Category: KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 15 BY JAMILA UMAR TANKO

san darajar bil’adama. Tunanin Zahra sai ya fara babanta da manufar wannan mai wayar, ma’ana ba ta ji ya ce ma ta ga kawarta ba…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 14 BY JAMILA UMAR TANKO

Yahuza ya fice da sauri ya na kuka sharkab. Sajida da Umma Furera suka bi shi su na kwalla kiran sunansa, amma abu ya ci…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 13 BY JAMILA UMAR TANKO

waya in kada ta sake baki. Ahirr dinta kar in ji kar in gani. Ko Abdulmajid din ne ya bugo ya ce a bakita ce…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 12 BY JAMILA UMAR TANKO

Bakura ya yi shiru yayin da tsananin rudanin da yake* ciki ya sake linkuwa a zuciyarsa. Ya dade ya na tunani a ransa. Ya na…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 11 BY JAMILA UMAR TANKO

Furera ta zabura ta ce, “Wallahi ni na dauka bakuwar Sajida ce ko ‘yar makarantarsu ce ta ga kwana biyu ba ta zuwa ta to…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 10 BY JAMILA UMAR TANKO

Nan da nan ta hau kisisina ta na fitar da kalaman bada hakuri da kwantar da hankali. Ta ce “kama ce kawai, kuma daman a…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 9 BY JAMILA UMAR TANKO

wanda zata tara da wanna matsalar ya share mata hawaye sai shi kansa Bakura. Ya shiga dakinsa fiye da awa guda bai fito ba, a…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 8 BY JAMILA UMAR TANKO

shi yasa hira ta dake ba ta dadewa domin daga an fara labari sai ki fara maganganu ki na koke-koke dan haka ni yanzu zan…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 7 BY JAMILA UMAR TANKO

unguwar su na zuwa daukar karatu. Ni da limamin masallacin muke koyar da su, Yanzu ma haka su na can su na yi, na fito…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 6 BY JAMILA UMAR TANKO

na cire Sajida daga makarantar boko ta na aji biyar na sakandire. Saboda a hanyar makarantar bokon ne ya ke tare ta su dinga zance….

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 5 BY JAMILA UMAR TANKO

aiwatar da ta ta sallar, bayan ta idar ta yi shafa’i da wutiri da laziminta sannan ta miqe ta karasa wajen kayan kwalliya ta sake…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 4 BY JAMILA UMAR TANKO

Magaji ya sake zazzare ido’ ya fad’a cikin rawar murya “daga makaranta ba inda na taba kaita wallahi.” Bakura ya gyada kai ya yi shiru…