Author: Admin

Posted in KUNDIN KADDARATA BY HUGUMA

KUNDIN KADDARATA CHAPTER 7 BY HUGUMA

Qarfe goma na dare tana saman gadon innar tata,juyi kawai takeyi tare da tuhuma da kuma bincikar kanta kan abinda ta aikata,batasan dalili ba batasan…

Posted in SARAUTA TAH CE

SARAUTA TAH CE CHAPTER 7 BY NUCEELUV

Wani irin kakkauran yawu yarima yaseer ya hadiye a daidai lkcn da yaci karo da kirjinta Wanda ya Dan hauro izuwa Saman rigar dake jikinta…

Posted in ARNE COMPLETE BY Surayyah.M.S

ARNE CHAPTER 16 BY Surayyah.M.S

Ranar Monday dayamma aka knocking kofar dakin raphael wanda take kwance yana tunanin yadda zai shawo kan kanwarsa da kwana biyu ta dauke masa wuta…

Posted in Arewa writers

BAƘAR AYAH CHAPTER 6 BY SADI-SAKHNA

Saki kuma ummah?”“Eh saki haka nace,ko baka jiba kurmane kai nasake maimaita maka,ka rubuta sakinta ka bata tabar gidannan,bana sonta a cikin gidannan”Yawu ya haɗiya…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON CHAPTER 33 BY MARYAM JAFAR KADUNA

da taimakon Madam ko?” Ya yi dariya kawai. Ya sake cewa “Lallai ta kyauta.” An ba su sallama a ranar zuwan Rafi’atu kenan, ta tarar…

Posted in Arewa writers

Ayshat Ɗansabo lemu ✍NAILAH CHAPTER 3 BY

Ƙarfe 8:30pm suke haɗuwa a dining domin cin abincin dare kafatanin iyalan gidan,wannan sabon sune tun fil azal sai dai wanda keda uzuri ya tafi…

Posted in JIDDATULKHAIR COMPLETE

JIDDATULKHAIR CHAPTER 25 BY KHALISAT HAIDAR

Har karfe daya da wani abu na dare Jiddah bata yi bacci ba, abu bai ta6a tsaya mata rai irin abubuwan da Abuturrab ya gaya…

Posted in Arewa writers

Ayshat Ɗansabo lemuTAIMIYYAH CHAPTER 5 BY

Lokacin da ya isa gidan Hajiyan bayan ya gama yin parking a wajen da aka tanaza don adana motoci,sai ya dakata bai fito ba yana…

Posted in MEERAL BY AMINATOUH

MEERAL CHAPTER 4 BY AMEENATUH

Sorry Karba ruwa… Cewan Farouk, ruwan takarba cos she need it saida ta kusan shanye rabi sanan ta aje..Is something wrong cewan Farouk.. Dont you…

Posted in KUNDIN KADDARATA BY HUGUMA

KUNDIN KADDARATA CHAPTER 6 BY HUGUMA

Sallamar fadima ce ta ratsa dodon kunnenta,tana daga kitchen din ta amsa mata,kai tsaye ta nufo kitchen din ta leqo,murmushi sumayya tayi qoqarin sannan tace“Au…

Posted in DANGIN JUNA BY SA

DANGIN JUNA BOOK 1 CHAPTER 8 BY SA,ADATU WAZIRI GOMBE

soma rawa, gumi ko ya yanko mai tako wane bangare na jikinsa. Shi dai bai san ya aka yi ba, sai ya tsinci kansa da…

Posted in MAHADIN ZUCIYA BY RABI’ATU ADAM SHITU

MAHADIN ZUCIYA CHAPTER 6 BY RABI’ATU ADAM SHITU

Ya yi shiru domin ya rissina ta gama gano shi don haka ta daure fuska “Wai Abas wata irin gaba,ce kake so ta shiga tsakanin…