ABAR SO CHAPTER 1 BY NAFISAT MA’ARUF SHEHU💋(WURARH)💋

ABAR SO CHAPTER 1 BY NAFISAT MA’ARUF SHEHU💋(WURARH)💋

                     Www.bankinhausanovels.com.ng 

Zaune take akan turmi takurawa wani waje Ido ko miye  take kallo oho. Saiga  wata  kyakyawar  Mata wacce akalla baxata wuce shekaru 27 bah aduniya tafito daga wani daki,sai ta kalli wannan budurwan dake zaune, bata ankara bah saitaji kwalla nashirin zubowa daga idannunta inda sabo yaci ace ta saba sbd  yanxu kusan wata 3 kenan tunda ta farfado daga coman wata 6 take wannan yanayin.+

“Allah sarki  *ABAR SO*”

Shine abinda tafada, cikin seconds dabai wuce 9 bah ta karasa wajen ta dafa kafardarta, ko bata juyo bah tasan mutum dayace zata tabata, kawai saita sauke ajiyar zuciya tareda mayarda dubanta zuwaga wannan matan. Wow kunsan miye nagani kuwa? Aradu budurwan kyakyawar karshece  dukda bafara tatas dinnan Amma harta zarta wasu kyau kuma bah normal eyes bace daita bah ,anime eyes  takeda Wanda suke daukeda zarazaran lashes, bakinta Mai shape din heart Kuma colour pink neh sosai  siririn hanci neh daita hmmm. …..bar dai in barku haka. Matance tace Mata

“Babynmu abincinki fah xai huce “

Ga mamakina kawai naga budurwan ta gyada kai ,is she mute? Shine abinda na tambaye kaina hmmm……. kawai naga tamike tafara tafiya nikam ai sanda biron hannuna yakusan faduwa lokacinda nakalli yanayin Dirin da Allah yabata bangama tsinkewa bah sai danaga yanayin tafiyanta  bb abinda bai girgixa ajikinta kuma tafiyan cikin nutsuwa da daukar hankali. …….. tana shiga kitchen din saita dauko abincin bataci fiyeda cokala 5 bah tarufe sauran, sannan tashige inda nake kyautata zaton dakin ta neh ……….

Hango  Wani handsome saurayi nayi kwance akan gado sai juye juye yakeyi daga Shi sai yar boxers ko riga baida saina hango wata matashiyar mace wacce akalla baxata wuce shekaru 25 bah aduniya tafito daure da towel daidai rabin cinyarta , hannunta daya kuma rikeda wani tana goge gashin kanta dashi ,kawai naga tanufi kan gado inda wannan saurayin yake ,sai tace

“Haba love wannan wacce irin rayuwace, ni Allah nafara gajiya yanxu fah if am not mistaking 5 rounds mukayi amma wai haryanxu baka samu nutsuwanda yakamata bah , nidai gaskiya we have to go to the hospital 4 check up  cos bamu sani bah ko Wani cutance dakai bamu sani bah kaxo ka cuceni abanxa sbd gaskiya ni ban shirya mutuwa yanxu bah inhar kai rayuwar ta ishe ka, ka mutu kai  kadai cos I still have some important things to do in life,  I still want mah lyf “.

Tinda tafara magana yake kallonta da weak black eyes nashi yana mamakin halayenta yanxu kusan 3 yrs kenan da aurensu  bai taba samu cikakiyar nutsuwa daita  Amma shine take neman gasa Mai magana

” Haba kursum ina soyayyar dakikace kinamun ni Allah haryanxu  ban yadda kinasona bah”  yafada cikin sanyin murya

“Ai daman nasan haka xakace  jarababbe kawai “tafada tareda barin dakin tana Jan tsaki. …..

        *WAYE KURSUM……*

Ummul kursum Muhammad Lawal ya’ce tilo ga Alhaji Muhammad Lawal ,bata taso taga mamanta bah wato Hajiya muneera wacce sukayi auren soyayya da mijin ta . Alhaji Muhammad yaso muneera kaman ranshi  amma bayan haihuwar kursum da wata biyu Allah ya amshi ranta,lokacin da labarin mutuwan Hajiya yariske Alhaji suma neh kawai baiyi bah cos ya girgixa ainun sbd bakaramin soyake matabah 

Daga wannan lokacin rainon kursum yakoma wajen yayar mamanta Mai suna  Halima  wacce takeda yara uku Kuma dukkansu maza ne wato *ABDULRASHEED,AL AMINsai auta ABDULKADIR*

Hajiya Halima (mami/hajiya) ita ta sangarta kursum  duk abinda tayi bata taba ganin laifinta

Kursum ta tasonda son yayan ta AL AMIN (amin) shiyasa tun tana jss3 ta kudurta aniyan auranshi Kuma sai gashi Allah yabata sa’a . Kursum batada mutunci ko kadan gakuma rashin iya tauna lafazi shiyasa suke yawan samun matsala da amin (mijinta). Gashi babu abinda ta iya in Banda fashion  , farace tas Kaman kataba jini yafito Kuma bata cika tsayi bah.

Kursum nada kawaye da dama Wanda sukayi karatu tare a Turkey Kuma su suka Kara bata kursum,tabbas tanada tsabta Amma najiki daman burinta biyu neh,nafarko shine auren Amin Wanda yacika, na biyu Kuma tana son ta zama runway model Amma haryanxu bai cika bah gashi frndz nata yawancin sun fara . Kursum tanada mugun kishi cos tsani tagawata mace awajen mijin ta.

*BACK TO LABARI ……*

Lumshe idonshi yayi cikeda jin haushin maganganun ta. Can kawai ya saki Wani tsadadden murmushi hadeda shafa sumar kanshi ,bakomai yake tunowa bah sai  ABAR SOn shi  Wanda yahadu da ita shekaru hudun dasuka wuce ,ba zaitaba mantawa da yadda komai ya faru bah ………….

Zaune yake acikin jirgi mai seaters 3 ajere ta wajen window,saiga wasu kyawawan yara Wanda Akalla baxasu wuce shekaru 13 bah aduniya, tabayanshi yaji ance

” take care of urselfs “

saiga wata tazauna awajen edge seater  dayar Kuma ta tsaya akanshi  har da zaifara Mata fada  sbd Shi baya son Ana Mishi tsaye akai Amma abinda idonshi yagane Mishi neh yasa Shi samun kanshi da dagowa yakalleta wato yatsun kafarta Wanda suka sha Jan lalle ,tabbas yatsun Sun tafi dashi cos sunyi Mishi mugun kyau Kaman ya sakasasu abaki yadinga tsotsa …..lol.

Yana dagowa kuwa ya daskare awajen

“sarki ya tabbata ga Allah” shine abinda yake fadi azuciyarshi

Ganin da tayi ya kura Mata ido neh yakara tunzirata , buga sit din da yazauna tayi ahankali cikin sanyayyar murya tafurta”my sit” tafada Kaman bata son magana ,dariya neh ya subuce Mai ganin yadda bakinta ke motsawa , ganin yana Mata dariya neh yasa ranta dake suya konewa… cikeda bacin rai  tajuya wajen dayan wacce ke kallonsu Kaman tv .

” kinga abinda kika jawomin koh NAFHI sanda nace miki muyi sauri kikace saikin sha ice cream gashi kinsa an zauna min awajen window sit  nagama gane bakyasona cos  koda yaushe sai an zauna min a inda nakeso ” shine abinda tafada lokacinda tazauna agefenshi hade da kife kanta  a cinya  tareda fashewa da dakuka Mai tsuma rai saikace an daketa , shikam mamaki neh yakamashi

” akan nazauna awajen window sit kike kuka ?”

Yatambayeta  sai kawai tasinci kanta da dagowa ta Kuma balla Mai harara da amine eyes nata Wanda ke sheki sbd hawayenda yake diga , Kara kifa kanta tayi ta cigaba da kukan , saiyakara cewan

” toh tashi kizauna a window sit din”

yafada tareda daura hannunshi a kafadarta ,bige hannun Shi tayi hade da bude karamin mouth nata dakyar tafurta

” take this filthy hand of yhurs from my  shoulder “

Mamaki neh yakamashi cos Shi ko one touch yamaka saikaso yakara  amma wannan yar yarinya da yasan zai iya Haifanta ke neman gaya Mai magana .

Amma saiyaga Kaman yayi laifi sbd dariyan dayamata neh yasata kuka  sai yaji gabadaya bai ji Dadi bah ….hhhh baisan haka yanayinta yake bah.

Baifi minti 10 da wannan tunanin bah ya tsinkayo muryan Wanda aka kira da  NAFHI  tayi magana ,cikin sanyin murya take fadin

” am sorry on her behalf  nasan inta huce xata baka hakuri dakanta”,

murmusawa yayi yace……..Murmusawa yayi saiyace “haba NAFHI ai babu damuwa”

Tsantsan mamaki neh yakamata kenan harya rike sunanta. Saitace

“Kul kadaina cemin NAFHI sunana NAFHIRA ,ABAR SO neh take cemin NAFHI saikace ni sa’ar ta dukda da hour daya nagirmeta Ina yawan hanata Amma taurin kai gareta shiyasa nima innaga yan mutuncinta suna nan nakan ce Mata BABYNMU,”

kawai saita yi yar dariya tare da fadin

“Kuma fah da Momma,daddynmu dakuma antynmu sukecemata hakan Amma Momma tafi kiranta da ABAR SO Kuma tafi jin Dadi in aka kirata da hakan”

“ABAR SO ” shine abinda yafada beneath his breath , azuciyarshi kuwa cewa yake

“lallai kincika ABAR SO, cos kallo daya namiki son ki yamin babbar kamu”

saiyanxu yakare musu kallo ashe twins neh dukda akwai Dan banbanci but still Ana ganewa cos NAFHI farace irin sosai dinna Amma ABAR SO tafi tah kyau nesa bah kusa bah

“kayi hakuri Naga nacika kah da surutu, shiyasa muke yawan samun matsala da ABAR SO Kuma fah wlhy bawani surutu bace Dani bah “

tafada tana pouting da bakinta .

Daman Shi baya son Wanda suka cika surutu Amma Kuma har baison tagama cos yanason yakara Sanin more about ABAR SO Amma saiyace

“babu damuwa NAFHI “

harta fidda ran zai amsa sai kawai tsinkayo muryan Shi Dadi sosai taji cos ita taxata shima zaice tanada surutu neh,xatayi magana kenan taga ABAR SO ta kwanta tawajen da take ,alamu dai Sun nuna bacci neh ya kwashe tah, murmushi tayi tareda daura hannunta daya akanta tana shafawa a hankali……….

30 Minutes later……

Lura da yanda takeyi neh yasata kiranta cikin nutsuwa

“ABAR SO “

maganan ta neh kuma yaja hankalin Al-amin Wanda daman jiran tashinta yake. …..

Ahankali take dagowa takalleta …. kawai sai ta rungumeta tareda fadin

” am so sorry my NAFHI baxan sake miki magana cikin fushi bah kiyafemin danAllah yar’uwata,bankarawa wlhy , I love you “

tafada daidai lokacin da NAFHI ta dagota

” haba ABAR SOnmu Kuma babynmu kidaina bani hakuri niyakamata nabaki hakuri cos koda yaushe ina taremiki zaman window seat , kuma Insha Allah bansakewa nima “tafadatareda goge Mata hawayenta,

“say you love me too “

shine abinda ABAR SO tace tana kallon kwayar idon NAFHI

” I love you too “

shine abinda NAFHI taceda ita , murmushi suka sake atare, sai Kuma tajuya wajen Wanda tamawa rashin kunya Wanda alokacin shi kuma ya kuramasu ido Kaman zai cinyesu cos yaran Sun burgeshi sosai ……

” kayi hakuri DanAllah …. am so so sorry for being so rude ,kindly find a place in your heart to forgive me ” tafada tareda hada hannayenta waje daya alaman neman yafiya ….

“Babu damuwa wlhy ” yafada yana Mata murmushinsa Mai kyau ,itama murmushin tamayar Mai tareda rolling din anime eyes nata wanda suka sha kohl , gani yayi Kaman baitaba ganin eyes dinda sukakai nata kyau bah….

Anan Kuma talura da dimples dinshi Wanda suka lotsa sosai daman Kuma NAFHI neh kawai Mai dimples itakuma batada kuma tana mugun son dimples

“May I touch your dimples pls?”ta tambaye shi hade da marairaice fuska ,gyada kanshi yayi alaman eh …. ai kuwa bata yi kasa a guiwa bah tasa yatsanta daya aciki tareda yin dariyan jin Dadi . NAFHI kuwa da ta tsaresu da idanu itama ta tayata dariyan …. ” her touch was something else ” yafada azuciyarshi sbd atake awajen yafara jin mood dinshi na neman chanzawa , saukar da idanunshi zuwa kirjin tah yaga breast dinta ko tasowa basuyi bah ……

Itakuma tashagala da taba dimple dinshi ” Dan Allah muyi hoto Amma fah zakasa dimples dinka su lotsa ” tafada hade dah lalubo tablet nata Wanda zallan hotuna sukeyi dashi cos both of them are photo- holic and also photogenic …….

Wani Dadi neh ya ziyarceshi jin zasuyi hoto da ABAR SOnshi…..niko nace taya tazamo tashi? …. hotuna sukayi su biyu kafinnan tajanyo NAFHI sukayi su uku ,bayan sungama neh take kallon yanda sukayi kyau ” wlhy kai kyakyawa neh” shine abinda ta furta … “ai kema kinada kyau sosai ” shima yafada..”ai daman babynmu kyakyawa ceh na bugawa ajarida” sai kawai dukkansu sukasa dariya … haka suka dinga hira har plane nasu yasauka, yana sauka kuwa cikin sauri suka isa wajensu Momma da antynsu awajen arrival departure. …. harya Kama hanya yatina da abu ai dasauri yakoma …… yana Hango su yasauka ajiyar zuciya, cikin takun kasaita yakarasa wajen su tareda gaishar da momma amutunce ta amsa Mai Kuma cikin sakin fuska.

Sunajin muryan shi suka juyo cos daman Sun basu bayaneh … ” haba kannena yanxu tafiya xakuyi bamuyi exchanging din contacts bah”….. lokacin kuwa Momma da antynsu Suna magana …. “lah ai bamuda numbers” atake kuwa murnan shi yakoma Amma saiya Kara cewan “Dan Allah kudan tsanmin hotunan damukayi” yafada cikin sigar tsokana , darawa sukayi cos yabasu dariya….. sharing din hotunan sukamasa, daganan Kuma suka rabu, yatafi cikeda kewar ABAR SOnshi dakuma yar’uwar tah sukuwa basu Wani damubah .

*********************************

Ajiyar zuciya yasauke hade dah daukar wayarshi a kan bedside drawer ,power button yadanna atake kuwa hotonda sukayi da ABAR SOnshi yabayyanaa screen din phone dinshi ” I’m really missing you sunshine ,yaushe xamu hadu”? Yafada hade da goge kwallar idonshi alokacin dayake sauka daga kan gado , toilet yafada bayan ya ajiye wayar hannunshi

WAYE AL-AMIN

AL-AMIN ABUBAKAR SULAIMAN da neh awajen Alhaji ABUBAKAR SULAIMAN Wanda yakasance sha’araren Dan kasuwa cos duk fadin Nigeria an San dashi , mutumne Mai mutunci,tausayi Kuma bashida kyamar talaka kowa nashi neh shiyasa yakara kima a idon jama’a.

Al-amin Wanda abokanshi kekiran shi da amin ,kyakyawa neh na karshe ,haddadden gaye Mai ji dakanshi, kudi,kyau uwa uba ilimi both arabic da boko Dan kwalisa yayi karatunshi a Cambridge university inda yakarance medicine harPHD yanada Kuma shi visiting consultant neh , Ana gayatar shi garuruwa da dama ……shekaru hudu kenan yake neman ABAR SOn shi Wanda suka hadu acikin plane , bayan mummynshi baijin zai sake son wata sai gashi yayi Gamdatakar da Wanda tasace zuciyarshi acikin seconds da Abu wuce goma bah . Auren hadi akayi Musu da ummulkursum inda tadage wai inbah shi suka auramata bah xata shiga duniya ai kuwa mumy tarude kuma ta tilasta wa amin sai ya aureta. Sam kursum bata cikin kalan matan da yake so Amma haka ya daure yabi umarnin mummynshi , yanda mumy ta fahimce Dan nata baison auren yasa ta Mai alkawarin duk randa ya samu choice nashi zata amince yakara auren…..

Wannan kenan

Babynmu shine abinda wannan matar ta kira daidai Kuma lokacin Wani karamin yaro Wanda baxai wuce shekaru hudu bah yafito daga wani daki Sanye da uniform, da alama dai islamiya zashi ” salimunah Ina yayarka ?” Matar ta tambaye yaron “babynmu tana zuwa Antynmu , wai daman cewa nayi tasa kohl a idonta shiyasa takoma ” yafada tareda goge takalmin da yagani akasa Wanda nasan baxai wuce na babynsu bah ,kawai saigata tafito Sanye da katuwar farar khimar har kasa , ajiye takalmin yayi akasa daidai wajen kafar yayar tashi kallonshi. …Kallonshi tayi hade dah murmusawa kadan takuma kamo hannunshi,ita dai wannan matar kallonsu takeyi cikeda sha’awarsu  dakuma sonsu, Amma zata iya cewan tafison yayar tashi.

“Adawo lafiya “shine abinda matar tafada

“Allah yasa antynmu”  yaron yabata amsa yana Kuma Jan yayar tashi , har bakin kofan gidan tarakasu hade dah jin tausayin babyn.

Suna fita Ido yadawo kansu as usual cos anguwan is an open area  , sanda ta kalli  da gefe Kaman xata tsallaka titi  anan kuwa ta Hango wasu  yanmata uku Wanda suka ci kwalliya Kaman zasuje gasar miss world  girgiza head nata tayi  hade dah juyawa tana karewa anguwan kallo  like ranar tafara zuwa. Salim neh ya girgizata sai alokacin tasauke ajiyar zuciya  murmushi yamata sannan yace

” babynmu mutafi kar nayi latti ” sai a sannan tatina ashe rakiya tafito yih

Daidai Sun iso wajen masu zaman kashe wando ,Wani acikin samarin yake fadin

“Tinda nafara ganin yarinyan nan naji tamin Amma ina ganin Kaman tanada tabin kwakwalwa neh ” 

” gaskiya yusuf nima Ina hankare da hakan  cos bantaba jin tayi magana bah” Wani yafada

” Inaga fah rainin hankali neh kawai dakuma rigima baku ga yadda take tafiya baneh,  tana tafiya tana yanga  Allah ni ban son irin su gashi kullum acikin manyan khimar saikace matar malam “

” kaidai khaleel kabari waye sani koh fuska biyu ce daita ,ai munsan irin su  ga kyau kaman wata yar  india “….

Shine magangannun da taji Suna fada among themselves. …..

Takaishi  kenan tanadawowa taga wannan emmata ukun dazu xasu tare adaidaita  taxo daidaisu kenan wata acikinsu tasamata kafa,saura kiris tafadi  dasauri tayi regaining din tsayuwar ta ,zatacigaba da tafiya taji anrike Mata khimar

“kewata irin dakikiya ceh,ko ke makauniya ce daharxaki takani Amma ko kiban hakuri “

inji wata ameera dafada, rolling din anime eyes nata tayi Wanda suka sha kohl, da eyes tabisu daya bayan daya ,Sanye suke cikin atamfa roba roba wanda akamai dinki cin mutunci ,ganin yadda take binsu da kallo yakara tunzira su

“mukike kallo Kaman kinga kashi lallai yau xamu koyamiki hankali ” inji nana

“shegiya yar matsiyata harmu xakina mawa irin wannan kallon to bari kiji  muba tsararki bane  cos mu koh tuwo bamuci ,breadi mah idan mukaci tokara kirjinmu yake” inji zainab dafada

ita dai kuramasu ido tayi Kaman maison gano abu  ,can da ta yamutsa fuska hade dah fizge khimar dinta , cigaba tayi da tafiyanta  sukuwa abin yabata musu rai,ai wannan mah cin face neh  ace big girls dasu, wata tasharesu agaban samarika irin bari sukoya mata sense dinnan . Da sauri Ameera takarasa wajenta tareda kifa mata mari ai stars kawai tafara hangowa cos tunda take ba’ataba marinta bah ,ai kafin tagama tunani ankara kwashe ta dawani , tsantsan zafineh yasata sakin wata yar Kara kawai saiga hawaye sunfara running down her cheeks

“ai bakiga komai bah wlhy, saina ciremiki hakori shegiya yar Dangin mayu “wata daga cikinsu tafada .

Aunty kuwa jin haryanxu babynsu bata dawo bah yasa hankalin tab yafara tashi ,fitowa tayi kofar gida taga anyi circle dan nesa da gidan amma bata masaniyar abinda akeyi ,can kawai taji wani kara Kuma Kaman muryan babynsu ai dagudu takoma cikin gida hade dah sanyo khimar ……

Wannan karar da taji bana kowabane sai na baby sakamakon naushin da aka kai Mata akan hanci ,atake kuwa jini yafara fitowa ,ai tana ganin jinin tarude …. tana gogewa yanakara fita  …batasan lokacin da tayi fling da khimar dinta bah “blood!blood!!blood!!!, wayyo Mommanmu, nafhi nah wayyo jini arikice take fadin wannan kalmomin Kuma Jini baifasa fitowa bah.

Dagudu antyn takarasa wajenta

” innalillahi wa innaillahi rajiun” shine abinda da antyn take Maimaitawa  daidai lokacin da takarasa wajenta

“Antynmu, there’s blood everywhere  , kar NAFHI  na tamutu ,anty wayyo mommanmu  karki barni  nima mutuwa xanyi , wlhy saina  ga bayanka da hannuna zan kashe kah,  baxan taba barinka bah, saina dau fansa mugu azzalumi , macuci ,natsaneka wlhy “

shine Sumbatun da takeyi  duk Wanda yake wajen saida ya tausaya mata  Sun Ameera mah Sun tsorata da yanayinta , Antyne ta rungume tah itakuma agarin fizge fizge hulan kanta yafita

” masha Allah “

shine abinda nafurta , gashinnan har gadon baya Kaman na yan India cos har tsantsin Shi  daga ido xaka gani. Shiru naji wajen yadauka  ashe suma tayi  , antyn ne ta lalubo phone dinta tabugawa doctor kira ,acikin mintunan dabai wuce 10 bah  doctor din ya iso.

“Hajiya miye sameta ?”Shine abinda yatambaya haryanxu akwai mutane awajen saikace ana karban sadaka. …lol…..

” wai jini tagani tafirgice “

antyn tafada cikin Sanyi murya . Ruwa yadauka yazuba mata a face  ai kuwa nan tabare baki  alaman kukan xatayi Suna hada Ido da antyn jikinta yayi Sanyi cos she was wearing a pity face  A hankali talafe ajikinta kamar wata yar baby…. ashe babyn ce hhhhhh…..

“Babynmu”

doctor yakira sunan ta ahankali ta dago takalle shi sosai sannan takawar da face dinta sbd tunowa abubuwan dasuka faru dazu , juyawa tayi ta kalli su Ameera Wanda suka yi zuruzuru dasu Kaman sunci kudin aika aikuwa a saba’in yatashi tanufe su

” nikuka mara,  kun kuwa San wace nih kuwa ?niceh yar matsiyata shegiya eh?” Saikawai tajuya ga antynsu

” wai gaskiya neh ? Girgiza kai antyn tayi alaman a’a

” toh Amman shine wa’innan villagers din suke zagina son ransu”

bata gama rufe baki bah wata hadeddiyar car takaraso wajen ai nan kuwa kallo yakoma wajen car din , Wani magidajin mutum neh yafito daga car din

” antynsu miye Sami babynmu  aikuwa muryan Wanda taji neh yakara bakanta mata rai  Amma dayake shu’ umace  kawai saitafada jikinshi , fashe mishi tayi da kuka Mai tsuma rai

” big daddyna kaga wa’inan neh sukecin zalina harda zagina

” tafada cike da  shawagba tana Kuma numashi su ameeran da yatsa,  aikuwa nan ya balbale su Amma aranshi cewa yakeyi “da kasheta

Kukayi wlhy babu abinda zai hana ni baku money “sum sum suka bar wajen …

Big daddy saina tarwatsa rayuwar ka , saina tabbata ka walakanta  , Ni NADHIRA nadau alkawarin hakan ”  Sune maganganun da take fadi a ranta

LABARINSU……….Nadhira Sheriff Ahmad Shine ainihin sunanta ,su biyu mommansu ta Haifa Wanda suka kasance yanbiyu ,wato NAFHIRA da NADHIRA.

Nafhira takasance mutum Mai hakuri,kyakyawa ce sosai fara tas,zamu iyacewa mah su identical twins neh cos haske kawai NAFHIRA zata nunawa NADHIRA  kasancewan ita tadauko hasken mommansu Wanda ta kasansance ba india , ita Kuma NADHIRA ta dauko hasken daddynsu  (bafulatani).

Daddynsu sha’araren international business man neh Wanda xa’a lissafa shi acikin top 3 din masu kudin Nigeria , a kudin dayake dashi har 7th generation nashi bazasu yi talauci bah , yakasance mutum mai yawan ibada, yanada kyauta .Alhaji shariff yanada yaya daya Wanda suka kasance uwa daya  uba daya  cos matan babanshi biyu neh amma Allah baibawa ita uwar gidan haihuwa bah shiyasa mamansu tabawa uwargidan kyautar Isah (yayanshi) .

ISAH  bashida mutunci ko kadan ,baitaba son cigaban kanin nashi bah ,yatsane shi amma agaban iyayen yafi kowa sonshi  tin shariff bai  ganewa har yazo yagane . Lokacin da suka tafi kasar waje karo ilimi alokacin neh gobara tacinye gidansu bb Wanda ya tsiradaga Wanda suke ciki aka suka kone kurmus. Lokacinda mutuwan iyayen ya riske su bakaramin tashin hankali  suka shiga bah , Sun girgiza da mutuwan Amma bb yadda suka iya tunda Allah yafisu sonsu a haka suka yi yakana.

Akwana atashi sai gashi Allah yayi Sun gama school  inda suka karanci course daya wato Business Admin  Suna dawowa aka raba gado inda Isah yadinga almubaxaranci Danashi kason Kuma yayi aure . Shi kuwa shariff yahada hannun jari   dawani company a China

*Two  years later*………

Kullum arzikin shariff bunkasa yakeyi  Shi Isah yana neman aiki cos yaga yanashirin talaucewa matarshi Hauwa  mutumiyar kirki  kullum cikin yimai wa’azi take mai cos talura da irin kiyayyar da mijin ta kemawa Dan uwanshi.  Alokacin kuwa sunada yarsu Fatima dakuma sabon ciki . Lokacin da  HAUWA taga talaucin yakusan musu kamun kazar kuku ,saitabada shawarar yaje wajen Shariff tunda yanada shi ,aikuwa anan yake gwada mata babu abinda zaisa shi neman taimako awajen kaninshi ,babu yadda ta iya ,haka tabarshi.

Lokacin na tafiya arzikin shariff  kara bunkasa yaketayi ,yanxu Kuma Shirin aure yakeyi , sai wata mumunar labari yariske shi wai Fatima da kannuwata (kasancewan mamansu takara haifan wata maiSuna Maryam )Suna wasa da candle bisa ganganci  wutaya  diga a curtain, ahankali yake kamawada wuta ,dakyar aka samu aka fitardasu daga cikin gida ,ko kwandala ba’a fitar daga cikin gidan bah  kasansewan night neh . Daman ISAH Kuma da certificate yake takama  gashi yanxu ya kone,dolenshi ya amsa tayin matarshi nazuwa wajen Shariff,  batareda bata lokaci bah Shariff yabashi kyautar Wani katon gida daga cikin gidajenshi na  anguwar GIDA DUBU ,dakuma babbar shago wanda shida kanshi yake supplying dinkayan shop din  kasancewan ISAH baxaiya aikin office bah . Aganin Shariff kiyayyar da Isah yakemai zai rabu .

Shariff yayi aurenshi inda lokacinda yatafi India ya hadu dah CHANDRAMUKHI soyayya mai tsabta yashiga tsakanin su . Chandra ita kadai iyayenta suka Haifa Kuma talakawa neh sosai amma dukda hakan suna samun na daily bread . Iyayen sunyi iya kokarinsu naganin Chandra bata auri Shariff bah amman hakan ya gagara cos Chandra cemusu tayi in basu barta ta auri Wanda takeso bah she will elope with him ,babu yadda suka iya aka suka barta.

Anyi aure da wata daya ,Chandra ta musulunta inda tazabi Suna NARGIS cos a India ta musulunta Kuma wai sunan kakanta nawajen amminta neh .NANU (kaka) taji Dadi sosai inda Kuma iyayenta suka yi fushi da ita, dakyar  dai suka sauko kasancewan bakin alkalami ya riga ya bushe.

Aurensu da wata biyu  suka koma Nigeria sunyi kukan rabuwa barinma Nargis da amminta ,dakyar dai suka hakura inda shikuma yamusu alkawarin zasu nah zuwa lokaci zuwa lokaci.

Gidan yayanshi yafara sauka  donya gabatarda matarshi ga yayanshi , gigicewa neh kawai Isah baiyi bah sanda yakalle irin kyan Nargis  atake kuwa yakara tsananta tsanan dayamawa  kaninshi Kuma ya kudurta Wani aniya akansu. Sun tare awani big mansion  nagani nafada a G.R.A  cikin garin Bauchi.

Kwanci tashi babu wiya inda na Hango Nargis da bukekiyar ciki  wanda haihuwa yau ko gobe.  Cikin dare Nargis tafara naquda inda Shariff ya garzaya da ita NI’IMA Consultant  Hospital . Bata Dade dafara naquda bah Allah ya sauke ta lafiya inda ta haife yarinya dagabaya kuma aka gane ba ita kadai bace ,after one hour takara haifo wata ,kuma a haihuwan nabiyun neh tasha wahala. Yanbiyun ta  kyawawan gaske kasancewan Nargis mah ba’a baya bah wajen kyau.

Ranar Suna  yanbiyu sukaci suna HASANA ( NAFHIRA) dakuma HUSAINA(NADHIRA), alokacin Kuma ya’ya Isah  wato  Fatima da maryam Sun girme su .Daganan Kuma haihuwa yatsayawa Nargis  sbd mahaifan ta bashida kwari.

*12years later*…….

Abubuwa dayawa sunfaru ciki kuwa shine alfarmanda  Nargis  (momma)taroki mijinta daya Kara aure ,soboda yanda ta lura mijinta (dady)Mai son ya’ya ,dakyar da sudin goshi  ya yarda, inda Kuma yace tanema Mai Mata cos Shi babu wanda yake SO batayi kasa a guiwa bah  tazaba mai  yar ajikinta mai Suna Amatullah .

Su Amatullah talakawane sosai ,lokacin da aka mata maganar auren mijin uwar gidanta taso taki ,saida aka hada da roko kafin ta amince dayake Kuma tana mugun ganin  mutuncin Momma. Amatullah irin mutanen nan neh masu saukin kai ,nutsuwa dakuma rike addini ,ita ta raini NAFHI da ABAR SO  tana mugun son yaran Kuma suma Suna son ta ,acikin halayen Momma  da antynsu babu wanda basu dauko bah . Anyi aure lafiya inda bayan yan watanni ciki yabayyana ajikinta ,murna awajen familyn ba’a  magana  alokacin neh suka jeh kasa mai tsarki sauke farilla dukda bawannan bane zuwansu nafarko bah Kuma alokacin suka hadu dah Amin.

Sun dawo da wata daya  aka nemi dadynsu  aka rasa , sunyi kuka harsun godewa Allah ,bayan yan watanni antynsu  ta haife baby boy inda yaci sunan Salim wanda daman kafin bacewar dadynsu yace sunan yake SO.

Nafhi (haka akecemata) da Nadhira ( ABAR SO KOKUMA BABY,haka sukecemata ) sunje gari ruka da dama Wanda ba’acikin Nigeria bah. NAFHI  tafi ABAR SO  hakuri nesa ba kusa  bah while ita ABAR SO tanada saurin fushi ga shegen zuciya Kuma duk sunada ilimi sosai ,babu abinda basu iya bah .

*2 years later*. …….

Cikin shekaru biyun da sukawuce anyi zaman Dadi dakuma bah Dadi a familyn. Saikuma labari tariskesu wai ansamu gawan dadynsu,basu yarda da abinda aka fada bah sanda aka kawo gawar dadynsu nan kuwa tashin hankali yadawo Sabuwa a familyn .

Sun fito takaba kenan wata Sabuwa alamari ya bullo wai dadynsu yayi signing din duk will nashi wa yayanshi Isah  wannan batu ya girgiza su ainun ace wai duk propertyn su basuda kaso aciki sai gidan da suke zaune ,ai atake jini………Jini yafara fitowa antynsu ta baki Sakamakon tarinda ya caske tah,rushing nata sukayi zuwa nearest hospital domin ceto ranta ,kuka kam awajensu ba’a magana.

Suna isa hospital din  aka wuce da antyn emergency, bayan minti talatin aka fito da antyn zuwa resting room sannan doctor yamusu bayani akan cewa heart nata neh yaso bugawa ,Sun tsorata sosai dajin bayanin doctorn.  Sannan yakara dacewan mutum dayaneh xata kwana daita . Dakyar suka bari NADHIRA tazauna cos bb Wanda yakeson barin antyn ai kuwa Salim cewa yayi baisan zancen bah haka suka barshi cos bb yanda suka iya cos yaron akwai naci.Bayan sun tafine suka lura ko flask basu xoh dashi bah ,haka NADHIRA  tanace saita dauko ……..+

Suna isa gida suka samu babu Baba gateman akofar gidan ,akadai suka garzaya cikin gidan cikeda rashin damuwa Kuma yayi daidai da isowar Nadhira kofar gidan . Abinda suka tarar cikin gidan neh yasasu mutuwar tsaye, wato wasu mutane neh suka gani wanda daga yanayin faces nasu mutum xaigane basu da imani sai Kuma guda daya Wanda yake da face mask ,itakuma Nadhira lokacin take karasowa cikin sanyin tafiyanta kawai saitayi Gamdatakar  da abinda ya tsoratata ,aikuwa atake tafasa Wani ihun daya sa su Momma  farfadowa daga suman tsayen dasukayi,itakuwa bata Hankara bah taji saukan Abu akanta , Wani ihun takuma yi tareda zubewa  kasa  kwallan wahala nafitowa da fuskanta , a saba’in suka karasa wajenta cikin kuka tallabo tah sukayi  sai sukaji muryan Mai mask din nacewa “kukaraso kuji naku hukuncin” jiki na bari suka  hantaya wajen shi  yayinda suka bar Nadhira cikin mawuyacin hali ……

“Kunga wancan” ya nuna Nadhira da finger

“Saina yih raping dinta, kai bama ita kadai bah  harda Ku “

Ai sai suka Kara fashewa da Wani kukan

“DanAllah Karka taba min yarana, narokeka da girman Allah kafadi konawa kake so  ni maibaka neh amma pls Karka lalatamin rayuwar ya’ya na ” Momma tafada cikin hot tears .

Sanda yakare wa gidan kallo  kafin yace

” Ina takadar wannan  gidan?”

Dum kirjin Momma yabuga cos  a halin yanxu gidan shine abu dayan dake mallakinsu, amma there’s no other option left for them

“Yana upstairs ” Momma  tafada cikin cracking voice

” kai, bita kudauko” yayi commanding daya daga cikin boyz nashi.

Suna haurawa yafito da string din allura daga cikin bag dinsu, Kuma yayi daidai da lokacin da  Nadhira  takarasa crawling zuwa wajen Nafhi, hugging din junansu sukayi cikeda tausayin kansu,basu Ankara bah sukaji yaraba su dakarfin tsiya, afirgice suke kallonshi  shikuwa tsayawa yayi yana kallonsu one after the other , kawai saiya fixgo Nafhi  bodynshi ,atake kuwa sigar jikinshi yafara tashi  cikin Wani irin voice yafurta” kinga wannan  allurarna lalata mahaifa neh , innamiki babu ke babu haihuwa har abada” dariya yafashe dashi  tareda shafar neck dinta zuwa kirjin ta  Wanda kana iya jin bugawanshi  har up and down breast nata yakeyi , ganin abinda yake Shirin mawa yar’uwar ta yasata karfin halin fadin

“DanAllah karka cutarmin da yar’uwa ta ,nayarda ni kamun alluran amma Karka mawa yar’uwa ta komai ” tafada tana hada hannayenta waje guda , kawai Saiya wullar da Nafhira gefe  hade dah karasawa wajen Nadhira da Allauran,  Nafhira Kuma ganin abinda yake shirin mawa yar’uwa ta  yasata yunkurawa tatashi  amma sai boyz nashi suka ririketa .

Daidai ya iso wajenta ta Hango Wani ring a finger nashi , atake kuwa tafara tunano inda tasan ring din, ai nan kuwa ta tariyo lokacinda  dadynsu  yadawo daga China …….

“Dadynmu”

” Na’am babynmu”

” wannan fah?” Ta tambaya tana nuna abindake hand nashi,

“Yamin kyau sosai , Kuma fah Kaman pure silver neh koh ” tafada tana rolling eyes nata

” eh mana babynmu”

“Amma dadynmu  nawaye haka ?ta tambaye shi

“Wlhy  wa big daddynku  nasa akayi wa  sbd inaga Kaman zai mai kyau “

Rola anime eyes nata tayi  sannan tace

“Gaskiya kam nikam mah bantaba ganin design din da  yamin kyau kaman wannan bah, amma akwai tsada koh?”

“Babu wani tsada  sosai cos 25m nasa akamin” .

“Gaskiya nikam baxan iya siyan common ring  da 25m bah ai it’s a like waste of money”

Dariya yayi kafin yace ” nida harna riga nayi ordering din twins ring wa keda yar’uwarki “

” kai dadynmu Allah yasakada Alheri yakuma Kara budi”

Shafa silky hair nata yayi wanda har kugunta yakai atsayi,  murmushi yasakar mata cos sosai yaji sweet din adduan ta…..

“Dadynmu Ina naka ring din  inason na saka maka myself” ciro ring din yayi acikin Wani beautiful box , mika mata hannu shi yayi ,itakuwa cikeda jin dadi tazuramai , sumbatar hannun tayi sannan tace

” I really love you dady ” tafada hade da mikewa domin tafiya bacci cos dareneh lokacin

” I love you too  baby” shima yafada Mata

“Good night dadynmu…., dream about your wonderful family “

” Good night baby ,and make sure your say your dua before dozing  off “

” Insha Allah  dadynmu , chocolate dreams ” bata jira yakara magana bah tafice zuwa nasu bedroom din, cos basu iya kwana separate rooms that why……

Zafin allauran neh yadawo daita duniyar  tunanin data lula  aikuwa wani irin ihu tasa wanda yayi daidai da saukowar Momma , ganin string a hannunshi yasata karasa wajensu dagudu,  amma Kuma batasan abinda yake cikin string dinbah. …..

“Allah ya isa mugu, azzalumi, baxan taba yafemaka abinda kamawa yar’uwata bah, wlhy bakaci bulus bah ”  Nafhira  tafada hade dah kokarin fixgewa  da hannun wanda suka rike ta , a zazzafe yanufe tah tareda kifa mata wawan Marin dayasa  gefen mouth nata fashewa . Dasauri Nadhira  tanufeshi  amma kafin ta karasa aka rike ta itama

” kabarmin yar’uwata nace maka duk abinda xakayi yakare a kaina , amma pls  inasake rokonka da ka kyalemin ita ”  Nadhira  ta gayamai cikin kuka .

“Cewa kayi nabaka wannan gidan Kuma gashi kunsamu pls kubarmu hakan nan ” Momma tafada, hhhh …. dariyar da ogansu yayi kenan

” wlhy saina kawarda kwadayina akanku,  sai dandane zumarku”

Yafada yanamawa yaranshi signal dasu daure mishi su atake suka cika umarnin shi kasancewan su karfafa,lokacin kuwa karfin Nadhira  yafara karewa soboda karfin allauran da aka mata , Momma  naganin abinda za’a mata takara firgicewa,  agaban Nadhira da Nafhira  akayi raping din Mommansu , daga nan Kuma yakoma kan Nafhira ,kacakaca yayi Mata ko digon imani  bai nuna bah kasancewanta virgin ko tausayinta baiji bah  bayan yabada neh ya umarci  gardawan yaranshi dasuma suyi 😢😢  babu irin magiyan da basuyi bah amma they are helpless,  Nafhira kam babu bakin magana cos breath nata mah dakyar take ja . Tinda suke arayuwansu basu taba zatan zasu tsinci kansu in this kind of situation bah , Allah sarki!!!

Nadhira  mah Kuka takeyi sosai cos daman tasha lurada yanayin yayan dadyn nasu yarda yake musu Amma bata taba zaton kiyayyar hartakai haka bah .

Ahankali yatakozuwa inda Momma  ke zaune  sannan yashafe gefen face nata , kawarda face nata tayi , dariya kawai yayi abinshi  tareda ciro string a pocket nashi

” kinsan miye wannan?, toh maganin lalata mahaifa neh  shinayiwa wancan” , yafada hade dah nuna Nadhira da kekallon su Kaman t.v. . Cikeda razana Momma  tazaro swollen eyes nata  tareda fadin

” Insha Allah baxaka gama da duniya lafiya bah, karshenka baxata yi kyau bah,ka tarwatsa rayuwarmu batareda munSan ka bah , ka walakanta mu ,ka cuce mu , Kama tabon da baxai taba goguwa  azuciyar mu bah , acikin jahannama mah wutanka daban neh , dabba kawai Mara imani , InshaAllah yadda kamana kaima aka xa’a muku da dakai ya iyalenka ” tafada tana rike chest nata ……

“Hhhhhh, mujenku” yafada wa yaranshi ,fara tafiyanshi Kuma yayi daidai da lokacinda Nadhira ta……..Lokacin da Nadhira ta dauki flower  vase a kan table dindake beside dinta  ta saita keyarshi da ita , jikake tas alamun fashewan vase din Wani ihu yakurma hade da rike kanshi da hannu sbd raddadi da azabar ciwonda suka ziyarce shi , afusace yajuyo tawajenda aka jefeshi tareda ciro bindiga , harda zai harbe Nadhira  kawai saiyajuya da akallar bindigar zuwaga Momma sakamakon wani tunanin da yashiga kwanyan shi ,batareda bata lokaci bah yadanna mata  a saitin heart nata  jikake tassss….., dasauri suka fita daga gidan, dasauri Nadhira  tararafa zuwa wajen Mommansu kasancewan tana nesa dasu  sukuma Suna kusan waje daya+

“bless you”

shine abinda Momma tafada  lokacin tana rikeda hannun  Nadhiran dake kuka , juyawa tayi da head nata zuwa bangaren da Nafhira  me kwance numfashinta nafita dakyar . Jitayi mommansu  nakaranto kalmatus shahada  ,daga baya Kuma taji hannun momman  ya sake nan fah Nadhira  tafara sumbatu

” Momma!!! Karki barmu, kokinmanta promise din da kika mana neh ,you  said you will always be with us , kince keda su Antynmu da dadynmu  zaku rakamu dakin mijinmu , DanAllah kicika alkawari  kinga daddynmu  yatafi ” haka tadinga sumbatu

” ABAR SO!!!”  Shine abinda Nafhira   takirata dakyar cikin fixgan numfashi,  arikice yakawo kan Nafhira  cinyarta .”

Addua fah kawai zaki mana bah kuka bah ,nasan nima banxanyi rai  bah , ganinan acikin abinda banaso wannan kawai yakara tabbatar minda babu wanda yawuce kaddara, kizamo Mai biyayya ga antynmu  Kuma duk inda wannan mugun yake inason kidaukar mana alkawari inason suma su walakanta ,inason yayi danasani  sosai , inason farinciki ya kaurace masu acikin gida ” tafada tana Mai lumshe Ido while ita Nadhira  kukanta ya tsagaita jin alaman itama kalmatus shahada  takeyi , dakatawa  tayi tana nazarin yanayinta  sai kawai taji jikinta ya sake. 

” yar’uwata kema karki barni danAllah wlhy inason ki ,wayyo jini !!! Ko ina yar’uwa , mugudu banason abinda bakyaso,  wlhy baxan sake fushi dake bah, ki kirani da kowani Suna  wlhy baxanji haushi bah ,kitashi muyi rayuwarmu tare cikin farinciki , baxan sake kiranki da Nafhi bah tinda bakyaso ” haka tadinga fada tana hawaye  hannunta daya rikeda na Momma  dayan Kuma akan Nafhira tana shafawa………

“Oh Allah , tindazu daga zuwa zata dauko ruwa a flask amman haryanxu , ya Allah kasa tana lafiya  ka tsaretar da ita daga mugun abu” haka antynsu tadamu gashi koh phone babu  awajenta ……  Ahaka ta kwana  azaune tana tinanin halinda Babynsu  take taketayi hartakai ga ko runtsawa bata samu yibah …..

     Washe gari da sassafe tanemi doctor daya sallameta inyaso anjima zatakara dawowa cos Jikinta nabata cewan something is definitely wrong somewhere …… batareda waste of lokaci bah doctorn yasallameta

” Antynmu ,miyesa Babynmu bata dawo bah tinda dazu ?” Salim yatambaye tah lokacinda suka samu adaidaita sahu ,sanda suka shiga take cemai

” kaga salimu na   nima I am so desperate to know what’s wrong with her ” gyada kanshi kawai yayi batareda yayi magana bah . Suna zuwa kofar gidan takalle jama’a  acikea kofar gate nasu kasancewa jiya sunji karar bindiga daga gidan dadaddare …. batare da bata lokaci bah ta biyashi money dinshi sannan tashigarda Salim gidan dake gefensu” Antynmu  miyesa nibaxan shiga gida bah? Kuma yanaga mutane dayawa saikace muna bada sadaka gashi yau ba Friday bane” Salim  yafada

” kaga Salim  ban son yawan magana kaga nima bansan miye kefaruwa bah amma katsaya dasu Fawaz zuwa anjima xanxo na daukeka” Antyn  tafada cos Tinda taga mutane kirjin ta yadinga bugawa dakarfi ,batareda bata lokaci bah ta kutsa  kai cikin gidan.

Abinda tatarar neh yamugun  firgitata cos tinda Nadhira  ta daura kanNafhira  akan cinyarta bata tashi bah while dayan hannunta na rikeda na Mommansu  har lokacin, wata wawiyar ihu ta saki lokacinda tayi harba dasu akasa…… Kafinta karasa akarikota cos polisawa sunakan bincike akan yadda abubuwan suka kasance.

Kukamai tsuma rai takeyi tana ta fix-fixgewa Kaman wata sabuwar kamu  gashi Kuma bata gama warkewa bah , can sukaji tayi shuru ashe fah sumewa tayi  batareda bata lokaci bah aka yayyafa mata ruwa ,wata iriyan ajiyar zuciya tayi  Kuma yayi daidai da gama investigations dinsu  dukda dai babu culprit. ……

Can bada dadewa bah saiga big daddy yashigo arikice   fuskarshi takumbura , Nadhira Kuma takuramai ido tana karantar yanayinshi  Wani iri yafara ji  ajikinshi cos yaso yagane irin kallon da takemai  amma kuma dayatina  akwai mask a face nashi lokacin sai ya waske,  abinda basu sani bah shine Nadhira  ta Dade da shiga shock .Allah sarki!!!

Dakyar aka cire hannun Momma  daga cikin na baby , Aunty kam tasha kuka sosai musamman lokacinda sukaga jini ajikin Nafhi  ko ba’a fada musu bah duk wanda yaganta saiya gane raping nata akayi . Anty dakanta tayi musu wanka sbd ita  bata dauki Momma amatsayin kishiya bah ta dauke tane amatsayin yar’uwar ta neh akamasu  Nafhi mah bata daukesu amatsayin kannenta na  jini tadaukesu  sbd Allah mah yaga zuciyanta,  lokaci daya kuma hawaye ya dauke mata  sakamakon tinawa da lokacinda sukayi magana da momma  …….

” haba antynsu yaushe xaki daina kukaneh shifa mamaci Addua yake bukata bah kuka bah idan me kina kukamiye kike tunanin su  Nafhira  zasuyi ,kizamo Mai yarda da kaddara mana nima idan Allah ya karbi raina haka zaki dinga min kuka , I don’t think it’s fair nasan ke maisona neh amman idan na mutu kikamin kuka wlhy I won’t forgive you , ni Adduar Ku kawai nake bukata da sadaka , Kuma inason kikula min da yarana dukda nasan wata kila mah kin finison su”Momma  tafada tana yar dariya ” Insha Allah bayanxu xaki mutu bah , Kuma kidaina cewan zaki mutu yanxu  cos ban so” anty tafada tana shawagba face , kawai sai dukkansu sukasa dariya ” kimin alkawari mana antynsu”

Momma tafada   lokacinda takama hannun Antyn” Namiki alkawari  Momma”  tafada Kaman bataso

” yauwa kokefah  Antynmu tafada cikin sigar tsokana , dariya sukasake sawa……… wannan maganan data tinane yasa hawayenta kafewa,  tana gama musu wanka aka tayata samusu sutura ,  Daidai anfito dasu amakara  za’aje a sallacesu Nadhira ta dago kai aikuwa nan tace babu inda za’akaisu dakyar aka  banbareta  tun tana  dirgewa  hartazo ta saduda  daganan tayi zaman dabas akasa  kife head nata tayi a tsakiyar cinyarta  ashe  kuwa tayi suma neh , dasuka fargar hakan sai aka yayyafa mata water amma shiru  dasauri suka wuce da ita hospital,  har akayi sadakar uku  bata tashi bah hankalin anty bakaramin tashi yayi bah  ga salim daya ishe ta kancewan zaije wajen su momma, Haka aka tabbatar da cewan  Nadhira tashiga comma .

After a week aka basu notice din barin gida cikeda tashin hankali  taje tasamu Big daddy  inda kwarai yanuna sympathy nashi akan zancen ” ayyerh gaskiya bansan ya’akayi takaddun gidan yaje wajensu bah amma inada Wani gida a Dutsen tenshi  nabakushi halak malak, Ance rashin sani yafi dare duhu  aka Anty tadinga zuba Mai godiya Kaman ba gobe , komawa gida tayi  takira masu mota kasancewan akwai money a account nata , parking tasomahuh cikeda tausayin kansu……

Ahaka  tafarfado daga comman inda Kuma takoma bata magana , wanga batu yakara daga wa Antyn hankali ,Kuma doctors sunce with time zata dawo normal , saigashi Kuma Allah yayi tadawo din .+

*Cigaban labari……..*

Haka Suka rankaya cikin gida har lokacin tana manne da jikinshi  inda yan gulma Kuma suka soma watsewa . Daga baya kuma big daddy da doctor suka tafi….

*************************

     Amin neh zaune akan three sittern hadaddiyar palourn shi  yana kallon wayanshi , kusan minti uku kenan take tsaye tana Mai magana Amma alamu Sun nuna cewan baisan da wanxuwar mutum awajen bah , wafce wayar tayi daga hannun Shi  a firgice yake fadin

“kiban wayana inba sokike na saba miki bah “

tabe mouth tayi , cike da tsiwa take fadin

“narasa gane  abinda bai jikina dakagani ajikin wannan kaxaman kwailar nan “

“Karkiyarda kikara zaginta cos wlhy zanyi mugun bata miki rai  “

yafada mata cikin fushi

“Wlhy haduwatah da yarinyar nan bazaiyi kyau bah”

tafada tana nufan hanyan hawan upstairs da phone nashi,  ringing din wayar neh yadakatar da ita 

“inkaga dama kaxo ka dauki wayarka cos ubanka neh yake kira”

tafada tana ajiye wayar kasa , tabbas baiji Dadin yadda tamishi bah amman inda sabo yaci ace yasaba da halinta , wayarce ta katse tareda Kara ringing daidai lokacin da yakarasa wajen wayar ,cikin sauri yadaga cos baison ya sake tsinkewa , sallama yayi daidai lokacin da Abban yadauka ,amsawa yayi yafara cewa

” haba  Al-Amin yakake haka, ko kakamanta Kanada patient neh ,nace maka maganin shi yakusan karewa gashi haryanxu bai saba da mutane bah, kullum cikin chanza maimasu Kula dashi akeyi dukda kudin dah mukace xa’ana biyansu”

” Amun afuwa Abbana , Insha Allah  next week zanshigo Bauchi  cos akwai abubuwan dasuka Shan min gaba neh a hospital ” yafada cikeda girmamawa ” it’s okay my son , Allah yataimaka” haka sukayi sallama  sannan yakatse kiran .

********************

Zaune take tana  kuka itada antynsu adaidai lokacinda tagama bawa antyn lbrn abinda ya faru awannan BAKIN DAREn .

” Ina bayan ki babynmu  kimishi hukuncin daya dacedashi  zan tayaki da addua” antyn tafada , ganin lokacin tashinsu Salim daga islamiya  yakusa  yasata mikewa,  wanko face dinta tayi takuma shafa kohl  acikin idonta , babbar khimar dinta ta dauko  tasanya asaman short nickernta

” antynmu bari nadauko Salim”

tafada hade dah  sanya Toms nata , tana fita antyn  tasauke ajiyar zuciya tareda mai fatan shiriya dakuma Allah ya waddai masu irin halinshi. ……

     Tana fitowa ido yadawo kanta as usual kasancewan marece neh lokacin masu zaman kashe wando duk Sun hallara,  cikeda rashin damuwa  tafara takawa zuwa inda zataje  kawai sukayi gwareda mutum

” Subhanallah”Shine abinda tafada a shagwabe

“kayi hakuri DanAllah  ban lura dakai bane , dana kauce” tafada tana kallon kwayar idon shi 

“Babu komai nine da laifi  soboda saurin da nakeyi “matashin saurayin da bazai wuce sa’arta bah yafada tareda murmusawa .

“HUSAIN!!!”

  Shine abinda wata budurwa tafada daga bayansu , juyawa sukayi

” oh shit”

yafada hade da nausar iska , dariya budurwan tayi  sosai kafin tajuya wajen Nadhira

” sannun ki , kyakyawa  gaskiya nasha ganinki sosai Kuma kullum buri na baiwuce  nace miki kina min kyau sosai bah”

tafada tana mika wa Nadhira  hannu

” Suna na HASANA, Kuma wannan kani nah ne shikuma sunanshi HUSAIN”

harara wanda aka kira da HUSAIN yamawa HASANAn

” nine kaninkin lallai kin raina nih ‘ dariya sukaso bata  Amma sai kawai ta murmusa

” keKuma miye sunanki?”Hasana ta tambaye ta 

” sunanta ABAR SO  amma munace mata BABYNMU “Salim yafada daga bayansu , juyawa sukayi dukkansu

” ya Allah!!!”

Tafada akidime

” waye tsallako dakai  baka tsoron Wani Abu yasameka  ” tafada hawaye na silalowa daga eyes dinta , jitayi ana goge Mata tears dinta  tana dagowa taga ashe Hasana ce

“kidaina kuka Tinda kinga yadawo lafiya ,yakamata ki gode wa Allah neh ba kiyi kuka bah ” tafada hade da patting back nata cos a yanda talura bakaramin so takewa kannintabah

” can we be frndz?” Tafada tana Kara miki hand nata  murmusa tayi hade da cewa

” why not?” Sukayi shaking sannan tajuya wajen husain tamika mai hannu, shima bata hannu yayi

“mu gidanmu yana Dan Kasan can  amma zamuna shigo miki “inji Hasana da fada , murmushi Nadhira tayi

” Nagode ,saikun shigo”,sannan kowa yakama hanyar  Shi , duk abinda sukeyi Amira nakallon su ,Wani irin tsanan Nadhira takeji aranta  daman tun ba yau bah takeda crush akan Husain, gashi ko kallo bata ishe shi bah , gashi Kuma yana Kula wata kaxama mai bleaching da Karin gashin doki ……..lol (wai Nadhira  take kira da such names😄)

*************************************

Kwance take sai tsaki taketayi” ya dai sisto?” Maryam tambaye  Fatima dake tsaki

“kibar Amin dinnan Dan annuna andamu dashi yake neman walakanta mutane ” tafada hade da Kara Jan tsaki

” wai nikam miyesa kike like mai neh , nikam gaskiya  bai munbah Kuma kinsan ance yanada mata kila shiyasa ” tafada tana gyara kwanciyar ta

” ai nikam ko mata dubu yake da saiya aure Ni ” itama tafada…….

Zaune yake yana danna waya as usual , kawai saiya shiga gallery yayi posting hotonsu akan media tareda rubuta

” missing this moment”aikuwa ko 10mins baiyi bah aka fara comment ,gani tayi crush nata yayi posting pic  yasata dubawa ,aikuwa tana budewa Taci karo da kyawawan faces , mamaki neh yakamata  aina Amin yasansu,  cikeda zakuwa ta mai typing

“ABAR SO  da yar’ uwarta, where Kasansu ?”Karar shigowan message yaji  harda baxai bude bah , sai kawai yabude murna Kaman an mishi albishiri da Aljanna

” kinsan su neh?” Yatura mata

Cikeda mamaki takalle reply din crush nata wanda inta mai magana baya amsawa dawuri,  dasauri ta mai reply

” they are my cousins “

yana ganin reply dinta  har sujjada  yayi dasauri  yashiga toilet ya dauro Alwala , sallar godiya kawai ya hau yi , yana idarwa ya janyo phone dinshi amma cikin rashin sa’a harta sauka

” damn it ” shine abinda yafada , tinawa yayi da ta taba kiran shi  daga baya yasata a blacklist , dasauri yashiga contacts, numbern ta yanema  sannan ya danna mata kira , jin karar phone nata yasata dakatawa daga cin cake dinda takeyi , kawai idonta ya mata kyakyawan gani  jitayi jikinta ya hau bari …..

“sisto duba min anya ba gizo idona Kemin bah , Kaman numbern crush dinna nake gani” karbar wayar Maryam tayi

“wlhy shine ” tafada daidai wayar ta tsinke. …. shikuwa jin  ba’a daga bah yasa shi shiga Wani yanayi”

nasan ramawa takeyi soboda rashin mutuncin da nake mata ” tsaki yaja …… itakuma jin wayar yakatse yasata fashewa da kuka  tareda fadin

” wayyo Allah nayi wasa da DAMA TA , wayyo DAMA TA  tawuce ni, na shiga uku na  “

” kibar kuka sisto  natabbatab zai sake kira ” Maryam tafada with full assurance,  aikuwa bata gama rufe baki bah  kiran shi ya sake shigowa , sanda ta goge tears nata kafin ta daga call din  , cikin sauri tace

” hello”

” Hy” shine abinda yafada cikin dadadiyar voice nashi , shiru sukayi dukkansu sannan yace

” daman kinsan su ABAR SO neh”

” cousins dinna neh su “

” Ina suke yanxu? , I mean gari?..

” Bauchi”

” Bauchi yamaimaita “

” eh, pls kiban……….Pls kiban address dinki innazo Bauchi zan neme ki “+

“Ok ” tafada da alamun jindadi amuryarta

Wata wawiyar ajiyar zuciya yasauke cikeda farinciki yake fadin”zuwa Bauchi yakama no dan dole”

****************

“BABYNMU!!!” Antynsu takira name dinta

“Na’am antynmu”ta amsa

“DanAllah kidanzo ki je mana ATM Gallery ,babu kudi  ahannu nah Kuma xambiya kudin makarantan Salim”

“Toh Antynmu” tafada hade da mikewa tajanyo khimar dinta a igiya, ATM card antyn tabata itakuma tafice zuwaga union Bank nawajen Bank road. Tagama cire kudinta kuwa ta hango Wani attajiri  Ya yarda wallet dinsa, tayi kokarin tsayar dashi amma harya shige mota,  ahanzarce tacewa Wani mai adaidaita yabi bayan motan daita , GRA suka nufa,  motar na isa Wani gida yayi horn sannan aka bude mai ,in idonta  ba gizo yake mata bah toh tabbass wannan gidansu neh

“Allah sarki!!! ” tafada azuciyar ta  kawai saiga hawaye nazuba daga eyes nata

“Malama kina bata min lokaci fah” mai adaidaitan yafada

“Yi hakuri DanAllah,nawa neh kudinka?”ta tambaye shi

“100” yabata amsa

Ciro kudin tayi daga side bag nata sannan  tabashi shikuma yakara wuta , tafi minti 5 tana tinanin rayuwar dasukayi acikin gidan ……

“Baiwar Allah! !!” Wani dattijon mutum daya fito daga gidan yakirata , asanyaye takarasa wajenshi tareda gaidashi shikuma ya amsata a mutunci……

“Kema kinzo neman aiki neh” yatamabye tah

“Eh” tasamu kanta dafada , cos something drawing her attention torwards the house

“Anya xaki iya sbd yawancin  Wanda suke zuwa  basu kwana  biyu suke Guduwa dukda uban kudin  da ake bayarwa”

“Eh zaniya baba amman Wani irin aiki neh? “Tasamu kanta da tambaya

“Bari dai innuna miki ,inzaki iya sainaje nafada wa mai gidan ” yafada hade dah bude gate din tareda mata alaman tashiga …… Gani tayi babu abinda yachanza a tsarin gidan ,wasu siraren hawaye neh suka zubo mata  dasauri ta goge Dan bata son baba  maigadin yagani  Kuma yayi daidai da isowan su boys quarters din gidan

“Nizan koma bakin gate,inkinga zaki iya toh ” yafada hade da key shikuma yajuya. …

Sanda takusan 10mins  tukunna tazura key din sannan tashiga hade dah rufe kofar , cikeda rashin tsoro tafara takawa Kuma daman babu inda bata sani bah acikin gidan ,kitchen tafara shiga  taga babu kowa tafito tashiga dakuna kusan 3  nanma wayam 

“Toh wani irin aiki neh haka “tafada daidai ta bude kofar dakin daya rage ,abinda tagani neh yasa gabanta mugun bugawa Wani irin ihu tasaka amma abanxa cos sound  proof neh cikin gidan , sulalewa tayi akasa hawaye nazuba daga  idanunta  da rarrafe  takarasa gurin abinda tagani cikin son ta gaskanta abinda tagani akan wheel chair adaure

“Dadynmu!!!” Tafurta cikin dishashiyar crying voice nata , kuka take sosai , shishikar kukanta neh yafarkar dashi ……. mutsumutsu yakeyi alaman yana son tashi tana ganin haka takarasa  isa wajenshi, kallon dayake mata neh yasa jikinta Sanyi  sai yanxu talura ashe yarasa one leg nashi , jifanta dayayi akai da abinda ke gefenshi neh ya fargar da ita , cikin rashin damuwan ciwon dayaji mata takarasa gabanshi hade da kamo hand nashi ,Wani mugun bugu yakai mata itakuwa ganin Kaman ba’a hanyyacin shi yake yasata fashewa da sabon kuka

” dadynmu miye sameka ,baka gane ni bane, babynku ceh fah, ABAR SOnku,  NADHIRAR Ku “

Stool din gefenshi wanda yake kokarin bugunta dashi yasata guduwa daga dakin ,daidai bakin kofa tahadu da baba maigadi zai shigo

“Subhanallah Yan’nan haka yamiki , taab zanmawa Alhaji magana akan amiyar dashi asibitin mahaukata ” ai firgice take kallon shi  tareda girgiza mai kai

“Nayyada zanna Kula dashi basai ankaishi Wani guri bahdanAllah karku tafi dashi” tafada tana hade hannayenta while hawaye nazubo mata

Mamakineh yakama shi

“Mutum yaji miki wannan raunin  amma kice xakizo kina Kula dashi, gaskiya kin burge ni”

“Bakomai baba yanxu yaushe xanfara zuwa aiki”

“Bari zuwa anjima zanmawa Alhaji magana amma dai kizo gobe dasafe “

“Nagode baba “tafada hade da daukan sidebag nata akasa (daman daxata shiga ta ajiye)

“Ga Chan kiwanke fuskanki “yafada yana nuna mata tap

“Toh baba”tafada hade da karasawa wajen tap din domin wanke fuskanta , Jitayi da alamun ciwo a face nata , hawaye taji yazubo mata ,haka tabar wajen tana sharewa wasu nazuba

*****************

Anty,Hasana da Hussain  neh tsaye akofar gida Suna jiran dawowarta ,Antynkam harta fara share hawaye cos jitake kaman Wani abune yasameta

“Kuje gida mana yanbiyu “tafada wasu Hasana

“A’a zamujirata ” a sanyaye Hasana tabada amsa sbd ganin hawayen anty

Can ba da jimawa bah kawai sukaga napep  Ya tsaya, Nadhira ceh tadawo ,tana sauka kallo yakoma kanta as usual  ,kudi tabawa mai adaidaita  sannan tajuya ,ganin Kaman idon anty yayi jah yasa  yasa kwallan da take rikewa saukowa , cikin sassarfa suka nufeta

“BABYNMU miye sameki a fuska ” antyn tafada lokacin da takalle bruises din face dinta, runguman antyn tayi tareda fashewa da kuka

“Wlhy saina walakantashi , saiyayi Dana Sanin saninmu arayuwarsa , saiya gwammaci mutuwarsa ………

Wlhy saina walakanta shi,saiyayi danasanin saninmu, saiya gwammaci mutuwar sa “
Nadhira tafada cikin kuka Mara sauti+
Dagota antyn tayi tareda janta cikin gida,  jiki asanyaye su Hasana suka wuce nasu gidan
“Miye faru?”Shine abinda antyn ta tambaya
“Dadynmu!!!” Shine abinda taketa maimaitawa
“Talk to me mana”
“Nakalli dadynmu amma ina worst condition he’s n…o…w cri..crippled and I think he’s now men..menta lly disabled “tafada tana stammering,mutuwan tsaye tana girgiza kai in disbelief
“Wlhy dadynmu bai mutuba yanada rai ,gawan wani  daban aka kawo shiyasa aka hana mu budewa, Kuma I have a strong feelings cewan dasa hannun big dady aciki , amma taya akayi naganshi acikin gidanmu na dah ?”ta tambaya antyn da tayi mutuwa zaune  tana bin Nadhira  Dana mujiya  hawaye daya na bin daya
“Dole na  bincika”
“Antynmu ki kwantar da hankalin ki  kullum zanna zuwa Kula dashi , soboda yace zasu daukeni aiki “tafada tana murmushi
Numfasawa antyn tayi sannan tace”inason naganshi babynmu “
” kabari gobe saimuje tare “
“Allah ya isa tsakaninmu dashi “antyn tafada tana share hawayenta
“Kishiga kichanxa kayanki kafin lokacin tashinsu Salim yayi”
Batareda ta amsa bah tashige ciki , tana shiga tafurta
“Alhmdllh”asarari,tubewa tayi sannan tashiga bathroom takara wanka ,tana fitowa tatsaya agaban mirror
“Dadynmu yajimin ciwo Allah sarki nasan Dade saninka neh ba zakamin hakan bah”
Agaugauce tashirya cikin short blue ballerina gown cos blue ne favourite colour dinta , katuwar blue khimar har kasa tasa sannan takarasa wajen shoes nata wanda yawancin Toms ne black Toms tasa akafarta , har tafito sannan takoma tasa kohl a idonta  koh man baki bata shafa bah tafito
“Antynmu natafi”shine abinda tace tareda ficewa
Tana fita tayi GAMDATAKAR da su Hasana da Hussain
“Sannu yar’uwa” tafada tana kallon Hasana sannan tajuya wajen Hussain
“Sannu namesake “mamaki neh yakama Husain jin takirashi da namesake , murmushi tayi
“Bari indauko Salim a makaranta”
“Muje mu rakaki”inji Hasana dafada ……..
Haka suka jera Suna tafiya ,rike hannun HUSAIN  tayi tace
“Namesake Wani sch kake? “
“Miye kikecemi namesake, miye hada sunan namiji da mace “
“Soboda nima yar biyu ce “tabashi amsa atakaice tareda sakin hannunshi
“DanAllah dagaske kikeyi?” Hasana ta tambaya
“Toh Da xanmuku karya neh “tafada tana pouting mouth dinta
“Toh ina dayarki “HUSAIN yatambaya
“Ta rasu  9 months ago “tafada hade share yar kwallarta
“Kuka Kuma ?”HUSAIN yafada daidai yana Kara share mata tears dinta
“Allah yajikan ta “suka fada in chorus
“Allah yajikan su zakuce”
“SU Kuma?”suka tambaya da mamaki
“Eh  ita da momman mu,  RANA DAYA  suka rasu Kuma agaban idona “tafada hawaye na race a fuskanta
“Allah yajikan su “suka fada asanyaye
“Ameen”shine abinda tace daidai Sun iso makarantan. Yana fitowa ya harba dayanda fuskar babynsu yadawo , jiki asanyaye yakarasa tareda rungumarta a kafa cos doguwace itakuwa  ta tsuguna tareda tallabo face dinshi
“BABYNMU miye sameki?” Yatambaye ta
“Bugewa nayi”tamishi karya abinda bata taba mishi bah arayuwarta,while shikuma yakafeta da ido Kaman mai Shirin gano abu ,Janye idonta tayi daga cikin nashi cos gani takeyi zaigane karya takeyi
“Kinsha magani kuwa?”
“Eh….. I mean innakoma zansha ” murmushi yamata Kuma sai a sannan yalurada su Hasana
“Lah ….kawayen BABYNMU yakuke? “
“Sai yanxu kaganmu? “
“Kuyi hakuri”yafada Kaman mai Shirin kuka tareda Kama kunne
“Bakomai abokina “HUSAIN yafada  yana Jan kumatunshi
Daganan kuma suka kamo hanyar dawowa gida ,har suka isa babu wanda yasakeyin magana
“Saida safenku”suka faduwa su Hasana, suma amsawa sukayi hade dah shigewa gida itada Salim …………
      Washe gari  dasauri tagama daily work nata sannan takai Salim makarantan boko ,tana dawowa tashiga wanka  purple din material tasaka sannan tashafa kohl as usual kafin tadauki flat shoe tareda zura doguwar khimar dinta , tana fitowa antynma tafito daga nata dakin
“Muje antynmu”shine abinda tace
“Bazaki yihbreakfast bah?”antyn ta tambaya
“Azumi nakeyi “tabata amsa
Kulle gidan sukayi sannan suka nufa gidansu nada ,Suna isa suka samu baba maigadi akofar gidan …..
“Ina kwana baba “suka fada atare
“Lfy lau”ya amsa
“Daman akan maganan jiya neh na  da……”katseta yayi da cewa
” nagane Alhaji yace babu damuwa Kuma za’ana  biyansu 50k ko Wani wata Kuma anan zakina kwana saidai zaki iya kina zuwa ganin gida  duk lokacin dakikeso “
“Baba intanawa neh da’abar maganan kudinnan kawai ni fisabilillahi zanyi ….”yakatse da fadin
“Yan’nan baxa’yayi haka bah….”itama antyn katseshi tayi dacewan
“Baba DanAllah abar maganan kudin nan kadaisan kadan daxata samu zaifi kudi koh?”
“Tabbass ladan zaifi kudin bari insame Alhaji  in fada mai yadda mukayi daku amman zaku iyashiga …..”yafada masu
“Toh baba”suka amsa in chorus
“Daman akwai Wanda suke tunanin lada akan kudi kuwa?gaskiya Sun burge ni “baba maigadi yafada tareda sallama akofar main entry din gidan…….
      
             Suna shiga dakin anty tayi tozali da uban danta,masoyinta dakuma abin kaunarta
“Allah sarki!!! Haka yamayarmin da kai “tafada tareda fara sabuwar kuka …..
             Yana  isa yakorawa Alhaji bayani
“Gaskiya nima Sun burge ni Sun nunamin cewan kudi bai damesu bah, Kuma zanso na hada zuri’a dasu”
“Alhaji bangane mai kake nufi bah,ba dai wa mai sunan babana za’akara wa aure bah?”
“Tabbass shidinne cos yana da bukatan hakan”
“Gaskiya sbd matan nashinnan sai addua”……
        Sanda sukayi kuka mai isarsu  kafin suka tashi tsaf suka gyarashi sbd alokacin bacci yakeyi sakamakon maganin baccin da aka bashi . Sunagamawa antyn t ashirya tafiya
“Antynmu ki kawo min kayana dakuma tablet dinna  Kuma kisa min SIM aciki” tafada wa antyn
“Toh babynmu” antyn ta amsa  tareda ficewa daga dakin ……. tana zuwa bakin gate tamawa mai gadisallama tareda cemai zata kawo kayanta …….inda yamata sai tadawo . Tana isa gida tahadu da Hasana
“Antynmu Ina babynmu?” Ta tambaya
“Tadanyi tafiyan kwana biyu kiyi hakuri bata fada miki bah,it’s urgent shiyasa”
“Lah babu damuwa fah Antynmu”
” yakamata kibani numbern Ku saina bata”
“Hakane Antynmu” tafada hade da karanto mata tana gamawa tamatasai anjima.
**********************
“Love” kursum takirashi juyawa yayi dakanshi   yana kallonta
“Daman inason na  rokeka wani alfarma neh “
“Inajinki”yafada
“Yawwa daman inason naje Turkey neh nextweek “
“Miye xakiyi?”yatambaya ta yana kafetada eyes
“Wai akwai wani fashion runway dinda nayi applying Kuma an zabeni acikin models din shine nakeson naje”
“Babu inda zakije”yafada in a serious tune ,ai nan da nan ta hasala
“Bangane babu inda zanje bah,naga dai  ni Ban hanaka zuwa inda kake so ,Kama samu natambayeka ni wlhy kana takurawa life dinna daba Dan inasonka bah  dana dade dah tambayar takardatah” afusace yafara mata magana
“Me wai ance inason ki neh  kawai sai inamawa mahaifiyata biyayya neh , Kuma karki damu  da takurawan danake miki da zarar na hadu da ABAR SOna  San hutasheki amma karki dauka yawon gantalinki xakina zuwa min da igiyoyin aurena akanki Kuma karki manta Nike aurenki ba ke ke aurena bah “
yafada tareda hayewa sama,  abinda tacene yasa shi tsayawa cak ……..Abinda tacene yasa shi tsayawa cak wato inba gizo kunnenshi kemishi bah tana nufin inta hadu dah ABAR SOnshi  kasheta zatayi, ai baisan sanda hannunshi ya isa jikinta bah wani muguwar naushi yasake mata a fuska,dukanta yakeyi koh ta Ina idanun nan sunyi jawur tsantsan bacin rai
“wlhy ko scratch ABAR SOna tasamu saina kusan hallakaki” itakuwa babu abinda takeyi sai bada hakuri
“DanAllah natuba kayi hakuri ban karawa” haka yadinga maimaitawa sanda yamata lilis tukunna yabarta yahaura stairs. Ajiyarzuciya taketa saukewa akai akai soboda  tunda aka haifeta  ba’a taba mata irin wannan dukan bah
“Wlhy kinshiga uku ABAR SO” shine abinda tace itama tana hayewa sama,straight dakinta tawuce agaban mirrow ta tsaya tana karewa new face nata kallo
“Oh gosh…. my model face” tafada tana daukar handbag nata tareda ficewa straight tasha tanufa fuskanta Kaman an mawa barawo duka Amma ita ko ajikinta cos ita so take mumy taga yanda danta ya mayarda mata da kamaninta.
***************
Bangaren Nadhira  kuwa kwannanta biyu tana Kula da dadynsu Kuma Alhmdllh yanxu yadaina jifanta amma haryanxu alamu Sun nuna bashida cikakiyar  lafiyar kwakwalwa .
               Tarinda yakeyi neh yadakatar da ita daga hadamai abincinda takeyi,tana juyawa taga Wani bakin abunafita daga bakinshi ai batayi wata wata bah tayi waje da gudu inda adaidai lokacin KURSUM ke kokarin  shiga main palourn gidan  itakuwa Nadhira batama san da mutum awajen kofan bah tabangaje tah itama batayi kasa agwiwa bah ta fincikota hade da bata hot slap inda yayi daidai da fitowan Alhaji Kuma sarai yaga Marin, Nadhira dataji azabar Mari daga sama tafashe da kuka cos ita azatonta gamo tayi cos Kaman guduma taji akumatunta ,muryan Alhaji neh yadawo da ita daga duniyan kwankwanton da tashiga Kuma yasa zafin Marin gushewa lokaci guda
“A’a miyeke faruwa?” 
“Abba kataimakani  karya mutu aman bakin abu yakeyi”tafada cikin kuka
Jin hakan yasashi yin hanyan boys quarters din itakuma tabishi abaya.
KURSUM kuwa suna shigewa ta harare bayansu tareda jan doguwar tsuka  sannan tafashe da kuka Mai tsuma rai , mami kuwa jin muryar yarta yasata fitowa da sauri daga kitchen
“Lafiya dai koh da irin wannan kukan…. miye sameki afuska ?”ta tambaya lokacinda taga face dinta  akumbure ga Kuma jinin dayabushe a gefen bakinta (saikace lokacinda aka mawa HUA SHIANGU hukunci a film JOURNEY OF FLOWER  …lol)
“Wlhy mami nasha bakar wahala yau awajen Amin Kuma wlhy baxan yadda bah sainaje Human Right anbimin  hakkina  akan kawai nafadi ra’ayina akan maganin planning dinda yake duramin  shine yace shi bazai iya haihuwa Dani bah saida ABAR SONshi” tayi shiru tanajan magina sannan tacigaba
“Danacemai yabarni koda kuwa da insamu cos nima inason haihuwa Kuma daman zaman gidan ya gudureni ni kadai  ko kuma xanfara aiki shine fah yafara zagina ta uwar ta uba don kawai nace zanzo nafada miki shine  yamin wannan dukan”
Tafada tana Kara fashewa da kuka mai tsuma rai saikace dagaske neh abinda take fada  cos mamy hartafi tah daukan zafi  salati kawai mami keyi  kafin tace
“Yaushe Amin yazama mara tausayi …?” Katse mami tayi da cewa  waifah kishiya zaimin kwanan nan ,Kuma fah wai daman basona yakeyi bah Kuma inyagadama yana iya sakina daman nj matsala ce agareshi”
“Haka yace miki koh?”
“Eh mami “tabada amsa tana Jan hanci
“Zaizo yasameni tunda ban isa dashi bah  Mara mutuncin yaro”hakadai mami tadinga surutu batareda taji ta bakinshi bah, ita dai Dadi yagama kasheta cos tasan tajefi tsuntsaye biyu da Dutse daya
“Tashi ki gasa jikinki ” mami tafada
      Sukuwa Suna shiga yatarar da halinda yake ciki , ciro wayarshi yayi hade da danna mai kira , ringing biyu kuwa yadauka tareda yin sallama amsawa yayi yanacewa
“Yawwa Dan Albarka ga  patient dinka fah babu lafiya ka gagauta dawowa DanAllah”
“Insha Allah  Abbana ganinan zuwa”sallama sukayi inda shikuma ya dauko travelling bag nashi daman already yashiryasu ,leka dakinta yayi inda yake mata saiya dawo  tareda yin gaba abinshi
“ABAR SOna am coming for yhu”yafada yana lumshe Ido
Sukuwa suna samun tarin yalafa ta gyarashi da inda yabata,sannan yajuya wajenta
“Miye sunanki?”yatambaye tah
“Suna nah Nadhira”tafada tareda sunkuyar dakanta
“Nice name”yafada cos dan kwana biyun da tayi  yayaba da tarbiyarta,nutsuwarta dakuma jarumtarta cos ko kadan Nadhira batada kwiuya
“Nadhira”yakirata
“Na’am abba” ta amsa,yaji Dadi kwarai dagasken data kirashi da Abba  cos kursum bata kiranshi da Abba
“Yawwa innamiki kyauta zaki karba?”yatambaye tah
“Eh mana Abba dah wazaiki kyauta”tafada tana murmushi,azuciyar ta kuwa cewa take ai kagama mana komai arayuwa mukam cos baba maigadi yafada mata cewan akan hanya aka tsinci dadynsu rai ahannun Allah
“Insha Allah nan bade dadewa bah xanmiki babbar kyautar dazakiyi alfahari dashi”murmushi  tayi sannan tace
“Thank yhu so much Abba Allah yataimaka”
“AMEEN daughter ” azuciyar shi kuwa mamakin accents dinta yake yih
“Toh natafi but in son dinna yadawo xan shigo”yafada mata
“Toh”tafada ,yana fita tamaryarda dubanta zuwa ga dadynsu wanda baccin wahala yayi nasarar satarshi. Tablet nata tadauko cos tamanta da foods dinshi datake hadawa,hotunansu take kallo Wani tayi dariya Wani Kuma tayi hawaye haka ta iso kan hotonda sukayi acikin plane
“Mr handsome,you won’t believe my beloved Momma and my wonderful NAFHI are no more,when will I see you again I so much missed the little happy moment the three of us spent together. I can’t believe that am in love with someone who has forgotten us”tafada tana share hawayen da suka wanke mata fuska hade dah kissing din hoton sannan tarungume tab din a kirjinta ,dasauri ta karasa wajen dadynsu
“Dadynmu ga wanda nakeson na aura nan,kanemo minshi inka warke remember what you said;you said my two little eyeballs will lack nothing if am still alive,so I want you to keep your words, I musn’t loose him or else you guys will loose me too” tafada in a serious tone as if dadynsu najinta
“Mr handsome I so much love you” tafada tana kwanciya akasan wajen (lol….. nace ashe bashi kadai bane)”
Yana isowa yashaida wa Abbanshi, baikaiga shiga bah Abbanshi yafito bayan Sun gaisa suka shiga itakuma alokacin……..

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *