi yaje dakin anty idan dai daici daddy zaishiga
Sai yayi kaman shi kwarton antyne yasaba zuwa ma
Hajiya zabbau da mummyn Aymana suka yi shewa sukace lalle hajiya kinsan kan duniya
Tace a to mudun wasane
Nagidana ma tarata nakeyi rana daya alhaji zaiyi waje da ita wallahi
Daga ita har agolarta mummyn alyamana tace mutane sunzo duk suna son hana mu jin dadi rayuwa
Mummyn zayyad tace ai barni dasu shi wannan dan ma kallonshi nakeyi wallahi indai ina raye bazai taba auran yarinyar nan rahama take kowa ba
Itama inan ina Neman hanyar dazan kulla musu kulleliya subar min gidan kowa ya tsanesu
Nan dai suka rabu cikin farinci kaman sun samu biyan bukata
***
LIBIYA
ALHAJI IMAM zaune a katafaren office dinsa yayin da abokinshi alhaji sudaise yake ta faman yimashi nasiha akan ya hakura kawai yayi aurenshi ya tabbatar idan yayi aure zai rage mishi radadin abinda ke damunsa
Alhaji imam yadago da kanshi yakalli yakalli aminin nasa yace sudais bazaka gane abinda zuciya ta yakeciki ba
Tunda nake bantaba fadawa wa wani wannan sirrin ba sai kai yau zanfada maka koda zuciya ta zai dan damama
Alhaji sudais yace ina sauraronka
Alhaji imam yace idan bazaka mataba nataba tafiya Nigeria wani aiki na tsawan shekara biyu ko
Yace kwarai kuwa
Nan da nan alhaji imam yakwashe labarin komai yafada mishi
Alhaji sudais yace innalillahi wainnanirirairaju’un ya mai mauta sau uku
Alhaji imam yace abinda yasa sauran bandamu dasuba su dasaninsu hakan tafaru sakamakon kwadayin kudi dasuke yi
Kuma dukansu ba budurwa acikinsu kaga sunsaba da rayuwar ma kenan
Amma ita wannan yarinyar maryam yarinyace sosai dan bazata wuce shekaru shatakwas ba aduniya kuma kamila ce sosai dan ganin danayi mata cikin hijabinta naganta
Nasa yarana suka dauko min ita na aureta da karfi naso a washagarin auran nasaketa ta tafi sai dai ina naji ba irin mace da ake saka lokaci dayabane
Sai nabarta tare dani harna sati
Sakamakon kiran da akamin jikin hajiyarmu yatashi shine nasaketa nasa suka maida ita garinsu
Tunda daga kan yarinyar nan har yau bani da nutsuwa bani da kwanciyar hankali
Allah ya jarrabeni da matsanancin sonta a raina kuma a yadda nake gani idan har bansamu maryam bazan taba aureba har abada a rayuwata kuma haka zan mutu da son maryam a zuciyata
Alhaji sudais yarasa bakin maganane yayi shiru yace na tausaya yarinyar nan sosai
To yanzu baka sake komawa ba tunda kasan garinsu
Alhaji imam yace naje garin nami labarin ance ai mahaifinta yabar garin gabadaya da iyalansa sunko cikin garin medugiri
Alhaji sudais yace ya ilahi Allah ka kawo mana taimako
Hawaye ne suka karasa saukowa daga idon alhaji imam yace kataimaka min sudais narasa yadda zanyi wallahi kwalwata yatoshe
Gashi hajiyarmu da yaya nura suna tunanin wai ko bani da lafiyar yin aure ne dasunsan abinda na aikata da sunyi Allah wadai da halina
Alhaji sudais yace ya isa haka abokina kayi shiru kayarda da kaddara kacigaba da istgifari da neman gafarar Allah
Abinda zamuyi yanzu shine duk inda yarinyar nan take a Nigeria dole mu aje komai muje munemota
Kanemi gafararta batun wai kayi tunin samun ta matsayin mata wannan kacire azuciyarka tariga tayi aure
Kukan alhaji imam ya tsananta yace kana nufin narasa maryam kenan har abada
alhaji sudais yace kayi hakuri mana imam kazama namiji bansan ka hakaba kayarda da kaddara mana wannan Abu tabbas jarabawa ubangiji ya jarrabeka dashi saboda ba halinkabane no shaida ne akan ka imam
Sosoi alhaji imam yake kuka kaman karamin yaro saboda azaban tausayin kanshi idan baisamu maryam a matsayin mata ba
Nan suka yanke shawarar zuwa Nigeria Neman maryam da danginta
****
Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya yau Allah yakawo mu auren AL’AMIN ZAYYAD FAISAL Wanda za a daura karfe hudu na yamma
Gida yacika makil da mutane dangin su daddy da abokan arziki Hajiya zabbau ma da yan uwan ta
Mummyn Dagash ma kannanta da matar babban yayansu duk sunzo
Sai kawayenta manyan hajiyoyi sai matar shugaban kasa da mata gommonini duk suna bangaren mummy
Ana tayata Murna yayin da ita kuma zuciyar fal da bakin cikin wannan Abu sai ganin mutane ta boye komai a ranta
Allah sarki anty ita ba fita ko ina suke ba batasan kowa dan haka dakinta bakowa sai kawayen maryam kuma suna can dakinta ma
Matan megari ne daman zasuzo to suna hanya basu isoba
Sai a yau anty tayi kukan dangi sosai daga karshe ta goge hawayen ta tashiga wanka
Dai dai likacin da Hajiya zabbau takira katon gardin nan a waya tace yazo zata bude mishi hanyar baya yashigo
Haka kuwa akayi tsaf yashigo ba Wanda yaganshi yashi harcan bedroom anty na taimakon Hajiya zabbau
Itakuwa anty tana bathroom dinta tana aikin kuka tagama wankan har ta zura doguwar Riga amma tana ta aikin kukan rashin iyaye
Daddy suna zaune a compound din gidan sa shida su alhaji dan asabe suna tattauwa
Sai yaga motar da yabayar aje a dauko su matan maigari sabada anty tadan ji dadi
Cikin farinci ya musu iso har part dinta
Yanuna musu kujera suka zauna yace yace bara nakira muku ita tana ciki ne
Kafin daddy yakarasa dakin anty sa shegen gardin nan yafara magana kamar haka
Kai amma Gaskiya maryam kinsan kan duniya wato dan kinga bakowa a ashashinki shine kika zamu inzo gidako
Shifa wannan tsohon mijin naki yana dauka kedin wata ta Allah ce ko
Dan Allah kiyi sauri kufito daga wankan nan nima na watsa nace kibari muyi tare kince na tsaya kifara saboda kifita da farko
anty dake durkushe bandaki taji kaman magana a bedroom dinta sai tayi saurin budewa dai dai lokacin da daddy yabanko kofar yashigo
Jiri ne kefaman diban daddy saboda abinda yaji kuma yagani
Maryam dinsa takawo mai kwarto daki
Matar dayake so fiye dakomai ya yarda da ita
Ai kuwa wannan katon yafara shikenan kinja mana maryam yau asirinmu ya tuno anty ta daga hanu tasa akai tace nashiga uku
Waye kai dan Allah kafadi gaskiya cewan bansan ka ba
Wallahi alhaji bansanshi ba tana kuka daddy kuma da idonsa suka canja kala zuwa ja yace kincuceni maryam kinci amanata maryam
Duk hallacin Dana miki ace da wannan Abu zaki saka min
Ya bar dakin dasauri anty tabi bayanshi tana kuka tana wallahi alhaji bansanshi ba sharri aka kulla min
Daddy bai saurareta gashi duk inda suka wuce sai abinsu kafin wani lokacin gida yadauka ai kwarto adakin amaryar alhaji
Maryam suna daki bata San meke faruwaba ganin su nazeefa sukayi sunbanko kofar dakin
Nazeefa tace to kina ga uwarki can an kama ta dabkwarto yau dai asiri ya tuno
Cikin zafin nama maryam ta tsinke na nazeefa da kyawawan marika har uku
Tace har kin isa kidan ganta uwata wanann kazamin aikin ban dau mataki ba
Tana gama fadin yahaka tayi waje falo ta nufa ganin taron mutane a falon yasa gaban maryam faduwa ta karso taga antynta a tsugune tana kuka
Muryar daddy taji yanacewa nasakeki saki uku maryam
Iya Kalmar dataji kenan ta yanke jiki tafadi kasa sumammiya anty tayi kan maryam tana maryam kitashi dan Allah karki mutu kibarni kedai kika rage min yanzu
Anty asiya ta zo aguje itama ta tallafo maryam din sai suka ga jini na zuba yana bin kafar maryam
Anty shukura tayi salati ta dauki waya takira doctor nabila ba afi minti biyarba ta karaso tana ganin maryam tace ai bari tayi tasamu miscarriage ai kuwa anty kukan ma yakasa zuwa saboda tashin hankali
Kasa kawai take kallo takasa motsi
Falon yadauki magana Hajiya zabbau tace Allah mungode maka da maka da tuni asirin munafukan agidan nan
Mummyn Dagash tace nice da godiyar Allah ashe an yi rufarufa za a aura wa Dana yarinyar datagama yawon taxubar dinta to ta Allah bataku
Kowa da abinda yake fada Mara dadi akan su anty
Daddy king da alhaji dan asabe jikinsu duk yayi sanyi ballantana uban gayya daddy
Shigiwar Dagash da alhaji imam da abokin shi alhaji sudais ne yasa kallo yakoma Kansu
Dagash yace mekefuruwa haka agidan
Mummy cikin jin dadi tace Allah yasoka my Son da ka rainin dan shege agidanka
Kan dagash yadaure kafin yayi magana Alhaji imam yace mekike fada Aisha tace ai yaya bazaka gane ba mushiga kawai kuhuta kwaji komai
Kaman daga sama yaji muryar da bazai taba mantawa dashiba a rayuwarsa anty tadago kai tana kuka tace Allah meyasa baka kashe ni ba kafin zuwan wannan rana
Caraf idonsu cikin najuna cikin tsanin firgici anty tazuba razanannar kara tana nuna Alhaji imam da hanunta tayi bayan tafafi anty asiya tayi saurin tareta
Alhaji imam kuwa salati yake ta na natawa yazube shima dagash ne yayi saurin taroshi
Mummy tace wai me kefaruwane bangane ba na shiga uku na
Next page
Your comment is needed
*Signed by ummu afan*💻
[15/07, 1:12 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers*
Dedicate this page to duk wani wanda page 41 to 45 yatabashi to nabashi kyautar wannan page keep it up keep smiling keep pushing don’t ever think to ignore my novel saboda zai muku anfani zai nishadantar daku 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
Gaskiya masoya Al’amin ba abinda zance akan wannan touching hearts page din sai godiya saboda yanuna tabbas ana tare so I choose page 41 to 45 to be my best page much love to this page 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 4⃣6⃣to5⃣0⃣
Al’amin zaune a gidanshi dakusan two weeks kenan yana cikin ta kuma ba abinda yakeyi sai ibada kuma alhamdullila yana jin saukin zuciyarsa
Ya dauko wayarsa ya kunna
Kaman jira akeyi yaga kira yashigo yana dubawa yaga Vicky ce wani sabon tsanarta yaji tsaki yayi ya rejecting call
Sai kuma Ga kiran zayyad yana dagawa zayyad to mutumin tunda naga number din Nigeria nasan kasauka kenan
Dagash yace ai tunjiya nayi landing ina gidana na GRA
Zayyad yace ok ganin zuwa nima ina kusa da GRA din dagash yace ok saika karaso
Mummy zaune falonta suna waya da yayanta Alhaji imam yace next months zai shigo Nigeria tace to Allah yakawoka lafiya amma dan Allah ka kawantar da hanklinka yaya
Wallahi damuwarka yana affecting dinmu sosai ni anyama yaya ba aljanabace kuwa
Alhaji imam yayi murmushi yace Aisha kenan bazaki fahimta bane
Maryam yarinya ce sosai dan I was think ko Dana Al’amin ma yagirmeta
Kuma mutumce kaman ke mummy taja numfashi tace to Allah yasa adace yace amin Aisha kiringa sani a adduarki tace insha Allah yaya Kaine mutum nafarko a adduata
Sukayi sallama ta ajiye wayar cike da tausayin dan uwan nata
Zayyad yayi sallama a falon dagash
Yaganshi kwance kan doguwar kujera
Zayyad yace subhanalla Dagash kaga yadda karame kuwa
Murmushi yayi yace ai dole na rame zayyad ace mutum ba ‘abincin kirki sai snacks ai dole
Zayyad yace dan iska ashema laifinkane wai kai yaushe zakadena wannan akidar kyamar taka
Abincin mutum biyu kawai kakeci a rayuwarka
To aidakasani sai kayi tafiyar da ita maryam din
Jin zayyad ya ambaci sunan maryam yasa gabanshi yafadi
Zayyad bailura da hakan ba yacigaba da maganarsa
Yace amma dai yakamata ka koma gida yau ko tunda kace tunjiya kana gidan nan
Dagash yace yanzu kuwa bara nayi wanka nafito mutafi
Dagash yayi parking a parking space na compound dinsa yafito cikin kasaita kamar yadda yasaba
Maikatan gidan suna ta gaisuwa yana daga musu hanu
Yana shiga falon tunda yaga baiga su suhaila a falonba toyasan basa nan
To ina maryam ya tambayi kanshi yatura kofar dakinta
Yaganta kan abin sallah tana ta tunani da alamu ta Dade a haka
Karasowa yayi yasa hanu yacire tagumin datayi frgit maryam ta zabura ganin dagash ne gabanta ya mugun faduwa
Gani take zaigane abinda yafaru da ita
Yace lafiyanki kuwa tayi murmushi tace lafiya kalau yaya kawai dai banji shigowarka bane shiyasa naji tsoro
amma yaya karame kasake haske lafiya kuwa
Murmushi dagash yayi yace nayi kanwata da abincinta Kinga kuwa ai dole na rame beside ma kema kinrame baby meyasameki kinyi rashin lafiyane
Maryam tace a nayi kuma anty shafa ta kuladani dagash yazaro ido yace shine baki fada minba baby
Wani hospital kukaje maryam tace bamuje asibiti magunguna ta karbo min yace no banyardaba zansake dubaki da kaina bayan nahuta banason musu
Me kika dafa ne kitemiki dan al’amajiri
Maryam murmushin dan almajirin dayace takeyi ta tuna rabonta da shiga kitchen ma ta manta shafa’atu tace me dafa musu abinda yasauwaka
Ta tafi school ne duna da lectures
Ta kalleshi tayi murmushi tace to kaje kahuta zan dafa maka Abu maisauki yanzu insha Allah
Yaja hancinta yauwa good girl yamata murmushi yafita daga dakin maryam ta bishi da kallo
Tashi tayi tashiga kitchen din tafara shirin girka mashi abinda zaici
Shafa’atu tayi sallama ganin Maryam bata daki saitayi nocking din toilet
Bata ciki sai tafito falo ganin kofar yayanta a bude yasa tashiga harsama ta haura tasameshi har yayi wanka yashirya cikin wata lallausar farin yadi half jamfa ya balain mishi kyau shafa’atu tayi sallama tagaida yayan nata yace a a shafa’atu kindawo tace a yaya
Yace ya lectures kina karatunko baki bari soyayya ya rinjayi karatunkibako ta sunkuyar kanta tace ina yi yaya
Shigowar maryam cikin doguwar hijabinta da tiren abinci yasa shafa’atu mamaki
Tace au dama ciwon duk na rashin ganin yayane
Kafin maryam tayi magana dagash yayi yace ai ba itakadai bane tayi missing din nima bakiganni ba kwana biyu babu nice food dinta
Shafa’atu tayi murmushi tace gaskiya kam karame sosai
amma itama maryam yaya harda rashin cin abincin
Ya kure maryam da ido sosai yace hakane baby bakyason cin abinci ko
Maryam cikin salon muryarta tace inacifa yace banyardaba
Zonan muci abinci tace yaya nakoshi yace banason musu
Ba yadda zatayi haka tadauki spoon tana ta jujjuya abinci batayi tsammani ba taga yakawo abinci bakinta
Shafa’atu ganin kaman ma sun manta da ita agun tace barinje na watsa ruwa
Tace maryam Allah yasa da wannan abinci ba yaya kadai kikawa ba maryam dai murmushi tayi abinta
Tace yaya zanci dakaina yace banyardaba haka yasauko kasa shima yana bata shima yana ci
Tundaga wannan ranar kulawa ta musaman take samu daga yayan nata
Abin yana mugun daga hankalin mummy sosai tarasa yadda zatayi
***
Bayan wata biyu maryam hankalinta ya Dan kwanta sakamakon kulawa datake samu wajen yayan nata
Duk yadda su Aymana da suhaila suka kaiga ganin sun takura wa maryam basu samu damaba
Maryam tana zaune a dakinta tana zaune kan resting chair fruit salad tayi takesha
Dagash yafado dakin murmushi suka sakarwa juna murmushi karasowa yadauki fruit salad din yafarasha
Yace kinsan meye ta girgiza kai alamun a a yace to daddy yakirani anty ta aihu ‘Dana miji yau dasafe
Maryam cikin tsananin farinciki tace Alhamdullilah lalle ma anty shine bata fada minba cikin murna tafara kokarin kiran anty a waya
Hajiya zabbau bakarakaramin hauka taso tayiba jincewar anty ta haifi yaro namiji
Sosai tashiga bakincikin abin har yakaita ga takasa zama ta samu mummyn Aymana dazancen nan da nan kuwa tabata shawarar da zuwa gurin boka
Mummyn al’amin kuwa ba abinda yadameta ita damuwar daman akan uwarce karta jamusu tsiya saboda ance idan talaka ya rabi mekudi zai iya talaucewa
Takira daddy dakanta tamishi barka yaji dadi sosai Dan baiyi tsamanin hakan ba
Sai dai yayi yayi sugaisa da anty taki acewarta itafa ba abinda zai hadata da amaryar daddy
Kwanansu anty shida acan bayan ta haihu suka dawo Nigeria saboda so yake ayi suna sosai
Ranar suna daddy yawa yaro huduba da AL’AMIN wato dai yawa dagash takwara kenan saboda tsananin soyayyar dake tsakanin daddy da dagash yasa yawa dagash takwara
Sosai dagash yaji dadi dama gashi tunda yadaura idonshi kan yaro yaji yashiga ranshi
Yaron sosai suke kama da daddynsa komai nasu daya
Dagash yayi rawar gani sossai yasaki kudi wa takwararsa
Har ya mallakawa lil al’amin jirgi guda daya Wanda yake mallakin dagash yabashi kyauta sosai daddy yaji dadi sosai
Harda gida abin dai ya daddy dadi sosai yayin da mummy ma bata damu da kyautar da danta yayi ba saboda itama taji dadin yadda daddy ya karrama danta nata kwallidaya
Hajiya zabbau dai mutuwane kawai batayiba
Anty asiya kuwa yau take hanyar zuwa shiyasa aketa murnar zuwanta
Sosai dangin su daddy suka zo suka taya shi murna anci ansha sosai
Maryam kuwa taki rabuwa da jaririn
Antynta tayi kyau sosai tasake dawowa yarinya shakaf kowa yaganta bazaice tana da kaman maryam ba gaskiya daddy ya iya kiwo sosai
Maryam ta kalli anty tace anty na kinga yadda kika dawo kuwa ai bawanda zaiyarda cewar wannan uwatace sai dai ace yayata ce
Anty tayi murmushi tace kinci gidanku
Kebakiga inda kika komaba ko Maryam kinyi kyau sosai lalle a gaida wannan yayan naki
Lokacin da muka barki wajenshi hankalina baikawanta ba kwatata amma Dana ganki a yanzu na tabbatar da ya rike minke yadda yakamata Allah yasaka da alkairi
Shigowar anty asiya ne yasa Maryam shiru daga maganar datakeson yi
Anty asiya da murmushi ta karasa wajen anty tana murmushi tace koda bansani ba kece small mama dinmu ko anty tayi murmushi tace asiya ko
anty asiya tayi murmushi tace la ashe nima zakiganeni
Anty tace haba asiya ai tunda naji kince small mama nagane wacece duk da banganki a fuska ba ainasan muryar ki
Anty asiya tayi murmushi tace toyanzu dai ina kanwarmu Maryam ita nakeson gani
Anty tayi murmushi tace to ga Maryam a bayanki tana nane da jarari kamar bazata ajiyeba
Anty asiya suka hada ido da Maryam tayi saurin cewa anty sannu da zuwa
Anty asiya takasa magana ta kalli anty tace small mama yanzu kina da budurwa kaman Maryam what’s a surprise
Anty batace komaiba Maryam tayi murmushi tace kema kema dai kya fada anty asiya saboda haka daga anty kinkoma yayata Dan nasan kona fada bazasu yadda ba
Anty asiya tace gaskiya kam ba mai yadda
Tace amma gaskiya Small mama Maryam ta dabance ai tafiki kyau ma sosai duk da kema din batayan baya bace wajen kyau
Anty tace ina zaki hadani da Maryam asiya baruwana duk sukayi dariya gaba dayansu
Anty asiya takarbi lil al’amin
Tace kai masha Allah gaskiya baby maikyau duk tunranda aka haifeshi naganshi ta watspp
Anty asiya tace anty saura kihaifo mana mace maikama da sis Maryam kyakykyawa
Anty tayi murmushi tace rufa asiri asiya wani haiuwa kuma wannan ma Allah yaraya
Anty asiya tayi murmushi tace ai insha Allah yanzu kifara
Nan dai sukayi ta hirarsu
Bayan sati uku Maryam na zaune a falon antynta tana kallo
Sai taga wayarta nakara tayi kaman bazata dauka ba
Sai kawai ta daga abinta aikuwa al’amin yazo gidan yace futo kisameni a falo
Yakashe wayar shi Maryam ta tadauki hijibinta tasaka tayi hanyar falon
Shikadai tasamu agurin nan tazauna yace wato kinbar gidana shine harni kinbari ko baby
Maryam tayi murmushi dayake sata takara kyau sosai
Tace bahabane yaya yace oya jeki kawo min lil al’amin kizo muyi hira
Ta tashi tana murmushi tana dawowa da lil al’amin dagash yakarbeshi yaji dadin ganin yaron Dan indai yazo gidan to yakan sa adauko mishi yaron
Duk da bawani iya rike jararai ya iya ba sosai
Maryam tayi ta mishi dariya
Mummy ce ta fito ganin dagash da Maryam bakinciki yakamata
Takaraso gurinsu tace son wai yaushe zakafara jin maganata agidan nan
Meyasa kullum kake Abu kaman karamin yaro ne
Bana hanaka mu’amala da wannan matsiyaciyar yarinyar bane jinin matsiyata mayu matsafa dabbobi Wanda ba abinda suka sani sai zuwa gidan boka da malamai
Duk abinda ake was Maryam agidan baitaba damunta ba sai wannan zagin mummyn nayau din Ashe kuwa duk a kunnen antynta
Dagash yace haba mummy why meyasa zakiyi haka for God sake wannan kalmomin naki sunyi yawa akansu
Kafin dagash yacigaba anty ta matso kusa dasu tasamu fuskar maryam cikin zafin rai ta zabbaga mata mari tace kukan mezakiyi maryam tunda muke a rayuwar mu babu inda aka taba cimanata mutunci irin wannan
Kinsan meyasa namareki sosanake kiji zafin aranki sannan kuma kisan maganar dazan fada miki kidauke da muhimmanci
Su hajiya zabbau ana jin hayaniya dukansu suka taru a falon
Dinjin wainar da aketoya wa sosai taji dadin cin mutuncin su maryam da mummy tayi anty asiya kuwa cikin bakin ciki takoma daki takira daddy a waya
Su naxeefa kuwa da afnan abin nema yasamu
Anty tacigaba da magana Maryam banyarda ko hanya yasake hadaku da Al’amin ba wallahi idan kikasake nasake ganinku tare sai tsine miki maryam
Cikin tsananin kuka maryam tadago ido haba wannan wani irin masifane antynta bata taba zaginta ba bare ta sa hanu ta taba lafiyar ta
Sai gashi yau har tana ikirarin tsine mata da gudu takarasa dakin su tabar falon
Anty ta kalli mummy tace hajiya mungode da cin mutuncin dakike mana nida yata acikin gidan nan amma inason kisani bazan baki amsaba saboda sanin darajar manya Dan koba komai ba maryam nima kin haifi Wanda yafini bare maryam
Dan haka Allah ya huci zuciyarka ta kalli dagash Tamika mishi hanu yabata danta yabata takuwa juya tayi cikin part dinta
Dagash ya kalli mummy yace mummy yaushe kika dawo haka nasan bakyason talakawa amma bata tunanin zaki iya cin mutuncin mutum har haka ba
Tace au yanzu duk abin dayafaru agabanka son baimaka ciwo ba abinda akamin
Mena maka haka ina soyayyar da kake nunamin son akan wadan nan matsiyatan mutanen
Yace haba mummy enough please
Daddy ne yashigo shida daddy king wato memartaba kenan dama suna tare asiya takira daddy tace mishi gida balafiya wai me ke faruwane
Haka mummy tace wai daga na yanke alakar dake tsakanin shi da wadan nan matsiyatar mutanen
Daddy ya mata wani mugun kallo yace suwaye matsiyatar tace akwai wasune ne bayan matarka da yarta
Ran daddy yayi dubu yabaci
Yace haka kikace tace to na nawakuma alhaji
Shikenan to ina mai tabbatar miki al’amin bashida mata sai matsiyaciyar dabakyaso kinga sai a Haifa maki matsiyatar jikoki kenan kinga daga nan sainaga nazagin matsiyata
Cikin da tashin hankali mummy tace wallahi alhaji baka isaba Dan kwalli daya kace zaka bashi wadan nan marasa asalin Wanda tunda suka zo gidan nan ba Wanda yabata zuwa Yace yau gashi Dan uwansune yazo
Karkamanta sunkai kusan shekaru hudu agidan nan saboda wallahi idan sama da kasa zata hade bazan yarda ba
Cikin dacin rai daddy yakalleta
Kafinta yayi magana maryam ta zo da gudu tarike kafan daddy tace daddy Dan Allah karkayi haka wallahi bazan auri yaya ba
Koba Dan komai ba kodan bamu da gata shi maigatane
Hakan baifaruba ma mummy batason mu bare kace haka daddy Dan Allah karkiyi min haka
Daddy yadagota Yace maryam tunda nake daku nataba banbantaki tsakaninki da yarana
Maryam ta girgiza kai yace ok to indai hakane ninake da iko da Ku acikin gidan dama duk wani Abu me numfashi saboda babu Wanda ya isa yasake saku kuka agidan nan kuma hukunci na Riga nayanke shi
Cikin meban tausayi tace daddy Kaduba Dan Allah koda ba Dan komai ba shima yayan baice yanasona ba taya za a mishi dole daddy abin zai min yawa kayi hakuri takarasa maganar Tana kuna kuka
Kaman daga sama dagash yace wayafada miki bana sonki maryam inason ki kuma nashirya auranki kaman yadda daddy yabukata
Abin yadaki zuciyar mummy dama su hajiya zabbau sun rikice shikenan gida zai koma na wadan nan matsiyatar
Hajiya zabbau tace gaskiya alhaji wannan ba adalcibane yaza a yi daga zuwan mata gida duk sun asirceka kaida danka
Kuma badama muyi magana wannan ma ai zalincine komai an mallaka musu ko uwarsa bai wa kyautar jirgi ba sai wannan yaron Dan matsiyaciya
Daddy yace ke kuma wayasa bakinki aciki shasha kawai wato nine matsiyacin tunda danane kince matsiyaci ko
Maganar anty ta fito daga part dinta daman duk abinda kefaruwa Tana jinsu
Tace kayi hakuri alhaji bazan taba bari maryam ta auri duk wani abunda yashafi hajiya ba saboda tadade tana cimana mutunci agidan nan
Kuma bazata hakuraba zatacigaba da ciwa maryam mutunci saboda tunfarko ta nuna bata kaunar mu Dan Allah kayi hakuri bazan iya ba
Daddy ya kalli anty yace maryam wato kinason nuna min in ban isa da maryam ba kenan da har zanzartar da hukunci kice be mikiba
Cikin kuka anty tace kayi hakuri alhaji Dan Allah banufina kenan ba duk duniya maryam bata da uba da yawuce ka
Kasamo mata koda megadin gidan nan akan kabata al’amin
Hajiya zabbau tayi shewa tace to mungaji da garafa sa bamuga kahoba
Wai idan yarinyar tana da uba kimaida ita gurin ubanta mana kodayake anshigo daula ai baza aso afitaba towa yasani ma ko yar gaba dafatiha ne
Batayi tsamaniba taji saukar mari a fuskarta daddy ne yazabga mata zai karamata daddy king yayi saurin rike hanunshi
Cikin zafin rai yace zauna yaya
Ya kalli hajiya zabbau yace ashe haka kike hajiya wallahi kunbani mamaki bantaba tunanin haka daga gareku ba
Kuma ina mai tabbatar muku nan da sati biyu zan daura auren al’amin da maryam
Bawanda ya isa ya hana sai Allah
Mummy al’amin cikin zafin rai ta wuce dakinta anty kuwa takasa tashi jin wannan tonan sililin da aka musu agaban jama’a akaci mutuncin su
Da kyar daddy da daddy king suka bata hakuri suka mata nasiha daddy dakanshi yaraka anty daki yadawo suka fita da daddy king
Dagash yakalli maryam da inbanda kuka ba abinda takeyi
Yace baby bazakiyi shiruba
Cikin kuka tace yaya meyasa kace kansona bayan nasan bahakabane kawai kafadane Dan kana cikin haushin abinda mummy tayimana
Dagash yace maryam waya fada miki bana sonki
Tunda nake bantaba jin son wata maceba sai akanki bansan soba sai akanki
Maryam bansan yadda zan lissafa miki yadda kike acikin rainaba
Inason ki ina kaunarki zan aureki zan baki gatan dabaki taba tunain samuba a rayuwa in fact maryam kece rayuwata I can’t do without you
Maryam tadaga kai takalleshi shima yadaga mata gira
Next page
Your comment is needed fan
Much love to your nice comments
*Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:13 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
*Dedicated to gorgeous writers forum*
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more 🤔much love to your love and care
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 5⃣6⃣to 6⃣0⃣
Cikin tsananin tashin hankali dagash yazaunar da Alhaji imam dake kokarin faduwa
Dagash yace asiya kudauko to mutafi hospital acan zan fidubata dakyau
Cikin sauri yaga maryam wacce ke kwance cinyar shafa’atu jini nazuba mata
ai baisan sanda yaisa waje yaduketa cak yayi motaba
Anty asiya da doctor nabila su kama anty zuwa mota
Shafa’atu kuma ta je tadauki lil al’amin ta goyashi suka nufi hospital
Alhaji imam yatashi yayi hanyar waje duk da jirin dake dibansa
Dasauri alhaji sudais yakamashi yace haba imam kanutsu hankalinka yadawo jikinka kafin katashi
Alhaji imam yakalli alhaji sudais yace maryam ce fa itace fa akafita daita bata numfashi sannan kace nazauna annan nutsuwa tazomin ai bazaiyuwuba ma nitsuwata yana tare da maryam
Cikin rashin fahimta mummy ta karaso tace wai yaya mekefaruwa ne kasanar dani Dan Allah kasani a duhu
Kafin yabata amsa daddy king yace duk wannan maganar agida bazai mana ba kutashi mubisu hospital din kawai
Dakyar alhaji Dan asabe suka rike daddy yashiga mota
Mummy da hajiya zabbau da dai sauransu masu son jin gulma haka aka nufi dagash memorial hospital
Yanazuwa zuwa yakira zayyad a waya shiya duba anty a inda aka shigar da ita imagency shikuma dagash yasamu yaduba maryam
Mutane damkam a acikin tafkeken reception din hospital din dagash
Dagash ne yafito cikin sauri yayi hanyar waje megadi yakira yabashi watafarar takarda yace Dan Allah malam Abdul kaje ka karbo wadan nan magungunan please
Yanzu yanzu Dan Allah kayi sauri
Wanda dagash yakira da malam Abdul yayi saurin karba
Matashine shima Wanda bazai wuce dagash din a haifeba
Kawai dai saboda talauci da rashin wayewa yasa yake aikin gadi a hospital din dagash
Yaji mamakin ubangidan nasa sosai yau shizaiyi aika harda Dan Allah da rokonsa
Gaskiya wannan Mara lafiyar tana matukar muhimmanci a gurinsa
Baidau lokaciba yakawo aikar ganin dagash din baya falon yasa yashiga ciki yakai mai
Dagash yace Dan Allah karkayi nisa katsaya a kusa Dan zan iya nemanka yace to yallabai
Shima yashiga cikin masu jimamin duk da baisan abinda kefaruwaba duk dai yaga manyan mutane ne
Zayyad ne yayi nasarrar ganin anty tadawo hayyacinta
Tana farfadowa ta tashi tana banson ganinshi
Natsaneshi karkubari yazo kusadani
Zayyad yace anty kikwantar da hankalinki a asibiti kike
Cikin tsawa tace kamatsa min a hanya nawuce bazan zauna ba wallahi
Tafiya zanyi zayyad ganin kaman bata hayyacinta yasa yaketa bata hakuri akan tayi hakuri ruwan da aka samata yakare
Harara ta watsa mishi tayi hanyar waje kai ko Dan kwali babu gashin nan hargadon baya gashi yaji gyara amma bata damu a yadda take ba ta fito abinta
Dagowar da malam Abdul megadin dagash zaiyi suka hada ido anty cikin dimuwa murya narawa yace maryam
Itama cikin kuka tace yaya Abdul duk falon aka mike daddy king ne yayi karfin halin cewa kasan tane
Yaya Abdul yace kanwatace anty ta durkushe tana kuka mai bantausayi
Yaya Abdul yafito ya matso yakama hanun ta shima yana kuka yace maryam ina kikashiga bayan barin ki gida
Kindaga hankalin kowa ba inda bamu shiga nemanki ba maryam innan mu tana can balafiya tun bayan korarki da Abba yayi harta shi kanshi abban ma bashi da lafiya maryam duk adalilin rashinki
Dagash ne yafito rike da hanun maryam ganin mutane baisa yasake taba
Sai dai ganin anty durkushe itada megadinsa yasa yayi turus maryam ta fisge hanunta tayi gurin anty tarungumeta tana kuka anty kuka yaci karfinta takasa koda maganane
Alhaji Dan asabe yataso Yakama yaya Abdul yace malam Abdul kai namiji ne zamu fi samun gamshashshan bayani agunka
Kowa ya nutsu bakajin kukan kowa saina maryam da anty
Daddy king yace muna sararonka malam Abdul
Yaya Abdul yace maryam kanwatace uwadaya ubadaya
Nida yayana usman mukatafi Neman kudi cikin garin meduguri
Dawowar mu mukasamu mummunnar labarin dayafaru akan maryam
Munyi kuka mun nunawa mahaifinmu rashin dacewar abinda yayi kuma ya amsa laifinsa dashi akashiga Neman maryam amma shiru balabarinta
Wannan dalilin yasa inna mahafiyarmu takamu da ciwon barin jiki wanda har yanzu tana fama dashi
Abban mu dakadan kadan ciwo yakwantar dashi
Wannan dalilin yasa mukabar garin gwaza zuwa cikin garin meduguri nan ma zaman badadi ga marasa lafiya har biyu da muke dasu
Akamana kwatancen wani memaganin gargajiya a kano
Nan mukazo haya muka kama kasancewar yayan mu usman yasamu wani megida dayabashi mota yake tukawa to shiya yasa yaya usman yayi amfani da kudinsa ya kama mana haya gaba kidaya gidan kuwa
Kowacce mace da dakinta agidan baruwanmu da nuna banbanci
Ana haka watarana nazo wucewa naga anrubuta a neman gate man wato megadi kenan nan naturo application dina Allah dai yabani nasara megida Al’amin yadauki
Yanzu nakai kusan shekara goma a asibitin nan wannanshine takai caccan tarihinmu
Kowa labarin yagirgizashi sosai anty tabashi tausayi sosai hajiya kuwa inbanda hararata ba abinda takeyi
Kowa yakasa magana a falon ganin haka yasa yaya Abdul yace maryam ina abinda kika Haifa bayan barinki da cikin anty cikin kuka ta sake Rungume maryam tace gatanan yaya gatanan yaya takarasa tana kuka mecin rai
Gani sukayi alhaji imam yatashi cikin rudewa yace yanzu maryam kina nufin yarinyar nan yatace
aikuwa kallo yadawo kanshi
Mummy cikin kaduwa da jin zancen yace yaya kasan abinda kake fada kuwa
Ya za ayi wannan shegiyar yarinyar bayan agabanka kaji wanta yabada labarin komai kace yarkace
Cikin tsananin bacin rai alhaji imam yace ya isa haka Aisha karkisake sheganta min yarinya bashigiya bace nine ubanta Nine mahaifinta ba shegiyabace
Duk Wanda kefalon maganar tadakeshi mummy jiri mekarfi ke kokarin kayar da ita dagash yayi saurin kamata yazaunar da ita
Cikin sambatu mummy ta rike hanun al’amin tace Son kawunka ya haukace kaje kaduba minshi Dan Allah jama’a kutai makeni yadawo hayyacinsa
Alhaji imam yayi gyaran murya yace acikin hayyacina nake Aisha kece bakisani kuma a duk duniyar Wanda mukasan zancen mu goma ne cas
Yarana da na aikasu dauko maryam agarinsu su hudu
Sai kuma waliyyina da nata dakuma ladan
Saikuma ita maryam din sai abokina alhaji sudais saikuma ni kaina
Nan yakwashe komai yafada musu
Cikin tsananin rudani mummy gumi ne kawai yake tsatsstafo mata takasa magana kanta yamata nauyi sosai
maganar ta girgizata
Cikin kuka alhaji imam ya tsuguna gaban anty yace maryam ina rokonki da girman Allah kiyafemin wallahi ba ahalinabane kaddarace
Anty cikin kuka tace banson jin maganarka dalilinka narasa komai a rayuwata kasa iyayena sunkoreni suntsine min
Nashiga gararin rayuwa da rashin gata saboda ba abinda zakafa min nayarda dakai
Cikin kuka alhaji imam ya kalli maryam karama yace ‘yata kiyafemin nasa muku ciwo azuciyarku
Maryam tajuya mai tanaa kuka takasa magana bata kaunar ganinshi ma ita
Yaya Abdul cikin kuka yakalli alhaji imam yace Ashe daman Kaine kayi sillar shigar ta gararin rayuwa alhaji
Ka aureta bada izinin ta Dana iyayentaba saboda zalunci na masu kudi
Daddy king yace haba Abdul kai yakamata ka tayashi bata hakuri da Neman afuwa
Shigowar su Aymana da suhaila da iyayensu sunji labarine sukazo gulma
Guru suka samu can kusa da hajiya zabbau tashiga basu labari daga farko
Sai yanzu daddyn dagash yayi magana yace maryam labarinki akwai tausayi acikinta Wanda nariga nasanidama
Amma meyasa kikabari shedan yayi galaba akanki kika aikata abinda kikamin
Alhaji imam yace meta aikata
Caraf hajiya zabbau tace kwarto takawo daki
Alhaji imam yace karya ne wallahi sati daya nayi da maryam na fahimci hallinta bazata aikataba
Daddy yace haba imam yazaka ce haka bayan nagani nakuma ji
Alhaji imam yace kasake bincike
Megadin gidan daddy yashigo shida yan sanda rike da kwarton
Megadi yace kugafarceni alhaji tunda ana wai kwarto aka kama agidan nasan badai ta gate ya wuceba
Yasa nayi tunanin ta kofar baya yafito shiyasa nayi sauri zagayawa yayi dai dai da lokacin da wannan saurayin take fitowa na damkeshi nabawa security shi
Sun mishi duka sosai yace turo shi akayi
aikuwa kowa yadau salati a falon hajiyar suhaila tace wallahi bamu yarda ba anbashi kudine kawai Dan ya karyata
Alhaji Dan asabe yadaka mata tsawa yace ya isa haka hajiya
Zayyad dai kunya yakamashi ganin abinda mum dinsa tayi
Hajiya zabbau zatayi magana daddy yadaka mata matsawa
Mummyn aymana dai zufa yagama wanketa tas
Jiki yadau rawa dagash matsowa yayi kusa da kwarton nan yazabga mishi mari yace yimaga wasu mutane ne suka turoka
Cikin sauri yace hajiya zabbau
Falon yadau salati anty asiya tafashe da kuka itada shafa’atu saboda takaicin abinda ummynsu ta aikata
Nan da nan kwarto yayi bayanin komai yadda suka tsara shida ita
Kowa yakadu a falon hajiyar zayyad da mum din aymana duk sunyi tsuru tsuru suna tsoron kar hajiya zabbau ta tona musu asiri tace harda hadin bakinsu aciki
Daddy duk dauriyar sa saida yazubar da hawayen rabuwa da anty saboda mace mace ta gari wacce dalilinta yafara ganin haske a rauwarsa
Gashi tashi daya ansa ya rabuda ita rabuwa ta har abada Dan babu yadda za ayi tadawo gidansa saki uku yamata
Cikin kuka yace zabbau kincuceni kincuci kanki ina mai tabbatar miki kema bazan barki haka banzaba
Hajiya zabbau tace Dan Allah alhaji kayafemin wallahi zuciyace hakan bazata sake faruwaba
Saiji sukayi daddy yace nasakeki saki uku karkisake kikoma gidana daga asibitin nan
Cikin razananniyar kara tace shikenan nashiga ukuna
Na wa yasameni Dan haka wallahi kowa ma sai asiransa ya tonu
Nan hajiya zabbau ta tona asirin kowa alhaji Dan asabe yayi salati yace au yanzu hajiya duk wannan abinda ake kullawa kece silla
Kije nasakeki saki daya bazan iya zama da mai hali irin nakiba
Daddy King kam dama ga zuciya cikin zafin rai yayi wa mum din aymana itama saki har uku yace wallahi yayi danasanin hada zuri’a da ita
Ya kalli dagash yace ina son kasake aymana yanzun nan saboda uwarta tafara girba abinda tashuka idan ta waye gari taga daga ita har yar tata zaurawa ne hakan zaisa sugane rayuwa umarni nake baka ba Neman shawararka nakeba
Dagash kuwa daman jira yake
Zaiyi magana daddynsa yace baza ayi ahakaba kabarsu Allah yashiryesu
Daddy king yace kabarni yaya Dan Allah karka hanani
alhaji Dan asabe yace kamata yayi kabashi umarni yasakesu gaba daya saboda hakan zaikowa musu sanin rayuwa dama tare sukaje gidan kuma tare zasu bari saboda mugun hali na iyayensu mata
Muryar anty sukaji tanacewa alhaji kacucemu sanadiyar abinda ka aikata gashi kasa yadawo wa kamillaliyar ‘yata Wanda na Dade ina tattalinta
Rana daya yatashi a banza
Alhaji imam dake zaune jinabinda anty tace hankalinsa yatashi yace nashiga uku mekike nufi da wannan Kalmar
Anty cikin kuka tace ina nufin Allah yayi wadan da kazalinta sakkayya tahanyar yiwa yarka ciki
Yace innalillahiwainnanirraihinraju’un allahumma ajirni fimusibatihi wakalifni khairun minha
Tabbas abinda kayi sai ammaka Wanda yafishi imma nasharri ko na alkairi
Bansan inada yarinyaba amma cikin second dasanin hakan sonta ya nunku acikin zuciyata ina son ‘yata nayi danasanin aykata abinda na aykata har yau gashi an min ninkin Wanda na aikata wannan jarabawace daga ubangiji nakuma karba
Anty tace maryam ina son kifada min waya miki ciki maryam kuka yakwace mata batasan amsar da zata bayarba Dan batasaniba
Kaman daga sukaji ance nine
Nawa maryam ciki kowa yajuya yana dagash da mamàki
Cikin kuka maryam tace a a wallahi karku yarda dashi yafada kawai Dan yataimakeni
Asalima ranar da abin yafaru yaya bayagari yayi tafiya zuwa America
Dagash yadaga hanu daya sama yace na rantse da Allah ninawa maryam ciki
Kan mummy yakasa daukar tention kawai saitazube kasa asume
Next page
Your comment is needed
Much love to your nice comments dear
*Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:13 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
*Dedicated to sis su’adat kawar amana ina alfahari dake sosai sis inajin dadin kulawarki sosai aikaina Allah yakara dankon zumunci sosai*
_Wannan sakon gaisuwa ummy Al’amin dagash group admin Allah yabaki lafiya yasa kaffarace
Mun ba dadi da rashin lafiyarki sosai_
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 6⃣1⃣to6⃣5⃣
Dagash yayi saurin taro mummy
Anty asiya dake kuka kaman ranta zai fita tayi saurin nemo ruwa takawo mishi
Kan mummy na cinyar dagash yace kiyi hakuri mummy yazama dolene nafadi gaskiya
saboda Nima ba ason raina hakan yafaru ba kaddarace
Kafin yakara magana Aymana ta taso taje gurin daddyn ta tace kagani ko daddy kunga abinda muke fada muku daman munfada adakinsa take kwana baka yarda ba
Wani razanar nan tsawa taji andaka ma dagash cikin tsanin bacin rai yace duk abinda yafaru aikece sila sanadiyar abinda kika aikata hakan yafaru
Mummy ce tasake fashewa da kuka ta kalli daddyn Al’amin cikin kuka tace alhaji kaga abinda duk yadawo kaina ko
Kaga yadda Allah yake al’amarinsa ko tabbas nayarda ba maiyi sai Allah
Ashe abin duk a gindina yake Ashe duk kaina zai dawo tasake fashewa da kuka tace YAYANA da DANA
Sai kuka duk wadda kefalon bawanda mummy bata bashi tausayiba sai anty da zuciyarta yadake sosai
al’amin yace mummy pls stop crying Nima bayadda kike zatobane mummy dalilin maryam nagyara rayuwata maryam kaddarace ki yarda Dani
Kallon takaicin da daddyn dagash yake mishi yasa dagash yaji badadi yace dadi Ba laifi nabane daddy ya daga mishi hanu ba abinda za akacemin
Amanar Dana baka kenan asha baza iya rike min amana ba kenan Ashe zaka iya aikata hakan akan kan yar ywarka shafa’atu ko bazaeefa kenan
Dagash ya gigice saboda yaji maganar daddynsa ba dadin sauraro
Daddyn king yace ya isa haka yaya
Prince yimin bayani meyafaru kafin faruwar hakan
Nan yakwashe komai yafada musu
Ran daddy king yabaci sosai ya kalli aymana yace bazan tsine mikiba kar abin yafi haka amma duniya ce ummu aymana kije gaki gata ya kalli mummyn aymana cikin bacin rai yace kin bata min yarinya bazan taba yafe miki ba
Aymana cikin kuka tace wallahi daddy Nima ba laifina bane mummyne tace kaini gidan boka wai akan amin maganin da zaisa
Yaya yadaina sauron kowa saini sai yadda mukayi dashi
Yazama ko mummynsa yaji bayason gani
Saini
Daddy da alhaji Dan asabe suka dau salati daddy ya kalli dagash cikin bacin rai yace AL’AMIN ina maka umarni da kasaki Aymana yanzu anan umarni nabaka ba yardaka nake nema ba
Dagash ganin Daddy King baitaba kiransa da sunansa na yasa yasan tabbas dagaske yake
Daman shima hakan yake nema
Yace nasaketa saki daya Aymana ta rusa ihu tace daddy Dan Allah kayi hakuri yamaidani wallahi ina sonshi
Daddy king yace Allah yamaka albarka
Sai yanzu Alhaji imam yayi magana saboda halin dayake ciki
Yace bawanda yayi sanadiyar komai saini Al’amin baka da laifi
Ko bakai ka aikata hakan ba dama sai ninkin abinda na aikata yadawo min
Sai banso yadawo min akan kamillaiyar ‘ya ba amma ba komai Allah yafimusanin abinda yasa yayi hakan nayi nadamar abinda na aikata wallahi
Nayi danasanin abinda nayi gashi yau komai yadawo minsabo ‘yata da Dan kanwata Wanda nafiso a rayuwata Allah kenan
Shiyasan hikiman yin hakan
Alhaji sudais yace kayi hakuri abokina Allah yagafarta mana gaba daya
Anty datake aikin kuka maryam kwance akan cinyarta zazzabi yarufeta sosai kuka kawai suke sosai
Anty ta daga kan maryam ta ajiye a kasan carpet ta karasa gaban mummyn dagash
Ta tsunguna tace hajiya ina fatan yanzu kinga matsiyata da dabbo binda idon ki
Na tabbatar yanzu dai bawani sauran bashi tsakanin mu donkinga matsiyatan da idon ki
Anty na kuka tace ina fatan kinga asalin maryam kice asalinta kinci mana mutunci kintozartamu
Duk saboda muna talakawa marasa abin duniya marasa gata kin kyamacemu kin nuna muba mutane bane kece kawai mutum
To ina fatan a yanzu kinga matsiyacin uban maryam dakika nema ko
Mummyn dagash dai bata iya magana saboda kuka da danasanin abinda ta aikata wa anty da maryam Ashe maryam jininta bata saniba take ta cin mutuncinsu
Anty ta kalli hajiya zabbau tace kekam ba abinda zance miki tunda ga sakayya ma kinfara gani
Ta karasa gaban daddyn Al’amin ta durkusa ta fashe da kuka tace alhaji ba abinda zamuce dakai sai Allah yasaka maka da gidan aljanna
Kasomu a lokacin da ake kyamarmu ka kaunace mu kasu turta mu daga ni har ‘yata
Wallahi wallahi alhaji ban ji zafinka ba kokadan saboda kowaye Yakama matarshi da wani a haka hukuncin da kayanke zai yanke
Kayafe laifukan Dana maka a iya zama dakai mungode sosai Allah yakara arziki
Daddy hawaye ne ya sauko mishi yana ta kokarin kar hawayen ya sauko amma ina yariga yasauko yayi rashin mata tagari yama kasa magana
Kaman daga sama anty taji anacewa Yakama ta mutashi muje Dan saura awa daya a daura auren
Anty tajuya takalli me maganar auren taga daddyn King ne tace aure kuma Alhaji
Yace a ai babu Wanda ya isa ya hana daurin auren nan sai Allah saboda kutashi mutafi
Anty tayi murmushi tace kayi hakuri alhaji za a iya daura na sauran amma banda maryam bazan taba yarda da auran ta da al’amin don dama Ba ason raina Dana mummynshi za ayiba
Idan har auran kukeso kuwa maryam tace kuna da ikon aura mata koda driver zan amince amma ba al’aminba
Cikin tsanain gigicewa Al’amin yace Haba anty mena miki haka da zaki rabani da rayuwata lokaci daya
Anty tace baka min komai Ba al’amin amma inason na nunawa mummynka muma muna rana talaka ba matsiyaci bane shima akwai abinda za a nema agurinshi har akasa samu Dan kudi basa sayan komai
Ta kalli yaya Abdul tace tashi muje ka kaimu gida gurin innata naganta na nemi gafararta
Daddy King yace a a maryam kibari akaiku anty tace kayi hakuri zamuje kawai basai ankaimu ba
Nan daddy yayi magana yace muje nakaiku gidan da kaina anty zatayi magana yadaga mata yace banason musu maryam
Badan anty taso ba ta tasa hanu tadaga maryam a kasa sai anty asiya tayi saurin tayata suka fita zuwa motan Daddy
Zayyad yace daddy suhaila fa bazatasan abinda ta aikata illabace itama harsai yasaketa
Idan aka yi haka andaure mata gindi tayi ta shirme kenan
Alhaji Dan asabe ya kalli dagash yace al’amin mekakejira da suhaila ne
Daddy king yace abarta ai ataga aya idan me hankalice
Alhaji Dan asabe yace no baza ayi hakaba Yakama ta duk a hukuntasu
Saboda haka kasake ta nace
Al’amin dakanshi yagama daukan zafi akan kalaman anty datace bazata aura mishi maryam taya zaifara rayuwa ba maryam
Yana jin umarnin daddyn zayyad akan yasaki suhaila
Yace nasaketa saki daya
Suhaila tafashe da kuka takaici daddyn dagash yace duk abinda kukasa ya aikata bashine masalahaba
Da kunbarshi kawai ya dau hakuri aishi babbane koba komai watarana rana komai zai wuce amma tunda haka takansance sai muce Allah yakiyaye gaba yakalli mummy yace Aisha kiyi hakuri kitashi kibar kukan haka duk abin da zaifaru yariga yafaru ba yadda muka iya
Kinga koba komai kindau darasi akan rayuwa kitashi amaidake gida
Ya kalli daddy king yace kutashi kuje nasan yanzu bakin sunkaraso
Zanje nadawo yakalli alhaji imam yace tafiyan nan hardaku Yakama ta kutashi mutafi
Alhaji imam da alhaji sudais suka tashi jiki a sanyaye suka yi gurin motarsu
Mummy dai ba bakin magana Shafa’atu ta taimaka mata suka tashi sukayi motar dagash Wanda acikin zai maida mummy gida
Dagash yashiga motar yakasa tada motar zayyad ne yakaraso yace koma kujera kawai barin yi driving din
Dagash baiyi musuba Dan yasan bazai iya tukawa ba
Yaya Abdul shiyake nunawa daddy hanya harsuka iso kofar wani gida Wanda kaf layin nan ba makaskanci a cikin jerin gidajen layin
Dai dai lokacin da yaya nura yayi parking shima a mashin dinsa tsohuwa tasha wahala sosai
Yaya Abdul dake cikin motar daddy yace alhamdullila ga yayan ma yadawo
Cikin murna anty takama maryam suka fito daga motar
Ganin motoci a kodar gidansu yasa yaya usman yatsaya
Ganin wacce tafito cikin dankareyiyar mota yasa yakame agun
Yace maryam itama cikin kuka tace na’am yaya zata tsuguna yayi saurin dagota yace a a mushiga ciki maryam
Ganin yaya Abdul ya fito tare da alhajin dabai sain kowayeba
Yasa yace a a Abdul Ashe tare kuke
Yace ai dabaki ma dayawa
Yaya usman yace a sannunku da zuwa bara amuku iso yakarasa cikin gidan
anty suna cikin gidan taga wata mata wacce bata San ko wacece bace
Matar nan tace a asannunku da zuwa baki mukayi
Jin magana yasa sauran matan suka firfito ganin maryam dawata balarabiyar budurwar yarinya
Yaya aliya dake jinyar inna itama tafito ganin maryam taganeta cikin tsananin mamaki tace maryam
Anty takarasa ta rungume yaya aliya tana kuka itama yaya aliyar kuka take yi
Maryam karama itakanta abin yabata tausayi
Cikin kuka anty tace yaya aliya ina innarmu yaya aliya ta nuna mata cikin dakin
Anty tashige duk yan gidan sunji mamaki jin cewa wai maryam ce wannan tadawo balarabiya haka
Wasu kuma suce Ashe yawon karuwancin ya karbeta
Yaya aliya ta kalli maryam karama tace karaso mana ‘yata koba ‘ fada minba ke yar maryam ce
Maryam tarungume yaya aliya tana kuka itama nan itada yaya aliya sukayita kuka
Anty najikin inna tana kuka Dan inna batada maraba da gawa
Tace innan mu kitashi ga maryam dinki tadawo inna kitashi Dan Allah
Yaya aliya suka shigo tace ai tana jinki baki ga tana binki da idoba
Maganace bazata iya ba
Sai ganin hawaye sukayi yana sauka daga fuskar inna
Yaya aliya tace Inna dole kiyi kukan farinciki don mucire tsammanin sake ganin maryam araye
Kafin wani lokaci anwa su daddy daddy shinfida
Anfito da Abba ma danshi jikinsa yafi na inna sauki
Nan da nan akabayyana komai gaskiya tayi halinta Abba yafashe da kuka yace ina maryamun take matso kusadani maryam
Cikin kuka anty takarasa gabanshi yadafa kanta yace maryam da ina da lafiya Dana saka gwiwo wina akasa nanemi gafara
Dan Allah maryam kiyafemin yanke hukunci cikin fushi danayi
Alhaji imam yasake magana yace Dan inasake Neman afuwa abisa lafin Dana aikata nine silar komai
Abba yace ba komai Allah ya yafemana gana daya
Kaddarace Allah ya Riga ya rubuta
Yaya usman ya kalli anty yace maryam kiyafewa alhaji
Tunda Allah ma ana masa lefi yana yafewa daddyn al’amin ma yace hakane maryam kita maka kiyafe masa kodan yardake tsakaninku
Cikin kuka anty tace shikenan na yafe mai Allah ya yafemana gaba daya
Wani sanyi da dadi da kuma rashin nauyi alhaji imam yaji yaziyarce shi Wanda yadade rabonda yaji hakan a rayuwarsa
Yayi hamdala wa ubangiji
Yasake godiya agaresu gaba kidaya
Yaya nura yace maganar auren yarinya kuma a daura kar a daga Allah yasanya alkairi
Yaya Abdul yace Nima abinda Nagani kenan
Shiyasan mutuncinta zai riketa bisa amana Allah yabasu zaman lafiya
Anty tace ina rokon ko andaura tarewar abarshi bayanzuba
Daddyn al’amin yace ba komai maryam ai auran shine mai wuyan tarewar ko yaushe sai ta tare
alhaji imam yace wa yaya usman idan babu damuwa ina son acikin satin nan zan fitar da su Abba da inna jinya kansa waje
Daddyn al’amin yace wannan yayi hakan ma Allah yasaka da alkairi
Yaya usman yafasheda kuka yace anya innanmu zata tashi kuwa jikin nata yayi tsannani sosai
Alhaji imam yace ai rayuwa da mutuwa duk suna hanun Allah ne ballema irin wannan ciwon a kasan waje ba wani bu bane dazai gagaresu da izninin Allah
Ya Abdul yace mungode Allah yasaka da alkairi yajikan mahaifa badan sun mutuba
alhaji sudais yace sai mu hanzarta muje a daura auran saboda lokaci na tafiya
Yaya usman yace to barin shirya Dan dawowata daga kasuwa kenan ma
Bayan fitansu ne yaya aliya da anty sukayi ta bawa maryam hakuri anty tace maryam yakikeso nayi ne Nima sanin kanki ne ba ason raina hakan zai faruba
Maryam cikin kuka tace anty wallahi a halin yanzu ba mahalukin da na tsana irin yaya Al’amin bana son ganinshi Dan Allah anty karkibari a daura amin aure dashi wallahi bana sonshi
Yaya aliya tace Haba ‘yata kiyi hakuri dan kinga ai bashi akaduba aka yarda da maganar auren ba mahaifinsane yadda ya rikeku
Ba abinda zamu ce dashi sai dai Allah yabiyashi da gidan aljanna
Dan haka dole kikoyi son al’amin a ranki kodan babanshi yadda ya rikeki
Haka maryam ta yita rera Dan kukokinta mai bantausayi bazasu fahimci yadda take jimabane aranta
Karfe biyar da rabi na yamma dai dai
Akashaida daurin auren AL’AMIN SU’AD DA MARYAM AHMAD DA KUMA ZAYYAD DA AMARYASA RAHMA
DA FAISAL DA AMARYASA SHAFA’ATU
Masha Allah ya halarci dumbin jama’a Wanda ba a taba tsam maniba ma yazo
Dagash baitaba zaton dashi za adaura ba jin auranshi akafara daurawa yasa ya sauke ajiyar zuciya yaji kaman an mishi albishir da gidan aljanna yayiwa Allah godiya daya mallaka mishi maryam a matsayin mata
Zayyad ne ya karo gurinsa yana tsokanarsa yace ango kasha kamshi
Dagash yayi murmushi yace wa ni kudai Kune Kunsha kamshi saboda yadda naga kanku na rawa saikace farin shiga
Zayyad yafashe da dariya yace za abi na Allah ai farinshigan ne
Dagash yace a fannin sunna ba
Zayyad yabata rai yace dadina dakai Dan iskane wallahi kai ana sallah ai ba a magana
Faisal dake bayan zayyad yace fada mishi dai Dan dama dai shikadai yarage da Vicky nikam wallahi nadade da rabuwa da wannan harkar
Dagash yace karma karabu da harkan zanyi maganinka ne ai tunda gashi nabaka kanwata
Zayyad yafashe da dariya yace Allah yabaki hakuri da na baka tawa kanwar amma baka rabuda Vicky ba
Faisal yace fada masa dai
Dagash zaiyi magana sukaga zugar abokansu sun tahowa tashi sukayi suka karbesu nan danan zayyad masu rabon take away sukafara
Komai na girma akayi
Shafa’atu takira wayar daddy yadaga yace shafa’atu ya akayi tace Daddy junior yana ta kuka
Daddy yace asha fito gamunan kofar gida kikawa minshi
Nakaiwa mahaifiyarsa
Haka kuwa akayi dadddy ya shiga mota sai gidansu anty
Yanazuwa kuwa akakirata tafi cikin doguwar hijabinta kamar yadda tasaba yace maryam shine kotakan Dana bakyayi kinmanta dashi
Anty tace Haba ya zanyi namanta da duk wani abunda yashafeka a rayuwa ina sanedashi
Ai nasan yana hanun da bazai wahala ba koba agun shafa’atu ka karboshiba
Daddy yayi murmushi yace kwarai na yarda yana ranki tasa hanu ta karbe lil al’amin daga hanun daddy
Yace maryam kiyafemin kaddarace wacce bamu isa mukauce mataba
Zabbau ta cuceni cutar da bazan taba maida kamanta ba
Asarar mace kamarki ai babban abune a rayuwar kowane magidanci
Haka kuma samun ki sa ace babban a rayuwa
Anty bazata iya tsayawa jin maganganun daddy ba yasa tashige cikin gida tana kuka
Shima daddy mota yafada yatayar Allah ne kawai yakaishi gida
Anty nashiga yaya aliya tayi saurin karbar lil al’amin ganin yadda anty tashigo a rude
Tace maryam lafiya anty tace yaya aliya nayi rashin miji da bazan taba maida kamarsaba
alhaji yakaunaceni ya nuna min kauna tashi daya sunrabamu rabu ta har abada
Dan ina mai tabbatar miki da ace saki daya yamin nidakaina zankoma gidana
Amma kash ya yanke alakar my gaba daya bazan taba samun wadda zai nuna min kauna kamarshi ba
Gani sukayi hanun inna na motsi alamun magana takeson yi
Washagari misali karfe Tara safe yaya Abdul yatafi gurin aikinsa wato gadinsa
Yaje yakarba agurin abokin aikin nasa
Yana zaune Al’amin yashigo da motarsa cikin asibitin yana tiyata ne karfe goma shiyasa yashigo amma dabazai shigo ba
Ganin ya Abdul a gate Al’amin bai karasa parking dinba yafito yace Haba malam Abdul mekadawo nan gurin kuma ai kafi karfin nan kuma yanzu
Kayi school ne yaya Abdul yace ai tunda daga secondary school bankaraba
Yallabai kabarni kawai wallahi ina jin dadin aikina
Dagash yace kajirani zanfito daga tiyata by 12 pm zamuyi magana amma banason kacigaba da budewa mutane gate
Yadauki mukullin office din shi yace gashi kaje office kajirani
Yace ina shi malam haladun yacigaba da aikin kawai Kafin asamo wani
***
Bayan kwana biyu Alhaji imam yagama komai na tafiyan su inna da malam jinya
Anty da yaya aliya da yaya Abdul dasu za atafi
Yayin da maryam zatabi mahaifinta zuwa libiya
Dansuma sunji komai yanzu maryam kawai suke dokin gani barinma hajiyarsu mummyn dagash
Tana ta Allah Allah taga jinin imam dinta
****
Hajiyar dagash ne zaune kan kujerarta da carbi a hanunta tana lazumi sai daddy yashigo
Yaga tana ta aikin tunanin nata nafama yace
Wai bazaki daina wannan damuwarba Aisha yakikeson nayi ne narasa maryam
Kema kina son kisawa kanki damuwa
Mummyn al’amin tace to yakakeson nayi alhaji dawani ido zan kalli maryam harta yafemin
Alhaji yace wata maryam din ai maryam tadade da yafe miki ai bata da ruko kedai Yakama ta idansun dawo ki je hargida kisake Neman afuwa
Mummyn tace inasukaje daddy yamata bayani komai tace hakan ma Yayi
To ina maryam akawo min ‘yata tazauna dani koda na yan kwanakine
Wallahi alhaji tunfarkon danaga maryam naji tashiga raina kawai dai naringa karyata hakan ne saboda tazo a matsayin yar talakawa
Daddy Yayi murmushi yace tashi kikawo min coffee zanshiga ciki
Yatashi yahaura samanshi itakanta mummy mijin nata yabata tausayi tabbas yana son matarshi Dan gashi harda wasu raman wahala jinyar zuciya sukafito mashi
****
Dagash kwance cikin falonsa shikadai yana tunanin
Maryam wai yaushe ne za abashi dama yaje yaganta yaushe ne zasu bashi matarshi
Daddynsa king yace karyaje gareta a yanzu harsai ta huce shin yaushe ne maryam dinsa zata huce ta fahimceshi
Shidin masoyinta ne nagaskiya
Kai ina bazai iya watannin da akaniba mishi Kafin yagantaba saboda gone zaitafi libiya
Next page
Your comments is needed fan
*Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:14 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest,
Dedicated to lovely son afan
Allah ya albarkaci rayuwarka my son much care 😘😘😘😘😘😘
Talle talle talle 👇🏼👇🏼👇🏼
*KAI NE SILA*
Shahararren novel dake zuwa muku daga alkalamin *sis sameehat*
Marubuciyar littatafan soyayya domin nishadinku
Karkusake a Baku labari yanan a social media masu bukatar littafin *KAINE SILA*
sumata magana da wannan number din ta watspp 08033975309
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 6⃣7⃣to7⃣0⃣
Maryam kwance kan cinyar kakanta hajiyar su mummy kenan
Tunda maryam tazo gidan tazama yar gatan kowa
Kowa na cikin gidan jida maryam yake kaman su lasheta
Barinma kakarta hajiyarsu mummy ai tana matukar kaunar maryam sosai tunda ta ganta kullum suna tare
Haka alhaji nura babban yayan su mummy ma shima yana nunawa maryam kulawa sosai yayinda matarshi hajiya mami itama bakaramin gatantawa maryam takeba
Maryam dai tazama yar lelen kowa shiyasa shagwaba yakaru
Maryam ta kalli kakarta tace hajiya ina da tambaya wai Ku asalinku larabawane
Hajiya tayi murmushi tace sosai kuwa maryam asalin yan saudiya kuwa Neman kudi yafito da kakanku kasar libiya
Maryam tayi murmushi tace haba
ai dagani ba tambaya hakan ya nuna ma
Hajiya tayi murmushi tace meya nuna miki hakan maryam tayi murmushi tace caf kinganki kuwa hajiya kintsufa amma har yanzu kyanki nanan
Hajiya tayi murmushi tace kayya maryam ina wani kyau to mamanki ta Aisha kuma kice mata me itada ubanki ai duk sun kwashe kyan
Maryam tayi dariya tace kai hajiya wannan ai zagine dawayo sukayi dariya gaba dayansu
Ameelat tashigo agajiye tazauna sharaf gaban su
Maryam tace yan makaranta andawo ameelat tace wallahi kinsan sabon shiga wallahi gaskiya university yana da wuya
Maryam tace a a fa banyardaba wallahi sai dai kekikeson yamiki wahala
Ameelat tace a zakice haka mana tunda ke kinsamu kinyi aurenki da mijinki kinga kuwa koyanzu kika koma school wallahi bazai baki wahalaba saboda bakida fargabar komai a gabanki
Maryam ta watsa mata harara tace zakifara ko ameelat tace to karya akayi ba matar auren baceke
Hajiya tace to zaku farako ameelat tace rabuda da ita hajiya bata son gaskiya
Tasamu handsome guy kaman brother Al’amin tadinga mana yanga wallahi tanasonshi
Tana fada haka tadauki jakarta ta gudu
Maryam tabita da gudu aguje suka shiga ciki da gudu
Ameelat tashige dakinta ta kulle kofar
Maryam tace wallahi zaki fito kisameni zanyi maganinki
Ameelat yar alhaji nura ce ta hudu
a mata subiyu suka rage da ameelat da kanwarta suhaima meshekaru takwas
Ameelat zasuyi sa’oi da maryam kuma itama yanzu take shekarar farko a university ameelat takasance yarinya me hankali sosai
Bata da burin da yawuce tayi aure kafin tacigaba da karatu sai dai kash abbanta yaki yace sai taje two hundred level kafin ya aurar da ita
Tunda maryam tazo gidan ameelat tasamu kawa kuma yar uwa tare suke komai
Ameelat takancewa Maryam wallahi kinyi sa’ar miji yar uwa samun mutum kaman brother ai sai an tona
Maryam zata hada tace batason hirarshi shiyasa abin yazama tsokana a tsakaninsu
Bayan sati biyu
Dagash zaune a falon daddy yana rokarsa akan yabarshi yaje libiya daddy yace bayanzu bafa son
Kasake hakuri sai lolacin daya dace kaje zansanar dakai kaje kaga matarka
Mummy tace to alhaji muje tare mana ya rakani
Daddy yace kedai kawai kice zaki min wayo kikai danki yaga matarsa
Mummy tayi murmushi tace kodaya nidai banason tafiya nikadaine
.daddy yace shikenan badamuwa kuje din
amma danaso sai ita yarinyar tagama saukowa daga fushin nata kinsanfa abinda ciwo sosai
Mummy tace hakane kam amma ai gwamma yaje can suhadu yabata hakuri
Nan dai dagash yaji dadin barinshi da akayi sutafi da mummy
Mummy tace saikaje kashiraya mana komai nanda jibi sai mutafi dagash yace that’s my mom
Dadddy Yayi murmushi yace kai dai bazaka girma ba tsofai tsofai dakai karinga shagwaba
Mummy tace aifa ai yanzu lil al’amin Yakama ta kabarwa shagwabar haka
Dagash yace ai harkintuna min boy
Insha Allah harcan zanje naduba su antyn
Daddy dai baice komai ba
Direct office dinshi yawuce ya bar komai hanun zayyad
Zayyad yace wai dagaske ne zakabi maryam tokabari akawo maka itamana
Dagash yace caf waya fada zan iya hakurin harsai lokacin da akaga damar kawomin mata wallahi bazan iyaba
Tunda aini ba dutsebane ina bukatar matata
Kusadani
Zayyad yace to yanzu kokaje ma ai dagawa kanka hankali zakayi kawai Dan idan kana ganinta damuwar taka zatafi yawa
Dagash yace wayafada maka sata agaba zanyi ina kallo tana halal dina intsaya kallonta haka kawai
Zayyad yace amma dakacika marakunya dagash yayi murmushi dake kara masa kyau da kwarjini
Yace zancen kakeso wayasanima komudawo da Dan libiya
Zayyad yace ai zaka rina wallahi kai ba
Sai a hankali Allah yasa taki bada hadin kai muga ta rashin kunyarka
Murmushi kawai dagash yayi kafin ya dialing number din wani abokin business dinshi
Yanagama wayar zayyad ya kalleshi yace muje gidana mana ko rahma tana da sako gurin kawarta
Dagash yace kudai dason saka yara su raina mutum
Nifa kaga inason maryam ko tobazan taba bari ta rainaniba saboda banason raini
Zayyad yace lalle bakasan soyayya ba ina ruwanta da raini
Niyanzu kaga rahama sai yadda tayi dani wallahi binta nakeyi kamar rakumi da akala
Kuma kaima bazaka gane hakanba sai randa katare dataka amaryar ka kwashi zumarta da kyau kashiga hanunta
Dan wallahi auran yaran nan alkairi babba atare damu Dan yanzu gaskiya nasamu nutsuwa ban nemi komai daga matata na rasaba
Dagash yace lalle nayarda kayi nisa a soyayya zayyad wannan irin zance haka
Wai ina Faisal ne yace caf aina kwana banganshiba
Dagash yace barin kira number dinshi muji
Yayi ta ringing ba adagaba saida yakusan tsinkewa aka daga
Faisal ne yace wai kai Dan iska mutum yana hutawarsa kadameni da kira haka
Zayyad ya karbi wayar yace ato fada masadai wai tambayata yake ina kakene kwana biyu
Shine nace nima banganka ba Dan idan nafada mai amarya ce arikeka zai tsaya min wasu maganganune nasu na gauraye
Faisal yace ina dagash din zayyad yace gashi yamika wa dagash wayar dagash ya watsawa zayyad banzan kallo yace duk kugama
Badai iskanci bane abin naku duk kugama wai damma nima inada matar
Zayyad yayi murmushi suka gamawa Faisal yabawa dagash wayarsa yace mukarasa ko
Dagash baiyi maganaba yaje sukashiga motar zayyad suka nufi gidan zayyad
Mortar zayyad na parking rahama tafito cikin kwalliya tatsaya tana jiran karasowarshi shima ganin matarshi ya manta da dagash suke tare motar yabude yafita yanufeta itama karasowa tayi tarumgemeshi cak zayyad ya dauketa zuwa cikin gida
Dagash ya rintse ido yace God help me tare da dafa goshinsa
Yace duk abinda kuke kucigaba zanrama shiwanyancan Dan iskar nakirashi wai yazan katse wa mutum jindadinsa
Shikuma wannan yadauketa suka shige
Key din motarma a Jiki zayyad yabari saboda ya rude ganin kwalliyar matarshi
Murmushi dagash yayi yatada motar yayi gaba abinsa yace kazo ka karbi motarka agida
A ranar yagama musu komai saboda a yadda yakeji bazai iya kai jibin da mummy tace ba
Gaskiya yana cikin wani hali na matukar bukatar matarsa
Gidansu ya koma yace mummy nagama komai jirgin karfe goma zamubi
Mummy ta takalleshi tace haka nace maka ya marairaice yace haba mummy ai dagobe da jibin duk dayane a gurin Allah
Mummy Dan nata yabata tausayi tagane abinda yake damunsa tabbas Dan ta yashiryu da tana kyautata zaton yabar wanann yarinyar Victoria take ko wa
Zatasan yadda zatayi abashi matarsa sudawo gida gudun komawa ruwa
Ta kalleshi tace shikenan Allah yakaimu goben dagash yace Yauwa mummy kokefa
Nazeefa da afnan nesukadawo daga anguwa dagash ya kallesu yace kai kuzonan daga ina afnan tace gurin ummy muke
Dagash ya watsa mata wani banzan kallo ubanwa kuka tambaya dazaku fita
Duk suka rikice dagash yace barin fada kafin nadawo daga tafiya acikin samarinku da kuke Tarawa mutane akofar gida kufitar da na aure
Wallahi kokuma duk nabadaku ga masu gadi kunsan zan iyako suka daga kai dasauri
Yace kutashi Kuban guru guri shashai kawai
Washagari jirgin su dagash da mummy yadaga zuwa libiya
Maryam zaune falon hakiya mami itada ameelat hajiya mami tafito da kula tazauna itama cikin yaranta ta kalli maryam tace Yauwa ‘yata gawannan maza cinye kiban kulan inakallonki
Maryam tace Yauwa mamana ta kalli ameelat ta mata gwalo itakuwa ameelat dariyar maryam takeyi Dan kwata kwata talura maryam bata Masan abinda maminta take dirka mataba
Maryam tace zodai muci badan halinkaba ameelat
Ameelat tace wa ni aisaike yargatan mami kedai akace kici nima dai nasan kitchen din zanje nadiba
Hajiya mami tace a munjidai sauki Kofi kidebo mata madara a fridge maisanyi
Ameelat ta tashi tana dariyar mugunta dantasan yadda mutane suke kyan kayan maminta sosai kwararriyace akan harkar maganin mata
Taje tadebo madarar da maminta take nufi
Takawo
Maryam taci iya cinta tace mamina nakoshi
Mami tace daure kikarasa yar mami haka dai maryam take fama dakayan ciye ciye da shayaye shaye Dana wanka
Sosai hajiya mami take gyarata saboda tasan komai dayafaru da ita taji komai agurin mamin dagash
Sosai maryam take ganin canji ajikinta amma saitayi la’akari da canjin rayuwa datasamu ga farincinkin haduwa da danginta ga tsananin soyayyar families dinta suke nuna mata
Jikin yasake tsanain kyau ,laushi ,tsantsi dasheki
Gacikowar datayi ta kotaina kirjinta suncika fam ga diri mezaman kansa
Itadai maryam har tsoro kyan datakeyi yakebata gashi duk sati saitaje
Saloon gyaran gashi itada ameelat sosai maryam tasake gogewa da wayewa sosai
Ameelat na zaune tace tana shiryarwa tace Dan Allah maryam kifito kefa idan kinshiga wanka kamar zakisake fata maryam ta fito tana goge ruwan jikinta tace wai harkingama shiryawane
Ameelat tace mezanjira tunda saloon zamuje ai a can zamuyi makeup din
Maryam tace hakanefa kinga kuwa ai shirina bazaiyi wahalaba
Ameelat ta kalli agogo tace Dan kiyi sauri tunda kinsan daga saloon zamuje gidan anty naila kinsan tace muje ko
Anty naila kanwar su mummy ce dake aure cikin libiya itama akwai autar su mummy kuma mesuna nasreen itama tana aure a cikin garin libiya
Maryam tazabo wani doguwar Riga ja mai adon ash ajinta na duwatsu mai tsadar gaske sosai
Anty nasreen ce ta takawo mata lokacin dataje India da mijin baifi ma satiba
Tasaka tayu Rollin da mayafin batayi kwalliyaba saboda a saloon za a musu
Tadauki bag dinta da high heel dinta ash colour tabalain kyau sosai duk da ba kwalliya komai a fuskarta
Tana fitowa ameelat tace kai maryam kinga yadda kikayi kyau kuwa inama brother nanan yabiya kudin kwalliyar nan
Maryam ta zabga mata harara tace kekuma bakida aiki sai shirme motar ameelat suka nufa maryam tubude tashiga
Ameelat kuma taja motar suka fita
Zuwa saloon anmusu gyaran gashi sosai masu saloon suka yaba da kyan yan matan nan kamar su sacesu bakamar ma maryam tayi balain kyau sosai gashi anmusu makeup tayi kyau sosai
Gaskiya Wanda yasan maryam ada yanzu idan yaganta zaisha wahala kafin yashaidata
Ta hana acika mata makeup a fuska gira kawai aka gyara sai power sai jambaki maroon black kai tayi kyau matuka
Direct gidan anty naila suka wuce
Sunsha hira sosai da ita sai da suka kai kusan karfe takwas nadare kafin nan suka mata sallama tayi tayi sutsaya su kwana amma ameelat taki tace gobe tana da test a school
***
Suna parking ameelat ta fito itakuwa maryam tana chart ne ma abinta saidata gama yangarta kafin ta fito
Tafiya takeyi tana chart a waya tana dariya alamun dai abinda take karantawa yana bata dariya
Batayi tsama niba kawai taci karo da mutum
Wayar tafadi
Tadago da sauri Dan tabada hakuri tasan lefintane suka hada ido hudu itada PRINCE AL’AMIN DAGASH
Next page
Your comment is needed fans
*Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:14 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
Dedicated this page to masoyan maryam da maryam wato anty da maryam karama 😘😘😘😘
Talle talle talle 👇🏼👇🏼👇🏼
*KAI NE SILA*
Shahararren novel dake zuwa muku daga alkalamin *sis sameehat*
Marubuciyar littatafan soyayya domin nishadinku
Karkusake a Baku labari yanan a social media masu bukatar littafin *KAINE SILA*
sumata magana da wannan number din ta watspp 08033975309
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡
Much love to you 😘
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 7⃣1⃣to7⃣5⃣
Cikin tsananin mamaki da rudewa maryam take kallon dagash yayin dashikuma dagash ya hade rai kamar baitaba dariyaba Prince sak kawai
Cike da takaici maryam tafasa daukar wayartata dafadi kasa
Takauce zata wuce abinta
Jitayi ya riko hanunta yace dawo nan batareda ya kalletaba
Maryam kuwa tace lafiya malam kasake min hanu mana
Cike da mamaki dagash ya kalleta yaga ba alamun wasa a fuskarta
Yace what mekikace maryam cikin dauriya tace saboda banaso
Cikin tsananin mamaki dagash ke kallonta yace nikikefadawa wannan maganar maryam tace a mana batare da takalleshiba
Saboda yadda zuciyarta kematukar tsoron dagash amma tadaure Dan samawa kanta mutunci
Kallonta yayi tsaf batayi tsammaniba taji bakinsa cikin nata ya hada tayi yinkurin kacewa amma takasa
ameelat ce tabiyo bayanta ganin ta Dade batada shigoba ga mummyn na tambayarta
Ganin abinda kefaruwa yasa ta tsaya turus bata karasaba
A hankali takoma cikin sanda takoma shiru
Mummyn dagash tace ina maryam din ameelat tarasa mezatace wa mummy tace am am am tashiga in ina dai mummy tagane
Ameelat tace tana waya a waje ne
Mummy tace ok hajiya mami tace shine zata tsaya a waje a daran nan
Ameelat tace yanzu zata shigo
Dagash baisaketa ba sai dayaji horn din mota alamun alamun dai motace zatashigo
Sai yasaketa yana saketa maryam tafasheda kuka tayi cikin gida da gudu
Murmushi dagash yayi yadauki wayarta a kasa yayi part din dayake sauka idan yazo
Itakuwa maryam batasan da mutane a falonba tashigo da gudu zatayi dakinsu ganin mummyn dagash yasa tayi turus ga hawaye nan caba caba a fuskarta
Hajiya mami tace a a maryam ya dakuka kuma meyafaru
Karasowa tayi tatsuguna tagaida mummyn da mami
Suka amsa
Mummyn dagash tace zonan yar albarka zogurin mummuynki taji duminki
Maryam batayi musuba ta matsa kusada mummy
Mummy ta rungumeta tace Allah yamiki albarka ‘yata kiyafewa mummynki abinda ta aikata abisa rashin sani
Maryam tace bakomai mummy nibantaba rikeki a raina
Mummy tace yauwa yar albarka
Allah yayi miki albarka
Maryam tayi saurin dafa kanta alamun yana mata ciwo mummy tace lafiya tace kaina yake ciwo
Hajiya mami tace subahanalla tashi kije kikwanta yanzu ameela zata kawo miki magani aikuwa maryam batayi musuba Dan daman hakan take bukata
Daki tawuce tafada kan bed dinsu tana kuka ameelat data fito daga wanka tace a a amarya ansha kamshi
Wannan irin soyayya haka lalle kunyi missing dinjunanku tunda abinma ankasa hakuri tundaga waje
Maryam tadago kanta ta watsa wa ameelat harara
Ameelat tace wallahi dariya kike bani kema fa kinasonshi kuma kinawani kaiwa kasuwa
Maryam batace komaiba tana kukanta tashiga bathroom tayi wanka ta fito tashirya cikin sleeping dress dinta fari tas dashi me tsantsi takwanta taja bargo abinta
Ameelat tace yau ba hira kenan tun yanzu zaki kwanta maryam tace bansani
ameelat tayi dariya tace ai shikenan sai nashigo natafi falo
Kowa ya hallara a falon ana al’amin yace inason nabiya ma naga su anty asibiti
Alhaji nura yace ai babanka imam ma yanacan yau kwanansa biyu datafiya dubosu
Ance jikin nasu dasauki sosai
Wai ina my daughter ne Banga tazo wa Abba oyoyo ba
Hajiya mami tace kanta naciwo shine nace taje ta kwanta Abba ashsha tasha magani ko
Ameelat tace a nakaimata dagash yace wani irin magani kikabata ameelat tace panadol
Yace ai bakowani ciwonkai akeshan panadol
Barin dubo jikin nata Abba mummy tace a a son ai tayi bacci kabarta kawai sai gobe kuma
Abba yace a a barshi yadubota ko akwai taimakon da za abata kafin safiya
Hajiyar su tace ikon Allah lalle maryamu yargatan kowace yanzu ciwonkai ne yatada hankalin Ku haka nikam ba abinda yadameni
Ameelat tace caf ai wallahi watakila ma kinfi kowa damuwa duk akayi dariya
Abba yace dubo ta kaji al’amin
Sum sum dagash ya wuce zuwa bedroom din ameelat inda ya tabbatar nan zaiga maryam
Yana shiga yaga dakin da duhu sakamakon kashe wutar dakin da akayi
Sa hanu yayi ya kunna wutar
Idonshi yasauka akan maryam dake bacci cikin nutsuwa tayi kyau sosai
Karasawa yayi yahau gadon yashiga cikin bargon shima
Cikin bacci maryam taji kaman ana lalubata tabude ido zatayi ihu ina ai ya hade bakinsu guri daya
Sai dayayi ra’ayi kafin yasaketa maryam tamaida numfashi tafashe da kuka tace nifa banason irin abinda kakemin banaso
Yanzu idan wani yashigo fa yace suzo mana kawai mekike nufine da ni
Yakike Neman haramta min abinda Allah ya hallatamin ne
Kobakisan kedin halas dinabace
Oyo bakyasona ko to meye dalilin ki nakina
Baki maryam tasake tana kallonshi tace
Tana ganin karfin hali irin na mutumin ne
Yace yes kalleni da kyau nimijinki ne al’amin
Maryam tadafa kai tace ya Allah tasauko daga kan bed din sai batakai ga daga kafaba ta koma tazauna saboda bazata iya tafiya da wadan nan kayan a gaban dagash ba
Ganin haka yasa dagash murmushi tareda lumshe ido
Tace Dan Allah kafita zankwanta al’amin yace idan kikasake cewa nafita anan zan kwana kitashi kawai kizo muyi magana
Maryam ta kalli dakin dakyau ta hango zurmukeken hijabin ameelat me hanu ai kuwa tasura tayi waje
Tasaka tana fita falo taga su Abba ne da sauri takarasa tace sannu da dawowa yace yauwa yar Abba ya kannaki
Murmushi maryam tayi tace nasha magani Abba yayi sauki
Hajiya mami tace a kodai daman na rashin ganin Abba ne
Murmushi alhaji nura yayi yace wai haka maryam
Murmushi kawai tayi
Mummy kuwa maryam nafitowa tasan al’amin ta guduwa saboda a razane tafado falon ganin mutane yasa ta dai daita nutsuwarta
Mummy tace zo yargidan mummy naji kan naki maryam ta matsa kusada mummy
Mummy tace tashi muje ciki ‘yata
Dakin da mummy take sauka nan suka shiga
Mummy tace nasan bacci kikeji maryam son ne yadameki kika gudu
Hau kikwanta a gado bazaki komai dakinba zai zo yasameni
Kunya Yakama maryam Dan batayi tunanin mummy taganeba
Murmushi tayi ganin maryam takasa dago kanta
Tace kisaki jikin dani maryam nima mahaifiyarkice kinjiko
Maryam tadaga kai alamun to
Ba musu ta hau takwanta abinta
Next page
Love u love your nice comment
*Signed by ummu afan* 💻
[15/07, 1:14 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
Dedicated to all my fans wadan da nasani da Wanda bansaniba ina alfahari da kaunarku a gareni
Talle talle talle 👇🏼👇🏼👇🏼
*KAI NE SILA*
Shahararren novel dake zuwa muku daga alkalamin *sis sameehat*
Marubuciyar littatafan soyayya domin nishadinku
Karkusake a Baku labari yanan a social media masu bukatar littafin *KAINE SILA*
sumata magana da wannan number din ta watspp 08033975309
Jinjina agareki Ummy khaleel marubuciyar GIDA DAYA wannan page din naki ne Allah yakara basira ya yaraya zuri’a
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 7⃣6⃣to8⃣0⃣
Maryam bacci takeyi sosai abinta a gadon mommy
Dagash ne yafado dakin mummy na sallaya tana lazumi
Ganin mummy yasa yayi turus ya tsaya
Mummy ta dago tace kaikuma fa lafiya kashigo wa mutane daki basallama
Dagash ya Sosa kai yace daman maryam nakeson takawo min coffee
Mummy tace ka tsallake mutane sai kashigo nan maryam zata baka coffee
To tayi bacci kaje ameelat ta dafa maka
Yace mummy wallahi ba bacci takeyi ba ta tashi kawai
Kafin yakarasa mummy tace kaga hanya fita kabani wuri dagash yayi murmushi yace yanzu mummy son din kike kori saboda wata
Mummy tayi murmushi tace ai yartawa ce wata kafita a idona fa son duk nacinka bazanbari katashi yarinyar nan kawai saboda mugunta ba wai tadafa maka coffee
Nan dai mummy takori dagash
Yakoma dakinsa yana tunanin daman haka so yake Ashe da gaske ne baitaba tunanin akwai yarinyar da zata hargitsa mishi tunani ba sai akan maryam
Soyayyarta dabance yana son maryam baitaba tunanin zaiyi zurfi a soyayya haka ba soyayyar ma da karamar yarinya kamar maryam
Kai yashafa ya tunanin yadda yana tuna ranar dayafara sanin maryam a matsayin ‘ya mace duk da ba awkanciyar hankali abin yafaru ba yasamu nutsuwar da baitaba samuba a rayuwarsa
Tunawa yayi da haduwarsu yanzu anan vanranda ta mishi kyau sosai shiyasa ma yakasa control din kansa saida ya kissing dinta yadan samu relief
Wasa wasa wasa mummy ta hanashi ganin matarsa
Dakarshe ma jiyayi wai zasu Egypt itada maryam gurin su anty
Kuma saida suka fito tafiya yace sai ina kuma mummy tace Egypt
Yace da maryam tace a da ganan ma Nigeria zamu wuce tayi sallama dakowa
Su anty naila da anty nasreen duk sunzo bankwana maryam da abubuwan arziki
Kakarta kuwa hajiyarsu mummy wani dankararran zinare tabata me kyau da tsada
Hajiya mami kuwa kayan gyaran Jiki tahada mata sosai kuma ta mata akawarin indai ansamu maizuwa zata mata sako akai akai
Abba ma ba abarshi abayaba yamata kyauta sosai
Mamaki Yakama dagash Dan baisan datafiyarba bare yayi buking na flight din sutafi tare amma ya mummy ta mishi haka
Mummy na lura dashi yadda yarame tasan yana bukatar matarshi amma dole yayi hakuri sai ankaita taja numfashi tace son kai kananan ko sai yaushe
Dagash yace gobe insha Allah yatashi ya shige daki abinsa
Wayarsa ya dauko yayi Dial number din maryam dakam bazata picking ba
Yace kicigaba da abinda kikeyi lokacinki ne zaki shigo hanununa zakigane kuskuranki
Baijira maizatace ba yakashe wayar Dan dama itama bata da niyar magana
***
Su mummy sun isa kasar Egypt itada maryam alhamdullila jikin su inna da Abba yayi kyau sosai
Sosai su anty aliya suka karbi mummy anty ma tamaida komaiba komai ba
Yaya Abdul ma suna nan tare da daddyn maryam wato alhaji imam
Sosai alhaji imam yake bauta musu abin har kunya yake ba yaya Abdul ganiyayi babban mutum dashi amma ya kaskantar da kanshi a garesu haka
Abba kullum a cikin samishi albarka da godiya suke haka inna tana matukar ganin kimar sa sosai
alhaji nura wato yayan alhaji imam yazo da wata magana kwana biyar da suka wuce yafada wa yaya Abdul akan cewar yana nema wa Dan uwansa auran anty maryam
Yaya Abdul yace badamuwa zan tuntubeta da maganar aji daga gareta
ai kuwa yaya Abdul yana fadin wannan maganar anty tace itafa bazata iya auran alhaji ba
Babu yadda basuyiba amma shiru
Taki amincewa da bukatarsu
Karshe ma cewa tayi Dan yaga yana dawainiya dasu inna yasa zai tambayi abinda yasan basamu zaiyi ba
To a hakadai su mummy suka riski rikicin da anty takeyi
Mummy tasa baki akan sunyi kuskure amma yanzu insha Allah komai zaizama dai dai insha Allah
Mummy daman tasa alhaji nura ya hana dagash tahowa
Shiyasa baisamu zuwaba Egypt dinba sosai mummy tashiga damuwar ganin halin da Dan uwanta yake ciki
Kwanansu biyar a Egypt aka sallami su kadawo gida Nigeria
Anty ganitayi ana ana kokarin shiga wani makeken gida tace yaya Abdul nan fa bai kai gabata amsaba
Yayan usman yafito cikin wata dakakkiyar shadda yana musu barka isowa
Sosai anty da yaya Abdul sun cika da mamakin
Inna da malam jiki yayi sosai anty aliya rike da hanun innansu suka shiga ciki
Yaya usman yanunawa kowa bangarensa yace idan kun huta sai namuku bayanin sauyin da kuka tarar
Maryam da mummy kuwa direct gida suka wuce sosai mummy take tattalin maryam shiyasa tace suje gida idan sun huta zuwa gobe sai suje can gidansu antyn
Washagari
Maryam da mummy suka shirya driver yakaisu gidan su anty
Nan suka samu kowa azazzaune
Nan aka gaisa inna tayi wa mummy godiya sosai
Mummy dai hartaji kunyar godiyar saboda tayi yawa
Nan yayan anty yaya nura yabada labarin komai alhaji imam shiyayi komai na gidan nan yabasu kyauta
Saboda kowa ya godewa Allah kuma yagodewa Alhaji imam
Jikin anty sanyi sosai sallama sukaji kowa ya amsa daddyn dagash sukagani shida alahii Dan asabe
Suka mike gabadayansu aka gaisa
Abban su anty yace matan sutashi zasuyi magana
Duk suka mike sukayi ciki
Nan abban anty yace sai mugabatar da abinda keban mu ko
Nan daddyn dagash yafito da kudi dubu Dari yace to waye wakilin maryam din yaya nura yace gani alhaji yace to ga sadakin maryam
Nan dai aka daura auran
Alhaji imam da anty maryam
Batare da sanin daya daga cikinsu ba
Danshi alhaji imam dinma daga Egypt libiya yawuce saboda yadda yake jin zuciyarsa nakin yarda da tayinsa da maryam tayi
Tofa nan suka shaida auren
Next page your comments is needed fans
*Signed by ummu afan*💻
[15/07, 1:14 PM] SIS UMMY: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀🎀
🎡🎡🎡🎡
🎀🎀🎀🎀
🎡🎡
🎀
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of ‘YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟 G.W.F🌟
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
*Dedicated to mummyn jedder ta Al’amin dagash fans group
*End End End End End*
Talle talle talle 👇🏼👇🏼👇🏼
*KAI NE SILA*
Shahararren novel dake zuwa muku daga alkalamin *sis sameehat*
Marubuciyar littatafan soyayya domin nishadinku
Karkusake a Baku labari yanan a social media masu bukatar littafin *KAINE SILA*
sumata magana da wannan number din ta watspp 08033975309
Salon gaisuwa maiyawa tareda fatan alkairi gaduk wata makaranciyar book dina Allah yabar zumunci sosai ina alfahari daku sosai wallahi masoya novels dina
Aduk inda kuke wadanda nasani da Wanda bansaniba duk ina mana fatan alkairi 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
_🎡AL’AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎡 godiya Mara adadi a gareku baki daya sai mun hadu a next book dina Wanda bansa lokacin farawa ba gaskiya amma dai watakila zan cigaba da novel watakila kuma bazan cigaba ba Allah yazaba mana abinda yafi alkairi a rayuwarmu baki daya 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
🎀 *AL’AMIN DAGASH*
*PAGE* 8⃣1⃣to 8⃣5⃣
Daddy yasake cire kudi yace gakuma sadakin Dan uwana
Nan aka daura auren yaya aliya da daddy king kowa yashaida sosai
Sannan abban su anty yace duk sufito za ayi magana
Kowacce tanemi guri ta zauna Abba yafara magana cikin nutsuwa da fahimta
Anty maryam jincewar an daura auranta da alhaji imam yasa fuskarta yacanza
Sabanin sauran da fatinciki ya bayyana a fusakarsu
Anty tace amma Abba ya za amin haka nifa banason shi kokadan acikin raina
Abba yayi yace maryamu kenan ai duk duniya ba mutumin daya dace dake irin irin alhaji imam saboda shine uban yarki kuma mijinki na farko
Saboda haka banason jin wata magana daga bakinki
Mijinki zaizo yatafi dake
Kamar yadda bakisaniba shima baisaniba saboda haka karki zargeshi
Nan mummy tayi godiya sosai tare da sake Neman gafara agaresu wa Dan uwanta
Maryam karama kuwa farinciki yakaru a fuskarta jincewar antyn ta zata koma gidan daddynta
Abba yasake magana yasanar dasu sundaura auran yaya aliya da daddy king saboda yanemi auranta
Yaya aliya tace amma Abba antaba aure akan aure ne
Yaya Abdul yace rufe min baki tun ranar dakikazo wai kekinzo jinyar su inna daman jikina yabani bakalauba saboda kinfi watanni amma mijinki baizoba
Baibugo wayaba hakan yasa nasan tabbas akwai wani Abu saboda babu Wanda baisan halin mijinki ba agidan
Har meduguri naje sameshi yana ganina yace wai munzo kwashe kayane
Nace mishi wasu irinkaya kuma yace au bata fada cewar nasaketa ba ai tuntuni na yarda kwallon mangwaro na huta da kuda meza’ayi da macen dabata haihuwa
Nan dai muka rabu cikin zafin rai nace tsakanin da aliya Allah zaimuku sakayya Wanda yacuci wani
To kinji dukanmu musan da mutuwar aurenki duk kallonki mukeyi muga iya gudun ruwanki akan boye mana kaddararki
Yaya aliya tafashe kuka anty maryam tashiga bata hakuri itada mummyn dagash
Daddyn al’amin yafito waya maikyau a kwalinsa yabawa mummy yace gashi mikawa aliyar musa zaikirata anjima suyi magana
Mummy ta mikawa anty maryam
Anty maryam takarba tace Dan Allah kiyi shiru haka yaya aliya haka Allah ya kaddara
Nan dai su daddy sukayi sallama sukatafi
Mummy kuma anjima driver zai dawo yadauketa
Har kofar gida mummy taraka daddy itada maryam karama
Mummy tace amma Gaskiya nizanfarawa yaya imam wannan albishir medadi
Daddy yayi murmushi yace shikenan an bar miki
Nan mummy tadauki waya bugu daya yadauka jin muryarshi a shake tasanbalafiya
Tace yaya meyasameka haka nan yashaida mata yana kwance nema bashida lafiya yanzu haka
Murmushi mummy tayi tace kai yaya kaidai kawai kace ciwon maryam
Murmushi yamata kaman tana ganinsa yace Aisha kenan kinga laifina
Tace a a kodaya amma ina maka albishir da yanzu aka daura auranka da maryam
Alhaji imam tashi yayi yace Aisha karkimin wannan wasar mana
Tace dagaske nakeyi yayana katambayi yaya nura yasan komai takashe wayar tana murmushi
Nan sukayi murmushi itada daddy
Daddy ya kalli maryam yace yargidan dafatn dazakibiyo mummyn ki kudawo gidako
Maryam tadaga kai mummy tace ai gata ga mummynta ko
Mumrshi maryam kawai nan mummy tariko hanun maryam suka koma cikin gida
***
Dagash zaune a office dinshi
Yana Mazarin mezasa daddynsa yace yana nemansa yanzu
Shima yadauke kafarsa dazuwa ganin maryam ne saboda Duk mummy ta hanashi sakat
Daddy ne yashiga gida da fara’arsa yace Aisha mutuminki yana hanya gobefa
Mummy cikin murmushi tace wakenan yace ango mana tace wai yaya imam yace shifa
Tace ai daman nasani bazai iya zama bayan yaji wannan albishir
Nan tadauki takirashi yashaida mata suna tahowa gobe shida hajiyarsu
Cike da murna mummy tace da hajiya kai amma naji dadi yaya kufara sauka tannan sai muje can gidan gabadaya
Yace yadda kikace my sister ga hajiyar nan ma hajiya takarba wayar mummy tace hajiya Ashe hardake azuwa ganin amaryar
Hajiya tace ai yazama dole naje nataho da amaryar ubana yafi nakowa
Mummy tayi murmushi tace gaskiya wannan baban naki yana samun gata sosai da kulawar hajiyarsa zakisa mufara kishifa hajiya tafada dariya
Hajiya kuyi mana idan kunyi zakubari dakanku nan sukayi dariya gabadayansu sukayi sallama tare da musu fatan isowa lafiya
Daddy yayi murmushi yace harda hajiya kenan za azo mummy tace a harda ita wai itazata dauki amarya
Daddy yayi murmushi yace to Allah yabada zaman lafiya gaba dayansu mummy tace ameen
Mummy tace Ashe shi memartaba ana ta gwagwarmaya ashe har ya kyalla ido yaga aliya yayar maryam
Daddy yayi murmushi yace ai tunda yaganta yamin magana mukasami wanta muka tambaya cikin ikon Allah kuwa bata da aure
Daddy yace nafi kowa farincikin auren Dan uwana saboda koba komai zaisami canjin rayuwa
Mummy tace Allah yabasu zaman lafiya yace ameen
Dagash ne yayi sallama yashigo daddy yaganshi duk a hargitse yace kaikuma fa Son yanaganka haka a hargitse
Kamar Wanda yayi jinya
Dagash ya kalli mummy yaji mezatace taballa mishi harara
Dagash yace kaganiko daddy duk mummy ce tahani ganin maryam ko magana ne namata
Daddy yayi murmushi ya kalli mummy yace a aisha kinyi lefi babba
Yanzu ina ita maryam din mummy tace tana can gidansu ganin kawayenta yasa nace tayi zamanta kawai can
Daddy ya shafo kan dagash kaman wani baby yace son karkadamu nida kaina zan kaima matarka hargida sekaga dama ma mummyn tasake ganinta
Mummy tayi murmushi tace ai be isaba nida ‘yata yahanani ganinta ai sainaje hargidan nadaukota mudawo
Daddy da al’amin sukayi Murmushi daddy yace nikuma bazan bari kifita konan da nanba bare kije kidauke masa mata
Dagash yace yauwa my dad ai tunda bayana shikenan yace ina bayanka my Son kwantar da hanklainka
Mummy murmushi tayi tace hade min kaizakuyi ko akayi dariya gabadaya
Daddy yayi gyaran murya yace my Son yanzu watan matanka kenan da sakinsu dakayi
Mummy tace wata biyar kenan
Daddy yace to ina umartarka daka dawo dasu dakinsu
Kaga koba dankomai Dan zumunci dakuma yadda Muke da iyayensu
Saboda haka za amayarda aurenku aranar kuma kaima martarka zata tare
Dagash a yanzu bazai iya musu da daddynsaba yace duk yaddda kayi yayi dadddy
Mummy tace gaskiya hakan kam yayi amma wallahi karka kuskura matanka sucutar min da yarinya amana nabaka
Daddy yayi murmushi yace ai idansuna da hankali yakamata su nutsu yanzu
***
Washagari rahma zayyad yakaita can gidansu anty inda maryam take sosai rahama tayi kyau abinta ga cikin Dan wata uku ajikinta
Shafa’atu kam agidan takwana ma tare suka karbi rahama Dan yanzu rahama da shafa’atu kawayene sosai kamar yadda mazajensu Faisal da zayyad suke
Can wani daki suka shige abinsu sunata hirarsu rahama sai kallon maryam takeyi
Maryam tace malama kallon nan fa aisakisa natsargu
Rahma tace maryam kinganki kuwa kinyi fresh dake kinwani ciko amma anya
Yaya al’amin yaganki kuwa
Shafa’atu tayi murmushi tace kema dai kyafada yar uwa
Wallahi inataya yayana samun zukekiyar mace kamar maryam Dan nasan huta sosai anan
Maryam ta turo baki tace wai meyasa daga mace tayi aure saitazama yar sa’idone
Shafa da rahama suka fashe mata da dariya kafin suyi magana wayarta yadaukara tana dagawa taga daddyntane
Ya sanar da ita gashinan zuwa shida hajiyarsa aikuwa maryam tayi murna sosai tace Allah yakawo lafiya daddy yace ameen ameen yar albarka
Nan maryam tayarda wayar ta tashi tayi waje dagudu
Shafa da rahma suka kalli juna sukayi murmushi shafa’atu tace wallahi har yanzu yarinta yana damun maryam sosai duk wani abunda ake mata fa batasan dalilin matashiba
Ikinga yadda anty asiya tahada mata wata uwar hadin Zuma jiya tamata wayo dasunan nata itakadai kartaba kowa tasha abinta
aikuwa ta boye shi jiya da daddare ma tasha sosai har ina zolayarta ta sammin amma taki tace anty asiya tace kartabakowa
Rahma tafashe da dariya tace zata gane kuranta ba wauta ba
Nifa idan ankaita washagari sainaje gulma
Shafa tace idan kinfito kimin magana mukarasa tare Dan baza abarni a bayaba suka tafa
Maryam tana fita dakin da antynta take suna tare dasu maman rahma da daisauransu maryam tazauna gefen anty
Ta kamo hanun anty’ anty tace lafiyarki kuwa
Maryam tace anty daddyfa suna hanya anty ta harareta tace sai yaya idan suna hanya
Cikin shagwaba tace kitashi mune inrakaki saloon mana kema kiyi kwalliya
Anty tace wani tsohon ubankin zanwa kwalliya
Maryam tasake turo baki tace Dan Allah anty kitashi walalhi daddy ba tsoho bane
anty tace haka kikace tunda ubankine
Yaya aliya tasa baki tace maryam Dan Allah kitashi kuje
anty maryam tace aikuwa saidai muje tare kema ai King zaizo yaya aliya ta watsa mata hararar wasa
Anty maryam Oyo bazakiba ko to nima bazanjeba
Maman rahma tace wa maryam kije kizo da masu gyaran kan suzo da kayan aikin nasu idan muka biye nasu wallahi sai aji kunya
Maryam tace to mama tafito zuwa dakin data bar su shafa
Tace anty shafa wai kuzo muje mudauko me sallon
Aikuwa suna Neman yawo suka tashi gaba dayansu
Gaskiya anty tayi kyau bakarya itada anty aliyar sunyi balain kyau sosai abinsu
A ranar aka maida auran matan dagash Aymana da suhaila kuma a ranar suka tare abinsu
Inda iyayensu maza suka musu fada sosai akan suzauna lafiya
Dayan part din dake kallon part dinsu suhaila da aymana nan aka zuba wa maryam kayanta
Matukar haduwa shashin maryam yayi saboda ba mutum dayabane
Mummy da yan libiya suka zuba mata rantsatsun kayan kitchen masu kyau da tsada daddyn dagash ma shiya mata komai ba falon
Daddynta kuma yarasa ma mezaiwa yarsa yabata company dinsa kusan biyar sai dai taji alert karshen wata kai maryam taga gata sosai
Suhaila da aymana da akirasu akakirasu suga daki saida hankalinsu yatashi sosai
Alhaji nura wan mahaifinta shima wasu dankara karan kwatuna yawa maryam masu matukar kyau da tsada Wanda akwatin zinare ma daban ne guda ashirin hudu
Dagash dayagani yace sunyi amman fa shima saiwa maryam lefe haka yatafi India Dubai yasake judo kaya dasake kaso kudi kamar baisan ciwonsuba shima ashirin da hudun
Haka ma dakingin anty sunbada iya karfinsu babbar yayarsu anty kuwa su kuka ,daddawa, kanunfari ,citta etc
Gagarumin walima aka hada Wanda kusan manyan malaman saudiya , Sudan Nigeria da dai sauran kashashe kamarsu India doctor zakirnik sunyi wa’azi da turanci da larabaci yadda kowa zai fahimta
Manyan malaman Nigeria sukuma an umarcesu da subada lecture cikin harshen Hausa
Saida akayi sati ana wañan walima kafin daga bisani kowa ya waste hajiyar su mummy sukatafi da amaryarsu anty maryam libiya
Yaya aliya kuwa aka mikata gidan memartaba sarkin kano
Itakuwa maryam harda mummy a masu kaita saida mummy takira su aymana da suhaila tabasu amanar maryam sai kusan karfe goma dai kowa ya watse
Su aymana an kasa bacci anajiran aga shigowar ango Dan gulma
Aikuwa shadaya sukaji shigowar mota
Sallama yayi a falonsa yana sanye cikin fararen kaya kaldasu harda babbar Riga kai duk Wanda yaga dagash yasan yana cikin farinciki
Da fara’arsa ya amsa musu gaisuwar kafin yashige part dinsa da wasu maka makan Leda a hanunsa
Can yafito yashiga part din maryam tabbas dakin yadace dameshi sosai
Yashige can bedroom dinta yaga bata ciki yasake duba Dan bedroom din yaga dai alamun da mutum anan
Kasa kunne yayi yaji alamun wanka takeyi gadon ya hau ya kwanta yadauki wayarta yafara dannawa
Maryam tafito cikin towel Dan karami bata taba tsamanin ganin mutumba
Ta mugun tsorata ga kunyar towel dasauri takoma bathroom din dagash yace kokifito kokuma nashigo bathroom din
Maryam takasa magana tashiyayi
Yashiga bathroom din yace kinyi sallar isha kuwa kaitadaga mishi yace tokiyi alola muyi sallah raka’a biyu
Batayi musuba tace tokafita zanyi
Murmushi dagash yayi yabi umarninta yafita abin sallah ya shimda musu yafito mata da duguwar Riga da hijabi tana fitowa tazari hijabin da doguwar rigar tayi bathroom din tasaka abinta
Yajasu sallah yadade yana musu addua kafin ya rike kanta yayi adduar da akeso ango yayi akan amaryarsa yace mata yana zuwa
Yafita tana ganin yafita tayi saurin sa key
Kafin tasauke ajiyar zuciya tacire dogwar nan tashirya cikin akayan baccinta sabbi kuma farare kal Dan maryam a sleeping dress tafison farare sosai
Yunwa takeji amma ganin ba abinda zataci sai snacks da drink yasa kawai tafasa takwanta haka tare da kashe wutar dakin
Dagash kuwa ledojin nan yakwaso tareda wayoyinsa
Yanaganin su aymana zaune a falon basutashiba yayi murmushi yace gawannan ya ajiye musu Leda daya yawuce abinsa dakin maryamYawuce kullo kofar kallon juna sukayi suhaila tace mezan gani kaddai shizai bita dakinta
Aiymana tace gashi kuwa kinga zahiri suhaila tace kenan yarinyar nan tafimu daraja Dan mudai mu muka kai kanmu bamu da matsayin da zai bimu
Aymana tace aikuwa wallahi zatasha wahala Dan wallahi bazan raga mata ba kiji mummy harda wani bamu amanarta to wallahi ban rikeba
Suhaila dai tayi shiru abin duniya yadameta dagash nazuwa kofar bedroom din maryam yaji a kulle sai yasa Master key ya bude
Ganin dakin da duhu yasa ya kunna wutar yaje har kitchen yadauko musu plate
Kafin ya yaye bargon maryam ta tashi da sauri tana kare jikinta tace haba yaya Dan Allah kabarni sanyi nakeji yace sanyi ina nan
Hawa gadon yayi ya kamo sosai yashiga mata magana a kunne tayi saurin daga kai Dan kwai yasaketa
ai kuwa yana saketa ta sauko kasa tana maida numfashi
Murmushi yayi yasauko kasan shima madara ce fresh mai sanyi da tsada yafito da shi sai kuma gasassun kaji
Dakanshi ya bata tun tana kauda kai dai tatsaya saboda yace zai mata dure
Taji dadin fresh milk din nan sosai kajinma gashi ne na musamman yayi dadi sosai
Suna gamawa da kanshi yagyara gurin yadawo dakin yaganta tana brush a bathroom
Shima brush din yayi yadawo yasameta kan kujera tana kokarin kwanciya
Bai saurareta ba yadauketa cak yayi kan bed da ita
Dakanshi ya kashe musu wutar dakin yabar nabacci
Maryam jikinta yadau bari alamun tsoron abinda dagash yake mata
Ganin jikinta na rawa yasa dagash yamata rada a kunne
Wasafa yafara canja salo can najiyo kukan maryam kuka takeyi amma oga baya hayyacinsa yakasa ban bancewa maryam budurwace Dan ni’imar dake jikinta yafi na ranar dayafara sanin a matsayin mace
Maryam tasha sambatu a wajen dagash ga surutai ga azabar datasha a wurinsa kadai ma ya isheta
Wallahi bashi yasamu kanshi ba sai kusan asuba yana Abu daya
Aymana kuwa takasa bacci duk wani surutan dagash tana jinshi
Tayi kuka kaman ranta zaifita na kishi da takaici
Suhaila kam tana dakinta tana jinyar zuciyarta
Dagash dakanshi ya wa maryam wanka yabarta tayi na tsarki da kanta
Kafin shikuma ya wuce sallar asuba
Yayi godiya ga Allah daya bashi maryam a matsayin mata yakuma roki Allah yasa wa maryam sonshi a ranta koda kwatakwacin kwatan wanda yakemata ne
Ya dawo cikin gida dakinta ya wuce yana zuwa yaganta kan sallaya tana baccin wahala Dan dagani bata jin dadin baccin
Tabashi tausayi sosai ga wani sonta da yataso
Kitchen dinta ya nufa yadafa ruwan zafi yasa Lipton yajuye a cup yadawo daki ya zuba kayan hadi madara sosai da born vita ya hada mata da shugar Dan kadan yasamata
Ya dauko magani pain reliever yatasheta yace ai kuwa suna hada ido ta fashe da kuka ya kwantar da ita akirjinsa yana lallashinta yana samata albarka yace yanzu ta tasha tea tasha magani
Tabbas kam itakanta tasan tana bukatar maganin batayi musuba yayi feeding dinta da tea din yabata magani tasha kafin yadauketa yakaita kan bed suka kwanta yakwantar da kanta kan faffadar kirjinsa mai cike da gashi da kamshi
Cikin ikon Allah yayi bacci mai nauyi yayi gaba da ita kafin daga baya shima bacci ya kwasheshi
Cikin bacci yaji wayarsa na ringing
Hanu yasa yadauko wayar saboda bayason yatashi maryam dake bacci kan kirjinsa
Sunan dayagani yaga mummyshi ce
Yadaga dasauri
Yace mummy good mum tace morning son ya ‘yata dafatan tana lafiya
Ya Sosa kai kaman mum na kallonsa yace lafiyar ta kalau tana bacci ne ma
Mummy tace OK ta kagaisheta ga driver nan zaikawo muku break fast dagash yace to mummy mun gode
Mummy tayi murmushi tace don’t mention son i can do anything for my son
Yace that’s my mom I love u mum in fact mummy kece rayuwata can’t do with you mom
Mummy tayi murmushi tace to nabarka ka lafiya ka kula min da yarinya yace i nsha Allah mom
Suna sallama ya yakalli maryam dake bacci hankalinta kwance yasan tasha wahala jiya a hanunshi gashinta ya shafo yashaki kamshin kafin yazame a hankali
Yashiga wanka yafito yayi part dinsa yana fita yaga matan gida ansha wanka
Suhaila tace ina kwana doctor yace lafiya suhaila kuntashi lafiya taji dadin kulawar daya bata
Itakuwa aymana dayake bakin cikin jiya yana nan a ranta ko takalleshi
Ya kalleta yace kebaki iya gaisuwa bako
Ta bata rai tace ina kwana bai amsa ya wuce part dinsa
Yashirya cikin kananan kaya masu kyau sun karbi jikinsa sosai
Yafito yana waya suhaila tace ga aika nan ankawo daga gurin mummy yace OK yadauki basket din
Ya wuce dakin maryam yana shiga yasamu har ta tasha tana kokarin gyara dakin
Hanu ya harde yana kallonta yace kintashi shine bazaki huta ba
Bata kalleshiba ganin bata da niyar kulashi yasa kama hanunta suka zauna yace kibari zansa masu aiki su gyara miki
Cikin shagwaba maryam ta juya baya tace Allah yasauwake nikabarni kawai zangyara dakina
Zagewa yayi yatayata suka gyara komai a inda yake dakin yadau kamshi kafin tashiga wanka abinta
Tana fito tasamu ya fito mata da Riga da skirt Wanda yasiyo mata daga India Jane kuma yana da ado falawa masu kyau
Taki sawa sai yafita ganin hakan yasa dagash yafita abinsa yana dariya yace afuwan baby ni ai me lefi ne
Yana fita tashirya abinta cikin kayan sunyi matukar yimata kyau sosai ta gyara gashinta tayi parking dinsu da ribbon mai kyau sosai
Tana gamawa tasake feshe jikinta da turare ta fito falon Tana tafiyar ta na haliita
Ganin dagash ya tsareta da kallo yasa ta turo baki tayi gurin daning din
Da kanshi ya yayi saving dinta yabata farfesun kayan ciki taji dadin farfesun sosai
Lipton tasha kafin dagash yayi break din shima
Soyayya mai tsafta da kaunar juna dagash ya ke gwadawa maryam
Saida yayi sati cas baifita ko ina ba duk nacin su zayyad suka ringa kiran number dinsa kin dagawa yayi
Yau suka cika kwana bakwai da aure sosai maryam tasaba da soyayyarsa sosai sunshaku a wannan a kwanakin
Yashirya yafita aiki maryam kuwa tana gama aikinta ta takunna kallo tanayi
A part dinta can taji muryarsu rahma da shafa’atu
Taji dadin ganin su kuwa da murnar suka shige dakin maryam nan hira ta barke tsakanin su
Rahma tace kin ganki kuwa maryam sati daya kawai amma kinzama abin kallo
Shafa tace kin rigani ne amma wallahi yaya na ya iya kiwo
Murmushi maryam tayi tace Allah ko
Kokuma ni na iya kiwoba bari yadawo kiganshi ai bazakiganshiba
Shafa tayi ihu tace maryam kece da baki haka
Maryam tayi murmushi tace kina mamaki ko kafin suyi magana wayar maryam yayi kara
Ta dauka tace hello my Prince
Dagash bai tabajin dadin sunan Prince ba sai da maryam takirashi da Prince
Ya dai daita kanshi yace my princess dafatan ba bacci kikeyi na tashekiba
Murmushi tace kodaya gasu rahama ma sunzo kana fita yace bawa shafa wayar
Tamika wa shafa wayar yace banyarda kutafi gidaba harsai kunga nadawo saboda banason princess tayi wani abin da kanta
Shafa tace shikenan yaya angama munan har sai kawadawo
******
Bayan shekara goma dagash Nada yara biyar hudu maza daya mace kuma duk princess ce ta tahaifa mishi
Suhaila da aymana ko batan wata basu tabayiba sakamakon kwayoyin da sukasha a baya suna dai zaune zaman aure da kyauta tawar miji
BARRISTER MARAM zaune cikin library na na part dinta tana nazarin wani Case da yashigo ta hanunta
Sai dagash yashigo cikin kayata alfarma yace princess yakamata kitashi mutafi wurin gasar nan haka ko
Tace to my Prince kasan wanna case din Dana baka labarin yashigo hanuna shine naketa nazarin abin yace my princess tashi idan mundawo zan tayaki
Nan ya rungumo ta suka fita Aisha sukagani zaune an mata ado cikin shadda irin Wanda yake jikin daddynta
Tana ganin su ta taso da gudu daga maryam har dagash suka ware hannuwansu
Sai ta wuce uwarta tayi gurin daddynta
Maryam tace la niza awa sonkai
Dagash yamata gwalo yana rungume da yarsa wacce yake kiranta da mummynshi saboda taci sunan mummyn shi Aisha
Yace kidage kihaifo naki kema
Maryam ta balla mishi harara tace naki din wadan nima sa’ib yafisona akan kai
Dagash yayi murmushi yace wayafada miki bari mudawo agwada
Yana dariya tace ai dariya kake min ko
Tashi yayi dauke da mummynshi suka gudu kar maryam takamasu ai kuwa ta biyo su
Suna fitowa falo sukaga suhaila tana gyarawa sai’b wuyar rigarshi
Sai’b shine Dan dagash na uku kuma shine mai sunan daddyn maryam wato Ahmad alhaji imam kenan shine suke kiransa da sai’b yaron yashiga ran suhaila shiyasa ta daukeshi take mishi komai
Dagash yace yauwa kinga mummyn sai’b ko kedai kiyarda bakida kowa
Maryam tashiga shagwaba tace shikenan naji amma ai Abba da daddy suna bayana ko
Dagash yace wayafada miki
Yaran dasuki zama anan gidan ma su saida gidan kakansu
Maryam ta turo baki tace Prince fa ai shidai Dan baya kasar ne amma ai yana bayana ko
Suhaila tace turkashi ai gwara kowa da da Prince ma
Wannan ai photocopy din doctor ne
Dagash yayi dariya yace yakikaji sunanshi namijin duniya
Prince shine Dan dagash na farko kuma shine yayi gadon komai na dagash kuma shi akasawa sunan daddyn dagash wato su’ad shine
Ranar da aka haifi su’ad a ranar daddyn dagash yace yanzu mukasamu Prince kuma inaso acigaba da kiransa da sunan Prince din
Shekarasa tara ayanzu yana karatu a can libiya ne
Maryam tace shikenan na yarda zan dauko baby yarinyar rahma tazo muzauna abinmu ai ita tana sona dagash dai yayi tadariya
Da shi da suhaila aymana ta shigo tana waya
Maryam tagaisheta ta amsa bayabo ba fallasa saboda ita haka take bata wani ja yaran ajikinta acewarta bata Haifa ba baruwanta da ‘ya’yan wata
Dagash yace to zamuje gasar karatun da aka gayyaceni
Aymana tace adawo lafiya
Suhaila tace idan badamuwa nima zan iya zuwa
Yace why not jeki dauko hijabin ki mutafi
Maryam taji dadin yadda suhaila ta maida komai ba komai ba
Atare suka fita zuwa wajen mota
Maryam ta bude gaba tace anty suhaila kishiga nan zamu zauna a baya nida yara
Suhaila tace a a Maryam ke kishiga gaban
Dagash yace OK wato ba maison zama kusadani shiyasa kuketa musu mai zama ko to duk kuzauna a baya kubani yarana su zauna a gaban
Hakan kuwa akayi maryam da suhaila suka zauna baya suna tawa dagash dariya
To masu karatu anan zan tsaya da littafina maisuna AL’AMIN DAGASH
kuskurena Allah ya yafemin
Ina godiya sosai da kaunarku a gareni masoyana