ABAR SO CHAPTER 4 BY NAFISAT MA’ARUF SHEHU💋(WURARH)💋
Www.bankinhausanovels.com.ng
Nadhira batayi la’akari da cewan hospital sukeyi bah ta kurma wata iriyan wawaiyan ihu ai basu hankara bah suka jita akasa+
Mumy kam mutuwan tsaye tayi sanadiyar hango big dady kwance akan gado
Su Maryam da Fatima ma kuka sukeyi kaman ba gobe
Dakyar aka fita dasu daga dakin while Nadhira aka dauko ta akan gado
Ward akayi da Nadhira inda su mumy suka mara musu baya cikin tashin hankali
Taimakon gaggawa aka shiga bawa Nadhira cikin sa’a kuwa ta farfado
Tana farfadowa tafara”Kukaini wajen big dady”
Allura aka tsikara mata nan da nan bacci ya kwashe ta sai uwar zufa dake tsatsafo mata akan goshi da hanci
“Zan iya magana dake hajiya?” Yatambaye ta ganin halin datake cikin
Gyada mishi kai kurum tayi tareda bin bayan shi aka bar su Maryam tareda Nadhira
Zama doctor yayi akan kujeran shi tareda nuna wa mumy wajen Zama da hannu
Zama tayi ita din mah, cire glass din idonshi yayi gyaran murya yayi yace” sannu Hajiya , wato dazu neh aka kawo mijinki rai a hannun Allah sakamakon accident din da yayi”
Hawaye mumy ta share da gefen khimar tareda da Jan hanci tace” amma inace baiyi wani muni bah?”
“Maganan gaskiya hajiya saidai ayi hakuri amma kafarshi guda daya tasamu matsala sosai don haka sa hannun ki kawai muke bukata anan sai muyi mishi aiki”yafada tareda mika mata wani farin paper mai dauke da sunan hospital din
Cikin dauriya mumy tace” dole neh sai an mishi aiki neh??”
“Gaskiya yana bukatan aiki cos a halin yanzu sosai kafan zai na takura mishi”
“Kuna da kayan aikin neh anan ko za’ayi referring din mu?”
“Erh akwai kayan aiki kuma a halin yanzu akwai visiting doctor akasa”
Wata iriyan huce ta fesar sannan ta dauke biro tareda signing pepern da ya bata
Fita tayi daga cikin office din tayi ward dinda aka shiga da Nadhira
Har lokacin baccin wahala takeyi sai ajiyar zuciya mai karfi take saukewa akai akai…
Dishi dishi take kallon ceiling,waro idonta tayi dakyau cikin son sanin inda take
Nan kuwa ta tariyo abinda ya faru , gefen ta ta kalla ta hango su azaune jugum kowa yayi tagumi sun lula duniyar tunani
“Alhmdllh”ta furta ahankali tareda sakin wata munafukar murmushi na jin dadi
Saisaita kanta tayi kafin takira mumy ahankali
Dada matsawa sukayi kusa daita ahankali tace”ina big dady nah yake??”
Cikin jarumta mumy yace” aiki za’ayi mai zuwa anjima”
“Aiki!???”
“Erh wai kafarshi ya samu matsala”
Acikin zuciyarta tace”Masha Allah One done two more left” afili kuwa tashin hankali neh ya bayyana afuskarta tace”pls mumy kukaini naganshi”
Inspector Nasir dinda tin da tafarka yake kallon duka reactions dinta yakaraso gurin su yace”hajiya zaki iya kaita taganshi”
Tsarguwa tayi da irin kallon dayake mata wanda yasa takusa rasa nutsuwar ta amma kasancewan ta shu’uma yasa ta waske
Ganin yanda tasha mur yasashi shan mamaki tareda dora shakku akanta
Agefen gadon zauna bayan sun fita yace”wace ita??”
“ABAR SO kenan”Maryam tafada
“ABAR SO kuma??” Ya tambaya cikeda mamaki ganin hakan ba ainihin suna bane
“Mind her not sunan ta Nadhira but ana kiranta da either ABAR SO or Babynmu”
Gyada kai yayi yace” Allah sarki maybe itace auta ma naga yanda tashiga tashin hankali dalilin ciwon dadyn ku”
“No yar kanin dady muce ita mata dadyn ya rasu”
Kura musu ido yayi yace”haba dai??”
Ya mutsa fuska Fatima tayi tace”kwarai dagaske kuma bata Jima da dawowa gidan mu bah amma abin mamaki tinda tashigo abubuwa marasa dadi suke faru agidan mu”
Gyara zaman yayi akan gado alaman he’s interested in hearing labarin su”bangane abubuwa marasa dadi bah?”
Ba bata lokaci maryam tafara zayyano mai abubuwan da suka faru”nikam in dady ya warke gaskiya zamu mishi magana akan yakoma gidan su
Dawowar su Nadhira neh yasa su yin shiru, ganin still wannan suspect look din nan nasamar fuskar Inspector Nasir yasa ta lumshe anime eyes nata wanda yayi daidai da gangarowan hawayen daga samar fuskan ta.
“Oh Babynmu kidaina kuka mana”mumy tafada daidai ta zaunar da ita daga inda Inspector Nasir ya tashi
Maimakon tayi shiru saita kara volume din kukanta tareda runtsa idonta dakyau
Ganin zakuwarta tayi yauwa yasa yace”Miyesa kike kuka? Pls kidaina kukan nan
Dago idonta tayi takalle shi wanda daman shine abinda takeson ji daga gareshi
Maganar ta sukaji tace” bangane miyesa nake kuka bah?? Kana nufin wannan ba abin kuka bane awajen ka?babana yan…Maganar ta sukaji tace” bangane miyesa nake kuka bah?? Kana nufin wannan ba abin kuka bane awajen ka?babana yana chan kwance babu lafiya and you said miyesa nake kuka?? So ridiculous”+
Shafa keyarshi yayi cikin son waskewa yace” amma a bincike nah he is not your father”
Jim tayi tareda kallon inda su Maryam suke ganin suna sunkuyar dakai yasa ta sanin su suka fada mai
“Amma uba yake awajena koh tinda shi wan ubana na neh” tafada cikin zafi cos Inspector yana son shiga abinda ba’a kasa dashi bah
Gyada kanshi yayi tareda duban ta for some seconds sannan ya dage kai
“Toh hajiya in bazaki damu bah pls kuzo station za’a muku wasu yen tambayoyi gameda accident din daya faru” yana gama fadin hakan yayi gaba abinshi
Da ido taraka shi har ya fice kafin ta dauke idonta sannan ta lumshe kaman mai bacci tareda lulawa duniyar tunani
Ganin tana bacci yasa suka bar Maryam zalla while su suka tafi dubo Maimuna…
Kiransu akayi akan za’a shiga da big dady theatre soboda doctorn dazaiyi aikin ya iso
Rankayawa sukayi zuwa kofar theatre room tareda Nadhira da ta dage ai taji sauki
Sauri yakeyi ya je ya shige theatre room din soboda baison su dade inda Inspector Nasir na daga gefenshi
Dago idon da zaiyi yayi daidai da lokacin da Nadhira take cewa wani doctor” pls doctor kuyi iya bakin kokarin ku ganin komai ya dawo daidai cos a halin yanzu dashi kawai muka dogara”
Harde hannayenta tayi alaman roko ga hawayen gulma sunfara sintiri afuskarta tace”in wani abu mara kyau yasame shi am very sure ciwon zuciya ce zata yi ajalina”
Rungumeta mumy tayi cikeda tausayin ta ganin yanda tayi magana da dacin murya
Kowa awajen mah saida tasa tausayin ta acikin zuciyan su ciki kuwa harda Inspector Nasir wanda iyanxu yafara nadaman zargin ta da yafara da farko
Amin kam takawa yayi hankali zuwa garesu tareda zare ta daga jikin mumy ya rungumeta ajikinshi
Jin kamshin Amin yasa tayi tsit tareda kokarin cire jikinta anashi
Tureshi tayi sannan ta saita mai jajayen Amine eyes dinta, wani irin yarr yaji tun daga saman shi har kasa
“Stop crying sunshine” yafada cikin sanyi
Hararan shi tayi tareda ficewa daga wajen da suke, girgiza kanshi yayi tareda shigewa cikin theatre room din…
Tsayawa tayi cakk dalilin hango yanda idanuwanta suka yi Jah tareda kankancewa ajikin glass din wani mota
Tsaki taja ta lumshe ido tace”kai pretence is not easy, in fact nothing is easy”
Bude idonta tayi tarr tareda fara waige waige kozata ga shago,tinawa datayi akwai shaguna awajen asibiti yasata fara tafiya
Batayi nisa bah taji an kwala mata kira, runtsa idonta tayi tana maijin haushi mai muryan cos tasan Inspector neh
Bude idonta yayi daidai da isowar shi gabanta
Kura mata ido yayi yace”Ina zuwa?”
Hadiye wani yawu tayi tace”need to be alone”
Gyada kanshi yayi cikeda gamsuwa cos yasan tana bukatan hakan yace”toh karki dade”
Rolling idonta tayi kurum tareda yin gaba tana mai addua karya sake tambayan ta wani abun
Cikin sa’a kuwa bai tambayeta komai bah,straight wajen masu kayan Miya tanufa naira dari ta ciro daga aljihun
“Abani albasa dankarami”
Albasa kanana guda 10 mai kayan miya ya zuba mata a leda sannan yabata
Karban ledan tayi tareda cire guda biyu sannan ta miyar mishi da sauran dake cikin ledan
“Biyu kawai ya isheni” tafada tareda yin gaba abinta
Turus taja ta tsaya tareda boye alabasan gudun karta hadu da wani a hanya amma cikin rashin sa’a har Inspector Nasir ya gani(nace kai Inspector kafara shiga gonan da ba naka bah fah, ba ruwan mu in Nadhira tasa karasa aikin ka😏)
Kura mata ido yayi harta karasa cos itakam ma batasan ya ganta bah
“Miye kika siyo mana neh??”
Afirgice tadago kanta dalilin jin muryan shi, waske wa tayi ta ciro albasa guda daya daga inda ta boye sannan tattaro jarumtar ta tace…
(Nace ko miye kuma zatayi da Albasa🤔??)Afirgice tadago kanta dalilin jin muryan shi, waske wa tayi ta ciro albasa guda daya daga inda ta boye sannan tattaro jarumtar ta tace+
“Aww daman zanci neh”
Gyada kanshi yayi yace”ko zan iya sanin amfanin shi??
Rolling din idonta tayi tace” yana reducing stomach upset(ciwon ciki. Ko bahaka bah??) Yana da kyau da masu Asthma,zazzabi ,tari ,rashin son cin abinci (Wato loss of appetite), hawan ji…”
Katseta yayi da fadin”Ya Isa hakan nan malama”
Murmushin gefen baki tayi tareda wuceshi,bayan ta yabi da kallo sai kawai ya girgiza kanshi cos yarasa miyesa kwatakwata zuciyar shi bata gama yarda da yarinyar bah
Har takai bakin kofan shiga cikin hospital din sai taja ta tsaya waigawa tayi caraf idonta ya harba da dustbin
Karasawa wajen dustbin din tayi sannan ta bare Albasan ta, boyewa tasake yi kafin ta bar wajen
Isowan ta yayi daidai da fitowa su Amin, wajen su doctors din suka karasa cikin sauri harda su tuntube
Handkerchief Amin yazaro yagoge zufan goshin shi sannan yace”mudan je cikin office”
Ganin Bai basu daman magana bane yasa suka mara mai baya
Gyaran murya Amin yayi yace”sakamakon hatsarin dayayi mijinki ya samu mumunar matsala a kafan daman shi kuma munyi iya kokarin mu ganin komai ya daidai ta amma unfortunately Allah bai bamu sa’a shiyasa muka guntule mai kafan…
Agigice mumy tace”What??”
“Take it easy hajiya”ya fada in calming tune
Zaro Ido Nadhira Tayi cikin tashin hankali tace”Kana nufin kun yanke kafan shi kenan”
Cikin tausaya musu yace”erh but everything will be fine”
Kuka sosai sukeyi Nadhira kuwa harda shidewa daga baya kuma sai tayi shiru
Kamata Mumy tayi nan taji jikinta yayi zafi irin sosai dinnan hankalin mumy sake tashi yayi ganin da kyar Nadhira ke tafiya tallafa mata suka yi suka fita daga cikin office din kuwa ward din da aka chanza mai…
Hannunshi tarike gam hawaye na tsiyaya daga kwarmin idonta harda su tofa mai Addua su mumy ma kuka sukeyi suna mai Addua…
”’30mins later”’
Antynsu neh suka shigo da sallama itada Salim da basket a hannu.
Amsawa sukeyi inda antynsu ta karaso tareda musu ya mai jiki kasancewan shi kadaine acikin
dakin wato single exclusive room
Wajen Nadhira ta karasa tareda kamo hannunta Jin jikin ta rau yasa antynsu kallon ta cikin mamaki
Cikin tausayawa tace”Miyeke damunki Babynmu ko daman baki da lafiya neh?”
Kallon su suka miyar wajen Nadhira din sai a sannan suka lura da yanda idonta yayi jawur
“Subhanallah jiyanda idonki yayi jah” mumy tafada
Shigowan Amin neh ya katse su ,ko amsa gaisuwan da Amin yake mata antynsu batayi bah tace”Dan dubamin Babynmu ko lafiyanta lau naji jikin yayi zafi sosai”
Cikin sassarfa yakarasa wajen ta tareda da hannunshi a wuyarta domin Jin temperature dinta.
Dasauri yadauke hannunshi yana kallonta kara kai hannunshi yayi ya rike nata yana feeling pulse dinta
Wayan shi ya dauka yakira nurse akan tazo cikin minti daya ta iso
“Tayani kama ta” yafada yana tallafo Nadhira
Fita daita sukayi inda take tafiya da kyar cos badan an tallafa mata toh lah shakka faduwa zatayi
Consultant room aka shiga inda ta kwantar daita akan gado
“You can go” yafada cikin tsare gida ganin yanda nurse din ke binshi da ido.
Tsaki yaja bayan nurse tafita tareda karasawa inda Nadhira take baikai ga fara dubata bah yaji an kwankwasa kofa
Gyara tsayuwar shi yayi sannan ya bada izinin shigowa
Inspector Nasir neh dakuma Antynsu neh suka shiga
Musabaha sukayi inda yafara duba Nadhiran
“Baby!!” Yakira sunanta tareda kafeta da ido
Yamutsa fuska tayi batareda ta kalle shi bah
“Miye ke damunta Amin” Antynsu ta tambaya cikin son danne gutun murmushi dayake son kufce mata
Pupping face dinshi yayi kaman zaiyi kuka yace” jininta neh yakeson hawa fah gakuma zazzabi”
“Subhanallah” Antynsu da Inspector daya kafe Antynsu da ido suka furta atare
“Allah sarki kowani irin so take mawa wannan bawan Allah oho” inspector yafada azuciyarshi yana mai jin tausayin Nadhira sosai
Karasawa wajen gadon Antynsu tayi tareda kai hannunta jikin Nadhira tace” Babynmu bude idonki ki kalle ni cos ni banyarda dake bah”
Cikin sauri ta bude idon jin abinda Antynsu ke fada agaban inspector Nasir da sauran kiris tasa ya mance da babin ta
Ahankali tace” miye kike nufi??”
Kefta mata ido Antynsu tayi cos haka kawai taji bata yarda da Nadhira bah itama cikin sigar da Nadhira tayi magana tace” kin fini sanin abinda nake nufi”
Rolling idonta tayi cikin muryan tausayi tace” Yanzu an yankewa big dady kafa daya kenan??”
“Oya we should all go out she need to rest”Amin yafada da sauri cos bayason tana daga hankalin ta.
Batareda sun sake magana bah suka fice gabaki daya tareda rufo kofa
Lumshe idanunta tayi tareda sakin murmushi kafin ta zura hannunta cikin khimar dinta
Zaro albasa daya tayi daga hammatan ta tace” kwalliya ta biya kudin sabulu”
Sake miyarwa tayi tana jin hucin zafin jikinta na karuwa cos dan cire albasa daya datayi yasa taji dan dama dama dazu
Jitayi zafin ya isheta hakan nan yasa ta mike tsaye tareda nufan dustbin
Albasa dadaya taciro daga kowani hammatan ta ta yasar dasu acikin dustbin sannan takoma kan gado
Ko minti biyu…Ai bai karasa magana bah sukaji tassss tadauke inspector da Mari. Zaro idanu sukayi while Antynsu tarufe bakinta da hannun
“Karka sake kiran matan babana amatsayin wanda kakeso” tafada babu ko tsoro aranta, inspector dayayi mutuwar tsaye cikeda mamakin abinda Nadhira tamai ya juya ya kalle jefen shi ganin masu adaidaita sahu wanda incident din yafaru agabansu Sun firfirto da cikin napep dinsu yasa shi miyarda kallon shi wajen Nadhira data hada rai idanunta sunyi jawur dasu
Ganin yanda yake kallonta yasata fadin”koh zaka rama neh?koh zaka ajiye behind b…”
Bata gama magana bah taji an dauketa da wasu tagwayen Mari, zaro idanun tayi cikin tsananin firgita tana bin gefen da taji mari da kallo,
Kallon up and down tamishi sannan ta aza wannan manafikin murmushinta asamar fuskarta cikin dakiyar murya tace” you slapped me Amin, how dare you?Amin!!! Kasani bawai bazan iya rama Marin dakamin bane no zan iya Amma bazan rama bah soboda wasu dalilai and daga yau komai yakare tsakani na dakai…”
Tana gama fadin hakan tajuya wajen inspectorn daya shiga the biggest shock of his life wannan Marin bazai taba manta dashi bah arayuwan shi, cikin zuciyarshi sai sake-saken Wani irin hukunci zai mata dukda marin da Amin yamata, ji yayi tace ” forgive me inspector raina neh ya baci shiyasa nayi overreacting and Kuma wacce kakeso tayi maka nisa in nace nisa I mean na sosai dinnan amma kuma inso kake muna samun matsala dakai toh keep it on cos I don’t give a damn”
Juyawa tayi takama hanyan waje , kallon inspector Antynsu tayi tace”DanAllah kayi hakuri tana da hot temper neh shiyasa…. tana gama fadin hakan tajuya wajen Amin tace…. why do you have to slap her? Why do you? Bakaga yanda fuskanta yayi jah bah she was furious shiyasa ta aykata badaidai and you slapped her”
Takarashe maganar tana kamo hannun Salim tareda ratsawa tabi bayan Nadhira da har tashige cikin napep, gidansu Amin Antynsu ta koma hoping itama Nadhira nan din tayi…
“Da baka mareta bah”inspector yafada cikin sanyin murya Kaman bashine yake sake-saken irin hukunci dazai mata bah
Cije lip Amin yayi tareda runtsa idanunshi yana Dana sanin marinta dayayi , shima cikin sanyin murya yace “she slapped you fah Kaman wani sa’anta”
Murmushin yak’e inspectorn yayi yace”Amma you were too fast gashi daga karshe tabani hakuri”
“Amma wannan yarinyan daga gani za’ayi bakar zuciya”Wani mai adaidaita yafada
“Hmmm ai irinsu kar Ka shiga gonansu bakaga irin marukan da aka dauketa dasu bah amma saita aza murmushi afuskar ta gashi ko alaman tsoro babu a tareda ita”
“Ashe bani kadai na lura da hakan bah kuma daga gani Kuma akwai abinda ya miyar daita hakan…”shine abinda masu adaidaitan wajen ke fadi….
Fadawa tayi akan gadon tasake wata rikitacciyar kuka , bawai kukan zafin Marin da Amin yamata takeyi bah ah ah kukan cewan takasa boye fushinta takeyi , yanxu in inspector yagane Wani abu dangane daita fah?…
Da sallama Antynsu ta shiga cikin gida inda tasamu Dadynsu zaune akan wheel chair dinshi , ganin yanayin ta yasashi tambayan ko lafiya, ba bata lokaci tahau zayyana masa abinda yafaru
“Ke miye kikace mishi”ya tambaye ta cikin yanayin Kishi
Hadiye wani yawu Antynsu tayi cikin dan zaro tace”nikam ma magana na dashi shine lokacin da nabashi hakuri soboda marin da Babynmu tamishi”
Kawar da kai Dadynsu yayi yana tunanin inda Nadhira ta kwaso irin wannan halin…
_A MONTH LATER_
Yanxu jikin big daddy yayi sauki sosai dukda shi din ma akan wheel chair yake zama Kuma kullum sai Nadhira tayi drugging dinshi har yazamo so addicted to her coffee,
Su mumy basusan abinda yake faruwa bah cos tinda yayi hatsari aka tabbatar musu dacewan harshen shi tasamu matsala Kuma da wuya in har zai sake magana 🙆🙆
Yanxu mah zaune suke a parlour dukkansu suna kallo while Nadhira na yankewa big daddy gumba, mummy neh takalli Nadhira cikeda kaunarta tace”daughter sannu da aiki koh”
Dago kai tayi da wannan murmushin da bai barin fuskar ta tace”babu Wani aiki mumy”
Shafa kanta big daddy ta kalleshi suka sakewa juna Murmushi, cikin muryan ta mai dadi tace” na Kwana biyu banga Antynmu dakuma Salim bah so Ina neman izini zuwa ganinsu gobe dats inkun yarda”
“Wani irin in mun yarda Kuma? Ai zaki iya zuwa koda yaushe zan mawa driver magana yakaiki”
“No basai driver ya kaini bah zanje dakaina” tafada sounding so calm ,tana kiyasta yanda zata miyar musu da rayuwa gobe
“Ohk Ba damuwa inkin shirya saikimin magana nabaki kudin transport “
Murmushi kawai tayi tareda cigaba da abinda takeyi, sallaman da akayi abakin kofa neh ya dauki hankalin su , amsawa sukayi Suna aza murmushi asamar fuskar su Itakuwa Nadhira tinda ta amsa sallaman bata Kara dago fuskar ta bah,
Gaisawa sukayi da Mumy dakuma su Faty Kuma adaidai lokacin tagama abinda takeyi, tattarawa tayi tareda mikewa jin Kaman ana kallonta, yar karamar tsakin dayaja hankalin dukkansu tayi ,
Kallonta sukayi for some seconds kafin suka dauke kansu cos this not the first time dasuke ganin wannan attitude din muddin Amin neh yazo, shikam har yanzu bai dauke idanunshi daga kanta bah,
Aranshi yace”She’s unbelievable”, dukda yasha jin labarin taurin kanta dakuma kafiyarta akan abu amma bai cire ran zata mishi magana bah but things are getting more tougher soboda rashin samun fuskan da bayayi daga wajen ta, Ajiyar zuciya yasauke daidai lokacin da tabar palourn wanda ko arzikin kallo bai samu bah.
Abinda yakawo shi yayi sannan yakoma cikin sanyin jiki…
“Nayanke hukunci hada ki aure da Amin”
Arazane tadago daga kan cinyar Antynsu tana kankance ido cikin son danna bacin ranta,
“Haba dadynmu yar ni dinnan zakamin aure”takarashe maganan tana yin yar dariya domin kawarda zargi, kura mata idanu dadynsu yayi yana son karantan yanayin ta amma kuma annurin daya hango afuskar shi yasashi shiga rud’ani
Shafa kanta yayi yace” Wani irin yar ke? Hasana mah ai naga sa’arki ceh Kuma itama zatayi aure and Kuma Rana daya nakeson amiki ke da kawar taki”
Wani murmushin takuma cikin shagwaba tace”nidai dadynmu bayanzu bah abari nan da 4yrs alokacin nagama school”
“Ai ko agidan mijinki neh zakiyi karatu”yafada in a serious tune, cikin bacin rai,
Tashi tayi ta nufi wajen data ajiye bag dinta dakuma khimar dinta, sawa tayi tareda rataya Jakarta sannan tayi hanyan fita daga cikin palourn tana fadin” Antynmu natafi”
“Come back here Nadhira!!!” Dadynsu yafada cikin fushi ganin yanda ta tashi batareda ya sallameta bah, tsayawa tayi cakk batareda ta juyo bah tace
“I don’t need to come back we’re done talking” tana gama fadin haka tafice abinta tana mai share hawayen fuskar ta,
Gwaruwa sukayi da Amin dinda zaije part dinsu, cikin mamakin ganin hawaye afuskar ta yace” ABAR SOna why are you crying?”
Tsaki taja tareda ratsa gefenshi ta wuce abinta, kai kawai ya girgiza yana fadin” zaki shigo hannu neh yarinya”…
Ko Napep bata shiga bah tahau ratsa titi da kafanta tsantsan bacin ran datake ji, tana tafiya tana hawaye tana magana ita kadai Kaman wata mahaukaciya, har Dutsen Tenshi anguwansu kenan tajeh da kafa tindaga GRA , wanda bakaramin wahala tasha cos har wani vibrating Kafanta yake but she can’t help the situation,
Tana isa tasamu Ummi ceh kadai agida cos su Hasana basu nan, gaishe da Ummi tayi tareda shigewa dakin Hasana , key tayiwa kofan sannan ta zauna akan bed tareda zazzage abubuwa ciki,
Syringe din Allura guda biyu neh acikin Leather , cikeda kwarewa Kaman wata ma’aikaciyar asibiti tahau zuke ruwan dake cikin kananan kwalaben acikin kowani syringe, marker tadauko tayi painting din guda daya aciki,
Tana gamawa ta dauki wayarta tareda dannawa wa wani number kira, bada jimawa bah aka dauka cikin dakakkiyar murya tace” karfe 11 zak….karfe 11 zaku zoh”+
Tana gama magana ta katse kiran batareda ta Jira yayi magana bah,sanda tagama tattara abubuwan ta sannan tasauke ajiyar zuciya tana mai kwanciya akan gadon…
_9:05pm_
Zaune suke dukkansu a parlourn suna kallo kaman yanda suka sabayi kowani dare.
“Babynmu yasu antynku?” Mumy ta tambaya tana kallon Nadhira dake zaune kusa da big dady tana mai tausa
Murmushi tayi tace” duk suna lafiya tama ce na gaisheki mantawa nayi”
“Ayyerh to ina amsawa”
“Kuma tace nagaisheku” tafada tana kallon su Faty”
Batareda sun kalleta bah suka amsa, bata damu bah soboda bayau suka saba bah, tabe baki tayi azuciyarta tace” zaku gane kurenku neh ai”
Shafa kanta da big dady yayi neh yasata dawowa ahankali tace” kaima tace in gaisheka kuma namaka ya jiki gobe zasu zoh dubiya”
“Zasu zoh kuma?” Mumy ta tambaya soboda bata gane kalman zasuxo din bah
Murmushi tasake sakarwa tace” erh mana itada Salim”
“Aww sai yanzu nagane”
Murmushi tasake yi azuciyarta tace” badai da Salim bah saidai da Baban Salim dakanshi”
Haka dai suka tab’a hira sama-sama sannan kowa yawuce dakinshi…
_11:00pm_
Shine abinda agogo dakinta yabuga, lumshe idanuwanta tayi sannan tayaye bargon data rufe kusan duka jikinta dashi.
Zata sauka daga kan gado kenan tayi bang bang bang ana buga kofa,
Tsaki taja tana fadin” wa’inan basu iya aikinsu bah wlhy”
Mikewa tayi tanufi wajen Window , cire glass din tayi sannan tadira abinta tareda miyar da glass din kaman yanda yake,
Harta wucesu tabayan flowers basu sani bah, wajen gate tanufa taga baba maigadi ayashe akasa da alaman sun Shaka mai hoda neh
“Ti..ti..ti..ti..ti”tayi da bakinta sannan ta tsuguna agabanshi tace” yi hakuri”
Sannan tamike tafara nufan inda ake buga kofa
Karar takalmin ta na
contrast-lace ankle boots neh yamiyar da hankalin wasu gardawa biyar kanta,
Kallonta sukeyi daga sama har kasa yanda tayi shigan wandon da riga Leda wato patent leather dress fuskarta kuwa mask neh shima baki,
“Waye neh” mumy ta tambaya cikin rawar murya jin bugun kofan bana masu hankali bane, basu gama karemata kallo bah sukaji anyi magana
“In baki bude kofan nan bah zamu cinnawa gidan nan wuta” wani mai katon murya yafada
Atsorace Mumy ta zaro Ido jikinta na wani irin b’ari, hannunta na rawa ta bude kofan, bata gama budewa bah aka bangaje ta.
Ganin barayine yasa Mumy tasake wani kuka,
“Shihh” wani acikin su yafada yana kama bakinshi tareda nuna mata bakin bindiga, ai tsit kakeji kaman ruwa yacinye ta,
Muryan Nadhira da ta samawa kanta mazauni akan kujera sukaji tace” banason bata lokaci , kuje ku sauko min dasu”
Sai alokacin Mumy talura akwai Mace acikin su, dukda hasken data kunna hakan baisa tagane wacce ce wannan din bah.
Mutane uku daga cikinsu neh suka haura sama domin cika umarnin Nadhira.
Chan saigasu suna fitowa gabansu kuwa su big dady neh dakuma Fati da Maryam wanda suke kuka kaman ransu zaifita dalilin ganin bindiga.
Agaban Nadhira aka jibgesu tareda kafawa kowannen su bindiga akai.
Tashi tayi taje wajen big dady tadan rankwafa tace ” katina irin wannan ranan kuwa?”
Girgiza kai Big dady yayi soboda daman bashida bakin magana,
Dariyan karfin hali tasake tace” tarihi neh zai maimaita kansa”
Zaro idanuwa big dady yayi yana girgiza kai alaman a’a harda su hawaye,
“Baka so koh?” Ta tambaya shi tana shafa fuskarshi da hannunta na hagu mai safa
Gyada kai Big dady yayi cikin tashin hankali,juya mai baya tayi tareda fitowa da kwalin condom guda daya,
Su Mumy na ganin haka suka sake kuka harda rokonta,
Girgiza kai tayi tace” kargu ga laifina fah abinda ya shuka shi yake girba”
Mumy da bata gane maganganun ta tace “miye kike nufi neh”
Wajen Mumy taje ta tsuguna tareda share mata hawayen dasukaki tsayawa tace” Oops saidai fah ni ban iya bayani bah amma zaki iya tambayanshi”
“Baya magana” dukkansu suka hada baki wajen fada
Dariya tasake tace “karku damu zaiyi”
Tashi tayi ta juya wajensu wa’inan gardawan dabata damu da sanin sunansu bah sannan ta chillawa mutum daya daga cikinsu kwallin condom din tace
” Da mamansu dakuma mutum daya daga cikin wa’inan yenmatan”
Kuka suka sake fashewa dashi Mumy na rike kafanta tace” DanAllah baiwar Allah kiyi hakuri, dukda bansan miye yamiki bah danAllah kiyafe mai”
Runtse idanuwanta tayi gam sannan tabudesu akan Mumy zuciyarta na daukan sanyi soboda Mumy mutumiyan kirki ceh sosai, zatayi magana kenan taga big dady na hada hannayenshi waje guda alaman tayi hakuri
Ai kuwa kaman tunzirata yasake tayi tasake hade fuskarta kwalla nacika mata idanuwa
“DanAllah kibarmu kifadi konawa kikeso zamu baki” Mumy tafada cikin kuka.
_”DanAllah Karka taba min yarana, narokeka da girman Allah kafadi konawa kake so ni maibaka neh amma pls Karka lalatamin rayuwar ya’ya na”_
Wannan maganan da Momma su tayi neh ya dau kuwa akanta , wani irin jah idanuwanta tayi cikin kausasiyar murya tace” miye kuke jira neh wai”
Bude kwallin sukayi mutane biyu suka dauki condom da-daya tareda nufan su Mumy.
“Wayyo Allah kubarni DanAllah” Fati tafada cikin kuka
Kura mata idanuwan tayi saima yanzu datayi magana ta lura daita ashe ma ba zallan girman kai gareta bah ashe harda sonkai,
Gyaran murya tayi tace “kubarta abunku inace ba ita kadai ceh mace anan bah”
Ajiyar zuciya tasauke ganin sun nufi Maryam datake takure awaje daya duk hawaye dakuma majina kacha kacha afuskarta.
“Ke bakida tausayineh? Amatsayina na wanda ta haifesu bakiji nauyin cewan amawa yarana fyade bah?”
Dariya tayi tace” tausayin kenan suyi amfani da condom soboda ina guje muku kowani irin cuta kuma fah mutum da-daya neh zaiyi bah dukkansu bah”
Karan dasukaji Maryam tayi neh yamiyar da hankalin su kanta dalilin azababben zafin daya ziyarceta,
Zaro idanuwa sukayi cikin tsananin kidima harda Big dady dake zaune a wheel-chair dinshi ganin yanda ko tsoron Allah babu wannan gardin yazurawa Maryam katon abinshi.
Murmushi tayi azuciyarta tace ” kadan ma kenan”… Juyawa tayi wajen daya daga cikin wanda tabasu condom din tace” miye kake jira neh?”
Nufan wajen Mumy yayi tareda cire wondon shi yarage daga shi boxers,
“DanAllah kiyi hakuri kuma Kiji tsoron Allah, yanzu aka mawa yen uwan ki haka zakiji dadi neh?”Mumy tafada cikin kuka
Dariya mai hade da kuka tasake harda tsugunawa kasa, cikin dauriya tace ” kayi abinda nasaka”
Kasancewan tana fizge fixge yasa biyu daga cikinsu suka danneta , kawar da kanta gefen tayi hawaye na kwaranya a idanuwanta but batajin zata iya yafewa…
Bayan sungama neh tajuyo da fuskarta tana kallon yanda Maryam ke numfashi dakyar.
Wajen Faty dake kuka ajikin kujera takarasa tareda dafata da hannun daman ta
Karaf idon Faty yasauka akan zoben da….Karaf idon Faty yasauka akan zoben dake yatsar Nadhira
Cikin firgita tace ” Nadhira!!”
Gabanta neh fadi rass dasauri ta daga hannunta daga kafadarta, sai ayanxu ma talura bata cire zoben hannunta bah, ganin dukkansu sunyi shiru ankura mata idanuwa cikin rashin yarda yasata wayancewa tace
“Wacce kuma Nadhira? Kardai ba iyaku bah kenan?…juyawa tayi wajen yaranta tace… Ku dudubamin sauran dakunan gidan nan duk wanda kuka samu kufito dashi”
“Toh” suka amsa sannan soma duba koina nacikin gidan, wani shu’umar murmushi Nadhira tasake ta fito da wayan ta sannan taturawa wani number Sako sannan tasake daura hannunta akan kafadar Faty,
Kallon hannunta Faty tayi in astonishment ta ke kallo rufeffen fuskarta sannan tasake kallon yatsar taga still wayam neh zatayi magana kenan wanda Nadhira ta aika suka dawo
“Mun duba kuma akwai mutum acikin wancan dakin ta kulle kanta abayan gida kuma kofan bayan gidan bai budu bah”wani yafada
“Ku harbe kofan” tafada cikin kausasiyar murya
Ogan su neh yace” da kawai munbarta cos lokaci nakurewa in yaso wani lokaci saimu dawo”
Gyada kai tayi cikeda gamsuwa tana sauke boyeyyiyar ajiyar zuciya sannan tasaita alluran hannunta, kafin ta kalli Big dady daketa kuka tace” katina da wannan?”
Rarrafawa yayi wajenta ya rike kafanta yana girgiza mata kai, murmushi tayi sosai kafin tasake juyawa wajen Faty tajuyar daita ko second thought batayi bah ta tsikara mata allura a bombom tana gama mata alluran tajuya wajen Mumy da yanzu tadawo mutumin mutumi tace
“Kinsan Alluran miye na mata?…bata jira amsan Mumy bah tacigaba da cewa… Nasan baki sani bah amma kuma nima bazan fada miki bah saidai ki tambayi mijinki inya warke”
Jefar da syringe din tayi sannan tadauko wani daban,tsugunawa tayi agaban Big Dady tareda shafan gefe wuyarshi , kaman daga sama suka fara jin karar jiniyar motan yen sanda.
Arazane ta mike suka fara kallon kallo da yaranta, su Mumy kuma suka sauke ajiyar zuciya runtse idanuwanta tayi tasake tsugunawa ta chakka wa Big Dady Allura awuya, sanda ya zuke tass sannan tamike tajuya wajen Mumy tace
“_RAMA CUTA GA MACUCI IBADA_ don haka karkiji haushi nah”
“Wa ya kirasu?” Wani daga cikinsu yafada in surprise
“Everybody fall out” tafada tana binsu abaya
“Taina zamu wuce cos polisawa duk sunyi surrounding din arean”oga yafada cikin tsoro
“Kowa yayi takanshi” tasake fada tana nufan wajen gate, da ido suka bita cikin mamaki, ogansu neh yace
“Mudira ta garu!!” Aikuwa suka fara direwa abunsu,
Ganin sun dire neh yasata fitowa daga inda ta lab’e sannan tayi hanyar baya,
Sanda tacire kayanta tass tajefar a bayan motan bolan gidan yarage daga ita sai half vest dakuma wani wando wanda marabar shi da pant kadan ne tukunna tashige ta inda tafito.
Suna dira ake chafkesu daya bayan daya harda shi ogansu sannan aka tisa keyarsu cikin extra motan dasukazo dashi kafin wani daga cikin ensandan ya haura ta Katanga yabude wa sauran gate…
Suna shiga suka tarar da abinda yasa su rudewa cikin sauri wani yakira ogansu da wannan katon wayan police dinnan yace” har anyi operation din kuma dukkansu ammusu rauni”
Banji miye aka fada daga dayan bangaren bah naji yace” yes sir” kafin yajuya wajen sauran shi yace
“Akira ambulance” ba bata lokaci aka danna kiran asibiti cikin mintuna kalilan saiga siren din ambulance na kara gado aka dinga fitarwa ana kwasan su zuwa mota…
Dasafe kuwa gidan radio da television yadauka kowanne da headline dinsu,gabaki daya garin Bauchi tadauka kasancewan Big dady ya mallaki manyan shaguna a irin su Wunti Market, Muda lawal, central Market dakuma massarafa dayawa.
Abin yajijiga mutane da dama mutane barinma dasukaji ance ba’a kama shugaban su bah kuma sunce basusan fuskar wacce ta aikesu bah….
Su Antynsu, Dadynsu dakuma mutanen gidansu Amin duk suka zo dubiya.
Mumy kwarai tayi mamakin ganin Dadynsu amma dayake takanta takeyi shiyasa ba ta yi magana bah haka ma ya’yan, Big Dady kuwa kasa gane kanshi akayi…
Sai asannan ma suka lura babu Nadhira, sai alokacin Faty tayi magana wai tana gida.
Tareda yen sandan suka nufi gidan wannan lokacin kam ma harda inspector Nasir.
Suna isa gida suka dunguma zuwa dakin Zuly, kayanta suka hango akan gado da alaman tana cikin bayan gida, kwankwasa kofar suka dinga yi amma bata budeba,
Kokarin balla kofan suka farayi amma kasancewan shi kofa maikyau neh yasa bai ballu bah dole saida taimakon carpenter.
Carpenter aka kira inda kowannen su ya kasa nutsuwa barima Antynsu dake kuka,
Inspector Nasir duk hankalin shi nakanta yanda taketa kuka kaman wacce akace rasuwa Nadhiran tayi…
Tashi dukkansu sukayi lokacin da Carpentern yaiso, ba bata lokaci yahau aikin shi na cire kofan…
Wani irin ihu Antynsu ta kurma sanadiyar hango Nadhira dasukayi akasa duk jini yabata inda take kwance.Cikin sauri tayi kanta tana mai Zama akusa daita akasa,dadynsu ma karasowa yayi daidai wajenta tareda rufe jikin Nadhira da towel dinta dake yashe agefe daya.+
Su inspector Nasir kuma duk suna waje soboda a halin da aka tsinci Nadhira bashida maraba da tsirara soboda pant dakuma bra neh kawai ajikinta kunga kuwa bai dace ace sun shiga bah,
“Jeki dauko kaya asamata!”Dadynsu yafadawa Antynsu dake kuka kaman ranta zai fita
Kankame kan Nadhira tayi akirjinta tana girgiza mishi kai alaman bazata tashi bah.
Fita yayi daga toilet din yaje ya bude wardrobe dinta yadauki kaya sannan yadawo yamika wa crying Anty tasamata.
Da taimakon inspector aka fitar da Nadhira daka yashe kaman matacciya!…
Ba’awani dau lokaci akanta bah likitocin suka fito inda suka nemi ganawa dasu Dady.
Da dady dakuma su inspector Nasir akaje ganin likita itakuma Antynsu tana dakin da aka kwantar da Nadhira…
Dawowa dakin sukayi inda Antynsu ta tambayeshi abinda Doctor yafada
Cikin sanyin murya Dadynsu yace”yace bakaramin bugawa tayi bah kuma da wuya inbatayi loosing memory dinta bah!”
Zaro idanuwa Antynsu tayi cikin tsananin tashin hankali tace”wayyo Allah nah…tafada tana yarfa hannunta tana mai kallon Nadhira dake kwance ko motsi batayi, cikin kuka Antynsu tacigaba da fadin” Idanuwanki neh kawai arufe amma hakikanin ga gaskiya nasan gabadaya hankalinki na nan wajen, DanAllah karki tashi da ciwon mantau! DanAllah ! soboda bazan iya juran ganin ki cikin wahala bah! Please babynmu ki tashi baccin ya isa hakan nan!” Takarasa tana fashewa da kuka
Yafitota Dadynsu yayi da hannushi kasancewan akan wheel chair yake shiyasa ta tsuguna hade da daura kanta akan cinyarshi inda shikuma yasoma aikin rarrashi yana jin son Matarshi da kuma kimarta nasake ninkuwa acikin Zuciyarshi ga kuma wani tausayinta dayake ji soboda yasan zata fi jin zafi in har Babynsu tayi Loosing memorynta!
Bakaramin suya zuciyar inspector Nasir yakeyi soboda yanda yaga tana narkewa ajikinshi(karku manta baisan Dadynsu yana raye bah tukunna)
Gyaran murya yayi yace”zantafi soboda inason asamu criminal din akan lokaci inba haka bah da sannu da sannu zai cigaba da cutar da jama’a soboda a yanda na lura bakaramin hadari bane wannan mutumin agaremu sakamakon illegal drugs din dayayi amfani dashi ko tsoron Allah babu!”
Gyada kai Dadynsu yayi tashi daya kuma yaji wannan karon baijin zai yafewa wanda yasake cutar da yarshi dakuma dan’uwanshi da iyalanshi don haka justice sai inda karfinshi yakare!
“DanAllah inspector inason kayi duk bakin kokarinka wajen ganin ankama wannan mugun mutumin inma kanaso zan iya baka kudi don kaji dadin aikinka”Dadynsu yafada in a serious tune
“Haba dai Alhaji ai wannan aikina neh, kabar mun komai in Allah ya yarda nan ba da dadewa bah zamu kama criminal din”1
Inspector Nasir yafada cikin muryan kwantar da hankali, gyada kai kawai Dadynsu yayi sannan sukayi musabaha Kafin Inspector Nasir yafice!…
Babu abinda kakeji awannan dakin banda karar duka da bulala gakuma ihun gardawa saitashi yakeyi kaman ance ransu za’a cire…
Bude kofa inspector Nasir yayi yashiga cikin dakin tareda danna madannin wuta nan haske ya gauraye dakin inda na hango su oga da mukarrabanshi sunyi shame-shame akasa kowa sai numfashin wahala yake saukewa inda wasu daga cikinsu ke kuka wi-wi-wi kaman mata!.
Duk sun wuji-jiga ga zufa, majina, jini duk sun bata musu jiki gakuma raunin da aka jijimusu akoina najikinsu.
Daidai wajen ogansu aka ajiyewa Inspector Nasir kujera,
Zama yayi tareda kurawa ogansu idanuwa yana karantan yanayinshi
Murmushi yasake ganin yanda ogan nasu yashiga taitayinshi alokaci guda daga gani baisaba da irin wannan abubuwan bah ma’ana ba’asaba kama shi bah balle amai irin wannan hukuncin!
Gyaran murya Inspector Nasir yayi kafin yace”kun shirya yin magana neh kokuma sai an kara hora ku!?’
Cikin rawar murya yace”wlhy oga bansanta bah!”
“Wai ya kake ta bashi jinsin mace neh!?”yatambaya cikin hasala
“Wlhy oga ba namiji bane macece macen ma bawata babba bah soboda a yanayin tsarin jikinta ma bazata haura 20 bah!”
“What!”yafada cikin zaro idanuwa
“Erh”
“Zaka iya kwatanta mana yanayin fuskarta?”
“Nima ajiya nafara ganinta kuma ma fuskarta arufe yake”oga yabashi amsa
“Yanxu nufinka shine baka taba ganinta bah?”
“Erh bantaba bah”
Dariyar rainin hankali yayi tukun yace”toh tayaya akayi kuka san juna!?”
“Nima bansani bah nidai kawai naga takira ni neh muka yi magana shine tafada min inda zamu hadu don bani kudin aiki, lokacin danaje nima wani yaro neh yabani ,yana bani kuma kiranta yashigo wayana akan zata kirani in lokaci yayi”yafada cikin sanyin murya
“Su cocaine din datayi amfani dashi fah?”Inspector Nasir yafada cikin son ya bugi cikinshi
“Wlhy oga bansan inda tasamoshi bah nima ganinshi kawai nayi a hannunta acikin syringe, asalima wlhy cocaine saidai naji ana fada amma bantaba yin idanuwa biyu dashi bah, infada maka ko bindiga bantaba rikewa bah sai alokacinta kuma shidin ma bana gaskiya bane soboda asalina bakware neh”yafada cikin gaskiyanshi
Gyada kai yayi cikin gamsuwa yana jinjina karfin kwakwalwa irin na yarinyan
“Nadhira!”yafurta asarari ranshi na b’aci, kallonshi yamiyar kan ogansu yace
“Ko kunsan ba duka iyalan gidan bane kuka fito dasu ba?”
“Erh! Lokacin da muka farga shine tace muje mu fito daita, lokacin da yarana suka isa kuma suka sami kofar bayan gidan arufe, sunyi kokarin wajen balla kofar amma bai ballu bah shiyasa suka fito suka fada mana”
“Miye tace da suka fada muku hakan?”
“Cewa tayi su koma su balla Kota wani hanya neh shine nace mata da abari kawai soboda lokaci na kurewa”
Gyada kai Inspector Nasir yayi cikin gamsuwa da abinda yace chan ya nisa yace”yanzu su waye kasan suke harka da irin maganguna masu hatsari?”
Dan shiru yayi cikin dan tunani kafin yace”DanAllah inna fada za’a kyalemu mu tafi?”
Dan Murmushi yayi yace”miye zai hana?”
“Mutum dayane kawai nasan duk garin Bauchin nan yake harka da maganguna wato _Kaala_!”
“Kaala?”yafada cikin sigar tambaya
“Erh Kaala yana Zama a bayan Gari amma asalin gidansu na saman dutse a Dutsen Tenshi(lolz😎)”
“Taya za’ayi nasame shi?”
“Eh yakan shigowa kowani ranan Jumma’a gaishe da iyayenshi!”
“Yauwa sannu da kokari”Inspector Nasir yafada,
Ganin Inspector Nasir yana shirin fita yasa shi fadin”Yallabai ya maganan fitanmu daga nan?”
“Fita kam zaku fita amma sai bayan mun gama bincike!”yabashi amsa tareda ficewa abinshi…
Dishi-dishi tafara ganin abubuwan cikin ward din kafin idanuwanta ya washe
Cikin murna Antynsu ta taho wajenta Dadynsu ma haka
“Babynmu sannu!”Anty tafada tana murmushi
Kawar da kai gefe tayi alaman batason ganinta, wajen da fuskarta yake Antynsu taje tareda Zama agefenta tana fadin
“Oh Babynmu rigima yanzu bazaki mun magana bah”
Wani irin kallon dayasa hanta da hanjin cikin Antynsu kadawa ta hauna mata tareda cuno baki tana matsar da hannunta daga jikinta
Kallon Dadynsu Antynsu tayi cikin sanyin jiki gabanta na wani irin bugawa, shima kallonta yakeyi chan ya matso kusa dasu da wheelchair nashi yace
“Babynmu!!”
Zama Nadhira tayi tana musu kallon kun dameni fah kafin da daddaya tace
“Wai miye neh kuketa babynmu babynmu!”
Cikin rawar murya Antynsu tace”baki gane ni bah?”
“Waye ke?”tafada tana binsu da kallo
Rufe baki Antynsu tayi da hannu tana girgiza kai hawaye na silalo mata
“Nice fah!”tasake fada tana danne kukanta
“Ke waye?”
“Jeki kira doctor”Dadynsu yafada cikin sanyin murya, dasauri Antynsu ta fita har tana hadawa da gudu chan saigata tadawo da doctorn…
“Hakikanin gaskiya nayi duka bincike na akanta amma kuma abin mamakin shine banga alaman ko wani abu ya cikin kanta bah! ma’ana kwakwalwarta lafiyanshi lau bata kamu da ciwon m bah!!”Doctor yafada yana kuresu da idanuwanshi Bangane babu abinda yasamu kwakwalwarta bah?”Dadynsu yatambaya cikin rashin yarda da abinda doctor yafada+
“Gaskiya dai nima haka bincikena yanuna min”
Caraf Antynsu tace”toh binciken ka ba daidai yanuna maka bah! Soboda nasan Babynmu bazata tab’a ignoring dinmu in hankalinta na nan bah!”
Riko hannunta Dadynsu yayi alaman ta kwantar da hankalinta kafin yace”toh munji amma gaskiya zamu tafi India domin a duba mana abinda yake damunta!”
“Toh shikenan sir! Amma ga shawara mana?”Doctor yafada yana kallon fuskar Dadynsu, gyada kai kawai Dadynsu yayi yana jiran jin abinda doctor zai fada
“Miye zai sa baza’a bari zuwa nan da Wata daya kafin atafi daita Indian bah!”
“Ohk toh!”Dadynsu yafada soboda shima sai yanxu yatina ashe bashida wasu isheshun kudi
Antynsu neh cikin rawar murya tace”Haba Dadynsu yazaka ceh kayarda da abinda yace bayan Babynmu na bukatan taimakon gaggawa”
“Ki kwantar da hankalin ki mana ai nasan abinda nakeyi kinji?”yafada cikin kulawa
Gyada kai kawai tayi cikin rashin jin dadi soboda gabadaya ba haka taso bah!….
Inspector Nasir neh tsaye agefen Nadhira sai kallonta yakeyi yana karantar yanayinta, itako tana jinjine ajikin gado yatsarta daya abaki tana tsotson Benson(lolz..)
Hada idanuwa sukayi Nadhira tajefe shi da harara chan saiga yen gidansu Amin sun shigo harda su Dadynsu da Amin ma karan kanshi
Washe baki tayi wa Amin wanda shine biggest mistake dinta wanda batasan tayi bah!
Cikin farinciki Amin yakarasa wajenta tareda zama agefenta yana shafan fuskarta cikin kulawa
Kallon su Dadynsu yayi yace”kunga tafara yarda dani yanzu!”
“Lallai kam!”Dadynsu yafada cikin murmushi inda Mumynshi sai hauna mai harara takeyi wanda ko kadan bai kula da hakan bah
Antynsu kuwa adan gefe tazauna cikin sanyin jiki tana kallon Nadhira wacce takoma mata sabuwar hallita
“Kinsan ni?”Amin yafada yana kallon kwayar idanuwanta
Washe baki tayi tana gyada kanta, dan Zaro idanuwa yayi yace
“Habawa?”
Gyada kanta tayi still yatsar hannunta nacikin bakinta tana aiki tsotso
“Toh waye ni?”
Dan zaro idanuwa tayi tace”namanta ban tambayi sunan ka bah ai”
“Toh nine mijinki!”yafada kai tsaye
Kura mishi idanuwa tayi tace”miji! Miye miji?”
“Wanda zai nayi miki wanka,wanki wanda zaina siyamiki icecream,yadinga baki abinci kuma yadinga goya ki kaman baby”
Kokarin saukowa tafara yi tana fadin”toh ka goye ni”
“A’a kibari sai anjima inda nadawo koh?”
Raurau tayi da idanuwanta kaman zatayi kuka tace”nikam yanxu nakeson kagoye ni”
“Yi hakuri mana Abar so!’
“ABAR SO!?”Tafada cikin sigar tambaya
“Erh mana ke Abar so ceh gakowa ko bakisan da hakan bane?”Antynsu tafada cikin son janta ajiki
Kallon Antynsu tayi cikin turo baki sannan takalli Amin hade da nuna mishi ita tace”kace mata tamin shiru!”
Murmushi yayi yace”Oh Babynmu rigima ai wannan itace Antynku!”
“Antynmu kuma?”
“Erh kinga ita ce lokacin kina karama take goyaki kuma tamiki wanka”yafada
Washe baki tayi tana matsawa kusa da Antynsu tace”lahh ai da kin gayamin ke kike goya ni lokacin ina karama”
Murmushin jin dadi Antynsu tasake tana kannewa Dadynsu ido daya, babbar yatsarshi yadaga mata shima yana miyar mata da martanin murmushi
Hannun Antynsu ta rike sannan tace”yanxu zaki goye ni dinne?”
Shafa gefen fuskarta Antynsu tayi tace”kinga yanxu bakida lafiya kibari har saikin warke tukunna kinji?”
Cikin sanyin murya tace”toh, amma zanyi fitsari!”
Rikota Antynsu tayi tana fadin”muje inkaiki kiyi fitsari”
Fauce hannunta tayi tace”ni mijina neh zai raka ni ba kebah!”
Kallon kallo aka hauyi cikin ward din inda Amin kuma yazaro idanuwanshi yanajiran ace kit ya harce!
“No baby kibari Antynku takaiki kinji?”
Girgiza kai tafara yi tana buga kafarta akasa har hawaye sun fara gangaro mata
Share mata hawayenta yahau yi yace”haba Baby karkiyi kuka mana”
“Ni muje karnayi ajiki!”tafada cikin kuka hade da jan hannunshi
Abakin toilet din yatsaya hade da cemata ta shiga yana jiranta, ba musu tashige toilet din tareda barin kofa abude
Ahankali yarufe kofan yana jinjina bayanshi ajikin garu,
Tana shiga cikin toilet din ta tsaya agaban Mirror tana karewa kanta kallo kaman Maison gano abu daga jikinta
Hannunta takai daidai wajen ciwon dake kanta sannan ta yamutsa fuska tareda jan tsaki
Hannunta kawai tawanke tafito batareda tayi komai bah!
Idanuwansu tarr akan kofa suna jiran fitowarta, tana fitowa tasakar musu murmushi
“Toh shikenan natafi Allah yakaimu gobe!”Inspector Nasir yafada yana riko hannun Amin alaman zasu gana
“Toh mungode inspector Allah yabada sa’a”
“Ameen”yafada tareda ficewa…
“DanAllah waye wannan nakan wheelchair dinnan?”
Murmushi Amin yayi yace”Babansu Nadhira neh wato mijin Anty!”
Zaro idanuwa yayi cikin mamaki yana fadin”ba ya mutu bah?”
“A’a yana nan da ranshi”
“How comes?”Inspector Nasir yatambaya cikin neman karin bayani
Aikuwa Amin yafara suburbudo mai zance ko Kari babu balle ragi.
Cikeda tausayinsu dakuma tausayin kanshi nasanin cewan shikenan ashe dagaske Antynsu bana shi bane yashare guntun hawayen fuskarshi
Ahankali yace”what if nace maka inaga Baby ceh architect din duka abubuwan dasuke faruwa?”
Kallon ka haukace Amin yamishi yace”dacewa zanyi kafara haukacewa”
Girgiza kai kawai inspector yayi yace”zamu gani nan ba da dadewa bah!”
Kafada Amin yadage cos har Inspector Nasir yafara tsire mai akai,
“Toh sai anjima”yafada tareda barin Amin atsaye, bai tsaya koina bah sai ward dinsu Big Dady.
Zaune yasamesu sunyi jugum suna kallon big dady dayake baccin wahala harda wacce aka mawa fyade
Gaisuwa sukayi da Mumy yana tambayan ta ya masu jiki,amsawa tayi inda take tambayan shi ko an samu wani labari
“Hajiya ki kwantar da hankalin ki inshaAllah wanda yayi laifi bazai tafi a banza bah!” Yafada mata in assuring tune
“Allah yasa!”
Kallon Maryam da idonta ke kumbure yayi da alamun har yanzu bata daina kuka bah!
“Maryam danAllah kidaina kuka InshaAllah koma wace ita za’a ma ta hukuncin daya dace”
Cikin shakekiyar muryarta tace”kama ta da za’a yi shin dawo min da budurci na zaiyi ko miye? DanAllah kubarni nayi kuka son raina soboda ni nan nasan zafin da zuciya ta kemun”
Girgiza kai yahau yi cikin tausayawa ,kafin yayi magana har Faty dake zauna ta mik’e, tace”nikuma da ba’asan wani irin allura tamun bah sai na yi Yaya?”
Sunkuyar dakanshi yayi yana jin takaicin rashin imanin wacce tayi musu wannan aika-aikar,hadiyar wani yawu mai d’aci yayi sannan ya kalli Mumy da ke kallonsa ko kifta wa babu
Zai yi magana kenan Mumy ta rigasa da fadin “DanAllah inspector kar ka b’oye mana komai remember this is about our lives! “
Gyada kai inspector Nasir yayi tareda mikewa yace”alluran kashe mahaifa ta yi ma ta! “
Zubewa Fatima tayi akan kujera cikin firgita, zaro idanuwa Maryam tayi cikin kidima jin alluran da ya kamata ace wa ita aka yi shi, itakuma Mumy tarufe bakin ta da khimar din jikinta…
Tafe take Nurse ma rike da hannunta kasancewan bata gama dawowa daidai bah Amma karfin hali irin nata yasa aka fito da ita,
Lebbanta ya ciza da karfi har hawaye na silalo ma ta saboda zafin dake ratsa brain din ta! bata wani damu bah saboda wannan zafin bai kai wanda take ji azuciyarta bah!
Haryanxu ta kasa yarda cewan kwakwalwar ta ya tab’a juyewa bah! Wai tayi ciwon hauka! Haukan da aka ce baya tab’a gama warkewa!
Murmushi ta sake tunawa da tayi yau zata tona asirinta bata hankara bah taji sun bugu da abu
Yar Kara taji an sake cikin shagwaba da sakalci”Sorry! “
Nurse din ya fad’a cikin ladabi”baza’ayi sorryn bah “Nadhira data tsare ta da ido tafada cikin masifa
Dumm taji zuciyarta ya buga a sanadiyar jin muryarta, cikin tsananin tsoron da batasan daga ina ya diro bah takai dubanta gareta
Cak taji komai ya tsaya mata barin ma dataga yanda Nadhiran ta zuba mata idanuwa! Luuu.. Tayi sai gata ta zube a kasa sumammiya….Cikin azama Nurse ta taro ta gudun karta karasa kasa ta shiga uku, dariyan da Nadhira ta fashe da shi neh ya dawo da hankalin mutane kan ta
+
“Babynmu! “Antynsu ta kwala ma ta Kira daga baya saboda daman basu san lokacin da ta fito bah
Juyawa ta yi wajen Antynsu tana nuna ma ta Maimuna da rabin jikin ta ke kwance ajikin nurse kafin ta ce” kin ga ta kwanta a kasa koh? Nima na kwanta? “
Da sauri Antynsu ta girgiza kai tare da riko ta ganin Nadhira na shirin kwantawa a kasa,
Cikin kwantar da murya”Muje koh za’a sallame mu neh sai mu koma gidanmu koh ba haka bah? “
Ba ki ta washe tana Gyada kan ta Wanda yayi daidai da isowar wasu nurses da stretcher, daukan Maimuna dake sume suka yi a kai kafin suka wuce da ita in da aka bisu da kallo…
“Wayyo Allah ta cuceni! Ta tarwatsa rayuwanmu gabadaya!! Allah ya.. “Mummy ba ta karasa magana bah suka ji sallama a bakin kofa
Share hawayen fuskarta tayi da khimar din ta tana mai kallon fuskarta Faty da ke rizgar kuka, ita ma Maryam kukan ta ke yi amma na tausayin yar uwarta ya fi yawa
Cikin sanyin jiki su Antynsu suka karasa shigowa, Nadhira ceh ta je ta zauna a kan gadon da big daddy yake duk da hanatan da akayi amma ta k’i, kallon sa ta ke kaman mai son yin magana chan ta sauka daga saman gadon ta koma wajen Dadynsu da ke zaune akan wheel chair din sa
Ya mai jiki suka musu sannan suka musu sallama a kan an sallamesu, shidai inspector yana zaune yayi shuru amma har lokacin nazarin Nadhira ya keyi kuma gani ya keyi kaman lafiyan ta kalau…
“Oga ai duk in da ku ke tunani toh yarinyan nan ta wuce tunaninku , ni abinda ya fi cin mun rai shine wasa da hankali na da tayi!”ya karasa magana cikin takaici da b’acin rai har da buga table sai kace ba’a gaban dan Sanda ya ke bah
Zufan kan goshin sa ya share cikin damuwa da gajiyawa ga kuma Commissioner of police ya sa baki a cikin maganan kuma ya ce dole sai sun nemo wacce ta aikata wannan danyen aikin!
Numfasawa yayi ya ce “Yanzu kana nufin babu abinda za mu iya yi don musan waye wannan yarinyan!? “
“Gaskiya babu amma ni fa naso gane wani abu dangane da wannan al’amarin! “Kala ya fad’a with full confidence
Gyara zama inspector ya yi ya ce “Fad’a muji! “
K’awar da kai Kala yayi yace”gomnati ta hana aikin banza dan haka ka bani karan sigari na zuk’a na san kwakwalwa ta ma zata fi daukan charji!
Murmushi inspector yayi saboda daman an bashi labarin Kala da kyau kuma yanda ya ke haka aka bashi labarinsa
“Jirani ina zuwa! “Ya fad’a tare da ficewa daga d’akin horon da suke, da kallo Kala ya bisa had’e da sakin murmushi da shi kadai yasan ma’anar sa…
“Ga jakan Babynmu na d’auko daga chan din”Amin ya fad’a lokacin da ya ajiye jakka
“Miye kaje yi a crime scene? Hajiya ta tambaya a tsorace
“Kai Hajiya! kawai fah mun wuce ta anguwan neh shine na ce why not na taho mata da abubuwanta tin da ina da tabbacin babu abinda zai sake kai ta wannan gidan! “Ya fad’a yana sakin murmushi
Girgiza kai Hajiya “Allah ya shiryeka!”
Hanyan waje ya nufa yana cewa”Ameen Hajiyarmu! Bari na kai mata shi part dinsu”
A pallour ya sameta ta zabga uban tagumi kaman mai tunani, a hankali ya karasa in da take tare da cire tagumin da tayi nan kuwa ta fasa ihun tsoro, cikin sauri ya rufe mata bakin ta saboda baya son taja hankalin mutane!
Cikin dariya ya ce”Ke ni neh mijin ki!”
Turo baki tayi har hawaye sun fara taruwa a cikin idanuwan ta tace”kaiii mijina shi ne ka bani tsoro? “
“Am sorry dear!”ya fad’a yana jan kumatun ta, murmushi tayi mai itama ta ja nashi kumatun kaman yanda ya mata
Dariya suka sak’e lokaci daya, zama yayi a gefenta yace”za ki sha ice cream?”
Gyada kai tayi murmushi kan fuskarta na d’adduwa,
Mikar da ita yayi yace “Oya gashi kai ciki sai ki d’auko khimar din ki mu tafi Havila ko ba haka bah? “
Murmushi tayi ta nufi cikin gida da abinda ya bata ba tare da ta duba miye bah!
Akan gado ta cillar tana had’a rai kaman an mata laifi, chan ta zauna akan gadon tare da fashewa da kuka mai cin rai.
Chanza channel ya yi daga cartoon zuwa ball, yana gyara zama ya ji kukanta cikin sauri ya shiga d’akin har yana bugewa
“Miye faru? “Ya tambaya yana rungumanta a jikinsa
Cikin shesheka ta ce”Ba Antynmu bane tindazu bata dawo bah kuma ta barni ni kadai a gida! “
Daukanta ya yi ya ajiye ta a kan cinyarsa tukun yace”ina ce ke ne Kika ce bazaki bisu bah? “
Lafewa tayi a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya kaman wacce ta yi tsere, duba fuskarta ya yi ya ga tayi bacci! Mamaki neh ya kamasa amma sai ya kawar tare da shimfid’a ta a kan gado sannan yayi tafiyarsa.
Bud’e idanuwa tayi sannan ta zauna a binta akan gadon tana karewa d’akin kallo kaman yau ta fara shigan sa…
“A ina kika samu wannan Baby? “Antynsu ta tambaya cikin mamaki
Kwantawa tayi abin ta tana mai turo baki, ganin yanda ta yi neh ya sa Antynsu matsawa wajenta tace”haba Babynmu yanzu baki son na kaiki Havila shan ice cream 🍦 kenan?”
Dasauri ta mike tana fad’in “zan sha kinji! Ki kai ni!”
“Oya fad’a min in da kika samu wannan abin? “Ta tambaya cikin lallashi ga wani irin fari cikin da take jin ta a ciki
“Mijina neh ya kawo wancan jakan jiya shine fah na bud’e na gani! Ki bani ma akwai wata mai kosai naga a irin wannan ta ke sama mana in muje siya kinga kuwa basai ta sa mana a nata takkadan bah tin da nima ina da nawa takkadan koh? “Ta fad’a tana mai fauce papern hannun Antynsu
Zaro idanuwa Antynsu ta yi cikin damuwa ta ce “no wannan baza’a ba ta bah! Ki kawo kinji? “
Mak’e kafada tayi tana turo baki had’e da mikewa tana cewa”ni bazan ba ki bah! Ai nawa neh kuma wa mai kosai zan bayar ta bani kosai mai yawa tinda haka naga ta yi wa wani yaro! “
Cikin tashin hankali ta ce “Ki rufa mana asiri kikawo danAllah “
Tafiya ta fara ta ce”Oho bazan bayar bah! “
Biyo ta antynsu tayi tana “Baby kizo mana! “
Wajen dadynsu da kuma Alhaji ta nufa da gudu tana cewa”ni dai wlhy wa mai kosai zan ba wa! “
“Miye faru neh Babynmu “Alhaji ya fad’a cikin kulawa
Kafin tayi magana Antynsu tace”cewa tayi wannan papers din zata bawa mai kosai! “
Dadynsu neh ya ce “Toh ai ba wani abu bane tinda zallan papers neh! “
Murmushi shimfid’e a samar fuskarta tace”ba zallan papers bane! wlhy signed will din Dadynmu neh a hannunta! “What! “Dadynsu ya fad’a cikin mamaki,+
“Mu gani babynmu! “Alhaji ya fad’a cikin lallashi, mak’e kafad’a tayi tana komawa baya
Matsawa kusa da ita antyn ta fara tana fad’in”Kawo ni ma na iya kosai, yanzu zan miki kosan sai na sa miki a paper! “
Babu yanda ba suyi da ita ta kawo papers din bah amma biris ta k’i saima ko kokarin gudu wa da take shirin yi, kafin su hankara har ta harci na Kare..
Guruf ka keji sun yi karo da mutum!kafin ta gama daidaitawa sai jin wata zazzafar mari tayi a kumatun ta! Turus suka tsaya cikin sanyin jiki da rashin jin dadi
Zaro idanuwa tayi cikin kid’ima da tashin hankali da kuma fusata, wanda idanuwan ta ya kyallaro mata yana zuwa neh ya sata sakin wani irin kuka mai ban tausayi
“Jakar Yarinya kawai! Ace ko da yaushe sai mun buge dake sai kace makauniya, shashashan banza mai Kama da Aliens 👽! “Kursum Ta fad’a cike da takaici
“Lafiya dai kuwa? “Inspector Nasir da karasowar sa kenan ya tambaya ganin yanda Kursum ke kwarara ruwan masifa ga kuma Nadhira a tsaye ta had’a hawaye da majina sai kuka ta keyi da duk karfin da Allah ya bata
“Wayyo mijina ta cire mun ido! “Ta fad’a lokacin da Amin ya iso wajensu, turus yayi yana kallon kursum da ta wani kara kyau alaman hutu ya ratsa ta
Runguman Amin tayi tana sake sakin wani kukan, sai a lokacin su Antynsu su ka karaso wajen saboda guntun shock din da suka shiga!
“Zo Babynmu”Antynsu ta fad’a cikin lallashi, sake rik’e Amin ta yi da kyau ta ce
“Babu inda zanzo”
Wani irin rikitaccen tsawan da kursum ta daka ma ta neh yasa ta sakin Amin ba tare da ta shirya nan kuwa ta sake fashewa da kuka at the same time kuma jikinta na daukan b’ari
Cikin b’acin rai Dadynsu yace”DanAllah baiwar Allah ki bar ta taji da abinda yake damunta! “
Kallon dadynsu Kursum tayi a walakance wanda a wajen babu wanda bai ga irin kallon bah cos hatta Nadhira da ke kuka ta gani!
Kallon Amin tayi cikin rainin hankali ta ce”ban gane bah a ina kuka kwaso su? Ohh Kar dai wannan mahaukacin da ke zama a boy’s quatars dinnan neh ya warke? “
“Ke baki da hankali neh? “Alhaji ya fad’a cikin b’acin rai, da hannu ta dakatar da shi tace
“Ina ganin girman ka sosai Alhaji saboda kaine mijin Hajiyata da kuma baban mijina! “
Jajayen idanuwan ta ta d’ago ta d’aura a kan Kursum dake zuba rashin kunya, Antynsu kan ji ta keyi kaman ta wanka ma ta Mari amma rashin kwarin jikin da ke tare da ita yasa ba ta iya aiwatar da abinda ke ranta bah
“Ina jiran amsa mijina! “
“Say sorry!” Ya fad’a cikin bada umarni yana kuma kallon kwayar idanuwan ta irin shi miji dinnan
“Wlhy bazan ceh bah! “Hawayen da suka silalo a kumatun Nadhira antynsu tasa hannu ta share Wanda duk a kan idanuwan inspector neh
“Ji yanda yarinyan nan ta ke kallo na! Ko zaki rama marin neh saboda na ga alamun ya shiga “ta fad’a tana kallon Nadhira dake kallon ta cikin b’acin rai saboda yanayin ta bai iya b’oyewa bah
Hannunsa ya zuba a aljihun sa yana bin ta da kallon zan Kama ki kafin ya ce”Don’t cross your limit Kursum, zai fi miki idan kin shige cikin gida! “
Tab’e baki tayi tare da watasawa Antynsu harara kafin ta shige cikin gida saboda a yanzu bata son wani abinda zai tab’a lafiyar jikinta kuma tasan mudin bata yi abinda ya ce bah toh lah shakka yana iya kai mata duka a gaban mutanen duniya!
“Kuyi hakuri DanAllah! “Amin ya fad’a cikin jin kunya sosai, murmushi irin ta su na manya dadynsu yayi kafin ya ce
“babu komai! “
Girgiza kai “Hmm nasan da da hankalin Babynmu wlhy bazata tab’a barin ta ta wuce haka kawai bah saboda Babynmu bata san hakuri bah all she know is _do me I do you_”
Kallon Nadhira suka yi inda suka ga har lokacin bata d’auke idanuwanta daga inda Kursum ta shige bah, tab’a da Antynsu tayi ya sata lumshe idanuwanta nan kuwa sauran hawayen da suka makale suka samu daman gangarowa
Bata bari sun yi magana bah tayi part din su da gudu tare da papern a hannun ta, da sauri Antynsu ta mara mata baya inda sauran kuma suka yi jugum kowa da sak’e-sak’en da ya keyi aransa…
Banda kai da komowa babu abinda ta ke yi a cikin d’akin, ji ta keyi idan har bata d’auki fansa toh lah shakka tana iya mutuwa, daga karshe dai ta zube akan gado kaman wata elephant duk da ba wani jiki gareta bah amma yanda ta zube a kan gadon ya jawo hakan.
Antynsu kuwa sai faman knocking ta ke yi amma Nadhira tayi biris da ita saima headphone da ta d’auko ta sa a kanta, kafin ka ce kit har bacci ya dauk’e ta!…
Kusan a zaune suka kwana ranan kuma zuciyoyin su cike da zulumi saboda basu san halin da ta ke ciki bah gashi kuma tak’i bud’e musu kofa asalima basu san ko jinsu bata yi bah!
Da safe ganin in suka biye ma ta akwai matsala neh ya sa Amin nemo mai balla kofa saboda shima bai iya bacci ko in fact ko abinci bai iya ci bah!
A kan gado suka same ta tayi kudundunu a cikin bargo sai kace a na sanyi, da sauri Antynsu ta karasa wajen ta tare da bud’e bargon, girgiza kai tayi ganin yanda zufa ya rufe ta kaman wacce aka kwarawa ruwa
Share zufan tayi nan ta ji jikinta zafi rad’au kaman wacce aka ajiye ta a gefen wuta, karasa yaye bargon Antynsu ta yi kafin ta kirawo su cikin d’akin saboda daman Kar ya zamto bah kayan kirki a gareta bah shiyasa Antynsu ta fara shiga.
Gwada temparaturen ta yayi kafin ya fice su Antynsu kuma suka yi jugum suna kallonta, ba wani dadewa sosai yayi bah ya dawo rike da Leda
Drip ya daura ma ta tukunna amma ko gizau bata yi bah! Sanda drip din kare kafin ta farka.
Murmushi antynsu ta sake tana kuma shafa fuskarta
“Sannu! “Su ka fad’a cikin had’a baki, lumshe idanuwanta ta yi alaman toh kafin ta sake bud’ewa, drip din Amin ya cire ma ta kafin antynsu ta taimaka mata zuwa cikin toilet din.
Kaman kullum yau ma haka ta tsaya a gaban mirrorn toilet tana kallon fuskar ta, hannu ta kai ta shafa wajan da Kursum ta mare ta kafin ta saki murmushi mara saut! chan ta tsuke fuskar ta tafara kai da komowa a cikin toilet din, kwankwasa kofan da ta ji ana yi neh ya sata jan guntun tsaki kafin ta tub’e ta fara wanka…
Zaune ta ke a kan kujera tana latsa wayan ta shikuma yana kwancen a kan gado fuskarsa na facing POP da alamun tunani ya ke, kallon sa ta yi kafin ta ce “Love! Yaushe zamu koma gidan mu?”
“Aure na next week! “Ya fad’a instead of ya bata amsan tambayan ta, murmushin rainin wayo ta yi kafin ta ce
“Yaushe ka dawo Abdulkadir? Saboda a iya sani na Abdulkadir neh zai yi aure next week! “
Shafa kansa yayi kafin ya ce”erh Nima zan Kara neh! “
Ajiye wayar hannunta ta yi gabanta na dukan uku sau goma, wani yawu mai d’aci ta hadiye, cikin son daidaita kanta tace “waye neh zata aure ka? “
“ABAR SO!”Ya fad’a yana lumshe idanuwan sa kaman baya cikin fargaba
Mikewa tayi daga zaunen da ta ke, cikin rawar murya sosai tace “ABAR SO Kuma?? A ina ka same ta? “
Tashi yayi ya zaune tare da kura ma ta idanuwa sannan ya ce “A nan gidan ta ke! Wato wacce kika mara dazu!”
“Kam bala’i!”Ta furta cikin tsananin b’acin rai da tukikin kishi, dube-dube ya ga ta fara chan idanuwan ta ya sauk’a a kan kwalban champaign dake ajiye bata yi wata-wata ba ta wawuresa tare da yin waje da mugun gudu..