ABAR SO CHAPTER 1 BY NAFISAT MA’ARUF SHEHU💋(WURARH)💋
Www.bankinhausanovels.com.ng
Zaune take akan turmi takurawa wani waje Ido ko miye take kallo oho. Saiga wata kyakyawar Mata wacce akalla baxata wuce shekaru 27 bah aduniya tafito daga wani daki,sai ta kalli wannan budurwan dake zaune, bata ankara bah saitaji kwalla nashirin zubowa daga idannunta inda sabo yaci ace ta saba sbd yanxu kusan wata 3 kenan tunda ta farfado daga coman wata 6 take wannan yanayin.+
“Allah sarki *ABAR SO*”
Shine abinda tafada, cikin seconds dabai wuce 9 bah ta karasa wajen ta dafa kafardarta, ko bata juyo bah tasan mutum dayace zata tabata, kawai saita sauke ajiyar zuciya tareda mayarda dubanta zuwaga wannan matan. Wow kunsan miye nagani kuwa? Aradu budurwan kyakyawar karshece dukda bafara tatas dinnan Amma harta zarta wasu kyau kuma bah normal eyes bace daita bah ,anime eyes takeda Wanda suke daukeda zarazaran lashes, bakinta Mai shape din heart Kuma colour pink neh sosai siririn hanci neh daita hmmm. …..bar dai in barku haka. Matance tace Mata
“Babynmu abincinki fah xai huce “
Ga mamakina kawai naga budurwan ta gyada kai ,is she mute? Shine abinda na tambaye kaina hmmm……. kawai naga tamike tafara tafiya nikam ai sanda biron hannuna yakusan faduwa lokacinda nakalli yanayin Dirin da Allah yabata bangama tsinkewa bah sai danaga yanayin tafiyanta bb abinda bai girgixa ajikinta kuma tafiyan cikin nutsuwa da daukar hankali. …….. tana shiga kitchen din saita dauko abincin bataci fiyeda cokala 5 bah tarufe sauran, sannan tashige inda nake kyautata zaton dakin ta neh ……….
Hango Wani handsome saurayi nayi kwance akan gado sai juye juye yakeyi daga Shi sai yar boxers ko riga baida saina hango wata matashiyar mace wacce akalla baxata wuce shekaru 25 bah aduniya tafito daure da towel daidai rabin cinyarta , hannunta daya kuma rikeda wani tana goge gashin kanta dashi ,kawai naga tanufi kan gado inda wannan saurayin yake ,sai tace
“Haba love wannan wacce irin rayuwace, ni Allah nafara gajiya yanxu fah if am not mistaking 5 rounds mukayi amma wai haryanxu baka samu nutsuwanda yakamata bah , nidai gaskiya we have to go to the hospital 4 check up cos bamu sani bah ko Wani cutance dakai bamu sani bah kaxo ka cuceni abanxa sbd gaskiya ni ban shirya mutuwa yanxu bah inhar kai rayuwar ta ishe ka, ka mutu kai kadai cos I still have some important things to do in life, I still want mah lyf “.
Tinda tafara magana yake kallonta da weak black eyes nashi yana mamakin halayenta yanxu kusan 3 yrs kenan da aurensu bai taba samu cikakiyar nutsuwa daita Amma shine take neman gasa Mai magana
” Haba kursum ina soyayyar dakikace kinamun ni Allah haryanxu ban yadda kinasona bah” yafada cikin sanyin murya
“Ai daman nasan haka xakace jarababbe kawai “tafada tareda barin dakin tana Jan tsaki. …..
*WAYE KURSUM……*
Ummul kursum Muhammad Lawal ya’ce tilo ga Alhaji Muhammad Lawal ,bata taso taga mamanta bah wato Hajiya muneera wacce sukayi auren soyayya da mijin ta . Alhaji Muhammad yaso muneera kaman ranshi amma bayan haihuwar kursum da wata biyu Allah ya amshi ranta,lokacin da labarin mutuwan Hajiya yariske Alhaji suma neh kawai baiyi bah cos ya girgixa ainun sbd bakaramin soyake matabah
Daga wannan lokacin rainon kursum yakoma wajen yayar mamanta Mai suna Halima wacce takeda yara uku Kuma dukkansu maza ne wato *ABDULRASHEED,AL AMINsai auta ABDULKADIR*
Hajiya Halima (mami/hajiya) ita ta sangarta kursum duk abinda tayi bata taba ganin laifinta
Kursum ta tasonda son yayan ta AL AMIN (amin) shiyasa tun tana jss3 ta kudurta aniyan auranshi Kuma sai gashi Allah yabata sa’a . Kursum batada mutunci ko kadan gakuma rashin iya tauna lafazi shiyasa suke yawan samun matsala da amin (mijinta). Gashi babu abinda ta iya in Banda fashion , farace tas Kaman kataba jini yafito Kuma bata cika tsayi bah.
Kursum nada kawaye da dama Wanda sukayi karatu tare a Turkey Kuma su suka Kara bata kursum,tabbas tanada tsabta Amma najiki daman burinta biyu neh,nafarko shine auren Amin Wanda yacika, na biyu Kuma tana son ta zama runway model Amma haryanxu bai cika bah gashi frndz nata yawancin sun fara . Kursum tanada mugun kishi cos tsani tagawata mace awajen mijin ta.
*BACK TO LABARI ……*
Lumshe idonshi yayi cikeda jin haushin maganganun ta. Can kawai ya saki Wani tsadadden murmushi hadeda shafa sumar kanshi ,bakomai yake tunowa bah sai ABAR SOn shi Wanda yahadu da ita shekaru hudun dasuka wuce ,ba zaitaba mantawa da yadda komai ya faru bah ………….
Zaune yake acikin jirgi mai seaters 3 ajere ta wajen window,saiga wasu kyawawan yara Wanda Akalla baxasu wuce shekaru 13 bah aduniya, tabayanshi yaji ance
” take care of urselfs “
saiga wata tazauna awajen edge seater dayar Kuma ta tsaya akanshi har da zaifara Mata fada sbd Shi baya son Ana Mishi tsaye akai Amma abinda idonshi yagane Mishi neh yasa Shi samun kanshi da dagowa yakalleta wato yatsun kafarta Wanda suka sha Jan lalle ,tabbas yatsun Sun tafi dashi cos sunyi Mishi mugun kyau Kaman ya sakasasu abaki yadinga tsotsa …..lol.
Yana dagowa kuwa ya daskare awajen
“sarki ya tabbata ga Allah” shine abinda yake fadi azuciyarshi
Ganin da tayi ya kura Mata ido neh yakara tunzirata , buga sit din da yazauna tayi ahankali cikin sanyayyar murya tafurta”my sit” tafada Kaman bata son magana ,dariya neh ya subuce Mai ganin yadda bakinta ke motsawa , ganin yana Mata dariya neh yasa ranta dake suya konewa… cikeda bacin rai tajuya wajen dayan wacce ke kallonsu Kaman tv .
” kinga abinda kika jawomin koh NAFHI sanda nace miki muyi sauri kikace saikin sha ice cream gashi kinsa an zauna min awajen window sit nagama gane bakyasona cos koda yaushe sai an zauna min a inda nakeso ” shine abinda tafada lokacinda tazauna agefenshi hade da kife kanta a cinya tareda fashewa da dakuka Mai tsuma rai saikace an daketa , shikam mamaki neh yakamashi
” akan nazauna awajen window sit kike kuka ?”
Yatambayeta sai kawai tasinci kanta da dagowa ta Kuma balla Mai harara da amine eyes nata Wanda ke sheki sbd hawayenda yake diga , Kara kifa kanta tayi ta cigaba da kukan , saiyakara cewan
” toh tashi kizauna a window sit din”
yafada tareda daura hannunshi a kafadarta ,bige hannun Shi tayi hade da bude karamin mouth nata dakyar tafurta
” take this filthy hand of yhurs from my shoulder “
Mamaki neh yakamashi cos Shi ko one touch yamaka saikaso yakara amma wannan yar yarinya da yasan zai iya Haifanta ke neman gaya Mai magana .
Amma saiyaga Kaman yayi laifi sbd dariyan dayamata neh yasata kuka sai yaji gabadaya bai ji Dadi bah ….hhhh baisan haka yanayinta yake bah.
Baifi minti 10 da wannan tunanin bah ya tsinkayo muryan Wanda aka kira da NAFHI tayi magana ,cikin sanyin murya take fadin
” am sorry on her behalf nasan inta huce xata baka hakuri dakanta”,
murmusawa yayi yace……..Murmusawa yayi saiyace “haba NAFHI ai babu damuwa”
Tsantsan mamaki neh yakamata kenan harya rike sunanta. Saitace
“Kul kadaina cemin NAFHI sunana NAFHIRA ,ABAR SO neh take cemin NAFHI saikace ni sa’ar ta dukda da hour daya nagirmeta Ina yawan hanata Amma taurin kai gareta shiyasa nima innaga yan mutuncinta suna nan nakan ce Mata BABYNMU,”
kawai saita yi yar dariya tare da fadin
“Kuma fah da Momma,daddynmu dakuma antynmu sukecemata hakan Amma Momma tafi kiranta da ABAR SO Kuma tafi jin Dadi in aka kirata da hakan”
“ABAR SO ” shine abinda yafada beneath his breath , azuciyarshi kuwa cewa yake
“lallai kincika ABAR SO, cos kallo daya namiki son ki yamin babbar kamu”
saiyanxu yakare musu kallo ashe twins neh dukda akwai Dan banbanci but still Ana ganewa cos NAFHI farace irin sosai dinna Amma ABAR SO tafi tah kyau nesa bah kusa bah
“kayi hakuri Naga nacika kah da surutu, shiyasa muke yawan samun matsala da ABAR SO Kuma fah wlhy bawani surutu bace Dani bah “
tafada tana pouting da bakinta .
Daman Shi baya son Wanda suka cika surutu Amma Kuma har baison tagama cos yanason yakara Sanin more about ABAR SO Amma saiyace
“babu damuwa NAFHI “
harta fidda ran zai amsa sai kawai tsinkayo muryan Shi Dadi sosai taji cos ita taxata shima zaice tanada surutu neh,xatayi magana kenan taga ABAR SO ta kwanta tawajen da take ,alamu dai Sun nuna bacci neh ya kwashe tah, murmushi tayi tareda daura hannunta daya akanta tana shafawa a hankali……….
30 Minutes later……
Lura da yanda takeyi neh yasata kiranta cikin nutsuwa
“ABAR SO “
maganan ta neh kuma yaja hankalin Al-amin Wanda daman jiran tashinta yake. …..
Ahankali take dagowa takalleta …. kawai sai ta rungumeta tareda fadin
” am so sorry my NAFHI baxan sake miki magana cikin fushi bah kiyafemin danAllah yar’uwata,bankarawa wlhy , I love you “
tafada daidai lokacin da NAFHI ta dagota
” haba ABAR SOnmu Kuma babynmu kidaina bani hakuri niyakamata nabaki hakuri cos koda yaushe ina taremiki zaman window seat , kuma Insha Allah bansakewa nima “tafadatareda goge Mata hawayenta,
“say you love me too “
shine abinda ABAR SO tace tana kallon kwayar idon NAFHI
” I love you too “
shine abinda NAFHI taceda ita , murmushi suka sake atare, sai Kuma tajuya wajen Wanda tamawa rashin kunya Wanda alokacin shi kuma ya kuramasu ido Kaman zai cinyesu cos yaran Sun burgeshi sosai ……
” kayi hakuri DanAllah …. am so so sorry for being so rude ,kindly find a place in your heart to forgive me ” tafada tareda hada hannayenta waje daya alaman neman yafiya ….
“Babu damuwa wlhy ” yafada yana Mata murmushinsa Mai kyau ,itama murmushin tamayar Mai tareda rolling din anime eyes nata wanda suka sha kohl , gani yayi Kaman baitaba ganin eyes dinda sukakai nata kyau bah….
Anan Kuma talura da dimples dinshi Wanda suka lotsa sosai daman Kuma NAFHI neh kawai Mai dimples itakuma batada kuma tana mugun son dimples
“May I touch your dimples pls?”ta tambaye shi hade da marairaice fuska ,gyada kanshi yayi alaman eh …. ai kuwa bata yi kasa a guiwa bah tasa yatsanta daya aciki tareda yin dariyan jin Dadi . NAFHI kuwa da ta tsaresu da idanu itama ta tayata dariyan …. ” her touch was something else ” yafada azuciyarshi sbd atake awajen yafara jin mood dinshi na neman chanzawa , saukar da idanunshi zuwa kirjin tah yaga breast dinta ko tasowa basuyi bah ……
Itakuma tashagala da taba dimple dinshi ” Dan Allah muyi hoto Amma fah zakasa dimples dinka su lotsa ” tafada hade dah lalubo tablet nata Wanda zallan hotuna sukeyi dashi cos both of them are photo- holic and also photogenic …….
Wani Dadi neh ya ziyarceshi jin zasuyi hoto da ABAR SOnshi…..niko nace taya tazamo tashi? …. hotuna sukayi su biyu kafinnan tajanyo NAFHI sukayi su uku ,bayan sungama neh take kallon yanda sukayi kyau ” wlhy kai kyakyawa neh” shine abinda ta furta … “ai kema kinada kyau sosai ” shima yafada..”ai daman babynmu kyakyawa ceh na bugawa ajarida” sai kawai dukkansu sukasa dariya … haka suka dinga hira har plane nasu yasauka, yana sauka kuwa cikin sauri suka isa wajensu Momma da antynsu awajen arrival departure. …. harya Kama hanya yatina da abu ai dasauri yakoma …… yana Hango su yasauka ajiyar zuciya, cikin takun kasaita yakarasa wajen su tareda gaishar da momma amutunce ta amsa Mai Kuma cikin sakin fuska.
Sunajin muryan shi suka juyo cos daman Sun basu bayaneh … ” haba kannena yanxu tafiya xakuyi bamuyi exchanging din contacts bah”….. lokacin kuwa Momma da antynsu Suna magana …. “lah ai bamuda numbers” atake kuwa murnan shi yakoma Amma saiya Kara cewan “Dan Allah kudan tsanmin hotunan damukayi” yafada cikin sigar tsokana , darawa sukayi cos yabasu dariya….. sharing din hotunan sukamasa, daganan Kuma suka rabu, yatafi cikeda kewar ABAR SOnshi dakuma yar’uwar tah sukuwa basu Wani damubah .
*********************************
Ajiyar zuciya yasauke hade dah daukar wayarshi a kan bedside drawer ,power button yadanna atake kuwa hotonda sukayi da ABAR SOnshi yabayyanaa screen din phone dinshi ” I’m really missing you sunshine ,yaushe xamu hadu”? Yafada hade da goge kwallar idonshi alokacin dayake sauka daga kan gado , toilet yafada bayan ya ajiye wayar hannunshi
WAYE AL-AMIN
AL-AMIN ABUBAKAR SULAIMAN da neh awajen Alhaji ABUBAKAR SULAIMAN Wanda yakasance sha’araren Dan kasuwa cos duk fadin Nigeria an San dashi , mutumne Mai mutunci,tausayi Kuma bashida kyamar talaka kowa nashi neh shiyasa yakara kima a idon jama’a.
Al-amin Wanda abokanshi kekiran shi da amin ,kyakyawa neh na karshe ,haddadden gaye Mai ji dakanshi, kudi,kyau uwa uba ilimi both arabic da boko Dan kwalisa yayi karatunshi a Cambridge university inda yakarance medicine harPHD yanada Kuma shi visiting consultant neh , Ana gayatar shi garuruwa da dama ……shekaru hudu kenan yake neman ABAR SOn shi Wanda suka hadu acikin plane , bayan mummynshi baijin zai sake son wata sai gashi yayi Gamdatakar da Wanda tasace zuciyarshi acikin seconds da Abu wuce goma bah . Auren hadi akayi Musu da ummulkursum inda tadage wai inbah shi suka auramata bah xata shiga duniya ai kuwa mumy tarude kuma ta tilasta wa amin sai ya aureta. Sam kursum bata cikin kalan matan da yake so Amma haka ya daure yabi umarnin mummynshi , yanda mumy ta fahimce Dan nata baison auren yasa ta Mai alkawarin duk randa ya samu choice nashi zata amince yakara auren…..
Wannan kenan
Babynmu shine abinda wannan matar ta kira daidai Kuma lokacin Wani karamin yaro Wanda baxai wuce shekaru hudu bah yafito daga wani daki Sanye da uniform, da alama dai islamiya zashi ” salimunah Ina yayarka ?” Matar ta tambaye yaron “babynmu tana zuwa Antynmu , wai daman cewa nayi tasa kohl a idonta shiyasa takoma ” yafada tareda goge takalmin da yagani akasa Wanda nasan baxai wuce na babynsu bah ,kawai saigata tafito Sanye da katuwar farar khimar har kasa , ajiye takalmin yayi akasa daidai wajen kafar yayar tashi kallonshi. …Kallonshi tayi hade dah murmusawa kadan takuma kamo hannunshi,ita dai wannan matar kallonsu takeyi cikeda sha’awarsu dakuma sonsu, Amma zata iya cewan tafison yayar tashi.
“Adawo lafiya “shine abinda matar tafada
“Allah yasa antynmu” yaron yabata amsa yana Kuma Jan yayar tashi , har bakin kofan gidan tarakasu hade dah jin tausayin babyn.
Suna fita Ido yadawo kansu as usual cos anguwan is an open area , sanda ta kalli da gefe Kaman xata tsallaka titi anan kuwa ta Hango wasu yanmata uku Wanda suka ci kwalliya Kaman zasuje gasar miss world girgiza head nata tayi hade dah juyawa tana karewa anguwan kallo like ranar tafara zuwa. Salim neh ya girgizata sai alokacin tasauke ajiyar zuciya murmushi yamata sannan yace
” babynmu mutafi kar nayi latti ” sai a sannan tatina ashe rakiya tafito yih
Daidai Sun iso wajen masu zaman kashe wando ,Wani acikin samarin yake fadin
“Tinda nafara ganin yarinyan nan naji tamin Amma ina ganin Kaman tanada tabin kwakwalwa neh ”
” gaskiya yusuf nima Ina hankare da hakan cos bantaba jin tayi magana bah” Wani yafada
” Inaga fah rainin hankali neh kawai dakuma rigima baku ga yadda take tafiya baneh, tana tafiya tana yanga Allah ni ban son irin su gashi kullum acikin manyan khimar saikace matar malam “
” kaidai khaleel kabari waye sani koh fuska biyu ce daita ,ai munsan irin su ga kyau kaman wata yar india “….
Shine magangannun da taji Suna fada among themselves. …..
Takaishi kenan tanadawowa taga wannan emmata ukun dazu xasu tare adaidaita taxo daidaisu kenan wata acikinsu tasamata kafa,saura kiris tafadi dasauri tayi regaining din tsayuwar ta ,zatacigaba da tafiya taji anrike Mata khimar
“kewata irin dakikiya ceh,ko ke makauniya ce daharxaki takani Amma ko kiban hakuri “
inji wata ameera dafada, rolling din anime eyes nata tayi Wanda suka sha kohl, da eyes tabisu daya bayan daya ,Sanye suke cikin atamfa roba roba wanda akamai dinki cin mutunci ,ganin yadda take binsu da kallo yakara tunzira su
“mukike kallo Kaman kinga kashi lallai yau xamu koyamiki hankali ” inji nana
“shegiya yar matsiyata harmu xakina mawa irin wannan kallon to bari kiji muba tsararki bane cos mu koh tuwo bamuci ,breadi mah idan mukaci tokara kirjinmu yake” inji zainab dafada
ita dai kuramasu ido tayi Kaman maison gano abu ,can da ta yamutsa fuska hade dah fizge khimar dinta , cigaba tayi da tafiyanta sukuwa abin yabata musu rai,ai wannan mah cin face neh ace big girls dasu, wata tasharesu agaban samarika irin bari sukoya mata sense dinnan . Da sauri Ameera takarasa wajenta tareda kifa mata mari ai stars kawai tafara hangowa cos tunda take ba’ataba marinta bah ,ai kafin tagama tunani ankara kwashe ta dawani , tsantsan zafineh yasata sakin wata yar Kara kawai saiga hawaye sunfara running down her cheeks
“ai bakiga komai bah wlhy, saina ciremiki hakori shegiya yar Dangin mayu “wata daga cikinsu tafada .
Aunty kuwa jin haryanxu babynsu bata dawo bah yasa hankalin tab yafara tashi ,fitowa tayi kofar gida taga anyi circle dan nesa da gidan amma bata masaniyar abinda akeyi ,can kawai taji wani kara Kuma Kaman muryan babynsu ai dagudu takoma cikin gida hade dah sanyo khimar ……
Wannan karar da taji bana kowabane sai na baby sakamakon naushin da aka kai Mata akan hanci ,atake kuwa jini yafara fitowa ,ai tana ganin jinin tarude …. tana gogewa yanakara fita …batasan lokacin da tayi fling da khimar dinta bah “blood!blood!!blood!!!, wayyo Mommanmu, nafhi nah wayyo jini arikice take fadin wannan kalmomin Kuma Jini baifasa fitowa bah.
Dagudu antyn takarasa wajenta
” innalillahi wa innaillahi rajiun” shine abinda da antyn take Maimaitawa daidai lokacin da takarasa wajenta
“Antynmu, there’s blood everywhere , kar NAFHI na tamutu ,anty wayyo mommanmu karki barni nima mutuwa xanyi , wlhy saina ga bayanka da hannuna zan kashe kah, baxan taba barinka bah, saina dau fansa mugu azzalumi , macuci ,natsaneka wlhy “
shine Sumbatun da takeyi duk Wanda yake wajen saida ya tausaya mata Sun Ameera mah Sun tsorata da yanayinta , Antyne ta rungume tah itakuma agarin fizge fizge hulan kanta yafita
” masha Allah “
shine abinda nafurta , gashinnan har gadon baya Kaman na yan India cos har tsantsin Shi daga ido xaka gani. Shiru naji wajen yadauka ashe suma tayi , antyn ne ta lalubo phone dinta tabugawa doctor kira ,acikin mintunan dabai wuce 10 bah doctor din ya iso.
“Hajiya miye sameta ?”Shine abinda yatambaya haryanxu akwai mutane awajen saikace ana karban sadaka. …lol…..
” wai jini tagani tafirgice “
antyn tafada cikin Sanyi murya . Ruwa yadauka yazuba mata a face ai kuwa nan tabare baki alaman kukan xatayi Suna hada Ido da antyn jikinta yayi Sanyi cos she was wearing a pity face A hankali talafe ajikinta kamar wata yar baby…. ashe babyn ce hhhhhh…..
“Babynmu”
doctor yakira sunan ta ahankali ta dago takalle shi sosai sannan takawar da face dinta sbd tunowa abubuwan dasuka faru dazu , juyawa tayi ta kalli su Ameera Wanda suka yi zuruzuru dasu Kaman sunci kudin aika aikuwa a saba’in yatashi tanufe su
” nikuka mara, kun kuwa San wace nih kuwa ?niceh yar matsiyata shegiya eh?” Saikawai tajuya ga antynsu
” wai gaskiya neh ? Girgiza kai antyn tayi alaman a’a
” toh Amman shine wa’innan villagers din suke zagina son ransu”
bata gama rufe baki bah wata hadeddiyar car takaraso wajen ai nan kuwa kallo yakoma wajen car din , Wani magidajin mutum neh yafito daga car din
” antynsu miye Sami babynmu aikuwa muryan Wanda taji neh yakara bakanta mata rai Amma dayake shu’ umace kawai saitafada jikinshi , fashe mishi tayi da kuka Mai tsuma rai
” big daddyna kaga wa’inan neh sukecin zalina harda zagina
” tafada cike da shawagba tana Kuma numashi su ameeran da yatsa, aikuwa nan ya balbale su Amma aranshi cewa yakeyi “da kasheta
Kukayi wlhy babu abinda zai hana ni baku money “sum sum suka bar wajen …
Big daddy saina tarwatsa rayuwar ka , saina tabbata ka walakanta , Ni NADHIRA nadau alkawarin hakan ” Sune maganganun da take fadi a ranta
LABARINSU……….Nadhira Sheriff Ahmad Shine ainihin sunanta ,su biyu mommansu ta Haifa Wanda suka kasance yanbiyu ,wato NAFHIRA da NADHIRA.
Nafhira takasance mutum Mai hakuri,kyakyawa ce sosai fara tas,zamu iyacewa mah su identical twins neh cos haske kawai NAFHIRA zata nunawa NADHIRA kasancewan ita tadauko hasken mommansu Wanda ta kasansance ba india , ita Kuma NADHIRA ta dauko hasken daddynsu (bafulatani).
Daddynsu sha’araren international business man neh Wanda xa’a lissafa shi acikin top 3 din masu kudin Nigeria , a kudin dayake dashi har 7th generation nashi bazasu yi talauci bah , yakasance mutum mai yawan ibada, yanada kyauta .Alhaji shariff yanada yaya daya Wanda suka kasance uwa daya uba daya cos matan babanshi biyu neh amma Allah baibawa ita uwar gidan haihuwa bah shiyasa mamansu tabawa uwargidan kyautar Isah (yayanshi) .
ISAH bashida mutunci ko kadan ,baitaba son cigaban kanin nashi bah ,yatsane shi amma agaban iyayen yafi kowa sonshi tin shariff bai ganewa har yazo yagane . Lokacin da suka tafi kasar waje karo ilimi alokacin neh gobara tacinye gidansu bb Wanda ya tsiradaga Wanda suke ciki aka suka kone kurmus. Lokacinda mutuwan iyayen ya riske su bakaramin tashin hankali suka shiga bah , Sun girgiza da mutuwan Amma bb yadda suka iya tunda Allah yafisu sonsu a haka suka yi yakana.
Akwana atashi sai gashi Allah yayi Sun gama school inda suka karanci course daya wato Business Admin Suna dawowa aka raba gado inda Isah yadinga almubaxaranci Danashi kason Kuma yayi aure . Shi kuwa shariff yahada hannun jari dawani company a China
*Two years later*………
Kullum arzikin shariff bunkasa yakeyi Shi Isah yana neman aiki cos yaga yanashirin talaucewa matarshi Hauwa mutumiyar kirki kullum cikin yimai wa’azi take mai cos talura da irin kiyayyar da mijin ta kemawa Dan uwanshi. Alokacin kuwa sunada yarsu Fatima dakuma sabon ciki . Lokacin da HAUWA taga talaucin yakusan musu kamun kazar kuku ,saitabada shawarar yaje wajen Shariff tunda yanada shi ,aikuwa anan yake gwada mata babu abinda zaisa shi neman taimako awajen kaninshi ,babu yadda ta iya ,haka tabarshi.
Lokacin na tafiya arzikin shariff kara bunkasa yaketayi ,yanxu Kuma Shirin aure yakeyi , sai wata mumunar labari yariske shi wai Fatima da kannuwata (kasancewan mamansu takara haifan wata maiSuna Maryam )Suna wasa da candle bisa ganganci wutaya diga a curtain, ahankali yake kamawada wuta ,dakyar aka samu aka fitardasu daga cikin gida ,ko kwandala ba’a fitar daga cikin gidan bah kasansewan night neh . Daman ISAH Kuma da certificate yake takama gashi yanxu ya kone,dolenshi ya amsa tayin matarshi nazuwa wajen Shariff, batareda bata lokaci bah Shariff yabashi kyautar Wani katon gida daga cikin gidajenshi na anguwar GIDA DUBU ,dakuma babbar shago wanda shida kanshi yake supplying dinkayan shop din kasancewan ISAH baxaiya aikin office bah . Aganin Shariff kiyayyar da Isah yakemai zai rabu .
Shariff yayi aurenshi inda lokacinda yatafi India ya hadu dah CHANDRAMUKHI soyayya mai tsabta yashiga tsakanin su . Chandra ita kadai iyayenta suka Haifa Kuma talakawa neh sosai amma dukda hakan suna samun na daily bread . Iyayen sunyi iya kokarinsu naganin Chandra bata auri Shariff bah amman hakan ya gagara cos Chandra cemusu tayi in basu barta ta auri Wanda takeso bah she will elope with him ,babu yadda suka iya aka suka barta.
Anyi aure da wata daya ,Chandra ta musulunta inda tazabi Suna NARGIS cos a India ta musulunta Kuma wai sunan kakanta nawajen amminta neh .NANU (kaka) taji Dadi sosai inda Kuma iyayenta suka yi fushi da ita, dakyar dai suka sauko kasancewan bakin alkalami ya riga ya bushe.
Aurensu da wata biyu suka koma Nigeria sunyi kukan rabuwa barinma Nargis da amminta ,dakyar dai suka hakura inda shikuma yamusu alkawarin zasu nah zuwa lokaci zuwa lokaci.
Gidan yayanshi yafara sauka donya gabatarda matarshi ga yayanshi , gigicewa neh kawai Isah baiyi bah sanda yakalle irin kyan Nargis atake kuwa yakara tsananta tsanan dayamawa kaninshi Kuma ya kudurta Wani aniya akansu. Sun tare awani big mansion nagani nafada a G.R.A cikin garin Bauchi.
Kwanci tashi babu wiya inda na Hango Nargis da bukekiyar ciki wanda haihuwa yau ko gobe. Cikin dare Nargis tafara naquda inda Shariff ya garzaya da ita NI’IMA Consultant Hospital . Bata Dade dafara naquda bah Allah ya sauke ta lafiya inda ta haife yarinya dagabaya kuma aka gane ba ita kadai bace ,after one hour takara haifo wata ,kuma a haihuwan nabiyun neh tasha wahala. Yanbiyun ta kyawawan gaske kasancewan Nargis mah ba’a baya bah wajen kyau.
Ranar Suna yanbiyu sukaci suna HASANA ( NAFHIRA) dakuma HUSAINA(NADHIRA), alokacin Kuma ya’ya Isah wato Fatima da maryam Sun girme su .Daganan Kuma haihuwa yatsayawa Nargis sbd mahaifan ta bashida kwari.
*12years later*…….
Abubuwa dayawa sunfaru ciki kuwa shine alfarmanda Nargis (momma)taroki mijinta daya Kara aure ,soboda yanda ta lura mijinta (dady)Mai son ya’ya ,dakyar da sudin goshi ya yarda, inda Kuma yace tanema Mai Mata cos Shi babu wanda yake SO batayi kasa a guiwa bah tazaba mai yar ajikinta mai Suna Amatullah .
Su Amatullah talakawane sosai ,lokacin da aka mata maganar auren mijin uwar gidanta taso taki ,saida aka hada da roko kafin ta amince dayake Kuma tana mugun ganin mutuncin Momma. Amatullah irin mutanen nan neh masu saukin kai ,nutsuwa dakuma rike addini ,ita ta raini NAFHI da ABAR SO tana mugun son yaran Kuma suma Suna son ta ,acikin halayen Momma da antynsu babu wanda basu dauko bah . Anyi aure lafiya inda bayan yan watanni ciki yabayyana ajikinta ,murna awajen familyn ba’a magana alokacin neh suka jeh kasa mai tsarki sauke farilla dukda bawannan bane zuwansu nafarko bah Kuma alokacin suka hadu dah Amin.
Sun dawo da wata daya aka nemi dadynsu aka rasa , sunyi kuka harsun godewa Allah ,bayan yan watanni antynsu ta haife baby boy inda yaci sunan Salim wanda daman kafin bacewar dadynsu yace sunan yake SO.
Nafhi (haka akecemata) da Nadhira ( ABAR SO KOKUMA BABY,haka sukecemata ) sunje gari ruka da dama Wanda ba’acikin Nigeria bah. NAFHI tafi ABAR SO hakuri nesa ba kusa bah while ita ABAR SO tanada saurin fushi ga shegen zuciya Kuma duk sunada ilimi sosai ,babu abinda basu iya bah .
*2 years later*. …….
Cikin shekaru biyun da sukawuce anyi zaman Dadi dakuma bah Dadi a familyn. Saikuma labari tariskesu wai ansamu gawan dadynsu,basu yarda da abinda aka fada bah sanda aka kawo gawar dadynsu nan kuwa tashin hankali yadawo Sabuwa a familyn .
Sun fito takaba kenan wata Sabuwa alamari ya bullo wai dadynsu yayi signing din duk will nashi wa yayanshi Isah wannan batu ya girgiza su ainun ace wai duk propertyn su basuda kaso aciki sai gidan da suke zaune ,ai atake jini………Jini yafara fitowa antynsu ta baki Sakamakon tarinda ya caske tah,rushing nata sukayi zuwa nearest hospital domin ceto ranta ,kuka kam awajensu ba’a magana.
Suna isa hospital din aka wuce da antyn emergency, bayan minti talatin aka fito da antyn zuwa resting room sannan doctor yamusu bayani akan cewa heart nata neh yaso bugawa ,Sun tsorata sosai dajin bayanin doctorn. Sannan yakara dacewan mutum dayaneh xata kwana daita . Dakyar suka bari NADHIRA tazauna cos bb Wanda yakeson barin antyn ai kuwa Salim cewa yayi baisan zancen bah haka suka barshi cos bb yanda suka iya cos yaron akwai naci.Bayan sun tafine suka lura ko flask basu xoh dashi bah ,haka NADHIRA tanace saita dauko ……..+
Suna isa gida suka samu babu Baba gateman akofar gidan ,akadai suka garzaya cikin gidan cikeda rashin damuwa Kuma yayi daidai da isowar Nadhira kofar gidan . Abinda suka tarar cikin gidan neh yasasu mutuwar tsaye, wato wasu mutane neh suka gani wanda daga yanayin faces nasu mutum xaigane basu da imani sai Kuma guda daya Wanda yake da face mask ,itakuma Nadhira lokacin take karasowa cikin sanyin tafiyanta kawai saitayi Gamdatakar da abinda ya tsoratata ,aikuwa atake tafasa Wani ihun daya sa su Momma farfadowa daga suman tsayen dasukayi,itakuwa bata Hankara bah taji saukan Abu akanta , Wani ihun takuma yi tareda zubewa kasa kwallan wahala nafitowa da fuskanta , a saba’in suka karasa wajenta cikin kuka tallabo tah sukayi sai sukaji muryan Mai mask din nacewa “kukaraso kuji naku hukuncin” jiki na bari suka hantaya wajen shi yayinda suka bar Nadhira cikin mawuyacin hali ……
“Kunga wancan” ya nuna Nadhira da finger
“Saina yih raping dinta, kai bama ita kadai bah harda Ku “
Ai sai suka Kara fashewa da Wani kukan
“DanAllah Karka taba min yarana, narokeka da girman Allah kafadi konawa kake so ni maibaka neh amma pls Karka lalatamin rayuwar ya’ya na ” Momma tafada cikin hot tears .
Sanda yakare wa gidan kallo kafin yace
” Ina takadar wannan gidan?”
Dum kirjin Momma yabuga cos a halin yanxu gidan shine abu dayan dake mallakinsu, amma there’s no other option left for them
“Yana upstairs ” Momma tafada cikin cracking voice
” kai, bita kudauko” yayi commanding daya daga cikin boyz nashi.
Suna haurawa yafito da string din allura daga cikin bag dinsu, Kuma yayi daidai da lokacin da Nadhira takarasa crawling zuwa wajen Nafhi, hugging din junansu sukayi cikeda tausayin kansu,basu Ankara bah sukaji yaraba su dakarfin tsiya, afirgice suke kallonshi shikuwa tsayawa yayi yana kallonsu one after the other , kawai saiya fixgo Nafhi bodynshi ,atake kuwa sigar jikinshi yafara tashi cikin Wani irin voice yafurta” kinga wannan allurarna lalata mahaifa neh , innamiki babu ke babu haihuwa har abada” dariya yafashe dashi tareda shafar neck dinta zuwa kirjin ta Wanda kana iya jin bugawanshi har up and down breast nata yakeyi , ganin abinda yake Shirin mawa yar’uwar ta yasata karfin halin fadin
“DanAllah karka cutarmin da yar’uwa ta ,nayarda ni kamun alluran amma Karka mawa yar’uwa ta komai ” tafada tana hada hannayenta waje guda , kawai Saiya wullar da Nafhira gefe hade dah karasawa wajen Nadhira da Allauran, Nafhira Kuma ganin abinda yake shirin mawa yar’uwa ta yasata yunkurawa tatashi amma sai boyz nashi suka ririketa .
Daidai ya iso wajenta ta Hango Wani ring a finger nashi , atake kuwa tafara tunano inda tasan ring din, ai nan kuwa ta tariyo lokacinda dadynsu yadawo daga China …….
“Dadynmu”
” Na’am babynmu”
” wannan fah?” Ta tambaya tana nuna abindake hand nashi,
“Yamin kyau sosai , Kuma fah Kaman pure silver neh koh ” tafada tana rolling eyes nata
” eh mana babynmu”
“Amma dadynmu nawaye haka ?ta tambaye shi
“Wlhy wa big daddynku nasa akayi wa sbd inaga Kaman zai mai kyau “
Rola anime eyes nata tayi sannan tace
“Gaskiya kam nikam mah bantaba ganin design din da yamin kyau kaman wannan bah, amma akwai tsada koh?”
“Babu wani tsada sosai cos 25m nasa akamin” .
“Gaskiya nikam baxan iya siyan common ring da 25m bah ai it’s a like waste of money”
Dariya yayi kafin yace ” nida harna riga nayi ordering din twins ring wa keda yar’uwarki “
” kai dadynmu Allah yasakada Alheri yakuma Kara budi”
Shafa silky hair nata yayi wanda har kugunta yakai atsayi, murmushi yasakar mata cos sosai yaji sweet din adduan ta…..
“Dadynmu Ina naka ring din inason na saka maka myself” ciro ring din yayi acikin Wani beautiful box , mika mata hannu shi yayi ,itakuwa cikeda jin dadi tazuramai , sumbatar hannun tayi sannan tace
” I really love you dady ” tafada hade da mikewa domin tafiya bacci cos dareneh lokacin
” I love you too baby” shima yafada Mata
“Good night dadynmu…., dream about your wonderful family “
” Good night baby ,and make sure your say your dua before dozing off “
” Insha Allah dadynmu , chocolate dreams ” bata jira yakara magana bah tafice zuwa nasu bedroom din, cos basu iya kwana separate rooms that why……
Zafin allauran neh yadawo daita duniyar tunanin data lula aikuwa wani irin ihu tasa wanda yayi daidai da saukowar Momma , ganin string a hannunshi yasata karasa wajensu dagudu, amma Kuma batasan abinda yake cikin string dinbah. …..
“Allah ya isa mugu, azzalumi, baxan taba yafemaka abinda kamawa yar’uwata bah, wlhy bakaci bulus bah ” Nafhira tafada hade dah kokarin fixgewa da hannun wanda suka rike ta , a zazzafe yanufe tah tareda kifa mata wawan Marin dayasa gefen mouth nata fashewa . Dasauri Nadhira tanufeshi amma kafin ta karasa aka rike ta itama
” kabarmin yar’uwata nace maka duk abinda xakayi yakare a kaina , amma pls inasake rokonka da ka kyalemin ita ” Nadhira ta gayamai cikin kuka .
“Cewa kayi nabaka wannan gidan Kuma gashi kunsamu pls kubarmu hakan nan ” Momma tafada, hhhh …. dariyar da ogansu yayi kenan
” wlhy saina kawarda kwadayina akanku, sai dandane zumarku”
Yafada yanamawa yaranshi signal dasu daure mishi su atake suka cika umarnin shi kasancewan su karfafa,lokacin kuwa karfin Nadhira yafara karewa soboda karfin allauran da aka mata , Momma naganin abinda za’a mata takara firgicewa, agaban Nadhira da Nafhira akayi raping din Mommansu , daga nan Kuma yakoma kan Nafhira ,kacakaca yayi Mata ko digon imani bai nuna bah kasancewanta virgin ko tausayinta baiji bah bayan yabada neh ya umarci gardawan yaranshi dasuma suyi 😢😢 babu irin magiyan da basuyi bah amma they are helpless, Nafhira kam babu bakin magana cos breath nata mah dakyar take ja . Tinda suke arayuwansu basu taba zatan zasu tsinci kansu in this kind of situation bah , Allah sarki!!!
Nadhira mah Kuka takeyi sosai cos daman tasha lurada yanayin yayan dadyn nasu yarda yake musu Amma bata taba zaton kiyayyar hartakai haka bah .
Ahankali yatakozuwa inda Momma ke zaune sannan yashafe gefen face nata , kawarda face nata tayi , dariya kawai yayi abinshi tareda ciro string a pocket nashi
” kinsan miye wannan?, toh maganin lalata mahaifa neh shinayiwa wancan” , yafada hade dah nuna Nadhira da kekallon su Kaman t.v. . Cikeda razana Momma tazaro swollen eyes nata tareda fadin
” Insha Allah baxaka gama da duniya lafiya bah, karshenka baxata yi kyau bah,ka tarwatsa rayuwarmu batareda munSan ka bah , ka walakanta mu ,ka cuce mu , Kama tabon da baxai taba goguwa azuciyar mu bah , acikin jahannama mah wutanka daban neh , dabba kawai Mara imani , InshaAllah yadda kamana kaima aka xa’a muku da dakai ya iyalenka ” tafada tana rike chest nata ……
“Hhhhhh, mujenku” yafada wa yaranshi ,fara tafiyanshi Kuma yayi daidai da lokacinda Nadhira ta……..Lokacin da Nadhira ta dauki flower vase a kan table dindake beside dinta ta saita keyarshi da ita , jikake tas alamun fashewan vase din Wani ihu yakurma hade da rike kanshi da hannu sbd raddadi da azabar ciwonda suka ziyarce shi , afusace yajuyo tawajenda aka jefeshi tareda ciro bindiga , harda zai harbe Nadhira kawai saiyajuya da akallar bindigar zuwaga Momma sakamakon wani tunanin da yashiga kwanyan shi ,batareda bata lokaci bah yadanna mata a saitin heart nata jikake tassss….., dasauri suka fita daga gidan, dasauri Nadhira tararafa zuwa wajen Mommansu kasancewan tana nesa dasu sukuma Suna kusan waje daya+
“bless you”
shine abinda Momma tafada lokacin tana rikeda hannun Nadhiran dake kuka , juyawa tayi da head nata zuwa bangaren da Nafhira me kwance numfashinta nafita dakyar . Jitayi mommansu nakaranto kalmatus shahada ,daga baya Kuma taji hannun momman ya sake nan fah Nadhira tafara sumbatu
” Momma!!! Karki barmu, kokinmanta promise din da kika mana neh ,you said you will always be with us , kince keda su Antynmu da dadynmu zaku rakamu dakin mijinmu , DanAllah kicika alkawari kinga daddynmu yatafi ” haka tadinga sumbatu
” ABAR SO!!!” Shine abinda Nafhira takirata dakyar cikin fixgan numfashi, arikice yakawo kan Nafhira cinyarta .”
Addua fah kawai zaki mana bah kuka bah ,nasan nima banxanyi rai bah , ganinan acikin abinda banaso wannan kawai yakara tabbatar minda babu wanda yawuce kaddara, kizamo Mai biyayya ga antynmu Kuma duk inda wannan mugun yake inason kidaukar mana alkawari inason suma su walakanta ,inason yayi danasani sosai , inason farinciki ya kaurace masu acikin gida ” tafada tana Mai lumshe Ido while ita Nadhira kukanta ya tsagaita jin alaman itama kalmatus shahada takeyi , dakatawa tayi tana nazarin yanayinta sai kawai taji jikinta ya sake.
” yar’uwata kema karki barni danAllah wlhy inason ki ,wayyo jini !!! Ko ina yar’uwa , mugudu banason abinda bakyaso, wlhy baxan sake fushi dake bah, ki kirani da kowani Suna wlhy baxanji haushi bah ,kitashi muyi rayuwarmu tare cikin farinciki , baxan sake kiranki da Nafhi bah tinda bakyaso ” haka tadinga fada tana hawaye hannunta daya rikeda na Momma dayan Kuma akan Nafhira tana shafawa………
“Oh Allah , tindazu daga zuwa zata dauko ruwa a flask amman haryanxu , ya Allah kasa tana lafiya ka tsaretar da ita daga mugun abu” haka antynsu tadamu gashi koh phone babu awajenta …… Ahaka ta kwana azaune tana tinanin halinda Babynsu take taketayi hartakai ga ko runtsawa bata samu yibah …..
Washe gari da sassafe tanemi doctor daya sallameta inyaso anjima zatakara dawowa cos Jikinta nabata cewan something is definitely wrong somewhere …… batareda waste of lokaci bah doctorn yasallameta
” Antynmu ,miyesa Babynmu bata dawo bah tinda dazu ?” Salim yatambaye tah lokacinda suka samu adaidaita sahu ,sanda suka shiga take cemai
” kaga salimu na nima I am so desperate to know what’s wrong with her ” gyada kanshi kawai yayi batareda yayi magana bah . Suna zuwa kofar gidan takalle jama’a acikea kofar gate nasu kasancewa jiya sunji karar bindiga daga gidan dadaddare …. batare da bata lokaci bah ta biyashi money dinshi sannan tashigarda Salim gidan dake gefensu” Antynmu miyesa nibaxan shiga gida bah? Kuma yanaga mutane dayawa saikace muna bada sadaka gashi yau ba Friday bane” Salim yafada
” kaga Salim ban son yawan magana kaga nima bansan miye kefaruwa bah amma katsaya dasu Fawaz zuwa anjima xanxo na daukeka” Antyn tafada cos Tinda taga mutane kirjin ta yadinga bugawa dakarfi ,batareda bata lokaci bah ta kutsa kai cikin gidan.
Abinda tatarar neh yamugun firgitata cos tinda Nadhira ta daura kanNafhira akan cinyarta bata tashi bah while dayan hannunta na rikeda na Mommansu har lokacin, wata wawiyar ihu ta saki lokacinda tayi harba dasu akasa…… Kafinta karasa akarikota cos polisawa sunakan bincike akan yadda abubuwan suka kasance.
Kukamai tsuma rai takeyi tana ta fix-fixgewa Kaman wata sabuwar kamu gashi Kuma bata gama warkewa bah , can sukaji tayi shuru ashe fah sumewa tayi batareda bata lokaci bah aka yayyafa mata ruwa ,wata iriyan ajiyar zuciya tayi Kuma yayi daidai da gama investigations dinsu dukda dai babu culprit. ……
Can bada dadewa bah saiga big daddy yashigo arikice fuskarshi takumbura , Nadhira Kuma takuramai ido tana karantar yanayinshi Wani iri yafara ji ajikinshi cos yaso yagane irin kallon da takemai amma kuma dayatina akwai mask a face nashi lokacin sai ya waske, abinda basu sani bah shine Nadhira ta Dade da shiga shock .Allah sarki!!!
Dakyar aka cire hannun Momma daga cikin na baby , Aunty kam tasha kuka sosai musamman lokacinda sukaga jini ajikin Nafhi ko ba’a fada musu bah duk wanda yaganta saiya gane raping nata akayi . Anty dakanta tayi musu wanka sbd ita bata dauki Momma amatsayin kishiya bah ta dauke tane amatsayin yar’uwar ta neh akamasu Nafhi mah bata daukesu amatsayin kannenta na jini tadaukesu sbd Allah mah yaga zuciyanta, lokaci daya kuma hawaye ya dauke mata sakamakon tinawa da lokacinda sukayi magana da momma …….
” haba antynsu yaushe xaki daina kukaneh shifa mamaci Addua yake bukata bah kuka bah idan me kina kukamiye kike tunanin su Nafhira zasuyi ,kizamo Mai yarda da kaddara mana nima idan Allah ya karbi raina haka zaki dinga min kuka , I don’t think it’s fair nasan ke maisona neh amman idan na mutu kikamin kuka wlhy I won’t forgive you , ni Adduar Ku kawai nake bukata da sadaka , Kuma inason kikula min da yarana dukda nasan wata kila mah kin finison su”Momma tafada tana yar dariya ” Insha Allah bayanxu xaki mutu bah , Kuma kidaina cewan zaki mutu yanxu cos ban so” anty tafada tana shawagba face , kawai sai dukkansu sukasa dariya ” kimin alkawari mana antynsu”
Momma tafada lokacinda takama hannun Antyn” Namiki alkawari Momma” tafada Kaman bataso
” yauwa kokefah Antynmu tafada cikin sigar tsokana , dariya sukasake sawa……… wannan maganan data tinane yasa hawayenta kafewa, tana gama musu wanka aka tayata samusu sutura , Daidai anfito dasu amakara za’aje a sallacesu Nadhira ta dago kai aikuwa nan tace babu inda za’akaisu dakyar aka banbareta tun tana dirgewa hartazo ta saduda daganan tayi zaman dabas akasa kife head nata tayi a tsakiyar cinyarta ashe kuwa tayi suma neh , dasuka fargar hakan sai aka yayyafa mata water amma shiru dasauri suka wuce da ita hospital, har akayi sadakar uku bata tashi bah hankalin anty bakaramin tashi yayi bah ga salim daya ishe ta kancewan zaije wajen su momma, Haka aka tabbatar da cewan Nadhira tashiga comma .
After a week aka basu notice din barin gida cikeda tashin hankali taje tasamu Big daddy inda kwarai yanuna sympathy nashi akan zancen ” ayyerh gaskiya bansan ya’akayi takaddun gidan yaje wajensu bah amma inada Wani gida a Dutsen tenshi nabakushi halak malak, Ance rashin sani yafi dare duhu aka Anty tadinga zuba Mai godiya Kaman ba gobe , komawa gida tayi takira masu mota kasancewan akwai money a account nata , parking tasomahuh cikeda tausayin kansu……
Ahaka tafarfado daga comman inda Kuma takoma bata magana , wanga batu yakara daga wa Antyn hankali ,Kuma doctors sunce with time zata dawo normal , saigashi Kuma Allah yayi tadawo din .+
*Cigaban labari……..*
Haka Suka rankaya cikin gida har lokacin tana manne da jikinshi inda yan gulma Kuma suka soma watsewa . Daga baya kuma big daddy da doctor suka tafi….
*************************
Amin neh zaune akan three sittern hadaddiyar palourn shi yana kallon wayanshi , kusan minti uku kenan take tsaye tana Mai magana Amma alamu Sun nuna cewan baisan da wanxuwar mutum awajen bah , wafce wayar tayi daga hannun Shi a firgice yake fadin
“kiban wayana inba sokike na saba miki bah “
tabe mouth tayi , cike da tsiwa take fadin
“narasa gane abinda bai jikina dakagani ajikin wannan kaxaman kwailar nan “
“Karkiyarda kikara zaginta cos wlhy zanyi mugun bata miki rai “
yafada mata cikin fushi
“Wlhy haduwatah da yarinyar nan bazaiyi kyau bah”
tafada tana nufan hanyan hawan upstairs da phone nashi, ringing din wayar neh yadakatar da ita
“inkaga dama kaxo ka dauki wayarka cos ubanka neh yake kira”
tafada tana ajiye wayar kasa , tabbas baiji Dadin yadda tamishi bah amman inda sabo yaci ace yasaba da halinta , wayarce ta katse tareda Kara ringing daidai lokacin da yakarasa wajen wayar ,cikin sauri yadaga cos baison ya sake tsinkewa , sallama yayi daidai lokacin da Abban yadauka ,amsawa yayi yafara cewa
” haba Al-Amin yakake haka, ko kakamanta Kanada patient neh ,nace maka maganin shi yakusan karewa gashi haryanxu bai saba da mutane bah, kullum cikin chanza maimasu Kula dashi akeyi dukda kudin dah mukace xa’ana biyansu”
” Amun afuwa Abbana , Insha Allah next week zanshigo Bauchi cos akwai abubuwan dasuka Shan min gaba neh a hospital ” yafada cikeda girmamawa ” it’s okay my son , Allah yataimaka” haka sukayi sallama sannan yakatse kiran .
********************
Zaune take tana kuka itada antynsu adaidai lokacinda tagama bawa antyn lbrn abinda ya faru awannan BAKIN DAREn .
” Ina bayan ki babynmu kimishi hukuncin daya dacedashi zan tayaki da addua” antyn tafada , ganin lokacin tashinsu Salim daga islamiya yakusa yasata mikewa, wanko face dinta tayi takuma shafa kohl acikin idonta , babbar khimar dinta ta dauko tasanya asaman short nickernta
” antynmu bari nadauko Salim”
tafada hade dah sanya Toms nata , tana fita antyn tasauke ajiyar zuciya tareda mai fatan shiriya dakuma Allah ya waddai masu irin halinshi. ……
Tana fitowa ido yadawo kanta as usual kasancewan marece neh lokacin masu zaman kashe wando duk Sun hallara, cikeda rashin damuwa tafara takawa zuwa inda zataje kawai sukayi gwareda mutum
” Subhanallah”Shine abinda tafada a shagwabe
“kayi hakuri DanAllah ban lura dakai bane , dana kauce” tafada tana kallon kwayar idon shi
“Babu komai nine da laifi soboda saurin da nakeyi “matashin saurayin da bazai wuce sa’arta bah yafada tareda murmusawa .
“HUSAIN!!!”
Shine abinda wata budurwa tafada daga bayansu , juyawa sukayi
” oh shit”
yafada hade da nausar iska , dariya budurwan tayi sosai kafin tajuya wajen Nadhira
” sannun ki , kyakyawa gaskiya nasha ganinki sosai Kuma kullum buri na baiwuce nace miki kina min kyau sosai bah”
tafada tana mika wa Nadhira hannu
” Suna na HASANA, Kuma wannan kani nah ne shikuma sunanshi HUSAIN”
harara wanda aka kira da HUSAIN yamawa HASANAn
” nine kaninkin lallai kin raina nih ‘ dariya sukaso bata Amma sai kawai ta murmusa
” keKuma miye sunanki?”Hasana ta tambaye ta
” sunanta ABAR SO amma munace mata BABYNMU “Salim yafada daga bayansu , juyawa sukayi dukkansu
” ya Allah!!!”
Tafada akidime
” waye tsallako dakai baka tsoron Wani Abu yasameka ” tafada hawaye na silalowa daga eyes dinta , jitayi ana goge Mata tears dinta tana dagowa taga ashe Hasana ce
“kidaina kuka Tinda kinga yadawo lafiya ,yakamata ki gode wa Allah neh ba kiyi kuka bah ” tafada hade da patting back nata cos a yanda talura bakaramin so takewa kannintabah
” can we be frndz?” Tafada tana Kara miki hand nata murmusa tayi hade da cewa
” why not?” Sukayi shaking sannan tajuya wajen husain tamika mai hannu, shima bata hannu yayi
“mu gidanmu yana Dan Kasan can amma zamuna shigo miki “inji Hasana da fada , murmushi Nadhira tayi
” Nagode ,saikun shigo”,sannan kowa yakama hanyar Shi , duk abinda sukeyi Amira nakallon su ,Wani irin tsanan Nadhira takeji aranta daman tun ba yau bah takeda crush akan Husain, gashi ko kallo bata ishe shi bah , gashi Kuma yana Kula wata kaxama mai bleaching da Karin gashin doki ……..lol (wai Nadhira take kira da such names😄)
*************************************
Kwance take sai tsaki taketayi” ya dai sisto?” Maryam tambaye Fatima dake tsaki
“kibar Amin dinnan Dan annuna andamu dashi yake neman walakanta mutane ” tafada hade da Kara Jan tsaki
” wai nikam miyesa kike like mai neh , nikam gaskiya bai munbah Kuma kinsan ance yanada mata kila shiyasa ” tafada tana gyara kwanciyar ta
” ai nikam ko mata dubu yake da saiya aure Ni ” itama tafada…….
Zaune yake yana danna waya as usual , kawai saiya shiga gallery yayi posting hotonsu akan media tareda rubuta
” missing this moment”aikuwa ko 10mins baiyi bah aka fara comment ,gani tayi crush nata yayi posting pic yasata dubawa ,aikuwa tana budewa Taci karo da kyawawan faces , mamaki neh yakamata aina Amin yasansu, cikeda zakuwa ta mai typing
“ABAR SO da yar’ uwarta, where Kasansu ?”Karar shigowan message yaji harda baxai bude bah , sai kawai yabude murna Kaman an mishi albishiri da Aljanna
” kinsan su neh?” Yatura mata
Cikeda mamaki takalle reply din crush nata wanda inta mai magana baya amsawa dawuri, dasauri ta mai reply
” they are my cousins “
yana ganin reply dinta har sujjada yayi dasauri yashiga toilet ya dauro Alwala , sallar godiya kawai ya hau yi , yana idarwa ya janyo phone dinshi amma cikin rashin sa’a harta sauka
” damn it ” shine abinda yafada , tinawa yayi da ta taba kiran shi daga baya yasata a blacklist , dasauri yashiga contacts, numbern ta yanema sannan ya danna mata kira , jin karar phone nata yasata dakatawa daga cin cake dinda takeyi , kawai idonta ya mata kyakyawan gani jitayi jikinta ya hau bari …..
“sisto duba min anya ba gizo idona Kemin bah , Kaman numbern crush dinna nake gani” karbar wayar Maryam tayi
“wlhy shine ” tafada daidai wayar ta tsinke. …. shikuwa jin ba’a daga bah yasa shi shiga Wani yanayi”
nasan ramawa takeyi soboda rashin mutuncin da nake mata ” tsaki yaja …… itakuma jin wayar yakatse yasata fashewa da kuka tareda fadin
” wayyo Allah nayi wasa da DAMA TA , wayyo DAMA TA tawuce ni, na shiga uku na “
” kibar kuka sisto natabbatab zai sake kira ” Maryam tafada with full assurance, aikuwa bata gama rufe baki bah kiran shi ya sake shigowa , sanda ta goge tears nata kafin ta daga call din , cikin sauri tace
” hello”
” Hy” shine abinda yafada cikin dadadiyar voice nashi , shiru sukayi dukkansu sannan yace
” daman kinsan su ABAR SO neh”
” cousins dinna neh su “
” Ina suke yanxu? , I mean gari?..
” Bauchi”
” Bauchi yamaimaita “
” eh, pls kiban……….Pls kiban address dinki innazo Bauchi zan neme ki “+
“Ok ” tafada da alamun jindadi amuryarta
Wata wawiyar ajiyar zuciya yasauke cikeda farinciki yake fadin”zuwa Bauchi yakama no dan dole”
****************
“BABYNMU!!!” Antynsu takira name dinta
“Na’am antynmu”ta amsa
“DanAllah kidanzo ki je mana ATM Gallery ,babu kudi ahannu nah Kuma xambiya kudin makarantan Salim”
“Toh Antynmu” tafada hade da mikewa tajanyo khimar dinta a igiya, ATM card antyn tabata itakuma tafice zuwaga union Bank nawajen Bank road. Tagama cire kudinta kuwa ta hango Wani attajiri Ya yarda wallet dinsa, tayi kokarin tsayar dashi amma harya shige mota, ahanzarce tacewa Wani mai adaidaita yabi bayan motan daita , GRA suka nufa, motar na isa Wani gida yayi horn sannan aka bude mai ,in idonta ba gizo yake mata bah toh tabbass wannan gidansu neh
“Allah sarki!!! ” tafada azuciyar ta kawai saiga hawaye nazuba daga eyes nata
“Malama kina bata min lokaci fah” mai adaidaitan yafada
“Yi hakuri DanAllah,nawa neh kudinka?”ta tambaye shi
“100” yabata amsa
Ciro kudin tayi daga side bag nata sannan tabashi shikuma yakara wuta , tafi minti 5 tana tinanin rayuwar dasukayi acikin gidan ……
“Baiwar Allah! !!” Wani dattijon mutum daya fito daga gidan yakirata , asanyaye takarasa wajenshi tareda gaidashi shikuma ya amsata a mutunci……
“Kema kinzo neman aiki neh” yatamabye tah
“Eh” tasamu kanta dafada , cos something drawing her attention torwards the house
“Anya xaki iya sbd yawancin Wanda suke zuwa basu kwana biyu suke Guduwa dukda uban kudin da ake bayarwa”
“Eh zaniya baba amman Wani irin aiki neh? “Tasamu kanta da tambaya
“Bari dai innuna miki ,inzaki iya sainaje nafada wa mai gidan ” yafada hade dah bude gate din tareda mata alaman tashiga …… Gani tayi babu abinda yachanza a tsarin gidan ,wasu siraren hawaye neh suka zubo mata dasauri ta goge Dan bata son baba maigadin yagani Kuma yayi daidai da isowan su boys quarters din gidan
“Nizan koma bakin gate,inkinga zaki iya toh ” yafada hade da key shikuma yajuya. …
Sanda takusan 10mins tukunna tazura key din sannan tashiga hade dah rufe kofar , cikeda rashin tsoro tafara takawa Kuma daman babu inda bata sani bah acikin gidan ,kitchen tafara shiga taga babu kowa tafito tashiga dakuna kusan 3 nanma wayam
“Toh wani irin aiki neh haka “tafada daidai ta bude kofar dakin daya rage ,abinda tagani neh yasa gabanta mugun bugawa Wani irin ihu tasaka amma abanxa cos sound proof neh cikin gidan , sulalewa tayi akasa hawaye nazuba daga idanunta da rarrafe takarasa gurin abinda tagani cikin son ta gaskanta abinda tagani akan wheel chair adaure
“Dadynmu!!!” Tafurta cikin dishashiyar crying voice nata , kuka take sosai , shishikar kukanta neh yafarkar dashi ……. mutsumutsu yakeyi alaman yana son tashi tana ganin haka takarasa isa wajenshi, kallon dayake mata neh yasa jikinta Sanyi sai yanxu talura ashe yarasa one leg nashi , jifanta dayayi akai da abinda ke gefenshi neh ya fargar da ita , cikin rashin damuwan ciwon dayaji mata takarasa gabanshi hade da kamo hand nashi ,Wani mugun bugu yakai mata itakuwa ganin Kaman ba’a hanyyacin shi yake yasata fashewa da sabon kuka
” dadynmu miye sameka ,baka gane ni bane, babynku ceh fah, ABAR SOnku, NADHIRAR Ku “
Stool din gefenshi wanda yake kokarin bugunta dashi yasata guduwa daga dakin ,daidai bakin kofa tahadu da baba maigadi zai shigo
“Subhanallah Yan’nan haka yamiki , taab zanmawa Alhaji magana akan amiyar dashi asibitin mahaukata ” ai firgice take kallon shi tareda girgiza mai kai
“Nayyada zanna Kula dashi basai ankaishi Wani guri bahdanAllah karku tafi dashi” tafada tana hade hannayenta while hawaye nazubo mata
Mamakineh yakama shi
“Mutum yaji miki wannan raunin amma kice xakizo kina Kula dashi, gaskiya kin burge ni”
“Bakomai baba yanxu yaushe xanfara zuwa aiki”
“Bari zuwa anjima zanmawa Alhaji magana amma dai kizo gobe dasafe “
“Nagode baba “tafada hade da daukan sidebag nata akasa (daman daxata shiga ta ajiye)
“Ga Chan kiwanke fuskanki “yafada yana nuna mata tap
“Toh baba”tafada hade da karasawa wajen tap din domin wanke fuskanta , Jitayi da alamun ciwo a face nata , hawaye taji yazubo mata ,haka tabar wajen tana sharewa wasu nazuba
*****************
Anty,Hasana da Hussain neh tsaye akofar gida Suna jiran dawowarta ,Antynkam harta fara share hawaye cos jitake kaman Wani abune yasameta
“Kuje gida mana yanbiyu “tafada wasu Hasana
“A’a zamujirata ” a sanyaye Hasana tabada amsa sbd ganin hawayen anty
Can ba da jimawa bah kawai sukaga napep Ya tsaya, Nadhira ceh tadawo ,tana sauka kallo yakoma kanta as usual ,kudi tabawa mai adaidaita sannan tajuya ,ganin Kaman idon anty yayi jah yasa yasa kwallan da take rikewa saukowa , cikin sassarfa suka nufeta
“BABYNMU miye sameki a fuska ” antyn tafada lokacin da takalle bruises din face dinta, runguman antyn tayi tareda fashewa da kuka
“Wlhy saina walakantashi , saiyayi Dana Sanin saninmu arayuwarsa , saiya gwammaci mutuwarsa ………