Posted in KUNDIN KADDARATA BY HUGUMA

KUNDIN KADDARATA CHAPTER 27 BY HUGUMA

Tana bayansa har suka qarasa inda yaya yahanasu taje zaune tana kallon ikon Allah,a mutunce sumayyan tace “Yaya ina kwana?” “Lafiya” ta amsa babu yabo…

Posted in COMPLETE DOCUMENTS

MAKARANTA KWANA COMPLETE BY FAREEDA

G G.C UNITY COLLEGE* Makaranta ce mai tarihi yana ɗaya daga cikin manyan makarantun da ke cikin garin Bauci kasancewar shine ɗaya tilo makarantar kwana…

Posted in BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE

BA SONTA NAKE BA TAUSAYINE CHAPTER 9 BY AUTAR MANYA

Koda wannan tsohuwar ta gaishe da hadiza se hadiza tai kicin kicin da fuska lokacin tana zaune tana bada wake da shinkafa. Tabe baki tsohuwar…

Posted in BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE

BA SONTA BAKE BA TAUSAYI NE CHAPTER 10 BY AUTAR MANYA

Kwanci tashi asarar mai rai tafiya na tafiya shekaru suna ja. Yanzu haka ummul takai shekaru goma a duniya sadiya tara kausar takwas ihsan mai…

Posted in BAKAR KADDARA

BAKAR KADDARATA CHAPTER 3

Da wani mugun gudu yaja motan yabar haraban cikin gidan ranshi a matukar bace tuni idanun shi suka canza launi zuwa ja, Kuka sosai tafashe…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON CHAPTER 39 BY MARYAM JAFAR KADUNA

Ta bishi sama da kasa tana tabe baki ta ce “Meye haka ka ke wata doguwar mika, kana nufin baccin da ka kwasa tun jiya…

Posted in MISBAH BY SA'ADATU WAZIRI GOMBE

MISBAH BOOK 4 CHAPTER 1 BY SA’ADATU WAZIRI GOBE

Binta yayi da kallo yana nazarin kalamanta cikin ransa yana cewa Bahijja baki da wannan right din na fita daga cikin rayuwarmu ni da Muhammad,…

Posted in MAHADIN ZUCIYA BY RABI’ATU ADAM SHITU

MAHADIN ZUCIYA CHAPTER 14 BY RABI’ATU ADAM SHITU

mahaifina zai ga cewar na kasa mantawa da shi zai taso da abin da ya wuce in dai ya ga ina cikin damuwa “Me zai…

Posted in KUNDIN KADDARATA BY HUGUMA

KUNDIN KADDARATA CHAPTER 27 BY HUGUMA

Guguwar dawowarta sumayya da taji ya sanyata daga kai ta bita da ido har ta shige dakinta. Cikin mintinan da basu wuce biyu sumayyan ta…

Posted in ALLURA CIKI RUWA BY BILKISU S. AHMAD FUNTUA

ALLURA CIKIN RUWA BOOK 2 CHAPTER 11 BY BILKISU S. AHMAD FUNTUA

a tsakaninmu, kuma ga maganar addini daya hanar damu . Ina cikin wannan tunani ban ji sallamar Aminu ba sai dai na ganshi tsaye bisa…

Posted in JIDDATULKHAIR COMPLETE

JIDDATULKHAIR CHAPTER 33 BY KHALISAT HAIDAR

Bayan sati biyu Jiddah na xaune dinning area ita kadai bayan magrib, Hijab ne har kasa jikinta, Huraira kuma na kitchen tana wanke wanke, gaba…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 5 BY JAMILA UMAR TANKO

dawo ba. Ba dai a wajen masu kudin kika zauna ba. Malaika ta fada cikin gadara da tsiwa “kamar ka sani kuwa acan na bata…