UMM ADIYYAH CHAPTER 68 BY AZIZA IDRIS GOMBE
sadonni. Ba ta ko bude su ba, ta kalli abincin
da Asma’ ta kawo masu.
“Adda abincin nan ban jin cin shi.”
“Ke kin koshi da love ko? Sauko ki ci, kafin ki
je ki fadi ayi komai ba ke.”
“Me din za ayi?”
“Tsaya tambayata, auren kuma fa da ke
“Tsaya
tahowa, asibiti za mu koma ki samu bawan
Allahn da ki ka bari a kwance, yana neman
mutuwa mana, saboda soyayyarki.
Abinda ki ka fada min dazu na game da ki na
ji ki na son kasancewa da mutum bla
bla bla. Ki je ki fada a inda yake da muhim-
manci.” Www.bankinhausanovels.com.ng
Narai-narai! Da idanunta ta yi za ta fara mata
wasu hawayen. “Ina ga an samu
kuskure ne ki ka riga su Fa’iz zuwa duniya.
Komanki shagwaba da kuka. No wonder, ki ka
faye yaranta. Maza ci abinci ki je ki ga rabin
ranki, kafin mu sa ma miki gadon
asibiti a gefen nasa.”
Dariya ta yi ta kulle fuskarta cikin jin kunya.
“Adda Asma!”
ddadin za a kama ka, ko