ABAR SO CHAPTER 3 BY NAFISAT MA’ARUF SHEHU💋(WURARH)💋
Www.bankinhausanovels.com.ng
Tsantsan ranin hankali da rashin sanin darajar dan Adam harni zanmawa wannan 100 missed calls amma tarasa miye zatamin Sai flashing 1 tak” yafara yana mai nuna Hasana da bacin rai kwance asamar fuskarshi+
“Wlhy bangani bane shiyasa ban dauka bah kuma lokacin dana kiraka network ne yasa ya katse amma ba dagangan naki dauka bah” Hasana tafada cikin sanyin murya, har lokacin bai sake look din face dinshi bah
” Dallah Malama kirufe mana baki don kinga inasonki ne shiyasa zaki walakanta ni ba damuwa ai naga bake kadai ce mace bah kuma aurenkin ma na fa…”
“What da hell!!!” Ta katse shi
“Nace maka ban gani bane ai dana gani dana dauka and ka tsaya kana fadamin magana, and kuma inka fasa aurena din so fucking what,ko cemaka nayi na rasa mashinshine wlhy ko ranar aurena kace kafasa I can assure that bazan rasa wanda zai aureni aranan bah, ina ma maka magana cikin sanyi Sai botsarewa kake ai……”
“Calm down guys” Nadhira ta Katse ta, shikuwa ido yazuba wa Hasana cos azatonshi zata bashi hakuri ne komai yawuce amma Sai yaga sabanin hakan, shikam Amin banda mamaki babu abinda yakeyi
“Wato har Abdul yasaba dasu haka harda cewan zai fasa aurenta, lallai abin nasu azimun neh” ya raya azuciyar shi, itakam Hasana tuni hawaye yafara sauka a idonta, dagudu tabar wajen tana mai fashewa da kuka duk Sai jikinsu yayi sanyi
“Hey bestie!!!” Nadhira takira ta tareda binta da gudu zuwa cikin gidan, taba kafadar Abdul Amin yataba tareda sakar mishi da murmushi shikuwa da yake yamiyar mai, cikin part dinsu Abdul zaishiga Amin ya dakatar dashi yana mai janshi zuwa nasu part din…
“They need some space” shine abinda Amin yafada bayan sun zauna
“You guys love each other fah!!!, Yaushe kuka hadu” Amin yasake fada,nan kuwa Abdul ya zayyana mishi haduwarsu
” It’s prayer time, in munyi sallah muje ka gaisar da Dadyn Nadhira”
“Ya dawo hayyacin shine?” Yafada cikin mamaki
“Wlhy you need to meet that great man with the big heart” yafada yana murmushi, Shima dai murmushi yayi batareda yasan inda maganar ya dosa bah…..
“Besty!!!kukan kuma na miye??” Nadhira ta tambaye ta
” Miyesa zai karyata ni ?? Wlhy bakarya nake mishi bah” Tafada cikin sanyi murya
“Do you love him??”
” Yanzu kuma dayace yafasa aurena miye zanyi?” Tafada cikeda damuwa
” Ana so ana kaiwa kasuwa ,wayace miki dagaske yakeyi?”
” Eh mana he looks so serious”dariya Nadhira tasake hade da tashi daga zaunen da take, cire dankawali kanta tayi ta’ajiye shi gefe
” I’m very sure he was pulling your legs and nothing more” tafada tana shigewa bedroom dinsu cos bataji muryan su anty bah
” I pray so” shine abinda Hasana tafada cikeda farin ciki
“Ina Dadyn yake ??” Hasana ta tambaya cikin daga murya ,chan saiga Nadhira tafito
“Shiga kiyi Alwala muyi sallah”
“Am pointing red fah” Hasana tafada
“Ohk” tana idar da sallah tacire zanin da ta daura
“Muje”tafada wa Hasanan dake game awayarta….
“Babynmu!!!” Taji ankirata kuma tasan bazai wuce Salim bah
“Naga surprise din da kikace zaki nuna min”yafada yana murmushi
“Oops!!!”tafada tana shafa gashin kanta ga ta yamutsa fuskanta, dariya yake mata harda gwalo cos ba haka taso bah
“Catch me if you can baby” yafada yana girgiza mata bumbum dinshi tareda guduwa aiko cikin zafin nama tafara binshi dagudu ,Sai tazo dab dashi zai sulale , Hasana kuwa Sai dariya takeyi harda zama akan daya daga cikin chairs din wajen,nan kuwa ashe su Amin mah suna kallonsu,itakuwa ta dage Sai binshi take yi cos girgiza bum bum din dayayi neh ya tunzirata ga gashin ta Sai tsale yakeyi ta bayanta harta mai gadi kallon baturiya yakeyi sbd alokacin tacire jacket dinta hango maigadi da yake kallonta Amin yayi ai kuwa wani abu yasoki zuciyar shi…
Tsawan da aka dakamata yasasu tsayawa cak nan da nan kuma hawaye yafara sintiri afuskarta…
“Ke jakar ina ce??” Yatambaye ta cikeda bacin rai daidai lokacin da ya isa wajenta
“Baki da hankali ne?” Yasake jefo mata tambaya, juyawa takeyi don tabbatar da muryan wanda yake zaginta ai kuwa taga babu kowa Sai masoyinta
“Ke!!!” Yakara daka mata tsawa, wani kuka mai tsinka zuciyar mai sauraro tasake cos zagin yashigeta amma ainihin bazallan zagin yasata kuka bah,magana take sonyi amma kuka ya hanata nan da nan jikinshi yayi sanyi.
Kukan da Salim yashiga dashi ne yafito dasu daga cikin gida harda Dady acikin wheel chair dinshi cos suna ta tambayanshi amma bai amsa bah Sai nuna musu waje dayake yi azatonsu wani mumunar abu yafaru shiyasa suka garzayo,abinda suka ganin ne yasasu yin turus, ido Hudu dasukayi da Antynsu neh yasata ruguwa wajenta
“Kya uwah?? Anty ta tambaye ta hade da bin jikinta da kallo
“Tell him abinda banaso” tafada tana nuna shi da yatsa
“Nace miki miye faru?” Anty tafada hade da rike ta cos she’s so scared kwata kwata bata son ganin abinda zai bata musu rai balle azo ga zubar hawayen su
“Tsawa yamin Antynmu, kifada mai tinda nake arayuwata ba’a taba min tsawa bah , kifada mai natsani tsawa balle wanda yake yinta ,Zan iya mai rashin mutunci ba bu ruwana da inasonshi ajiye soyayyar zanyi agefe na mishi rashin mutunci which bazaiji dadin shi bah kuma Allah yagani that will be the least thing din da zanyi, gwanda yakiyaye cos bana barin bashi kema kinsani” tafada hade da barin wajen
“Babynmu kiyi hakuri bazan kara bah” Salim yafada ganin wajenshi ta nufo, amma still bata daina nufanshi bah while shikuma naja da baya,hawayen da tagani a idonshi yasata tsayawa cak,aiko yana ganin ta tsaya ya ruga ya rungumeta
“I hate that Salimu nah” tafada hade da goge mishi hawaye
“Am so sorry Babynmu I don’t that it will hurt you”
“Don’t do that again okay?” Gyada kanshi yayi
“Good boy” tafada hade da tashi ta wuce cikin part dinsu, banda na mujiya ba abinda suke dinsu dashi while kowa na mamakin abinda yafaru atsakanin su, Hasana ne kawai tasan abinda yafaru
“Allah sarki” shine abinda tafada azuciyar ta ,shi kam Amin gabadaya ya damu da cos shi baisan bata fushi bah
“AL-AMIN!!”Dadyn su yakira shi bayan sun gama gaisawa da Hasana harma tashige abinta cos kowa yabar wajen Dady ne yace abarshi cos ya Lura da yanayin Amin din. Karasowa cikin sanyin jiki
“Ya akayi baka san abinda bataso bah??” Cikin sanyin murya yake fadin
“Bata taba fadamin bah” murmusa Dadyn yayi
“Tin yanxu jikinka yayi sanyi??, Amma kasan tanada riko??”
“A’a Dady”
“Yadda ta tafinnan yatabbatar bazata sake maka magana ba Sai after a month” arazane yadago yana kallon Dady
” DanAllah Dady katayani rokonta kozatayi hakuri, in tadaina min magana bansan yazanyi da arayuwa na bah” yafada cikin rawar murya
“Ai haka halinta yake, ko kasan yar’uwarta?? Dady yatambaya
” Kaga duk son da take mawa yar’uwarta toh koya suka samu sabani toh ta daina mata magana kenan!!, Soboda haka just let her be for now cos duk abinda zaka fadamata bazai yi tasiri akanta bah soboda bata barin bashi”
“Au daman abinda take nufi da bata barin bashi kenan??”
“Kwarai dagaske”
“Hmmm”
“Ka kwantar da hankalin ka soboda kasan ance mai Hali bai fasa halinshi”
“Ok Dady amma tasani wannan hukunci nata yayi tsauri dayawa”dariya kurun Dady yayi…….
“Besty!!”
“Miye”
“Akan kawai yamiki tsawa kikayi wannan kukan ko kuma there’s more to it??”
“Idan natina da babu hanyan dazanbi inbar gidan nan zuciyata kuna yakeyi sosai amma Kuma kinsan abinda yayi is not fair,miye na mishi daxaimin irin wannan tsawa? ” Ta tambaya cikin sanyin murya
“Nima gaskiya abinda ban gano ba kenan”
“It’s okay”
“Does that means kin hakura??”
“I don’t know cos nasan in yayi gigin min magana I may disgrace him soboda har yanxu inajin karar tsawan dayamin”
“Allah yakawo mana da sauki”
“Ameen”
“Barina mawa Antynmu sallama”tafada hade ficewa….
“Miye zai mata dazaice tazo??”shine abinda Anty ke tambayan Dady cikin sanyin murya ga idonta harya kawo ruwa…
“Toh miye don ya bukaci tazo?? Shima fah amatsayin uba yake awajenta karki manta” Dady yafada
“Yadda Nadhira bata kaunar shi anya zataje kuwa kasanta da taurin kai” antyn tafada tana share hawayen ta
“Why not aji ta bakinta tukunna”mumy tafada
“Hakane kuma fah” Abba yafada,ganin Hasana yasa Dady aikanta Kiran Nadhira,cikeda sanyin jiki takirawo Nadhira….
Ganin su atsatsaye yasata yin turus
“Karaso baby” jin muryar Antyn yasata karasawa wajen ta dasauri , face dinta ta rike
“Miye sameki Antynmu??” Ta tambaye ta cikeda da damuwa soboda itama bakaramin so takewa antyn nasu bah
“Big Dady neh yace yakamata kizo” wani irin dadi taji tindaga tsakiyar kanta amma Sai ta daura fuska tareda fadin maganar dayasa kowa yin tsit awajen….”Big Dady neh yace yakamata kizo” wani irin dadi taji tindaga tsakiyar kanta amma Sai ta daura fuska tareda fadin maganar dayasa kowa yin tsit awajen+
“Nima kashe ni yakeson yayi kenan??” Wani munafikin hawaye tashare harda Jan hanci sannan tacigaba
” Ba damuwa zanje yanda yabukata amma inhar ban dawo da raina bah ina rokon kowanne daga cikin ku ya yafe min!!!” Tana gama fadin hakan Sai tayi cikin gida da gudu
“Kutimelesi gaskiya baby drama queen ce taab”shine Hasana ke fadi acikin ranta
“InshaAllah babu abinda zai mata, Hasana ki bita cikin gidan koh” Dadynsu yafada wa Hasanan,dama kuma abinda take jira kenan amma Sai tace
“Daman fah Zan muku sallama ne cos naga dare nayi kuma ana rasa abin hawa anan”tafada hade da kallon Abdul ta gefen ido Sai akayi sa’a Shima din kallon nata yakeyi
“Ga Abdul Sai ya kaiki in kinshirya tafiya”mumy tafada cikeda jin kunya take fadin toh kafin tabar wajen,daganan babu kuma wanda yasake magana cos kowa da abinda yake sakawa aranshi
“Amma Allah yayi munafika anan”Hasana tafada lokacin da taci karo da Nadhira tana rawa
“Am extremely happy besty, daman yanda za’ayi nafita nake nema gashi da kanshi ya gayyato mutuwar shi”
“Bangane mutuwar shi bah” Hasana tafada afirgice
“Ke kinsan miye ake Kira da kisa kuwa,kinsan hunkuncin wanda yayi kisa amusulunci kuwa toh let me tell you in baki sani bah duk wanda yakashe wani tabbas Shima kashe shi Za’ayi, koh kina son akashe ki kema??”
“Toh shima ai naga har rayuka biyu yakashe arana daya ba’a mishi komai, koh hakan na nufin yaci bulus kenan??”
“Sakkayyar Allah fah wani Babban abu ne in bai gani aduniya ba ai in ya hantaya lahira zai gani,amma pls karki ce zaki kashe narokeki cos bazamu so jini yahau kanki bah please” Hasana tafada cikin sanyin murya
“It’s okay bazan kashe shi bah amma gaskiya bazan kyaleshi bah,zan bashi live to remember”
“Ohk ,nizan tafi”
“Jirani nakwashe kayana saimu tafi tare”haka ta tsaya har tagama kwashe kayyayakin ta sannan suka fita.
Ganin dasukayi Nadhira tafito da kayyayaki yasasu sauke ajiyar zuciya cos har Big Dady yasake Kira akan lallai taje ranan.
“Zantafi “Nadhira tafada
“Allah yataimaka and behave your own self there” Dady yafada
“InshaAllah” sannan tarungume Antynsu harda Sumba tabawa Antyn a cheeks dinta
“I will miss you Antynmu” tafada tana mai share guntun hawayen ta all the same time tana share hawayen antynsu,sanda kowa agurin yaji tausayin su dakuma jinjina irin soyayyar dake tsakanin su biyu cos in ba’a fada bah you will think she’s her sister nan kuwa amatsayin uwa Antyn take awajen Nadhira
“Allah yabiya ki da gidan Aljanna amaryata” Dady yafada acikin aranshi cos yasan dawata daban ne amaryan nashi to ba makawa yarshi tashiga gari amma ji yanda take nuna tsantsan so ga gudan jini Nargis dinshi daya rage
“Take care of yourself Baby” Antyn tafada
“InshaAllah” Salim tagani yakura mata ido, Sai asannan mah ta ganshi ahankali takarasa inda yake ga idonshi yayi raurau ,tsungunawa tayi agaban shi
“Hey why do you look sober??” Ta tambaye shi (yafi jin turanci akan Hausa)”
“I’m gonna miss you our baby”yafada hade da rungumeta
“Calm down I will be back it’s a matter of my troby Salim and I will also miss you dear” tafada tana breaking hug dinsu sannan ta tashi, juyawan ta keda wiya taga Amin yanufi gurin mota da trolley dinta alaman shi zai kaita
” Antynmu!!! I love you so much”tafada da dan karfi cikin sweet slim voice dinta daidai ta isa wajen motan Abdul
“I love you more dear”Antyn ta amsa ga murmushi kwance asamar fuskarta cos itama Nadhiran murmushi takeyi,
(Toh gareku matan da suke kishi da yaran miji,wasu kam ma a idon miji zasuyi behaving normal Wato mai two face kenan wasu kuma they don’t care… Toh bari Kiji daga lokacin dakika fara hantaran yaran kina nuna kishin ki karara akan yaran agaban shi toh in yana miki 100% So toh ki tabbatar zai dawo 40% cos bada yaran yakamata kiyi kishi ba da uwansu yakamata kiyi idan kuma bata raye kuma saiki ajiye kishin ki agefe ki Kula marayu. Ke kuma mai two face kina nuna musu so agaban miji dazarar ya fita Zaki fara musguna musu toh billahi lazi in yazo yagane toh in son dayake miki
100% ki tabbatar ko 15% sonki azuciyarshi baizai sake haurawa kuma kinyi loosing kimarki darajarki da kuma mutuncin ki a idon cos koda kin daina mawa yaran abinda kike musu still zai dauka as pretending kikeyi. In anzo kuma kice kinason mijinki ko kin manta Suma daga jikin mijinki suka fito neh hala?? In kikaso su tsakanin da Allah zai daukaka kimarki ,mutuncinki da soyayyarki acikin zuciyar mijinki bama shi kadai bah harda yaran nashi cos bazasuyi kukan uwa bah. In bakiso su bah kuma kinason babansu me kikayi kenan ??wannan shi ake Kira da naughty work.Wlhy yaran ma bazasu na kallonki da daraja bah kuma daga karshe suyi sanadiyar mutuwar aurenki da baban su!!! DanAllah mata akiyaye cos yana daga cikin matsalolin da ake fuskanta ayanzu)
Mamakine yakamashi ganin motan Abdul tanufa bacin kayanta na motan shi
“Jeka fito mi da kayana acikin wancan motan kafin raina yabaci” tafada lokacin data shiga bayan motan
“Ohk ma” Abdul yafada cikeda da tsokana
“Kai miye zakayi??” Amin yatambayi Abdul dake kokarin bude boot din motan shi
“Spare me Aika nazo dauka” yafada yana fitowa da ido waje,haka yagama daukan trolley din sannan ya rufe boot kafin ya bar wajen, haushi kuma kaman ya kashe shi ganin irin abinda tamishi agaban jama’a.
“Ba laifin ki bane”yafada underneath his breath.
“Arrange my meeting with those guys,i will be in your area in no time”shine message din daya shigo wayanshi cikin gaggawa yayi dialing din wata number
“Ya akayi ne??” Shine abinda aka fada cikin wata katuwar murya daga dayan side din wayan
“Cewa akayi kuzo yanxu”
“Ohk gamu nan zuwa” shine abinda mai katuwar murya yafada.
Cikin motar dasuke babu wanda yayi magana, Nadhira ne ta katse shirun dacewa
“Kafara dire Hasana cos zanmawa ummi sallama”
“Toh matar yaya” Abdul ya amsa mata,suna isa daidai kofar gidan Nadhira ta sauka daga motan Sai ya rage daga Hasana Sai Abdul amotan,instead of tayi cikin gida sai tabiye wani hanya daban
” Aturo gidanmu sbd susan kafasa auren yarsu” Hasana tafada kaman bata damu bah at the same time tana kokarin bude motan domin fita.
Cak ta tsaya dalilin rike hannunta dayayi
“Haba Hasynah!!!”
“Nibah Hasynka bace” tabashi amsa a hasale
“Ohk Hasyn matar yaya”
“Better”
“Am so sorry,i never mean my words, kin ban haushi ne shiyasa am sorry,taya ma kike tunanin Zan iya rayuwa babu ke acikin?? Ki yafe min kinji” yafada yana girgiza hannunta jin bata juyo bah
“It’s okay” tafada still bata juya bah
“If you know it’s okay pls atleast look at me and smile” daman kuma abinda take jira kenan, ahankali tajuyo sannan ta mishi murmushi
“Wow pretty, one hug for this” yafada batareda tunanin komai bah ta rungumeshi, kankameta yayi Yan mai sauke ajiyar zuciya, breaking hug din tayi sannan tamishi Saida safe
“Baza’ayi haka bah barina rakaki”
“Ok”sannan suka fita
Bangaren Nadhira tana fita daga motan tayi hanyar baya, mika mata abu akayi acikin…..Bangaren Nadhira tana fita daga motan tayi hanyar baya, mika mata abu akayi acikin bakin leda sannan tamusu godiya kafinnan tashige gidansu Hasana. Tana shigewa toilet yin Alwala Hasana tashigo+
“Kice mai yaje yayi Sallah”
“Toh Tasallah”
“Whatever lover girl” dariya kawai Hasana tayi sannan taje ta fada mai. Tana idar da sallah tamawa ummi sallama akan zata tafi gidan big dady , Addua ummi tamata sannan tafice daidai nan kuma yadawo daga masallaci,rungumeta Hasana tayi
“Take care and don’t do anything foolish over there,and be a good girl cos matar gidan bata da matsala and am very sure heart naki zaiyi melting because of her behaviors”
“InshaAllah Hasynah amma batun heart dina zaiyi melting bai taso bah”
“We shall see to it then”
“Whatever” sannan tashige cikin mota,shidai bai gane akan me suke magana akai bah
“Darling bae saina zo hira koh??” Yatambaye ta
“Yauwa sweetest boo saika zo” tabashi amsa
“Ohk bye and take care of yourself”
“I will and you also”
“InshaAllah” yafada sannan tashige mota,sanda tadaina ganin motan tashige cikin gida.
Suna Isa kofar gidan taji wani sanyin dadi naziyartar ta ahankali ta furta
“Yar’uwarta nakusa cika miki Alkawarin dana dauka miki”
“Ya kikayi shiru kuma matar yaya??” Abdul ya katse ta da tambaya
“Nothing much wlhy” ta bashi amsa tareda bude kofar motan sannan ta wuce wurin booth,b babu bata lokaci ta fito da trolley dinta sannan tamai Sai anjima kafinnan ta yi wajen gate din tareda kwankwasa wa , alokacin kuma har ya bawa motan Wuta yayi gaba abinshi.
“Ina wuni baba” tagaisar da baba mai gadi
“Lfy yen nan,daman kuna nan?”yatambaye ta cikeda mamaki
“Erh wlhy muna nan”tafada tana kutsawa gaban cikin gate din
“DanAllah baba akwai chemist neh kusa??”
“Eh akwai amma saikin dan fita ta bakin hanya”
“Toh ga kayana nan barina siyo magani nadawo”
“Toh adawo lfy”
“Allah yasa”tafada hade da ficewa, tafiya tadanyi kadan kafin ta iso chemist din babu bata lokaci aka bata abinda take bukata kafinnan ta yi gaba abinta.
“Assalamualaikum”shine abinda wani yafada daidai lokacin daya shigo chemist din
“Wa’alaika Salam” suka amsa mai
“DanAllah ina tambaya neh”
“Allah yasa mun sani”
“DanAllah yarinyar chan data fita miye tasiya neh??”
Sanda suka kalle juna tukunna kafin daya yace
“Oh kana nufin wancan yar hannun kake tambaya??”
“Eh ita dai wanda tabarnan yanzu”
“Dinger tasiya” yafada cikin ko in Kula
“Dinger kuma!!!” Sadiq Ya maimaita cikeda mamaki
“Eh mana ko baka gane bane”
“Nagane, nagode sosai” yafada hade da ficewa har lokacin bai daina mamaki bah, ahankali takarasa wajen motan su sannan yashiga
“What’s up dude?? Ina fatan ba ciwo mai tsanani bane yake damunshi??” Amin yatambaya cikeda tsoro , tsaki kawai Sadiq yaja sannan yace
“In fada maka abinda taje siya zaka yarda??”
“Erh mana”
“Dinger taje siya”
“Dinger kuma!!??”yatambaya afirgice
“Kasan miye ake Kira da Dinger kuwa??”yafada har wani zufa ke keto mishi
“Toh da bansaniba ne toh bari na maka dalla dalla, CONDOM tasiya”
“Innalillahi, miye zatayi da Condom kuma??” Yatambayi Sadiq cikeda damuwa
“Waye San mata” Sadiq yabashi amsa
Haka suka bar wajen tareda jimami dakuma tambayoyi aranshi.
“Sannu baba nadawo”
“Yauwa sannu da dawowa” baban yabata amsa sannu takarasa wajen da ta bar trolley dinta sannan tashige cikin gida da sallama sauke abakin ta
“Abin mamaki!!! Waye nake gani kaman enbiyu(haka take kiransu)”
“Nice”
“Ai ba’a fada mana kinji sauki bah(dayake daman basusan tafara magana bah)
“Ai kuwa inaga banyi wata 2 dajin sauki bah”
“Ayyerh Allah yakara sauki”
“Ameen ya Allah”
“Kardai ke Alhaji yace zakizo mana kwana biyu?”
“Eh wlhy “
“Ok sannu da zuwa,bari yaran nan suzo su nu…..”Ok sannu da zuwa,bari yaran nan suzo su nuna miki dakin da zaki zauna”+
“Toh mumy” nan mumy ta Kira Maimuna sabuwar yar aikin ta wanda tayi bayan tafiyan Hasana. Nan tafada mata akan tanuna mata dakin da ta gyara dazu..
“Muje” Maimuna ta fada, batareda Nadhira tayi magana bah tabi bayanta…
Hadadiyar daki aka nuna mata amma baikai dakinta na asalin gidansu bah, kasan mattress tadaga sannan tacire ledar da aka bata ta ajiye likewise Condom dinda tasiya chemist,ta ajiyewa tagyara wajen yayi smooth kaman ba’a sa komai bah ,kai tsaye wajen sif din dakin tanufa ahankali take jera kayanta aciki wanda duk cikin kayayyakin babu atamfa ko daya ,tana gamawa tazare towel dinta sannan tashiga toilet da nufin yin wanka.
Daidai ta fito daga wanka Maimuna tayi sallama sannan tashigo sannan tace” wai inji mumy kizo kuyi dinner kuma Alhaji yadawo”
“Ohk kice sallah zanyi sufara ci ,in na idar Zan fito”
“Toh” tafada tana hararan bayan Nadhira cos tinda taganta taji Nadhira bata mara bah
A Palour tasamesu sannan tafada musu aiken Nadhira din. Daidai kowa yazauna a dinning din Nadhira ta fito, comfy sleeping dress ne ajikinta kasancewan ana sanyi agari ga wani shegiyar kamshin dake tashi ajikinta. Kura mata ido sukayi suna kallon ta,cikin tsarguwa da irin kallon da Nadhira ke jefan shi dashi yasashi tashi yanufe ta
“Babynmu ce tagirma haka, lallai kice sauran kawai muji anzo tambayar aurenki” yafada tareda rungumeta ajikinshi, murmushin karfin Hali ta daura a saman fuskarta, rabe runguman tayi tareda shagwabe fuska da fadin
“Haba big dady wani irin za’a zo tambayar aurena bayan ga wa’incan hajiyoyi azaune , su ba’a yi musu aure bah Sai ni??”
“Ai su karatu sukeyi shiyasa” yafada hade da Jan hannunta zuwa dinning table,azuciyarta cewa take
“Wato nine ban karatu soboda banda gata, dan iskan mutum harda goga mun kirji da wayo,wlhy da badan ubanka da ubana daya bane dana auna mai zagi..” zaunar daita akan kujeran dayayi ne yasata dawowa daga tunanin data fada
“Sannunku” tafada batareda ta kalle su Fatiman bah
“Yauwa” suka amsa cikin shan kamshi,cikeda nutsuwa suke cin abinci har suka gama, suna gamawa Maimuna tazo kwashe plates,da gangan ta fadar mata da cup din juice ajikinta
“Wayyo momma!!?”Nadhira tafada da karfi Sai asannan hankalin kowa yadawo kansu dasauri Maimuna take bada hakuri cos bata zaci zata chanchara ihu bah, kallon ta Nadhira takeyi sai alokacin talura ashe da gangan ne cos inba da gangan bah ai tin kafin tayi magana yakamata ta bada hakuri amma saita share
“Wlhy Sai na rama” tafada azuciyar ta
“Miye kike kallo har Kika zuba mata abu baki sani bah” big dady yafada cikin ihu irin alamun ranshi yabacin nan
“It’s okay big dady,bada sanninta bane” Nadhira tafada hade da tashi daga kujeran
“I need to use the wash room” yafada hade da barin wajen, dukda tabar wajen big dady bai daina surfa ruwan masifa bah,mumy kam hakuri tadinga bashi while su Fatima sunyi kaman ba’a wajen suke ba.
Maimuna nashigewa kitchen tafara tunanin waye yarinyar da har Alhaji zai dinga mata masifa haka ahankali tafurta”zamu hadu da kaine “(nace towww…)
Kai tsaye toilet tanufa tana mamakin halin Maimuna cos she she sees no reason dazata zuba mata abu ajiki itada yaune kawai zuwanta gidan,dazuma da ta harareta tagani ta mirror,tsaki taja hade da fadin ” zakiyi bayani “…
Sanda tasake wanka sannan tafito a palour tasame su ga tea cup agaban big dady,ahankali takai idonta kan agogo taga exact time din Hasana tafada mata ne acikin zuciyarta tace
“Aikin ki yayi kyau Hasynah..” Big Dady neh yakatse ta da fadin
“Karaso mana Babynmu” cikin sanyin jiki taiso wajen su as usual wannan munafikin murmushin na face dinta
“Ahado miki tea neh??”yatambaye ta cikin kullawa
“Munafiki kawai”tafada azuciyar ta while azahiri tace
“A hadomin kuma bayan nasan hanyan kitchen,karka damu daga gobe nizan na hada mana tea din cos na tabbata Zan fita iyawa”
“Ai Dole kifita iyawa ko kin manta da Mommanku ba indiya ce, kuma sune dagin shayi”mumy tafada, dariya sukasa gabadayan su
“Toh indai hakane Babynmu ce zatana mana tea kullum” big dady yafada
“Kai naji dadin wannan contract din”tafada tareda sakin asalin murmushin daya nuna farincikin ta dahakan
“Natafi bacci,mukwana lafiya” tafada hade da barin wajen..
“Toh nima kasameni adaki cos natanadar maka da kayan dadi” mumy tafada tana shafa gefen fuskanshi kaman na karamin yaro(nace su love kenan…),
Shigarta da 30 minutes Maimuna tafito daga daki ta kitchen tanufa ai yana ganinta yabita, daidai tajuyo ta ganshi kawar da kanta tayi tareda turo baki…
Kishin ruwan daya dameta ne yasata fitowa daga dakinta ahankali gudun karta tashi masu bacci , abinda tagani ne yasata mannewa dagaru ahankali tafurta
“Dan Akuya kawai”, matsawa tayi domin taga kaman magana sukeyi…
Tsaye yake shida Maimuna yawani rungumeta ita kuma Sai zillewa takeyi alaman bataso chan ta numfasa hade da fadin
“Ni kabarni,bayan kagama min masifa dazu zaka wani zo kana manne min ,baga yarinyar chan ba kaje ka sameta tinda naga dazu har runguman ta kayi”
“Haba Rafin dadi nah yazakice min haka, baby fah yar kanina ne, kuma kema kinsan bazan cuceki bah kuma inason nabaki wani assignment”yafada hade da shafo boobs dinta,itakuwa har wani lumshe ido takeyi alamun nan ne weak point dinta ahankali tace
“Fadi assignment din naji”
“Yauwa Rafin dadi nah daman so nake ki samin Id…