ABAR SO CHAPTER 2 BY NAFISAT MA’ARUF SHEHU💋(WURARH)💋

ABAR SO CHAPTER 2 BY NAFISAT MA’ARUF SHEHU💋(WURARH)💋

                    Www.bankinhausanovels.com.ng 

Yana isowa yashaida wa Abbanshi,koh shiga baiyi bah Abbanshi yafito bayan sun gaisa neh suka shiga. Itakuma alokacin sallah takeyi Kuma tabawa kofa baya so shi baiga face nata bah+

“Abbana Inaga haryanxu cocaine dinda aka bashi neh baigama sakinshi bah shiyasa yake wannan aman dayakeyi Amma naga yana improving sosai soboda naga harnaga Wani kiba yakeyi”yafada cikeda zolaya tareda murmusawa

“Ai my son,all thanks to Allah and this little amazing baby”Abba yafada yana nuna Nadhi dake hawaye akan sallaya,juyawa yayi yakalleta Amma Sam baiga face nata bah haryanxu.

“Abbana barinaje in dan huta cos inason naje Wani waje”yafada

“Ok son adawo lafiya ,Kuma Kaman naga Kursum dazu”yafada Kaman he’s not too sure soboda jin reply dinshi” cike da mamaki yake fadin

“Kursum Kuma?,yaushe tabar Abuja cos naxata tana bathroom danaje mata sallama Kuma nayi magana bata amsa bah cos mun Dansamu misunderstanding da ita”

“Ok jeka kawai son”Abba yafada hade dah patting bayanshi. Shima fita yayi, dasauri Nadhira tacire khimar dinta sannan tazagaya wajenshi

“Dadynmu daman cocaine neh yake saka wannan haukan dakakeyi wato drugging dinka big dady yakeyi wlhy dik abinda ka shuka saika girba”

Daukar phone nata tayi hade dah kiran antynsu tana daga wa tamata bayanin komai antyn mah kuka tasaka daganan sukayi sallama.

Abba kuwa yanashiga tacewa mumy hala karya Kursum keyi Amma Sam mumy taki yarda,afusace tayi down stairs ta aika akira mata Amin ,shikuma daidai yafito yagama magana da abokin shi akan zasu fita kenan akace Hajiya na nemanshi sanda yaji Wani iri dayaji kiran mumynshi, numfasa wa yayi sannan yace afada mata yana zuwa .

Fita yayi yana tafiyan shi cikin kasaita har ya iso kofar main parlour din sannan yayi sallama,gaida mumy yayi cikeda ladabi amma ko arzikin amsawa baisamu bah tin anan yasan something is wrong atake kuwa jikinshi yayi Sanyi, saukowa takeyi cikeda yauki Sanye take da crazy Jean trouser da armless top gakuma exotic acikin glass cup tana kurba cikeda yanga

“Mumy kinga yana hararata koh”tafada alhalin itake aika mai da sakon harara

“Kibarshi da ni daughter zanyi maganin shine ai”tafada wa Kursum sannan tajuya wajen shi kafin tacigaba da fadin

“Wato ban isa dakai bako ,koh Dan kaga Kursum nasonka yasa kake walakanta tah,in the first place why did yhu use to have sex with her while you know that you don’t want her to conceive, saikana drugging din yarinya wlhy in Wani abu yasami mahaifan ta ko ya lalace sanadiyar ka wlhy tsinemaka zanyi kabi ya’yan kaji, harda Wani cewan xaka auri ABAR SO tunda ita ABAR KI ce koh?,toh saimuga ni maganar kishiya Kuma na sokeshi”tunda tafara magana yake kallonta a arikice amma abinda tafada last tafi daga mai hankali

“Wlhy mai hana ni auren ABAR SO saiya shirya “maganar mumy neh yakatse shi daga zancen zucin dayakeyi

“Secondly kabar min yarinya tayi career dinta ,haka kawai saikace Wani illiterate xaka hana yarinya abinda takeso and don’t forget that she has the right to live to her Dreams,kagane koh?”

“Eh mumy “ya amsa

“Tashi kaje ,ke kuma ki shirya kayanki inkin shirya saiki tafi Allah yatsare hanya,Al-amin!!!”mumy takirashi

“Na’am mumy”

“Least I forget ,yaushe kazamo zombie bansani bah kawani mayarmin da yarinya punching bag ,kaji tsoron Allah fah Kuma inka Kara wlhy I will disown you “arikice yake kallonta muryan shi har dancing yakeyi yana fadin

“Natuba mumyna baxan Kara bah pls don’t disown me ,Kursum kiyafemin “yafada tareda miyarda dubanshi zuwaga kursum din ,ita kuwa Wani Sanyi neh yaziyarce heart nata ,cikeda kissa take fadin

“Haba love don’t disgrace me mana wlhy nikam awajena komai ya wuce saidai akiyaye nagaba, Allah yabarmu tare “sosai mumy taji dadin maganar Kursum kafin tamike tabarsu tare , itama mikewa tayi da niyarbin bayan mumy ,fincikota yayi hade dah mannata ajikinshi sosai harsanda tayi Kara

“Abinda kikayi yadace kenan Kursum,kin hadani da mahaifiya ta kinji Dadi ki dai dinga min tsoron Allah “

“Toh ni Ina ruwana yanxu dai mission dinna accomplished tunda kaji ance natafi Kuma innatafi zankai like 3months kafin na dawo ,Kai doctor neKuma Kasan maganin daya kamata kayi prescribing wa kanka wanda zai rage maka sha’awar ka”tafada tana kama penis nashi ,Wani iri yafaraji itakuma ganin ka kunnoshi yasata matsawa daga jikinshi zatayi sama kenan ya chapkota bata yi wata wata bah ta turashi kan sofa

“Yanxu kam saidai ka mutu kokuma kaje ka samu nutsuwa da uwarka”maganar neh yadoke kunnenshi yakuma sa Abba tsayawa cak daga shigowa

“Nace go and have sex with your mom ko bakajina neh kawani zauna Kaman jaki”

“Ke!!!” Yafada cikeda bacin rai ga jiyoyin kanshi duk Sun firfito Kuma idonnan yayi jawur ,atake tsoro yashige tah

“My son”sukaji anfada daga baya Kursum najin haka ta haura sama dagudu, patting dinshi Abban yayi as usual sannan yazaunarda shi

“Kaga lamarin rayuwar aure sai da hakuri”magana xaiyi Abba yakatse shi dacewan

“Komadai miye tamaka hakuri zaka cigaba dayi cos inkaji nawani zakasan naka ba komai bane,Kuma in bazaka damu bah zanso kaje boysquaters ka kalle yarinyar wajen in tayi maka Ina iya xuwa nema maka aurenta soboda ni nayarda da tarbiyanta”Wani iri yadinga ji ka fin yace

“Toh Abbana Nagode”

“Badamuwa Allah yayi maka Albarka”

“AMEEN Abbana”tashi yayi yafita zuwa side nashi Kuma alokacin Abokin shi Sadiq ya iso

“Dude yana ganka haka what’s wrong with you?”yafada looking straight into his eyes

It seems sai dare zamu fita cos am not in good mood right away and my heart is burning ” yafada mishi instead of giving him the answer to his question

Ruwa Sadiq ya tsiyayo cikin glass cup sannan yace

“Drink cold water dude it may relieve your burning heart” baimusa bah yasa hannu yakarba cos yasan he needs it ,sanda yashanye ya ajiye cup din sannan ya rage outfit din bodynshi ,kwantawa yayi tareda lumshe sexy black weak eyes nashi,ganin hakan da Sadiq yayi yasashi daukan phone tareda Dialling Wani num Amma har yakatse ba’a dauka bah tsaki yayi sannan yace

“Ko kinki ko kinso ketawace ni kadai”yafada tareda ficewa daga room din……..

Yana idar da sallahn magrib yacewa Sadiq da sutafi amma bari Sudan fara ganin patient dinshi ……..maganar sawce yasa Nadhira……..Yana idar sallahn magrib yacewa Sadiq sutafi amma sufara duba patient dinshi , maganarsu ce yasa Nadhira shigewa toilet soboda babu kayan kirki ajikin tah daman sanye takeda evening gown tayi cute ponytail da gashin kanta  kuma alokacin selfie takeyi , wani tayi ita kadai wanin kuma tayi da Dadynsu  wanda daman so take ta turawa Hasanan ta ta whatsapp………+

      Sukam suna sallama batareda jiran amsa bah suka kutsa ciki, wani sanyayar kamshi neh yaziyarce hancinsu

“Kaman nataba jin wannan kamshin” Amin yafada kuma yana kara baza hancinshi harda su lumshe eyes yakeyi, shikuwa Sadiq kallon mamaki yakebin abokin nashi dashi , taboshi yayi yana tambayanshi

“Dude, miye hakan kuma?”

“Wlhy kamar kamshin ABAR SO na” yabashi amsa yana kara baza hanci, tsaki Sadiq yaja sannan yace

“DanAllah kayi sauri kaduba patient din kah time is going”sai asannan yatina abinda yakawo su , yana gama duba shi ya hango  tablet akan bed na ringing  harzai dauka sai yatina ashe banashi bane, fita sukayi itakuma jin fitansu yasata fitowa daga toilet dasauri cos ringing dinda taji  bawa kofa baya tayi tana sake danna call din , ana dauka  tace

” Antynmu kiyi hakuri dan Allah ina cikin toilet ne shiyasa kuma insha Allah gobe zanxo  cos nayi missing dinku sosai”shikuma Amin car key dinshi yamanta yadawo dauka kuma yayi arba da abinda yakusan dauke mai numfashi wato baturiya ko ince ba indiya wacce komai nata mai kyau neh ga dogon gashi , tinawa yayi da ana karin gashi yasashi jin haushin ta cos shi yatsane  artificial abu , daukan car key dinshi yayi ahankali tareda ficewa yana tir da irin masu halin ta

“Tukunna mah ita Abba yace zai hada ni daita, tabb ai gwanda inyi tazama da kursum akan wannan fake girl din” haka yadinga magana shi kadai harya isa bakin car din daidai inda Sadiq yake , suna shiga suka dauki hanyar gidansu Fatima.

     Suna isa kofar gidansu yakirata awaya

“Wlhy dude ina bala’in son Fatima amma itakam kai takeso kuma wlhy narasa yazanyi” Sadiq yafada cikeda damuwa a muryanshi

“Karka damu abokina inshaAllah zata soka ” Amin yafada with full confidence

“Allah yasa”

“Ameen”

     Saigata tafito, sanye takeda afterdress tayi rolling da gyalenshi ga wayarta a hannunta, harta karaso Sadiq baisani bah cos tuntuni yafada dream land, itakuwa ji takeyi kaman mafarki takeyi wai gata ga wanda take kauna, sallama tayi amsa sai asannan Sadiq yadawo duniyar mutane, gaishe gaishe sukayi without wasting of time Amin yafada mata abinda yakawo su cemusu tayi sai taje ta tambaya. Tana shiga gida tafada wa mamansu, itakuwa cemata tayi ta tafi amotarta, fitowarta suka gani amota , parking tayi daidai wajenda suke sannan tacemusu suje , batareda bata lokaci bah sukayi dutsen tenshi daidai kwanar sabuwar solarn da akayi sukayi parking sannan tafito

“Gaskiya bazan iya shiga wannan jakin gidansu nan bah yanxu” Fatima tafada ta yamutsa fuska

“Ok toh ki nuna mana gidan”Amin yafada yana mamakin irin nata halin

” wancan mai white bulb”tafada

“Ok mungode sosai , sai munzo godiya” Amin yasake fada, washe bakinta tayi cikin jin dadin abinda yafada

“Amma in bazaki damuba zanso wannan abokin nawa yakaiki gida cos bai kamata kina mace kiyi driving har anguwan ku nan ke kadai bah ” inji Amin, sai asannan tamarya da dubanta zuwaga Sadiq dinda ya kafeta da eyes dinshi , tabbass shima kyakyawa neh amma baikai Amin bah , shine abinda taraya azuciyar tah

“Toh babu damuwa , nagode sosai” tafada tana kara yatsine face irin bata damun nan bah

“Inka dawo kakira ni saimu tafi” Amin yafada wa Sadiq

“Ok” Sadiq yafada

    Suna tafiya shima yashiga karasawa, daidai kofar gidansu yakalli wata zata shiga mamaki neh yakamashi ai shikam yazata irin masu shegen kudinnan neh amma kuma dayaga gidansu yasan maybe something is wrong somewhere cikin sanyayar muryanshi yayi sallama, amsawa tayi tana kallonshi cos guy din yatafi da imaninta

“DanAllah nan neh gidansu NAFHIRA” yatamabyeta

“NAFHIRA kuma?ai inaga duka anguwan nan babu mai irin wannan sunan ” ta bashi amsa, wani rass yaji azuciyarshi sai kuma ya tsinkayo muryarta tana fadin

“Nandai gidansu Babynmu neh”

“ABAR SO” Yafurta dasauri

“Eh” ta amsa mai , wani murmushi neh ya subuce mai

“Pls kimin iso zuwa ciki zan gaishe da mommansu”

“Momma kuma?kodayake bari dai in fadawa antynmu “

“Ok ” yafada asanyaye , shiga tayi tasanar da antyn yanda sukayi da shi cike da mamaki antyn tace tamai iso, tana fita tasame shi yana danna waya

“Wai ka shigo” wani dadi neh ya lulube shi. Suna shiga yasame antyn acikin compound,  gaisawa sukayi ta amsa

“Saidai fah bangane kabah” tafada mai

“Eh antynmu,  momma Nafhi da ABAR SO fah? Yatambaye tah

“Aina kasansu ” antyn tafada da mamaki

“Eh daman mun hadu neh shekaru hudu da suka wuce acikin plane daganan kuma bamu sake haduwa bah , kingama hoton da mukayi dasu ” tabbass tagane hoton cos wannan karon neh last tafiyansu a flight, katse zancen zucinta yayj dacewan

‘Aina suke cos nakosa nasasu a idanuna , kuma daman…..”maganar neh ya makale cos lura dayayi da yanayin antyn cos hawaye take sharewa atake kuwa jikinshi yayi sanyi 

“Miye faru antynmu?” Yatambayeta, kukan datake rikewa neh yayi nasarar kwace mata tin Hasana batasan miye antyn take mawa kuka bah itama tafara shikuwa zulumi yashiga , toh miye sukewa kuka shine abinda ya raya a zuciyarshi ganin bashida amsa yasashi fara basu baki , shiru sukayi sannan tafara bashi labarin abubuwan dayasame su amman bata fada mishi sunsan wanda yayi aikin bah dakuma nakasa rayuwar Nadhiran da akayi bah, hawaye ne kawai baiyi nasarar sauko mishi bah amma maganan sun tabashi ga idonshi yayi jawur itakuma Hasana tagama jikewa da hawaye cos kuka sosai takeyi , antyn ne tajawota tarungume tah hade dah shafa mata baya , dakyar yadaure yace

“Toh kidan bani numbern ta”

“No kabari gobe zatazo inyaso tabaka numbern dakanta”

“Ok Allah yakaimu”

“Ameen” tace , saidasafe yamata sannan yafita, yana fita yaga sadiq ajikin motansu a hankali yashiga  seat din mai zaman banza  batareda yacewa Sadiq din uffan bah , shima Sadiq din shiga yayi ga mamakin shj saiyaga abokinshi nakuka , daman kuma tindazu daurewa yakeyi acikin gidan

“Miye faru dude” Sadiq yatambayeshi, fadamishi yayi sanan yakarasa da Allah yaisa, shima Sadiq din hawaye yaji a cheeks dinshi

“Gaskiya mutane basuda imani kuma wlhy sai Allah yasaka musu” Sadiq yafada

“Ameen” shime shine abinda Amin yafada daganan kuma suka tafi , gabadaya duk guzarinshi yatafi ahaka ya kwana a ranar.

     Abangaren su Anty kuwa…….Abangaren su anty kuwa kiran wayan Nadhira tayi tafada mata wanda yaxo, murna tayi sosai+

“Amma miyesa baki bashi number na bah” Nadhira tafada hade dah pouting da bakin ta saikace antyn nagabanta

“Am so sorry babynmu” anty tafada

“OK Antynmu,  gobe by 11 zanzo ki ajiye min kayan dadi” tafada wa antyn

“Kamar miye xan ajiye miki?” Antyn ta tambayeta

“Coke and Fanta masala dakuma Hot milk cake”

“Toh babynmu , saikin zo saida safe ” sannan takashe wayan tana kallon Hasana

“Yakamata kije gida cos dare yanatayi ” inji anty

“Ok Antynmu” har kofar gida Antyn taraka tah sannan tajuya 

Ranar acikin farinciki takwana har Allah Allah takeyi  gari wayaye.

       Washe gari da safe da wurwuri tagama shirya shi dukda da yanzu da kallo kawai yake binta, Abinci tabashi sannan tagyara inda ya baci kafin tabashi maganin shi nan da nan yayi bacci , Addua ta tofa mishi kaman kullum sannan ta tube tashiga wanka , tana fitowa tashirya tanagama shiri ta shafa kohl a idonta tafesa turarukanta, tana gamawa tafice zuwa bangaren mumy.

Lokacin da take shigewa shikuma yafito duba patient nashi, da sallama yashiga saiyaga kaman babu kowa cikeda rashin damuwa yashiga cikin bedroom din kai tsaye , kamshinda ya buge hancin shine yasa shi lumshe idanunshi

“Wlhy irin kamshin ABAR SOna” yafada lokacinda yake bude black sexy eyes nashi……..

     Tana zuwa daidai kofar palour din tatina da slap dinda akamata ai da sauri ta dafa  cheek dinta

“Wlhy saina rama, zakisan kin mareni zan nuna miki cewan in kin saba mawa wasu suna kyaleki toh ni bana kyalewa balle nayi yafiya” tafada lokacin tana shiga cikin palourn. Har kasa ta durkusa ta gaishe su, dadi sosai sukaji cos Kursum bata taba durkusawa tagaishe su haka bah, amsawa sukayi cikin fara’a

“Nadhira koh?” Abba yatamabye ta

“Eh” tabada amsa

“Zoki zauna muyi break fast din tare mana” Abba yafada idonshi acikin nata , ji tayi bazata iya kin tayinshi bah

“Toh Abba” tafada cikeda nutsuwa dakuma kunya , haka taja kujera tazauna daman kuma ba’ayi serving dinsu bah

“Saffiya!!!” Mumy ta kwala wa yar aikinta kira

“Na’am” ta amsa cikin rawar jiki

“Wakike jira yayi serving dinmu?” Mumy ta tambaye ta

“Kiyi hakuri hajiya” yar aikin tafada

“Kibarshi zanyi” Nadhira tafada , tashi tayi tafara serving dinsu cike da kwarewa cos su sukeyi agida, mumy kuwa Nadhira bakaramin birgeta tayi bah haka tadinga jin son yarinyar har cikin bargonta , Abba kuwa kafe mumy yayi da ido yana nazarinta ,Addua yadingayi akan Allah yasa mumy mah taji sha’awar aurawa Al-amin ita. Tana kammala zubamusu itama ta zuba nata daidai wanda zata iya cinyewa

“Anya wannan zai ishe ki kuwa?”mumy ta tambayeta

“Eh mumy, innaci dayawa zanyi rashin lafiya” tafada tana shwagabe fuska hade da rola Anime eyes nata , dariya tabasu sosai ai kuwa suka dara. Suna gamawa tafada musu uzurinta nazuwa ganin gida

“Toh shikenan kuma karki dade” mumy tafada

“Insha Allah mumy” tafada sannan ta tattara dining din gabadaya, tana kaiwa kitchen tafara wanke na wankewa acikinsu, tana cikin kitchen din Amin yashigo gaida iyayenshi sannan yafita cos shima break nashi najiranshi a part dinshi.

    Ta gama wanke plates din kenan Kursum tashigo sanye da nighty gowm dinta

“Wata yar matsiyacin neh yakwashe dining ban karya bah” Kursum tafada tana zazare ido, atake kuwa Nadhira tagane ita ta mareta ranan. Cike da raini tajuya domin taga fuskar wacce ta mareta, suna hada ido Kursum taji wani dum

“Ba laifi” Nadhira tafada tana juyawa ,awajen  Kursum kuwa yarinya tamata kama da wata amma tamanta waye

“Ke bakya jin ina magana neh koh ke kurma ce” Kursum takara fada hade da karewa Nadhiran kallo .

“Anty ga abincinki na ajiye akan dining” Saffiya tafada mata cikeda ladabi , tsaki Kursum taja hade da barin kitchen din

“Nace bah” Nadhira tafada

“Na’am” inji saffiya

“WACECE ITA?” Nadhira ta tambayeta

‘Itace matar Doctor Al-amin,  kuma Hajiya na mugun jida ita…….hka dai Saffiya tadinga zuba daman kuma ba abaya bah wajen surutu.

“Toh shikenan” tafada lokacinda take barin kitchen din ……

“Dole na gyara miki zama tinda Allah yakawo ki gonar NADHIRA” tafada lokacin da ta isa palour domin daukar khimar , tana fita tasamu adaidai ta daya ajiye wani zai juya, tsayar dashi tayi sannan tafada mishi inda zai kaita

‘Toh hajiya, kudinki 150″ yafada mata

“Muje” haka yajata zuwa anguwarda takira, isarta kuwa yayi daidai da Salim ke dawowa daga islamiya, dagudu ya iso wajenta yana oyoyo babynmu, rungumarshi tayi

“Our salim i really miss you” tafada tana kissing both cheeks dinshi

“I miss you more our baby” shima yafada, haka suka rankaya cikin gida , a compound tasamu Hasana na shara , suna hada ido tasaki broom din hannunta sannan suka rungume juna

“Hasynah nasameku lafiya”

“Lafiya lau Babynmu” saiga Antyn tafito

“Sannu da gida Antynmu”

“Yawwa babynmu, yajikin shi ?”

“Alhmdllh antynmu cos yanxu yadaina jifa na, kawai magana neh yasaura dakuma gane mutane , kuma fah Antynmu ashe har cocaine suke bashi” tafada cikin rawar murya

“Cocaine!!!’atare Antyn da Hasana suka furta, saikuma gurin yadauki shiru itakuwa Nadhira shigewa cikin gidan tayi suma suka mara mata baya

” waye ba lafiya?”Hasana ta katse shirun da sukayi

“DanAllah kudaina boye min abinda ke faruwa ku fadamin ME KE FARUWA” takara fadin hakan

“Dadynsu Nadhira neh ba lafiya ” Antyn tafada mata

“Daman yana raye neh? Hasana takara tambaya da alamar mamaki a voice dinta

“Eh yanada rai amma bashida lafiya cos yanxu he’s now one legged criple” antyn tabada amsa muryarta na rawa

“Allah yabashi lafiya” shine abinda Hasana tafada

“Amin” suka amsa in chorus

“Jira nakeyi medications din dadynmu yakare kafin nafara aiwatar da missions dinna kuma ke” dagowa Hasana tayi tazuba mata big eyes nata

“Ina bukatar taimakon ki” afirgice antyn ke kallon ta sannan tafara magana

“Tu pagal hai Nadhira(have you lost it Nadhira?)?, why did you want to put her life at risk, spare her okay”

“No antynmu tafada min komiye takeso zanyi” Hasana tafada

“Kasam se?” Nadhira tafada

“Pardon” inji Hasana

“Sorry i mean promise? Tafada tana sa hannun ta awuyarta

” promise”Hasana ta bata amsa , murmushi suka sakarwa juna amma can kasan zuciyar Hasana tambayoyi neh fal aciki

“So where is my coke and fanta masala and my hot milk cake” Nadhira ta katse shirun hade da rola eyes nata. Dariya sukayi dukkansu cos kamar karamar yarinya tayi maganan

“Oh, ji yadda kike magana kamar baby” Hasana tafada da murmushi akan fuskarta

“Lah.. Bakisan  ni Babyn bace?, antynmu kifada mata mana” takara fada in the same tune but this time around pouting mouth dinta tayi

“Ke yanzu bakisan ita babynmu bace bah?toh inma kinsani toh zankara fada she’s our baby like no other ” dukkansu  dariya sukasa atare.

“Oya mana Antynmu” takara fada a shagwabe

“Oh sorry babynmu ai tindazu muka kammala miki dani da Hasanan ki “

“Thank you ao much, you know it’s been long since av taken them”

“Never mind Babynmu” Hasana tafada

“Oh that’s makes me remember, i will need a hand made juice, you know our Dady loves it”

“Eh hakane yanaso , but why did you ask for it”

“I actually noticed that whenever nayi serving dinshi machine made juice baya sha kuma natina daman asalinshi bai shan machine made ones , that’s why i suggested it” Nadhira tafada

“Smart baby you are marvellous” antyn tafada

“Yeah she is” Hasana tayi adding…….”yes she is”Hasana tayi adding. Antyn tayi serving din Nadhira abinda take bukata. Haka suka dinga hira bayan Antyn ta aika asiyo mata fruits.

     Hasana neh take kallon photos a tablet din Nadhira

“Babynmu wannan itace Nafhira?” Hasana ta tambayeta

“Eh,we look alike koh?Nadhira tatambayeta bayan ta amsa

“Ofcourse, amma wannan background din yayi kyau wani application neh?” Takara tambaya

“See you background kuma baki kalle eiffel din yayi bold bah kuma da background neh zaki kalle mu wani iri.

” kina nufin kinje Paris?” Hasana takara tambayan ta da Surprise akan fuskanta

“Eh mana, kuma duk garinda akwai memorable places inazuwa cos inaga naje 39 memorable places arayuwa ta kuma kowanni shekara duka familynmu saimun sauke farilla” Nadhira tafada da murmushi akan face dinta

“Wow…har 39 countries lallai , muma muna zuwa memorable places amma gaskiya bamu kaiku bah”(dayake Babansu Hasana mah yana da kudi) itama tafada, haka dai suka dinga hira har aka kawo fruits din, sallah sukayi tukunna kafin suka hada juice din, suna gamawa ana kiran sallahn Asr shima sukayi sannan suka kai Salim Islamiyya kafin suka ci abincin rana, suna gamawa tafara shirin kayayyakin ta cos batason takai dare.

   Sallama sukaji anmusu akofar gida wai ana neman Babynmu, wani sanyin dadi neh yaziyarce zuciyarta, dagudu tafita tana isa kofar gida ta tsaya sanna ta daidaita nutsuwarta kafin tafita waje, agefen motarshi yatsaya yayinda yanmata kebinshi da kallo , bazallan mata bah har en zaman kashe wando ba’abarsu abaya bah wajen kallon shi cos dressing nashi neh yafara tafiya dasu, sanye yake cikin top din Armani wanda bakaramin kudi yasiya bah,  agogon rolex ne a hand dinshi ga Iphone X+ nashi yana dannawa ga idonshi make acikin wata arniyar celebrity space, kai Tabarakallah…….

    Tsayawa tayi tana kallonshi daga dan nesa kaman ance yadago , sukayi 4eyes dashi , wani dadi neh ya lullubeshi amma kuma wani sashi na zuciyarshi bugawa yakeyi da dan sauri cos baisan irin tarban da zatayi mishi bah…..

    Haka tadinga takowa ahankali, saikuma tafara sauri sauri daga baya taji she can’t wait to be cuddled in his arms , kawai saitasa gudu kafinta isa shikuma ya bude arms nashi, without a waste of time ta rungume shi shikuwa dagata yayi daidai face nashi haka yadinga juyawa daita itakuwa miye zatayi inba dariya bah, ajiyeta yayi akan mota while tayi crossing legs dinta a waist nashi

“Only God knows how much av  missed you” yafada mata in whisper, pecking nashi tayi sannan tace

“Same here”

“Oh really?” Yatambayeta

“Ofcourse” tabashi amsa, daganan kuma tasa head nata akan chest dinshi  cikin sanyin murya tace

“My Nafhi and Momma are gone, i will never see them again”

“It’s okay, may their souls rest in perfect and everlasting peace” yafada

“Ameen” tafada tareda dagowa, rolling din eyes nata tayi sannan tace

“So tell me are you married or still single?wani mumunar faduwar gaba yaji sannan yadaure yace

“why are you asking?” Gyara wuyar top nashi tayi then tace

“Just want to know how many kids you got” yanda tayi magana neh yabashi dariya aikuwa yahau darawa

“Kafara koh” tafada tana pouting din small mouth nata, lips dinta yadan ciza

“Ouch banson mugunta fah” tafada tana ware legs dinta daga waist dinshi domin sauka

“Am sorry ABAR SO karkiyi fushi dani please” yafada tareda kama kunnenshi cos yaga tadauka da serious

“It’s okay and let me down” tafada mai tana mai yin murmushi

“Kinzamo big girl fah”Amin yafada

” hmm, you know as times goes on cos kaima ba kaman da bah” tafada tareda kama hand nashi bayan yasaukar da ita , kuma saiyanxu suka lurada yadda aketa kallonsu

“Wai nikam sadaka ake rabawa neh kokuma shooting din film akeyi  naga kun tsaya mana aka tareda zuba mana na mujiya” tafada cike da tsiwa da gadara

“It’s okay babe mushiga ciki” yafada hade da matse hannunta dake cikin nashi, akasar zuciyar shi kuwa farinciki neh fal aciki cos baitaba kawowa zata mishi irin wannan tarban bah, suna shiga ya gaisar da Antyn itama da murmushi afuskarta ta amsa mai

“Wato Babynmu shine kikaje kika dade koh, bakisan dare natayi bah” Antyn tafada tana juyawa wajen Nadhira

“Oh Antymu i was so happy shiyasa” Nadhira tafada lokacin  tana rolling eyes nata wanda hakan yazame mata body

“Oya jeki” antyn tafada lokacinda take bata juice baaket din

“Antymu yanxu korata kikeyi koh?, kenan harkin gaji da ganina koh, babu damuwa” tafada hade da ficewa azuciye .

“Babynmu wlhy kitsaya bakorar ki nakeyi bah” antyn tafada tana mai bin bayanta , itakam ko sauraron antyn batayi bah  tatari keke napeep, shikuma Amin ganin ta tare napeep yasashi komawa cikin gidan dasauri domin dauko car key dinshi, haka yagama duba gurinda ya dan zauna  amma babu key babu alamunshi , zuwa lokacin kuma yasan sunyi nisa, sai asannan yatina ashe key din na kan car dinshi yamanta……(lol…..😆)

“Yanzu yazamuyi” Hasana ta tambaye antyn cikeda damuwa

“Karki damu daman haka take da saurin fushi ko da abin baikai ayi fushi bah.

“Toh ki gwada kiran numbern ta mana” inji Amin da fada

“Ai kona kira badagawa zatayi bah” Antyn tabashi amsa

“Toh kiban numbern nayi trying luck” yakara fada, haka antyn ta karanto mai numbern, kira yayi amma har yatsinke batayi receiving bah, sallama yayi musu   akan zai cigaba dakira , cike da damuwa yakoma gida ranar. Su antyn kuwa jigum suka zauna har Hasana takoma gida, tana isa kofar gidansu tasami Husain wajan

“Ya dai twinee?” Yatambayeta

“Wlhy wai Nadhira neh ta tafi cikin fushi” tabashi amsa

“Miye akamata haka?”yakara tambaya……nan dai ta labarta mai abinda yafaru

” kut.. Wannan wace irin zuciya ce daita , gaskiya za’asha fama”yafada

“Gaskiya kam cos ko yafiya batadashi” Hasana tafada

“Hmmm,  ya akayi kika sani madam Hasana?”zama tayi na musamman ta bashj labarinsu wanda tasani gabadaya , wani tausayinsu yaji shima

” shiyasa ai yanayinsu baiyi kamada na talakawa bah”haka dai suka dinga hira har aka tada sallah sannan Hasana tashige cikin gida.

    Abangaren Nadhira kuwa  tinani takeyi akan abinda yasata fushi kuma bayan tayi alkawarin bazata sake bah gabadaya saiyaji bata kyauta bah. Gaishe da baba maigadi tayi sannan ta ajiye basket din akofar side dinsu kafin tashiga side dinsu mumy tana shiga tasame su harda wani bakon fuskanda bata sani bah amma kamanninshi yanuna cewan shi dan gidan neh

“Sannu da gida” tagaishesu hadeda risinawa cikeda girmamawa

“Saiyanxu  baby”

“Eh”

“Yamutanen gida?, hope suna lfy” Abba yatambayeta

“Alhmdllh , wai inji Antynmu tana gaishe ku” ta bada amsa

“Muna amsawa” mumy tafada

“Toh saida safe ” tafada musu

“Bazakizo muyi dinner bah?” Mumy ta tambaya

“A’a wlhy cikina a koshe nake ” tafada murmushi kwance akan face dinta….

“Waini mumy miye kike gayyatar wannan kazamar kan dining dinmu, ko sokike Love dina yaganta yakasa cin food neh cos kinsan ba kowace cleaner yake kulawa bah balle kuma tazauna a inda yake for the matter of fact cleanern wannan kazami gurgun !!!” Afirgice suke kallonta , kaman wata walkiya ta iso gabanta

“One more bad word from you and i promise to keep you mute”Nadhira tafada cikeda bacin rai cos har jah idonta yayi

“Miye kike nufinda zaki keeping dinna mute, yar yarinya ma dake yar matsiyata , doluwa mah irinki, tukunna mah wai kare wannan gurgun zakiyi don rashin hankali , wanda ko gata baida akanshi zaki nema gayamin magana tukunna mah waye ubanki a fadin Nigerian nan miye kika taka arayuwa nasan familyn ki dake suka dogara soboda ke ne mai nema musu na daily bread kuma a haka kike neman wasting opportunityn ki”

“Kursum” Abba yakirata cikin kausashiyar murya

“Karka kirani mijin mumy kayi shiru cos bada kai nake yi bah, ka adana duk abinda xlzai fito daga wannan mushen bakin…” Ai bata karasa bah taji saukar mari a kumatunta……….tirkashAi bata karasa maganan bah taji mari a kumatunta+

“Ke wace irin mara hankali ceh, kinfini sanin abinda wannan bawan Allahn yamiki arayuwa amma tsantsan rashin hankali irin naki kike zaginsa kuma fah dukda hakan yana suriki awajenki, wai tsaya mah tukunna  harke dinnan kin isa ki zageni , kinsan wace ni kuwa, kinsan waye mah ubana kuwa, babu shakka kinsanshi bama ke kadai bah dukkanku kunsanshi , muba matsiyata bane cos daga kaina har 7th generation dinmu masu zuwa bazasu taba sanin miye talauci bah, kuma mijinki dakike ikrarin baisom kaza da kaza toh i bet you ni zan aureshi kuma kindai ganni babu namijin daya isa yayin resisting dina cos ni ABAR SO ceh!!!, babu magani babu tsafi zan siye zuciyar mijinki dukda nima inada wanda nake so amma haka zan hakura na aure mijinki, zan nuna mai tsantsan soyayyar da babu algus acikinta , sannan abinda zan gargadi ki guda daya neh kawai shine ki boye mijinki cos haduwata dashi will be the beginning of your downfall, lastly wanda kike kira da kazami gurgu shin kinada masaniya akan abinda ya mayardashi hakane?, ko kuma kina da masaniyar akan matsayinda yakedashi kafin yadawo wannan  condition din?, ko kinada masaniya akan asalinshi, kokuma abinda yakeda kafin yadawo haka?  ko kuma kina nufin Allah baya jarabtan bawanshi?, bakya tunanin shidin mah yanada gata kaman yadda kowa yakeda?”numfasa tayi sannan tajuya wajen wannan saurayin

“Kaikuma  kawani tsaya sokoko ka wangale baki hangam kaman wani maloho , shasha kawai agaban idonka wata kanwar bayanka take zagin babanka wanda inada yakinin cewan bazaka wuce 28 bah itakuma nasan babu tantama 25 amma shine bazaka dauko tsumagiya ka chachauda mata bah, wlhy you are a disgrace to manhood”tana gama fadin hakan ta fice daga palourn hartana bangaje a bakin kofa shigowa.

     Shikuwa dawowarshi kenan daga gidansu Nadhira , mamaki neh yakamashi jin yadda aka bangaje shi amma ko arzikin sannu baisamu bah, girgiza kai yayi hade da kutsawa ciki , abinda ya tarar neh yasashi jan birki yana dada bin gidan da kallo cos tunaninshi shine gidan wasu yashiga  soboda ganin da yayi an tsatsaya  while Kursum na durkushe tana kuka ga idon yakumbura , shahada yayi sannan ya matsa kusa dasu

” lafiya naganku haka?, miye faru?”ya jera musu questions trying to figure out what the problem is. Mumyne tafara haurawa sama, cike da rashin nutsuwa ta mike tabi mumyn tana fadin

“Wlhy bazan yadda bah , i swear to make the hell out of that small girl , tinda nake ba’a taba cimin mutunci irin na yau bah , look at my face i can feel how it got swollen” tafada daidai lokacinda tarike hannun mumy dayan hannun kuma akan cheek dinta. Mumy kam babu baki  magana cos bazata taji dadin marin da aka mawa daughtern ta bah kuma bazata ceh ta ji dadin zaginda Kursum tamawa mijinta bah amma kuma yazatayi, batareda tace komai bah ta zame hannu Kursum sannan takarasa hayewa, cikin kuka Kursum tamara mata baya

“My son inkagama kasameni a room dina” Abba yafada tareda barin palourn

“Kai miye faru?” Amin yatambaye kaninshi

“Infada maka yau ankoyawa Kursum hankali ” nan dai yakwashe komai yafada mishi, shikuwa abangaren shi haka kawai yaji yarinya ta burgeshi kuma zaiso ganinta

“Barinaje wajen Abba ” yafada hade da barin wajen. Da sallama yashiga cikin bedroom din Abbanshi , amsawa yayi hade da nuna mai gefenshi alaman yazauna batareda ya musa bah yaneme mazauni agefen nashi

“Ka kalle ikon Allah koh abinda baby tayi naji dadinshi sosai cos taburge ni bakadan bah she’s indeed a very good girl and i like her confidence and am very surw if you marry her you will definately be happy foe for life, Dan Allah ka aureta” tinda Abbanshi yafara magana yake jin wani iri gameda yarinyan, wani abu na bashi shawarar da ya aureta kodan takoyawa Kursum hankali kafin ya aure ABAR SOnshi cos baison takara shan wani wahalan

“Toh Abba , amma inada wani urgent emergency wanda gobe karfe 10 nasafe zai iso, insha Allah idan nadawo zanje mugana da ita yarinyar” Amin yafada

“Toh dan Albarka,yadda kake shirin faranta min rai haka Allah zai faranta maka naka ” Abba yafada cikeda jindadi

“Ameen Abbana” yafada yana murmushi sakamakon tinawa dayayi da moment dinshi da ABARN SOnshi dazu

“Jeka” inji Abba

“Toh Abbana” yafada tareda ficewa zuwa part dinshi

    Abangaren Nadhira tana shiga tanufi wajen Dadynsu lokacin kuma idonshi biyu da alama mah yunwa yakeji batareda bata lokaci bah ta debi juice din a cup sannan tafara bashi shikuwa karba yakeyi sosai kuma alamu sun nuna yana jin dadinshi sosai. Tana gamawa takimtsa shi sannan tashiga watsa ruwa tareda dauro alwala, tana idar da sallah da sallah tasa kayan baccinta kafin tafara tinani  abinda yawakana tsakaninta da Kursum

“Zakisan dani kikeyi” tafada tareda da lumshe ido. Sallaman datajine yasata gyara hulan net din kanta sannan ta amsa shikuma yashigo wani irin bugawa kirjin tayi cos batayi zaton zata ganshi bah

“Who are you?” Shine tambayar daya mata, abazata tambayar tazo mata

“Na rokeki da sunan Allah da  karkimin karya kuma akwai abubuwan da nayi noticing gameda ke shiyasa nake son sanin more about you” Abba yafada mata

“Bazaniya baka amsa dakaina bah amma ina iya baka address din wanda zata iya baka kyakyawan labarina ” tafada mai cikin sanyin murya

“Okay if that’s fine with you” Abba yafada

“Tnx for understanding” tafada sannan tadauko paper tarubuta mai address dinsu then tamika mai

“Gud night baby” yafada da murmushi a face dinshi

“Good night Abba” itama tafada tana miyar mai da martanin murmushin.

       Bangaren Kursum kuwa tana hawa upstairs direct room nata tawuce , travelling bag dinta tadauko tadinga zuba kayayyakin ta aciki

“Wlhy yarinyan nan tadebo ruwan dafa kanta , harni zata mara , harni takecewa zata auramin miji if am not mistaken  kwacemin miji fah take nufi, this can’t be Amin must leave this house first thing tomorrow morning , i won’t bear to loose my love to another woman wait mah is she a woman?no she’s a girl” haka tadinga magana itakadai kaman wanda maganin ta yakare(loh….hhhh).

      Tana gama parking din kayanta tafice zuwa part din Amin, ko kwankwasa kofa bata yi bah takutsa ciki , hangoshi tayi asaman bed yana danna laptop yana ganinta amma yayi biris kaman babu abinda ya gani kuma sarai tasan yaganta zama tayi awajen dressing mirror  tana kallon swollen face nata wanda haryanxu shatin hannun yarinyar bai bace bah, tsakin dataja neh yasashi kallonta

“Kai yarinya nan badai zafin hannu bah, mtsww shegiyar yarinya kawai dangin mayu wlhy sai tayi dana sanin marina, kazama mah daita,  Love you need to see that small insect wlhy yarinyan bata da sense wai kai zata aura wai saita sace zuciyar ka hhh, stupid slot kawai cos daga ganinta mah zakasan da yi PHD a karuwaci tana magana tana rolling din ido” kallonta yakeyi ko kiftawa baiyi cos wlhy maganan ta mah zainuna yadda takejin haushin yarinyan,   shafa kanshi yayi sannan yace………Shafa kanshi yayi saiyace

“Hada min kayana gobe xan tafi “wani irin dadi ne yaziyarce ta amma bata wani nuna bah kawai saitace+

“Inace bada kurma nake magana bah tinda naga magana nayi amma amsa bazaka bani bah tsantsan rashin mutunci irin naka”

“Toh miye kikeson nace bayan kinsan maganarki bashida amsa”yafada mata

“Kam bala’i lallai kacika tantirin mara mutunci,kana magana kaman wani dan akuya ,harni zanmaka  magana kace bashida amsa ,Wato irin radio mai jini dinnan”tana magana tana huci ,sarai yagane rigima takeso amma shikam da hankalin shi  bazaiyi fada da ita bah acikin gidan iyayenshi mAh for that matter,tashi yayi bayan yayi logging off din laptop dinshi,toilet yashiga ya watsa ruwa itakuma tagama cika yayi Pam kiris yarage tafashe,fitowa yayi dagashi Sai dan towel cos jiyake idan bai kusanceta  bah akwai matsala gashi Kuma baikuma San randa zasu sake haduwa bah,touching nata yayi tabaya aikuma afusace tajuyo tafara magana a zazzafe

“Don’t you dare touch me,daman zuwa nayi nafada maka cewan I will be leaving this place tomorrow,kuma gaskiya ban bukatan kazo gidan nan cos I don’t want you to meet that witch”

“Kina nufin karnazo gaida iyayena har saikin dawo?is that what you want?”yatambaye tah cos so take ya lallabata ta amince mai su raya Sunnah,wato soyake yarage zafi

“Yes that’s what I want”tafada tareda hada rai

“OK consider it done”yafada yana kokarin hada bakinsu

“Miye haka?”tafada tana kokarin tureshi daga jikinta

“Nothing,but please dear one round for farewell cos bansan yaushe zamu sake haduwa bah”yasake fada yana shinshina wuyar ta

“No gaskiya am not in mood,just let me be”tafada tana tashi daga stool din da tazauna tareda barin room din,fincikota yayi sannan ya wullata kan bed cikeda bukatuwa yake romancing dinta itakuwa Sai tureshi take yi kasancewan karfinsu badaya bane yasashi cin galaba akanta …… Yafi 3hours akanta kafin yasauka daga kanta,as usual tariga shi tashi daga kan bed din,gashi fuskanta yasake kumbura SAKAMAKOn kukan da tasake sha ga eyes dinnan sun sake kankancewa,toilet yashiga tana cika tana batsewa,har tafito bata daina bah  harda kunkuni take yi yanxu

“Nifah kina cika min kunne inzakiyi magana kiyi”yafada hade da gyara kwanciyan shi

“Kadai San ba tsoronka nakeji bah”kawai saitafashe da kuka sannan tacigaba

“Allah yaisa min mugu kawai,rapist mara tsausayi ,son of a bitch”aguje tabar dakin soboda taga kamota yake Shirin yih,kuma sarai tasan yana samun nasarar kamota babu abinda zai hanashi  yin second round bah Kuma tasan na mugunta zaimata tinda tasan halin shi

“Dole ma nakara aure,kuma wannan yarinyar Zan aura ta koyamiki hankali” yafada cikeda bacin rai alamun zagin yashigeshi……

Washe gari….

“Assalamualaikum”Abdulkadir daidai yabude kofar palourn side dinsu Nadhira,amsawa tayi daga ciki,batareda bata lokaci bah ya kutsa ciki. Gaishe shi tayi nature da takalleshi bah yafara

“Ni sunana A…”katseshi tayi batareda tabari yakarsa fadin abinda yakeson yace bah

“Basai kafada bah cos nariga da nasani”tafada,murmushi yayi cos  yalura yarinyar babu  hakuri alamarinta,kafin yace

“Zan iya sanin sunanki?”

“Sunana Nadhira amma anacemin baby”tabashi amsa,zai sake yin magana kenan wuyar Nadhira yayi kara alamun Kira neh yashigo ,sanda takarewa numbern kallo kafinta dauka,ajiyar zuciyan da aka sauke daga dayan bangaren yasata lumshe Anime eyes nata dukda bata dago waye bah.

“ABAR SOO!!’ yafada cikin zakin muryanshi,bude eyes nata tayi

“Kayi hakuri jiya natafi cikin fushi dukda abinda tafada baikai nayi fushi bh,kuma nasan soboda ni kaje amma ko sallaman kirki bamuyi bah,pardon my manners please”tafada cikin voice dinda bata San  tafada shibah

“Babu damuwa,inafatan kinkoma gida lafiya?”yatambaye ta

“Lafiya lau”tabashi amsa

“Yau Zan bar Bauchi fah”yafada mata

“Why ko kagaji dagani nah neh?”tafada cikin sanyin murya

“A’a wlhy daman inada urgent emergency ne shiyasa” yabata amsa

“Ayyerh Allah yabada sa’a yakuma kaika lafiya yadawo dakai lafiya”tafada mai

“Ameen”cos sosai yaji dadin adduan ta

“In kaje yaushe zaka dawo?”ta tambayeshi

“Gaskiya ayanzu Kam bansani bah”yabata amsa

“Amma inace zamu dinga waya Koh?takara tambayanshi

“Erh mana kullum zamuna waya dake?

“Toh nagode”tafada

“Nine da godiya” duk yanda take waya yake kallo Kuma yaso yadago muryan Wanda take waya dashi amma saiya basar

“Wato amanar mu zakici koh cos since zaki auri yayana”yafada looking so serious

“No da yayanka nake waya”tafada tana kanne mishi ido”dariya yayi sosai cos Sai yanxu yatabbatar da muryan Wanda yaji,azuciyarshi kuwa cewa yake

“Kaji shegiyar yarinya Ashe tasan miye tataka shiyasa take wani behaving kaman wata boss” afili kuwa cewa yayi

“Aina Kika sanshi dama?”ytambayeta looking directly into her eyes hoping to get an  answer cos their conservation shows that sun Dade da sanin juna.

“I think thats doesn’t concern you ,so stop poking your nose”tafada tana murguda mai Baki

“Okay can we befriend each other?”yatambaye ta

“What!!!,wlhy you are not serious I think bakayi realising cewan nizan zamo second wife din yayanka nan gaba bah”tafada mai with a naughty smile on her face

“Am so matar yaya”Shima yafada cos yalura yarinyar akwai son girma,dariya sukasa gabadayan su

“Katafi cos matar yayanka zata shiga wanka”tafada lokacin da take mikewa

“Toh matar yaya inkingama please ki zoh muyi breakfast tare  a palourn mumy”yafada mata

“Toh” ta amsa sannan yafita,yana fita waje sukayi kicibus da yayanshi a hanya

“Kaikuma daga ina?”yatambaye shi

“Daga wajen matarda zaka aura”yafada cikin Farha harda washe Baki

“What,bangane bah”yafada

“Gaba,karka Raina min hankali mana agaba kugama soyewa yanxu amma shine kakeson ka Raina min hankali

“Bazan guy”yafada hade da Jan tsaki

“Allah yabada sa’a yakuma kaika lafiya yadawo dakai lafiya,tunda mu bamukai afada mana za’ayi tafiya bah , taya mAh za’ayi fada mana tinda mu ba ABIN SO bane”yafada yana dariya keta hade da barin wajen,shikuwa mamaki neh yakamashi jin yanda yake magana kaman shine ABAR SO din,kafadarshi ya dage alamun ohon shi  sannan yashige car dinshi daman already yayi sallama da mumy.

     “Daga ina kake tindazu ,ko breakfast fah bakayi bah”mumy ta tambayeshi lokacin da yashiga palourn

“Daga wajen matar yaya nake”afirgice Kursum dake danna waya takalleshi jin abinda yafada

“Bari na hada mana abincin kafinta iso”yakara fada jin mumy batayi magana bah

“Kai!!!,waye matar yayan naka,okay Ashe akwai matar Abdulrasheed  Kuma itama matar yayanka neh amma wait,su dasuke Beijing miye zaikawo su yanxu kodai mutuwa akayi ban sani  bah”tafada tana mai da hannu a haba,shikam kaman bada shi take yi bah,itakuwa jin yashareta yasata mikewa afusace ta juyoshi

“Wai bada Kai nake magana bane?”tafada cikin huci

“Aww.. daman Dani kike magana  nadau mijinki neh yashigo cos ni ubana bai rada min Kai bah ranar suna,so shiyasa banjuyo bah”yafada matar cikin sigar rainin hankali

“Kan bala’i,anya ba bacci kakeyi atsaye bah,kodai bakada lafiya neh,kai tabbas dasauran maganin ka,mumy kisako khimar dinki mukaishi psychiatric hospital bah cos am very sure zasu gano wani irin ciwon kwakwalwa ke damunshi soboda inbadan ciwo bah har wannan zai yaba min magana”tafada tana yatsine fuska,lokacin kuwa ran mumy yagama baci jin yanda take Kiran danta mahaukaci ,Shima awajenshi mamaki neh ya cika shi har zaiyi magana  yajiyo sallamarta,wani murmushi neh ya subuce mai a ranshi kuwa cewa yake ga Wanda tafiki ta iso……Ga Wanda tafiki nan ta iso,sanye take cikin wata doguwar rigan kanti amma da kadan yawuce gwiwa dakuma hula colourn kayan,cos yawancin kayayyakin ta basu cika tsayi bah,gaishe da mumy tayi hade da durkusawa har kasa as usual while mumy ta amsa da fara’a cos yarinyar na burgeta+

“Kanin mu yanaga tarike kaman kayo mata sata”tafada mai cikeda son gano abinda ke dariya

“Gwanda dakika Zo Matar yaya cos Allah yagani bazan iya dukar Matar yayana bah,kuma gaskiya bazan iya zaginta bah”yafada hade da shafa Kai

“Gaskiya kayo tunani mai kyau ,and ke Anty Kursum wannan dakika rike haka kinsan kanin mijinki neh Kuma yakamata kidinga girmamashi “tafada

“Ke fah nalura kinada shishigi,tukunna mah yaushe nadawo Antynki?yaushe Abdulkadir yadawo kanin mijinki?yaushe Amin yadawo mijinki?,toh wlhy ki kiyaye ni,karkiga jiya kin mareni banrama bah wlhy bashi Kika dauka Kuma ni ba’acin bashina batareda an biya bah”tafada tana zazzare eyes

“Wai ni bashin miye naci miki neh?kodai marinki danayi miki jiya?hala kinmanta ke Kika fara mareni nah rannan?toh bari in fada miki an eye for an eye,blood for blood and life for life,ma’ana shi kuwa shine  ni Nadhira bana yafiya duk abinda akamin bana mantawa  cos there’s a blood of vengeance running in my veins,ba’a shiga sabga ta akwana lafiya”tafada looking so serious hade da Jan kujerar dining,while itakuwa Kursum tafara tsorata da lamarin Nadhira cos taga yarinyar hayakin kanta yafi Wanda yake nata kan,cikin sanyin jiki tahaura sama. Mumy mah taji dadin yadda Nadhira ke magana Kuma alamun yarinyar yanuna cewan there’s something burning in her ,itama haurawa tayi Sai yasauran daga Nadhira Sai Abdul  Wanda ahalin yanxu sun fara cin abinci.

    Can ba da dadewa bah saiga Kursum tasauko da traveling bag a hannunta,tana hango su taja tsaki

“Allah yaraka taki gona”Nadhira tafada hade da siping din tea,dariya Abdul yayi tareda fadin

“Wlhy matar yaya bakida  dama”itama dariyar tayi while Kursum takara sauri  acikin tafiya ta

“Mutum dai yafadi nikuma nasha dariya”tafada yadda Kursum din zataji……..

       “Matar yaya!!”Abdul yakirata cikin serious tune bayan sun kammala cin abinci,dagowa tayi  tareda kura mishi ido

“Hmm… Daman so nake kinema min budurwa,kinga Sai tsufa nakeyi,inkina da kawa saiki hada mu in yaso Sai asa ranar aurena da Dana yayana rana daya “yafada tareda Sosa Kai

“Amma fah ka kawo point ashe kwakwalwar ka naja”tafada cikin sigar tsokana

“Waye zaki bani?”yatambaye ta

“Zan baka tsalelliyar budurwa wacce itama kwakwalwar ta yana jah,amma fah sorry to say tafika Jah,kuma sunan ta Hasana idan kun daidai ta toh Falillahilhmd,amma fah saika yi dagaske cos Zuma ce,ita Zuma Kuma Saida  Wuta” tafada mai

“Kai amma nagode sosai,amma inbazaki damu bah ina son in miki tambaya”yafada mata

“Am all hears”tafada

“Wani school kikayi attending?”yatambaye ta

“Nayi NTIC na Abuja”ta bashi amsa,sanda yakaremata kallo kafin yakara fadin

“Amma scholarship board neh suka dauki nauyinki koh?”…. Yafada while itakuma tayi dariya

“Dadynmu neh ya samu”tabashi amsa

“Yasaku Kuma?keda waye?ya jera mata tambaya

“Eh mana ai bani kadai bane nida twin sis dinna neh”

“Wow kardai itace Hasana? Amma Kuma intake?”yatambaye ta cikeda zumudi

“Ba ita bace wannan din kawata ce,ita sis dinna tarasu last year”tafada looking so sad

“Sai gobe”tayi adding cos bazata so yaga tears dinta bah cos she believes that babbar rashin hankali shine kabari nakusa dakai yasan wickness dinka

“But bamu gama bah”yafada mata cos bayason discussion dinsu yayi ending this way,juyowan datayi neh yasashi yin Shirin daga maganan dayake son yakara fadi ,ga eyes nata yayi mugun ja,kuma daman haka take in tahana kanta kuka lokacin da take da bukatan yin hakan,jah idon sukeyi daganan kuma tafara Head migraine dinta.

     Barin wajen tayi hade da komawa side dinsu,tana shiga kuwa ciwon Kai yamata sallama ,fadawa tayi toilet don watsa ruwa ,tana gama wa tafito sannan tasa short nickern ta na mata da vest ,ga gashin kanta ajike cos tasawa kan ruwa ko zataji  saukin ciwon amma ina!!!!.

Dakyar takarasa kan bed ga gashin yamannu mata,jitayi she can’t hold it anymore daman Kuma in tana ciwon kan kama mata akeyi Sai amata Addua,dakyar tajanyo wayanta sannan tabugawa Hasana Kira ,bugu biyu yayi aka sauke

“Sai yanxu aka gama fushi damu?”Hasana tafada cos tinda tadawo bata kirasu bah amma tamawa Antyn text amma Kuma idan Antyn takira bata dauka

“Kina gida neh?”ta tambayeta cikin dauriya don bayason Hasana tasani

“Eh… Amma yanaji voice dinki haka ko dai Baki jin dadi neh”tafada cikeda damuwa

      

“Not at all,lafiyata lau kawai dai ina son kizo neh”tafada wa Hasanan

“InshaAllah zaki hannu In the next 20 minutes”

“Pls kiyi sauri”

“OK”sannan takatse Kiran while ita Nadhira tagyara kwanciyarta

“Allah kabani lafiya”tafada hawaye na gangaro mata(it’s said that in mutum baida lfy,yayi Addua cos Adduan majinyaci nasaurin karbuwa,bawai mutum yace am sick,need your prayers bah)

    Sallama Hasana tamawa Umminta tafito har zata shiga tafada wa antyn,kawai saita bari sanadiyar ganin wani Lexus Jeep Parke akofar gidan cos ita atunaninta big dadynsu neh.

Adaidaita ta tsara sannan suka wuce GRA,tana sauka ta gaishe da Baba maigadi  sannan tamai bayanin wajen Wanda tazo gani batareda bata lokaci bah yafada mata inda zatashiga…….

Fitowanshi kenan dinshi kenan zaije wajen car park cos yake yazaga gari ,itakuwa ta taho tana cire phone nata daga side bag nata domin shaidawa Nadhira ta iso,gware taji tayi da mutum har sanda wayarta yafadi kadai

“Buuu….wlhy saika biyani phone dina ,taab saikace baka gani,kana tafiya kaman Wanda yasha abu,karma kafara bani hakuri cos saika siyamin wani, sabon phone neh fah ko sati banyi da fara amfani dashi bah,kaii banma bukatan wani, nawa nakeso”tafada cikeda masifa(daman Kuma hasynah akwai masifa🤣🤣..lol) galala yayi yana kallonta cos babu karya tamai Dari bisa Dari amma da itace

“Gaskiya kinma raina nih kidubi tsabaragen eyes dina kice nina bugeki , karki manta fah kece bakya kallon gabanki”yafada mata while eyes nata nayawo ajikinta

“Kaikuma dakake kallon gabanka miyesa baka kauce bah?nikam duk wannan maganan ba problem dina bane problem dina shine phone dinda kafada”tafada tana mainuna phone dinda ke hannunshi

“Alhmdllh tinda fashewan kadan ne,saikije kiyi manage kafin natambaye matar yayana duk hukuncinda tayanke shi za’ayi”yafada tareda Mika mata phone dinta

“No gaskiya ban yadda bah,daman Zan Kira besty na ne yanxu Kuma gaskiya bazan iya amfani da wannan bah”tafada haryanzu bata karba bah

“Toh ganawa ki kirata dashi “yafada yana mai mika mata nashi wayan

“What kana nufin da wannan abin xanyi waya”tafada tana mai nuna Samsung Galaxy S6 din hannunshi sannan tacigaba

“Inama kace muje wajen matar yayan naka tayanke whatsoever hukuncinda xatayanke tinda nalura maybe ita judge ce “yafada tana mai murguda mai Baki

“Muje”yafada tareda yin gaba cos idan yacigaba da tsayuwa da ita baisan miye zai faru bah. Suna Isa bakin kofa yadan bude sannan yace tayi sallama….

“mushiga kawai”yafada mata suna shiga suka hangota ta akan bed bed

“Matar yaya yadai? yafada while ita Hasana tayi wajen bed din cos daga ganin yana yin ta zaka San something is wrong

“Babynmu!!!”tafada dakarfi SAKAMAKOn……..

Babynmu”tafada dakarfi SAKAMAKOn ganin Nadhira akan gado,itakuwa Nadhira jin muryan Hasana yasata dago red wicked eyes nata don tabbatar da zaginta,dagudu takarasa bed din+
“Miye sameki?barina Kira Antynmu”tafada hade da kokarin lalubo wayarta acikin jaka kuma Sai alokacin tatinda yana hannun wanda suka shigo tare
“Ka ban wayata,kawani tsaya kaman wani statue”tafada hade da murguda mai Baki,takowa yayi ahankali sannan yamika mata
“Matar yaya miye ke damunki?”maganan dayayi neh ya dakatar daita daga call dinda take Shirin making
“ABAR SO ce Matar yayanka?”ta tambayeshi cikeda rainin sense
“Eh mana”yafada
“Karki Kira Antynmu if not hankalin ta zai tashi kuma saitace zatazo,kawai kikama min cos haka sukemin agida”takatse musu surutun dasuka fara,nan kuwa tafara mata karatu daganan zufa yafara fito mata agoshi  kafin bacci yakwashe tah
“Alhmdllh”shine abinda Hasana tafurta sanda taga tayi bacci,tana juyowa taga su Abdul ke kallo ai kuwa tagalla mai Harare
“In idon bai fado bah bansan kinayi bah”yafada mata
“Wai tsaya tukunna yaushe Baby tazamo Matar yayanka?ta tambayeshi
“Ai bafada kukeyi bah inta yashiga ki tambayeta dakanki”yafada mata
“Amma ita wace yarece?”yatambaye Hasana dake faman zumbura baki
“Ai naga bafada kukeyi bah inta tashi natambaye ta dakanka”tafada tana murmushi irin nima narama
“Mara kunya kawai,da auren wuri nayi nasan Dana ajiye irinki,danayi ya’ dake”yafada mata
“Ah kamanta ba jika bah”tamai gatse
“Aww kinma tinamin tattaba kunne neh mah”yafada cikin dariya,juyawa yayi daniyar fita
“Ina zakaje kuma?ta tambayeshi
“Zanje inda Kika aikeni”yafada mata hade da ficewa,sosai taji haushin yanda ya amsa mata
“Zaka dawo kasameni”tayi kwafa hade da murguda baki
30 minutes later
Farkawa tayi tajita wasai,batareda bata lokaci bah tashiga wanka sannan tafito tasa wata necked fitted armless short ready-made gown  wanda yafito da ainihin figure 8 dinta ga gashin ta tayi cute ponytail dashi,khimar dinta har kasa wanda bazaka ga kafanta bah sannan ta tada sallah,duk abinda takeyi akan idon Hasana cos tindazu take jiran tashinta. Tan idarwa tacire khimar din nan kuwa gashin ta wanda yaji gyara ya bayyana,chan ta dauko food dinshi tana hadawa
“Chori se,chori se
Chup chupke Maine
Chori se,chori se
Chup chupke
Tinka,tinka chun ke sapna ek banaya*2
Sapna re,sapne re,sapne mere
Sach oh jaana re oh jaana re,oh jaana re
*********
Aaja diary me chupa Doon
Aaja tujhko choti mein baadoon
Ladki tujhe na Kisi si lag jaaye
Sapne re,sapne re ,sapne mere……”haka tadinga bin wakan cikeda kwarewa cikin voice nata mai dan Karen dadi
“Matar yaya”Abdul takira ta cos tindazu yake bakin kofa yanajin wakan da take rerawa
“Ya akayi neh?”ta tambayeshi tana mai daga mai gira
“Babynmu inada tambaya”Hasana tafada
“Ke babu wani tambayan dazakiyi ai naga tindazu kuke tare amma bakiyi tambayan bah sanda Kika ganni”yafada yana mai murguda mata baki irin yanda takeyi,dariya sosai yabasu inda Nadhira tadara while Hasana ta maze
“Wai ni inaruwanka Dani neh wai?naga badakai nake magana bah,kuma ni yanxu naga daman mata tambayata”itama tafada tareda rama murguda bakin da yamata
“Ke inna kamaki zakiyi bayani..”
“Ya Isa mana,kaga Kaine babba dan haka saikaci girma Inta idar saikaima kayi naka,koh ya kagani?ta katseshi  da fada
“Gaskiya Matar yayan kin kawo point,ke!yi tambayanki tinda kece karama kuma kiyi sauri cos nasan shiririta zakiyi”yafada
“Oho dai”tafada tana mai gwalo
“Ke kimun sauri”yakara fada
“A’a kamanta gudu zanyi”tafada tana mai hararan shi,shima ramawa yayi while suka bar Nadhira dayin dariya
“Yauwa Babynmu,ranar inban manta bah naji Antynmu tayi India kuma gaki babu abinda yarabaki da India kuma gashi Salim bai kamada su ,ya akayi haka?ta tambayeta
“Lah baki San  Momma na Yar India ce bah,kuma ai Anty ne tahaife Salim”ta bata amsa
“yanxu kinaji sosai?”takara tambaya
“Sosai mah kuwa cos lokacin da Mommanmu tareda rai India mukeyi daita bawai don batajin hausan bah”tabata amsa
“Amma yanaga Antyn tanaji kuma ita ba baindiya bah?”Takara tambaya
“Tanajin ana mana neh shiyasa,tayama za’ayi bazataji bah soboda tin tasaowarmu nake ganin ta agidan nan”tabata amsa
“Gidan nan kuma?”Abdul yatambaye ta tareda kura mata ido
“Lah…I mean gidanmu”tafada cikin waskewa
“Ok,amma gaskiya yayana yayi dace wlhy,itakuma Kursum tashiga uku”yafada cikin jin dadi
“Oh that’s reminds me,dazu naga tafita da travelling bag ina zataje” ta tambayeshi
“Wai zataje Turkey,kinsan tace model takeson zama”yabata amsa
“Oh I see….kuma yayanka yabarta?ta tambayeshi
“Ta hada shida mumyne shiyasa”yabata amsa
“Ok”
“Gawannan”yafada hade da mika mata ledar hannunshi
“Saikuma akace yunwa mukeyi”Hasana tafada tana yatsine fuska
“Saikuma akace wake nasiyowa”yafada cikin yana yin tune dinta,kunya sosai taji yakamata
“Matar yaya,nikam natafi ko Allah zaisa nayi GAMDATAKAR  da MAI SONA”yafada yana mai kanne ma Hasana ido,wata doguwar tsuka taja
“Yadai kodai kina kishi neh?”yafada yana shafa keyarshi
“Kishin miye zanyi Allah yakiyaye,kuma ni ta wayana takeyi”tafada cikin cracking voice
“Ashe hakane”nan suka kwashe kodai yafada mata
“Toh matar yaya kin yadda in Siya mata Dani?”yatambaye Nadhira dake kallonsu tana murmushi
“Kasiya mata wani tunda kaga yau satinshi yacika daya Kuma kasan kafin karfin hakane”tafada mai
“Yauwa hakan kuwa zanyi,kekuma ki godewa Allah dayasa tace insiya miki wani in ba haka bah babu abinda Zan Siya”yafada mata,murguda mai Baki kawai tayi cos batason yace yasafa dan Husain zaimata dariya neh Kuma ita batason ana mocking dinta,sannan yafice.
   “Yah ina son kije gidan Big Dady as a spy just for one week,saikimin monitoring dinsu gabadaya Yan gida hatta masu aikin gidan,kuma fah karki yi mistake”tafada wa Hasana
“Amma yaza’ayi nashiga?”ta tambayeta
“Duk randa zakije gidan ina son kije da safe cos lokacin yake barin gida,saiki cewa maigadi kinzo wajen Mami,kinace mai Mami zai barki kishiga daganan kuma zaki wuce wajen ta kice mata kinzo neman taimakonta ,kihada mata karya ki dagaskiyar harsai ta yadda kinfara mata aikin daganan kifara abinda kikaje yi,after one week kije ganin gida ko 30 minutes karki yi agida kikoma kice mata ummanki batada lafiya kuma zakuwuce daita kauye amata magani ko Allah zaisa adace  cos jikin yayi tsananani,i n Allah yakaddara dawowarki InshaAllah zaki dawo,shikenan fah kuma zata biyaki kudin one week dinda kikayi kuma nasan bazata taba zarginki bah” tabata amsa
“Wow a well planned work,keya kamata ana Kira da master planner,kuma InshaAllah jini zanfara aikin”tafada wa Nadhira
“Nagode sosai kuma kice wa Husain ina nemanshi cos akwai abinda nakeson yamin”tafada wa Hasana
“Ok”Hasana tabada amsa,wayanta dayayi karane ne yadakatar dasu,tana ganin sunan tafurta Alhmdllh asarari sannan tasauko,ga mamakina naga tana India tareda chanza murya zuwa na tausayi tana gama wa takashe sannan tajuya ga Hasana wanda tazuba mata sexy big eyes dinta
“Ya neh?”ta tambaye Hasana tareda daga mata gira
“Babu”taahade da yin murmushi,ko mini 3 ba’akara bah taji message tana dubawa taga Alert ne Ajiyar zuciyan tasauke tareda fadin
“Plan 1 executed”
“amma bansan plan 1 bah”Hasana tafada
“Eh kudi nasa akaturo min”
“Miye zakiyi dashi?”Hasana ta tambaya
“Zakiji amma bayanxu bah”ta bata amsa
“Okay”Hasana tafada
“Thanks for understanding”murmushi kawai tayi can saiga Abdul yashigo
“Ke ga wayarki”yafada yana mai bata wani sabo akwali
“Toh,nagode ba dan halinka bah “tafada tana murguda mai baki
“Wlhy albarkacin Matar yaya kikeci,if not….tam”yafada yana snapping fingers dinshi
“Daka karasa ai,nikam Babynmu zantafi”tafada
“Ok pls karki manta babu ruwanki dazuwa…..”Ok please babu ruwanki dazuwa da phone”Nadhira tafada
“Confirm”Hasana tabada amsa
“Miye kuke kullawa neh wai?”Abdul yatambaya
“Kai ina ruwanka,amebo kawai”Hasana tabashi amsa tareda murguda mai baki….
“Kanin mijina!!!” Nadhira takira shi…..
“Ke wai ni fah bangane bah haka kawai saiku dinga Kiran kanku da names”Hasana tayi interrupting
“Calm down my Hasy,i will gist you after you complete your mission”tafada hade da kashe mata ido
“There’s something fishy between you guys” yafada yana girgiza Kai
“And it’s none of your business”Hasana tafada
“Silly girl..”yafada
“It’s okay guys,kanin mijina kadan sauke min ita agida mana”Nadhira tafada tana mai kashe mai ido
“Taab nikam zantafi dakaina,basaiya kaini bah”tafada tana tura baki
“No Hasana kije yakaiki, please do it for me”tafada
“Okay,for you besty”tafada
“Thanks dear,kaikuma nasan bazaka ki kaifa bah kodan yayanka”tafada
“Ke nifa kin ishe ni, tukunna mah waye yayanshi?”Hasana yatambaya tana mai zaro big  eyes nata
“Soboda shi Zan aura”ta bata amsa atakaice hade da kanne mata ido,dariya kurun Hasana tayi hade da daukan side bag dinta
“Ke kisameni amota,kuma kiyi sauri”yafada cikeda neman tsokana
” Baza’ayin bah”tafada tana murguda baki,kwafa yayi tareda ficewa itakuwa Nadhira dariya tadinga musu
“Dariya mah zaki min koh? shikenan natafi”tafada tareda ficewa wai tayi fushi,itakuma ganin tafice cikin jin haushi,yasata bin bayanta
“Haba besty kiyi hakuri mana, am so sorry”tafada tana mai kama kunne….
“It’s okay dear,saikin jini”Hasana tafada
“Thanks dear and remember no mistake”
“Trust me”Hasana tafada daidai motan yafara tafiya kuma yayi daidai da fitowan mumy, mumy kuwa ganin mutum kamar yar India yasata gyara zaman medicated glass din eyes dinta,juyawa tayi daniyar komawa cikin gida ya hange mumy, karasawa tayi tareda gaishe ta
“Ashe kece,nadau bakuwa mukayi”Mumy tafada tana murmushi
“Ammafa Dana baya son masu Karin gashi fah cos naga har lashes kike karawa”mumy tayi adding,saiyanzu  tatina ashe ko dankawali babu akanta,wani irin kunya taji ya lullube ta,wanda tinda bata taba jin irin shi bah
“It’s okay,ki gyara kinji”mumy tafada,gyada kanta tayi tareda shigewa while mumy tabita da kallo  tareda sa shakku acikin ranta gameda yarinyar
“Dole nasa abincika minke cos ba yadda dake bah”mumy tafada lokacin tana komawa cikin gida.
     Abangaren su Hasana kuwa yana zuwa daidai gidansu ta tsayar dashi,fita tazoyi ya danna lock din motan
“Malam yadai?”tafada frowning her face
“Hmm….. Shadayan ki zaki bani”yafada yana Sosa keyarshi
“Miye shadaya  kuma?ta tambayeshi looking so serious,ganin dagaske takeyi batasan abinda yake nufi yasa yayi dariya daidai lokacin da dabara tafado mai, jefa wayarshi yayi tagefen seat dinshi
“Ok barina tambaya miki matar yaya”yafada yana lalube
“Miye kake nema  ne wai?”tafada cikeda kosawa da zaman
“Wayata fah nake nema,oh gosh kardai na batareda”yafada kaman dagaske,haka suka dinga neman abinda bai bata bah
“Toh kiban aron wayarki nayi flashing din nawa”yayi requesting,batareda tayi musu bah tabashi wayarta cos itafa ta kosa taji miye shadaya,karbar yayi tareda dannawa nashi Kira kawai saiga waya na ringing agefen seat dinshi
“Oh ashe mah faduwa tayi”Hasana tafada,shikuwa dariyar dayake dannewa ne ya kusan kufcewa , daukar wayan yayi sannan yaduba screen din wayanshi, special numbern ta ne ya bayyana
“Miye wannan?”yatambaya tareda nuna mata screen din wayanshi
“Special number naneh”ta bashi amsa
“Toh ki kirga kigani”yafada yana tabe baki
“Toh miye amfanin kirgawa?”ta tambayeshi
“Just to prove something”yabata amsa,kirgawa tayi dukda tasan amount dinshi
“Shadaya neh”tabashi amsa
“Yauwa toh wannan shine shadayan danace kibani,kinga  yanzu basaina tambaya miki matar yaya bah”yafada hade da kanne mata ido daya,tsaki taja tareda fadin
“Budemin kofa nafita”murmushi mara sauti yayi cos  dariya tabashi yanda take ta  faman hada rai
“Ko baki fada bah daman zanbude  tinda motan banaki bane”yafada cikin son tayi magana tareda bude mata kofa
“Sai munyi waya”yafada daidai tafita daga motan,sanda yashige gida kafin yafadi……
     A week later……
Acikin sati dayan dasuka wuce abubuwa dayawa sun faru irin shakuwan da Amin da Nadhira sukayi dukda awaya neh, amma har Amin ya gayawa Nadhira sirrin azuciyar shi,itakuwa cemai tayi zatayi tunani akai……
    Ga kuma Abdul yayi nisa akogin son Hasana batareda yashirya bah ,gashi kullum saiya mata 100 missed calls amma bata taba dauka bah abin sosai yake mishi ciwo,harya kaiga zuwa gidansu,anan aka fada mai tayi tafiya,daganan yanemi ganin Babanta  sannan ya fadamai bukatunshi,Babanta kuwa cewa yayi idan yashirya yaturo iyayen shi,sosai Abdul yaji dadi  while dayan bangaren azuciyar shi kuwa cike yake da fargaban kallan masifan da zaisha Hasana  yakeyi.
Akwana nabiyu akaje tambaya mishi aurenta kuma anbayar,dayake tinda yatafi akayi bincike akansu kuma aka samu basuda wani aibu.
  Su Abba sunso abasu auren Nadhira ma aranar ,amma gudun magana yasa tace zataje tafada wa big Dady cos bazaiyiyu tayanke hukunci dakanta bah,kuma su Abba sunyi na’am da barin .
   Hasana kuwa gadan gadan tafara aikin da yakaita ,inda masu gidan kuma suka amince da ita ,duk movement din mutanen gidan babu na wanda ba tayi monitoring bah,atakaice dai aikinta yana tafiya smooth
Back to labari….
“Baby”…..
“Na’am Abba”….
“Why not ki fito da dadynki yasha iska”Abba yafada wa Nadhira dayake yaje wajen Antynsu kuma ta bashi LABARINSU kuma har mumy yafada wa  kuma itama ta tausayi musu kuma tabada goyon bayan a aurawa Amin Nadhiran
“Gaskiya Kam baby yakamata kifito dashi”inji mumy dafada
“Toh”ta amsa cikeda jin dadi cos itama taso ace yana fitowa shan iska amma Kuma babu yanda zatayi….
  Shiga tayi tareda fitowa dashi akan wheelchair dinshi daidai bakin kofa ta tsayar dashi  tareda komawa cikin gida dan dauka ruwa,dadynsu kuwa sake hannunshi yayi daga kan handle din wheelchair din SAKAMAKOn gyangyadin dayafara,aikuwa nan  wheelchair yafara tafiya dakanshi,kuma daman gangare ne, wheelchair Kam Sai tafiya yakeyi abinshi,daidai kuma lokacin Nadhira tafito dauke da goran ruwa a hannunta,mamakine yakamata ganin bata ganshi bah, jefar da goran hannunta tayi SAKAMAKOn ihun da taji anyi,aguje tayi inda taji ihun
“Innalillahi…..Barkanmu da sallah,Allah ya maimaita mana. Ameen
“Innalillahi”shine abinda su mumy da Abba ke furtawa sanda suka karasa inda dadynsu yafadi
“Dadynmu kabude idonka babynku ce,wayyo Allah kuyi wani abu mana ga kanshi yafashe “haka tadinga magana ita kadai lokacin da ta isa awajenshi,Abba kuwa phone yadauka yakira doctor,kamin yakira Amin akan yayi gaggawan dawowa gida, baima jira jin abinda  Amin ke Shirin fada bah ya yanke wayan.
  Bada dadewa bah doctor ya iso ko gama parking baigama yi bah Keke napep yashigo da Amin cos daman alokacin da aka kirashi yana cikin Keke napep din dasauri yakarasa wajen, Abba yasha mamakin ganinshi amma yanzu ba lokacin magana bane
“Akawo ruwa” shine abinda doctor yace,dasauri mumy tadauko bottle water, yayyafa mai akayi inda shikuma ya sauke nauyayiyar ajiyar zuciya
“Yaya kataimake ni kabarni,karka cutar da families dina  yanda kake ikrarin cewa,duk abinda kakeso Zan baka”Shine sambatun da yakeyi ,dasuka ga sambatun bamai karewa bane yasa su danna mai Allura,nan da nan bacci yakwashe shi.
    Carpet aka shimfida daidai wajen da yake sannan suka mirgina shi. Alokacin kuma Baby na rungume ajikin mumy tana sharban kuka.
“Abbana garin yaya akan tafaru??” Amin ya tambaya yana mai miye da kallonshi wajen Abba, muryan dataji ne yasata dago kanta domin ganin mai magana amma Kuma bayanshi tagani, sake sunkuryar da kanta tayi yayinda Abba yabashi rahoton abinda yafaru……
Sallaman da akayi neh yasa su miyar da dubansu inda suka jiyo sallaman
“Antynmu!!!” Tafada cikin kuka tareda barin jikin mumy, dagudu takarasa wajen Antynsu tareda rungumeta ta kuka, itama Antyn kuka takeyi sosai…..
Mamaki ne yakama Amin dalilin ganin wanda baiyi expecting ba
“Miye sukeyi anan??”Amin yatambaya
“Kasansu neh??” Mumy ta tambayeshi batareda ta amsa mishi bah
” Erh mana ABAR SO na da Antynsu” yabawa mumy amsa
“Allahu Akbar, daman itace ABAR SO din?? ai itace mukace zamu aura maka”mumy tafada mai
“Tsuntsu daga sama gashasshe”yafada azuciyar shi amma afili cewa yayi
” Amma kince bazan kara aure bah??”
” Yanzu ba lokacin magana bane” tabashi amsa
Some hours later…
Ahankali yake bude idonshi ,dishi dishi yafara gani kafin idon yabudu tas… Nadhira neh tafara lura dashi ,aikuwa dasauri suka matsa wajenshi
” Dadynmu!!!” Tafada cikeda jindadi, muryan wanda yajine yasashi runtsa idonshi abubuwan da suka faru yafara dawowa mai…..
” Nakashe duka iyalanka , kaida su kuma yanxu Sai amafarki kokuma a lahira” yayanshi yafada
” Innalillahi wa’inna illahir rajioun…..” Dadynsu yafada  dakarfi hade da bude idanunshi,still bata bace ba juyar da kanshi yayi wajensu Abba yana sake fadin
” Ya kashe su, he killed those innocent souls , he killed all of my happiness , why didn’t he killed me too?? He knows that I lived for them, they are my second half…..
“Dadynmu!!!” Nadhira ta Katse shi cikin cracking voice, dasauri ya juya jin ankira shi tareda taba shi
” DanAllah ku mintsi ne ni ko zantashi da mafarkin danake yi ” yafada yana me kallon kwayar idonta
“Dadynsu!!! Antyn takira shi tana me taba fuskarshi ( cos haka take kiranshi)
Ahankali yake juya fuskanshi gabadaya awajenta  sannan ya sauke ajiyar zuciya mai karfin
” Daman nasan yayana bazai iya kashe min iyali bah , nasan wasa yakeyi amma those jokes where so expensive, amaryata ina habibity na take sannan kuma ina Nafhira dakuma cikin jikinki??” Yafada yana mai taba cikin ta
” Dadynmu!!!” Nadhira takira shi , miyarda duban shi yayi wajen ta
” Babynmu!!! Ina yar uwarki dakuma Mommanku ??” Yatambaye ta tareda riko hannunta
” That monster killed them, he gave them the worst death ever” ba bata lokaci ta zayyano mishi abinda yamusu saidai abu daya bata fada mishi ba shine alluran da aka mata
” Ya Salam!!!” Dadynsu yafada  hawaye na zuba daga idonshi likewise kowa na wajen
” How could he be so cruel?? Hmmm  Nayafe mishi duniya da lahira!!!” Arazane Nadhira tadago ga eyes nata sun gama rinewa  tsantsan tashin hankali, su Abba kuwa mamaki ne Yakama su
” Bangane ka yafe mishi bah??”  Abba yatambaya
” In ban yafe mishi bah kuma miye zanyi mishi?? Ku Tina fah sakkayya a wajen Allah yake,kuma Allah yanason masu yafiya muma fah muna mawa Allah laifi kuma yana yafe mana nikuma asuwaye da bazan yafe wa wanda ya mana laifi bah?karku manta fah ciki daya muka fito dashi dan’uwa na ne najini in shi ya kini wlhy ni haryanzu inason shi , tinkan ayi daran akayi kwandi, kunga babu abinda Zan iyayi akai” Dadynsu yafada cikeda da kwarin gwiwa
” Tabbas haka yake, Allah ya yafe mana gabadaya” Abba yafada
“Ameen” aka amsa in chorus amma banda Nadhira cos ance  na ciki na ciki
” Nagode sosai Allah yabiya ku” dadynsu yafada wa su Abba  cikin hawaye
” Babu komai ai yiwa kaine” Abba yafada 
” Zaku iya dawowa nan da zama tinda akwai parts dayawa cos nasan zai iya zamowa matsala idan yaganka da rai” Abba yafada
” Gaskiya neh wannan shawaran yayi” mumy tayi adding
” Bazamu daina yimuku godiya bah” Antynsu tafada
” Ai babu komai yar uwa mugode wa Allah ” mumy tafada da murmushi asaman fuskarta ,while Nadhira tana zaune kaman an dasata ga tunani kala kala kai kawo sukeyi azuciyar ta shikuwa Amin banda nazarinta babu abinda yakeyi ga wani dadin da yaji  Yana huda kahon azuciyar shi.
” Ina Saleem din??” Dadynsu yatambaya
“Yana school amma sun kusa tashi” Antynsu tabashi amsa
“Baby, kishirya muje dauko shi cos bansan makarantan bah” Amin yafada cikin nutsuwa yana mai kallon Nadhira
“Yauwa ka kyauta “inji Antynsu dafada , murmushi kawai dadynsu yayi yana mai raya wani abu azuciyar shi gameda Amin din.
Itakuwa tashi tayi cikin sanyin jiki sannan tawuce cikin gida while kowa ya bita da kallo….
“Ina… Taab  wlhy bazanyi hakuri bah bayan Alkawarin dana dauka wa Yar uwata…” Haka Nadhira tadinga magana kaman wata sabuwar Kamu , toilet tashiga tasan watsa ruwa , tana fitowa wayar ta yafara ringing karasawa tayi tadauka , tana ganin sunanda ya bayyana acikin screen din tayi wata sanyayar murmushi  sannan tayi receiving
“Am done besty” Hasana tafada daga dayan bangaren
” You’re so sweet dear, nagode sosai”
“Mention not besty, yaushe Zan shigo??” Hasana ta tambaya
“No Zan shigo and kuma dadynmu yafarka” tafada tana mai murmushi
“Wow Alhmdllh, naji dadi wlhy” Hasana tafada har anajin sautin dariyar ta
” Kuma yace shi ya yafe shiyasa banason muyi maganan awajen mu cos nasan maybe Antynmu tayi hearing conservation dinmu and I won’t want that to happen” tafada cikin sanyin murya
” Ayyerh amma why not mubari tinda yace ya yafe??” Hasana ta tambaya
“I can’t let it go wlhy” itama tafada
“It’s okay, yanxu yaushe zakizo??
“Inaga zuwa da yamma zanzo kokuma gobe “
“Okay Allah yakaimu”
“Ameen” tafada sannan tayi dropping, shap shap tashirya cikin wata armless short ready-made white gown as usual cos tafi ganewa da irinsu, agaban mirror tatsaya kafin taja tsaki sannan tabude wardrobe tadauko black American jacket  mara nauyi tadaura akai, kamar kullum ta shafa Kohl , sannan tadauki nude lipstick tashafa wanda ba karamin kyau ya mata bah, katuwar black khimar ta dauko sannan ta sanya shi, flat black cover shoe tadauko sannan tafita  haryanzu suna nan ainda tabarsu
” Masha Allah” Kalmar dayafurta neh yasa dukkansu suka juyawa saitin inda yake kallo, dukkansu sakin baki sukayi suna kallonta kaman sunga sabuwar hallita cos bakinta bakaramin  karawa fuskanta kyau yayi bah
“Sai mun dawo” tafada batareda ta Lura da kallon da suke mata bah,tashi yayi Shima yamusu sai sun dawo
” Sunshine!!!” Yakira sunan ta   bayan yatada mota
” Moonlight” itama tafada
” Ya akayi kina gidanmu kuma bamu taba haduwa bah??”
“Nima dai bansanibah”
“Miracle”yafada underneath his breath
“Indeed” tayi adding, daga nan kuma babu wanda yasake yin magana acikin su har suka isa makarantan su Saleem din
” Why are mute??” Yatambaye ta
” Kaima haka” tabashi amsa
” Daman kana da aure shine baka taba fadamin bah??” Tafada cikin sanyin murya
” Am so sorry , bana son Kiji babu dadi ne shiyasa banfada miki bah” yabata amsa
” But At least you should have told me koda zanji babu dadi, akan miye zanji babu dadi don kayi aure ?? You need it shiyasa kayi auren and I can’t question you for that” tafada hawaye nasintiri a idonta cos ita kadai tasan irin zafin da zuciyarta yakeyi
“Stop crying sunshine am really sorry for keeping the truth away from you ki gafarce ni” yafada tareda rungumo ta , dukan shi tafara yi at the same time tana tureshi daga jikinta, ahankali yashiga Jan jikinshi daga nata cos yasan kishi ne kawai yake cinta, tana ganin yasake ta ta rungumeshi gam gam kaman za’a kwace mata shi , ajiyar zuciya yasauke sannan ya saka hannunshi tabayanta yana shafawa a hankali daga bisani kuma suka breaking hug din
” Kalli yanda kikayi zufa” yana magana yana mai cire mata khimar dinta
” Kicire khimar din kisha iska, kin wani zumbula khimar kaman wata MATAR MALAM ” yafada daidai yagama cire khimar din , dariya kawai tayi shikuma yajefa khimar din back seat
“Masha Allah”shine abinda yakefadi azuciyar shi
“An tashia su ” yatsinkayo muryar ta
“Muje toh” shine abinda yafada, sauka sukayi daga motar suka karasa cikin makarantan, Yan Maza da Matan makarantan Sai kallonsu sukeyi barin ma Nadhira, ga fresh legs dinta awaje Sai shining sukeyi donma Allah yasota tadaura dankawali da kallon yafi haka
“Babynmu!!!” Shine abinda Saleem yafada da karfi lokacin dayayi harba da fuskanta dagudu yaje ya rungumeta
” You look so Gorgeous sis” yafada yana pecking lips and cheeks dinta
“Thank you bro, I miss you like crazy dear” tafada mai
” Same here baby” Shima yafada, gyaran muryan da Amin yayi ne yasa su dakatawa
“It’s like kinmanta bake kadai Kika Zo bah” Amin yafada
” Lahh… Ai duk lokacin da muka hadu mantawa dakowa mukayi”Saleem yabashi amsa
“Like really??” Amin yafada yana mai zaro ido alaman mamaki
“Of course yes” Saleem yabashi amsa again harda mai gwalo, dariya dukkansu suka yi sannan suka hantaya wajen mota. Suna shiga wayar Nadhira yafara ringing dagawa tayi hade da yin sallama
“Babynmu , kubiye gidan su Hasana kifadawa umminsu dadynku yatashi” Antynsu tafada
“Okay” tafada hade da hanging up din wayan
“Muje anguwanmu Zan shiga gidansu Hasana ” tafada wa Amin 
“Ok dear”
Suna Isa anguwansu ido yadawo Kan dallaliyar motarsu, kowa soyake yaga wanda yake cikin mota cos tinted neh. White legs dinta ne yafara musu sallama
“Bari na maka iso zuwa ciki ” tafada mai hade da fita daga motan , everybody was like wow cos bakaramin tafiyada imanin su tayi bah ,Sai asannan ma sukaga face nata, budewa Salim kofa tayi Shima yafito
“Salim Antynmu bata nan , so gidansu Hasana zamuuje kafinnan zankaika wajen Antynmu kuma akwai surprise dinda nakeson na nuna maka ” tafada tana fadada murmushi face dinta
” I can’t wait wlhy,muyi sauri cos am nervous” yafada hade da kama hannunta ,rufe marfin motan tayi sannan suka bar wajen. Suna shiga tagaisar da ummi hade da fada mata aikin anty sannan tamawa Amin iso zuwa main palour while Salim yafara cin abinci itakuma tashige dakin Hasana batareda bata lokaci ba Hasana tafada mata anzo neman aurenta wa Abdul ,sosai Nadhira tamata murna , kafinnan suka gangaro kan plan nasu….
“Muje zanga dadynku din yau”Hasana tafada
“Yauwa da kin kyauta” fita sukayi daga dakin ,Hasana tamawa ummi sallama kafin suka fito cos basu same su Amin a palour bah. Awaje suka hangosu zaune akan mota
“Daman tare kuka zo??” Hasana ta tambaya
“Oops… Wlhy namanta ban fada miki bah” tabata amsa hade da fada mata ashe a gidansu take bata sani bah kuma shine yayan Abdul. Suna Isa wajen Hasana tagaishe shi cikeda ladabi, kafin suka shiga cikin mota daganan kuma Sai gida.
  Yadawo kenan daga office ya hango motar yayanshi na shigowa, gyara tsayuwa yayi ajikin motan yana mai jiran fitowanshi , wacce yagani tafito daga cikin motan yasashi hade rai kaman bai taba dariya bah.
  Wanda tagani ne yasata fitowa daga motan dasauri  cikeda fara’a, amma gani irin disgusting look dinda yake bata yasata shan jinin jikinta, ahankali yake takawa har ya isa gurin ta alokacin kuma kuwa ya fito daga cikin motan Salim kan dagudu yayi inda yaga Antyn tashiga cos kwata kwata bata Lura dasu bah
” Nagode sosai Allah yasaka” yafada yana mai kawar da  kanshi daga gareta…
“Miye faru ne kanin mijina??” Nadhira ta tambaye shi
” Tsantsan ranin hankali da rashin sanin darajar dan Adam harni zanmawa wannan 100 missed calls amma tarasa miye zatamin Sai……..

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *