ALMAJIRATA COMPLETE
01
A hankali yake saukowa daga matattakar benen tamkar bayason tafiyan kokuma yayi aikin daya gajiyar dashi, karo yaci da mahaifiyarshi tana shirin hawa saman benen,gaida ita yayi cikin girmamawa ta amsa masa da fara’arta sannan tace ” shalele ina zakajene kake tafiya haka kaman bakason yi ko bakada lafiyane?” Murmushi yayi wanda ya kara k’ayatar da kyan fuskarshi sannan yace ” lapiya na kalau momy kawai dai bacci nakeji gashi zanje na dauko jawaheer makaranta time yayi” kallon agogon hannunta tayi sannan tace ” tunda kanajin bacci shi Adnan yaje ya daukota mana kaisaika kwanta” karasa saukowa yayi sannan yace “mom jeki ki huta zan daukota da kaina baccin ma yafita a idona” juyawa tayi batare da ta tankaba sannan haryakai kofa takira sunan shi “shalele” juyowa yayi yace “Na’am momy”
“Kasiyomun fruits idan zaka dawo kuma plss ka kulamun da kanka” murmushi kurun yayi yafita yana nazarin kalaman momy aranshi yace nakasa gane wace irin kulawa momy ke bani kwanakinnan abin da mamaki!.
Zaune ya tadda ita ta had’a girar sama data kasa domin kuwa dauka cin student duk an daukesu sun tafi gida daga ita sai tsirarun mutane dabasu fi su shida ba,sarai ta ganshi amma ta share shi saida yayi horn sannan ayangace ta tashi taje bude gidan gaba ta zauna da k’yar ta gaidashi shima kuma ya amsa da kyar,batareda yakuma bi ta kanta ba yayi hanyar gawon nama, inda zai sayi fruit din momy bayan ya siyane ya wuce,Agg mall yasiyo popcorn da kuma ice cream sannan ya dauki hanyar Abj road gida kenan,bude robar popcorn dinshi yayi ya fara ci yana bin wakar doro bucci best wakarshi har andaina yayinta amma be daina siyantaba,kallonshi tayi cikin mamaki ganin be mata tayiba gashi tasan halin yaa ghailan da mugun tsare gida Allah ya gani kuma ranta yabiya,shagwabewa tayi tace dashi ” yaa ghailan zanci popcorn din plss” ko kallonta beyiba har suka isa gida wannan abun ya mugun Kular da ita aranta tace wlhy siyisa na tsani yaa ghailan nafison yaa Adnan yafishi mutunci shi kullum baya dariya kuma idan kamai magana baya kula ka sai wani jiji dakai shi ala dole babba,tsoki taja adaidai lokacin datake shirin bude kofar motar ta fita janyo hannunta yayi tajuyo jiki na Bari domin tasan hali shibaya duka amma fa yanzunnan saiya sakaka tsallen kwado kokuma jumping narai narai tayi da ido ganin ya had’a fuska kuma yaqi ya sake mata hannu,murya na rawa ta furta “yaa ghailan I’m sorry wlhy badakai nakeyiba malaminmu na tuna daya dakeni d’azu” kuramata ido yayi baice kanzil ba kawaidae ya saka hannunshi daya abayan motar ne ya ciro leda daukeda popcorn da kuma ice cream yace da ita “ungo naki jeki,kuma idan kinje kiyi sallar azahar lokaci ya shige” godiya tamai a kinyace tabar cikin motar aranta tace yaa ghailan akwai jan aji da masifaffen miskilancin tsiya…
Wando ne fari sanye ajikinta iya gwiwa da kuma riga pink karamar top wacce ta d’meta tsam sai gintun gashinta datayi parking a tsakiyar kanta yake yawo tamkar jelar bunsuru saboda rashin tsawo ga ba yawa samsam sai tsantsi da kuma baki wulik,bazamuce jawaheer batada kyau ba haka kuma bazamuce tanada muniba kowanne bangare tana tabawa saidai akwai yalwar kugu domin kuwa kai bakaga jawaheer ka yadda yar shekara sha shida keda wannan mazaunan ba samsam,kare mata kallo yayi harga Allah yaji wani iri gameda ita dukkuwa da yake yasan jawaheer kanwarshi kauda kanshi yayi dayake ita batamasan yana wurinba a fusace ya furta
Wando ne fari sanye ajikinta iya gwiwa da kuma riga pink karamar top wacce ta d’meta tsam sai gintun gashinta datayi parking a tsakiyar kanta yake yawo tamkar jelar bunsuru saboda rashin tsawo ga ba yawa samsam sai tsantsi da kuma baki wulik,bazamuce jawaheer batada kyau ba haka kuma bazamuce tanada muniba kowanne bangare tana tabawa saidai akwai yalwar kugu domin kuwa kai bakaga jawaheer ka yadda yar shekara sha shida keda wannan mazaunan ba samsam,kare mata kallo yayi harga Allah yaji wani iri gameda ita dukkuwa da yake yasan jawaheer kanwarshi kauda kanshi yayi dayake ita batamasan yana wurinba a fusace ya furta
” jawa kinsan Allah ko,kinsan bana duka amma wannan karon tsinannen duka zan miki akan wannan shigar dakikeyi yarinya saikace wacce ta tashi a turai ke bakisan kin girma bane maza kitashi Kije ki dauko kayan kwari ki saka kuma daganan ki dauko litattafanki zamuyi kara2 kinkusa fara waek kina bata lokacin ki akan kallo” zumbura baki tayi ta tashi tana kunkuni hadda doka kafanta akasa wai ita adole auta haushi sosai tabashi rashin kunyar jawa yayi yawa shiya rasa wayake koya mata wannan dabi’un banzar,dawowa tayi sanye da wata dress ta material me roba dukkanin ilahirin surar jikinta abayyane yake sai yanzu yayi danasanin cewar dayayi ta sauya kaya domin wayannann sunfi na farko muni dauke kanshi yayi daga kallonta yace da ita ” zauna kijirani ina zuwa kuma idan kika kuskura kika kunna kallon nan kan in dawo Nida ke ne ” tsaki tayi kasa kasa tace ” mugu kawai Allah ya isa shiyasa bama kama wata kilama dan tsintuwa ne kalleshi da jar fata saikace haihuwar jan kunne” juyowa yayi yace ” mekikace jawa?” Wayan cewa tayi tana dariya tace ” cewa nayi yaa ghailan kafiya takura wlhy series dinnan danake kallo anwuceni kenan fa yanzu dan annabi ka barni na karasa kan ka dawo” kallonta yayi ya murmusa gabantane yafadi domin kuwa tasan duk sanda yaa ghailan yayi murmushi toko muguntace zata biyo baya….
_Edited by Billy Galadanchi_
By fiyyah
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina!💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina!💞💞
💞 💞
_Written by Sofiyyah Galadanchi_
In dedication to sha’awa Ebrahim
02
Kallon mamaki ya tsaya yana mata ganin ta kunna Waka a wayar ta ta daddage sai cashewa takeyi tamkar ba agida takeba batamasan da zuwanshi ba ,gyaran murya yayi amma bata jishiba dauko caja yayi ya zo tabayanta ya tsula mata daya rikicewa tayi domin jawa akwai tsoron bulala da gudunta tafada jikinshi ta rungume shi wai hakuri take bashi ” yaa ghailan dan Allah karufamun asiri wlhy na daina bazan kumaba” galala yayi yana kallon yanda ta kankameshi haushi duk ya gama cikashi daka mata tsawa yayi ta sake shi da gudu ta haye saman benen tana kuka tamkar wacce aka yanka karo tayi da yaa Adnan
“Ke lapiya meye haka me aka miki kike kuka?”
“Bayan yaa ghailan ne saboda kawai ina rawa ya dakeni kuma ina bashi hakuri ya dakan tsawa kad’an yarage nayi fitsari a wando” dariya sosai yayi yace
“Allah ya shirye ki jawa,kina girma kina cin kasa” kara fashewa tayi da kuka “Allah yaa Adnan kaima yanzu bakasona kaman yaa ghailan, duk kunbi kun takura ni nikadaice bakwaso, friends dina kowa yayyinsu naji dasu” mangareta yayi yace ” kyadaiji dashi mara kunya” ihun kuka ta saka tamkar wacce aka yanka tawuce dakin momy tana kuka.
*****
Kwance yake dagashi sai boxer iya gwiwa da yar karamar singlet ajikinshi, aka turo kofar dakin aka shigo da sallama mikewa yayi hade da ansa sallamar a lokaci daya banin momyce
Kwance yake dagashi sai boxer iya gwiwa da yar karamar singlet ajikinshi, aka turo kofar dakin aka shigo da sallama mikewa yayi hade da ansa sallamar a lokaci daya banin momyce
“Sannu momy lapiya dai kika shigo da kanki baki mun waya nazoba” wani kallo tamishi tana murmushin dake kara bayyanarda kyawun fuskarta sannan cikin tafi yar dabai Santa da itaba ta karaso dakin ta nemi kujera ta zauna galala ya saki baki yana kallon wannan sabon sauyin juyowa yayi shima yanemi wuri ya zauna
“Shalele yau duk sai kaji daban ko gidan ba kowa sai mu biyu kadai” murmushi yayi yace
“Allah kuwan momy ba dadi kamar kin gane banji dadin tafiya service dinna da Adnan yayi ya barni ni kadai ba sai naji gidan shiru” dariya tayi har wushiryar ta ta bayyana lokaci daya kuma gefen kuma tunta ya lotsa domin kuwa haj Saratu badai kyauba danma duka yayan ta ghailan ne kadai ke kamata da ita duk kansu margayi mahaifinsu suka biyo, sannan ta furta
“Nikuwa shalele kaga nafijin dadin hakan saboda inason kasancewa dagani sai kai ka iya hira sosai tun kana karaminka” shimadin dariya yayi daganan yaji kiran sallah kan tace wani Abu ya juya ya zura jallabiya a gurguje yace da ita ” momy zanje na dauko jawaheer school lokacin tashi yayi zan tsaya masallacin kofar gida nayi sallah,batare da yajira ta cewartaba ya juya aranshi yana tunanin sauye sayen abubuwa da yawa daga wurin momy ya kasa gane inda ta dosa….murmushi tayi ta mike tace shalele baka gajiya da hidimar jawaheer kamar Kaine ka haifeta koda yake kakusa zama ubanta🙄😳😳
Abakin gate ya haduda mutuniyar hijabinta duk a yage tayi duku duku duk gayun jawa,kallon ta yayi sannan ya bude mota ya fito ya zo kusa da ita ” ke meye haka? Meya sameki da kika dawo tamkar wacce aka karbo daga bakin kura?” Kuka tasamai sai kawartace tace dashi ” wani malaminmu ta zaga agaban y’ay’anshi shine suka mata dukan tsiya yanzunannan suka wuce” dariya taso kwace mai domin yasan halin jawa da neman tsokana saiya kanne yace “meya faru har ta zagi baban nasu” kawar tata uwar kaifice tace ” waifa sune suka zageka sukace dakai kafita daban agidanku kacika jiji dakai kake kuma fama da….saikuma takasa karasawa ” enhmm fama dame?” Jawa ce ta karbe zancen
“Wai cewa sukayi kana fama da kunnaye tamkar makarantar zomaye da farin fata sai kace zabiya,Arwa
Har cewa tayi wai kadan ne bakazo azabiyan ba kana shawa mutane kanshi nikuwa nace kafi karfinsune kuma fa kawai cewa nayi kafi ubansu me dattin hula da faso akafa ” dakyar ya iya gintse dariyar,yamusu fada akan zagin mutane yace koda anzagesu su daina ramawa mutum kansa ya zaga ahanya momy tamishi waya wai yayi sauri tafara kewarshi😳🙄.
Har cewa tayi wai kadan ne bakazo azabiyan ba kana shawa mutane kanshi nikuwa nace kafi karfinsune kuma fa kawai cewa nayi kafi ubansu me dattin hula da faso akafa ” dakyar ya iya gintse dariyar,yamusu fada akan zagin mutane yace koda anzagesu su daina ramawa mutum kansa ya zaga ahanya momy tamishi waya wai yayi sauri tafara kewarshi😳🙄.
_Edited by Billy Galadanchi_
Fiyyah Galadanchi
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina!💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina!💞💞
_written by sofiyyah galadanchi_
_I dedicate this page to all d single ladys (gauraye)of ummyjay&maman nu’aym novel group_…😂😛
03
Shiru yayi a motar tunane fal aransa momy ta sauya Allah kasa abinda nake tunani ba haka bane ya Allah …jawa ce takatse masa tunani domin kuwa baisanma tazoba saiji yayi tace
“Yaa ghailan ” kallonta yayi tawashe hakora bata jira masrshiba tace “kasan me mukayi yau a school nida kawayena?” yace “taya zansani Saikin gayamun”
“antynmu me daukarmu physics tasa mini skirt baka gantaba katuwa skirt dinma ya yage ta baya,ingayamaka tayi tuntub’e tasha kasa skirt ya rabe biyu ta baya baga ganiba d’uwawu duk a titi,malamnmu sauran duk sun ganta su Arwa sai gulmanta sukeyi wai kalan pant dinta pink kuma ma ya mata kadan tsabar katon d’uwawu niko nace baruwana karkaji kamun duka😳
Shiru yayi ya kyaleta yace shigo muje kinji anyi sallar azahar kina girma kina cin kasa. “yaya yau uncle dinmu me maths yasa riga armless naga hammatanshi duk gashi kuma baka gani gashin duk yayi datti ya dawo brown, yaya kaima kanada shi?? Allah dai yasa kana wanke naka karka zama kazami irin uncle honesty me dattin armpit,dariya yasoyi amma saiya danneta sbd yagano jawa mahaukaciyar kuruciya gareta tsab Zatayima terere yakamata yariqe takunsa karyarinyarnan taga wurin kwanansa duk garinnan se anji
“Yaa ghailan ” kallonta yayi tawashe hakora bata jira masrshiba tace “kasan me mukayi yau a school nida kawayena?” yace “taya zansani Saikin gayamun”
“antynmu me daukarmu physics tasa mini skirt baka gantaba katuwa skirt dinma ya yage ta baya,ingayamaka tayi tuntub’e tasha kasa skirt ya rabe biyu ta baya baga ganiba d’uwawu duk a titi,malamnmu sauran duk sun ganta su Arwa sai gulmanta sukeyi wai kalan pant dinta pink kuma ma ya mata kadan tsabar katon d’uwawu niko nace baruwana karkaji kamun duka😳
Shiru yayi ya kyaleta yace shigo muje kinji anyi sallar azahar kina girma kina cin kasa. “yaya yau uncle dinmu me maths yasa riga armless naga hammatanshi duk gashi kuma baka gani gashin duk yayi datti ya dawo brown, yaya kaima kanada shi?? Allah dai yasa kana wanke naka karka zama kazami irin uncle honesty me dattin armpit,dariya yasoyi amma saiya danneta sbd yagano jawa mahaukaciyar kuruciya gareta tsab Zatayima terere yakamata yariqe takunsa karyarinyarnan taga wurin kwanansa duk garinnan se anji
Fuska bafara’a yakalleta jawa idan baki kamamin bakinkiba wlhy zantsaya anan inzaneki yarinya ss2 amma ba wayau,siyisa nace momy tabarki kiyi ss3 tace wai yanzu zaki zana waec kinada girman jiki kebakisan kin fara girma bane kike shashanci??
“wlhy yayannan kacika masifa shiyasa yarannan suka zageka”…”mekikace” ya tamabaya yana harararta “cewa nayi na daina karkamun bulala plss” karma kidaina kiga inban fasa bakinki ba” shiru tayi sai can takuma cewa “yaa ghailan birthday na on 17 dis month kuma kaga yaa Adnan keji dani gashi bayanan plss kamun princess cake dana Dora” kallonta yayi shi yanzu dariya ma tabashi wai Dora er 16 years ke maganar Dora ” ke yanzu dalleliyar k’atuuwa dake ke maganar dora dawani princess cake harkar yarane fa” kallonshi tayi tace “gaskiya yaa ghailan kai bakauyene yanzu saboda Allah ni zaka kalla kace nawuce dora waini katuwace wlhy a class k’awata muneeba ta gayamun yanzune nake girma saboda yanzu zanyi 16 itakuwa tana 18 wai sunyi breakup da boyfriend d’inta yace tafara zama katuwa shi swt 16 yakeso” baikuma bi takantaba damashi bai fiyason magana ba aranshi yace gwara ma kizana waec din naga alama k’awaye nason rikitamiki kwakwalwa.
Sun isa gida tunkan yakarasa parking tabude mota taruga kadan yaragema ta fadi tsabar hauka shi sedama ya tsorata girgiza kai yayi akwai aiki, wannan yarinyar inaga bazata rasa mutanen boye ba
Tundaga kofar palo ta jefar da jaka takalmi, sucks ma akan stairs ta jefar yana shigowa yai tun tube da jakar tsaki yayi ya fara kwashe kayan da dai dai yabi bayanta dasu dakinta ya nufa koda yashiga ta tube daga ita se shime da wandon uniform tanata famar mita tana zagin yayan uncle dinsu dasuka sauya mata kamanni bece komaiba ya ajiyemata kayan daga gefe ya wuce…
****”har kundawo shalele”momy tace datagansa yana saukowa daga sama yashigo palo “eh momy jawa nakaiwa kayanta daki daga shigowa tahau zubardasu apalo, “ai lamarin jawa se addua ko ganinta ma banyiba ….zo kaci abinci gashichan dinning” kallonta yayi ya sosa keya “senayi wanka yafada yaname cigaba da tafiya ” to ai ba ruwan zafi kaci abincin idan mungama saina daura maka ruwan zafi😳😳🤔,kallonta yayi da alamar tuhuma lokaci d’aya ya had’a fuska yace ” momy ruwan zafin kuma saikin doramun,kin manta mu toilet heater din dakinmu na aiki bari kawai naje nayi wankan kici abincin kawai” taga alamar sauyawar da fuskarshi tayi aranta tace wannan yaron inaga nayi saurin nuna kaina awurinshi wannnnn ne yasanya tace ” kaje kayi wanka bari naci kawai”
**** ……nida nake tsaye inaso tafadi abinda keranta domin na zayyanowa gaurayen gidan Ummeejay amma sedai naga tana kada kai nace hmmmm ajuri zuwa rafi…
*****yadade a toilet yana tunani tabbas da alama momy naso tabijiro da sabon al’amari yaga taketakenta tanaso tarabashi ta farin ciki kwata kwata arayuwa wata kila wannan ne yasanya ta….wai🤐 arufe kashi aci tuwo🤗
*****
Dayamma misalin karfe 5:57 yafito zashi wurin abokinshi sadeeq yahango jawa tana dambe da wata kuma ga dukkan alamu tajigata dafe kansa yayi yakarasa wurin seji yayi jawa tana fadin “wayyo sulaimi muyi hakuri mubar dambennan kinga mungaji kuma anqi arabamu😂😂😂😂😂”
Nace wannan fadanfa kamar fadan maman nu’aym da machioma 😄😄😄😄
Dayamma misalin karfe 5:57 yafito zashi wurin abokinshi sadeeq yahango jawa tana dambe da wata kuma ga dukkan alamu tajigata dafe kansa yayi yakarasa wurin seji yayi jawa tana fadin “wayyo sulaimi muyi hakuri mubar dambennan kinga mungaji kuma anqi arabamu😂😂😂😂😂”
Nace wannan fadanfa kamar fadan maman nu’aym da machioma 😄😄😄😄
****dakyar da sudin goshi yakwaci jawa hannun sulaimi sbd sulaimi akwai💪💪💪
Ya kwashi kayanta yajata suka shiga mota sadeeq najiranshi sbd haka seyawuce da jawa betsaya maida ita gida ba kuma yasan indai yabarta takarasa gd dakanta to kobasu sake fada da sulaimi base tayi da wani fadannan dai dabata tabacin ribaba,
Ya kwashi kayanta yajata suka shiga mota sadeeq najiranshi sbd haka seyawuce da jawa betsaya maida ita gida ba kuma yasan indai yabarta takarasa gd dakanta to kobasu sake fada da sulaimi base tayi da wani fadannan dai dabata tabacin ribaba,
amota yakalleta baki ya kumbure mata suntum sbd sulaimi bakaramin bugu tai masa ba ya kwashe da dariya har suka isa gdnsu sadeeq daga ya kalleta sedariya taso kwace masa amma saiya danne donkar tarainasa ….
sun shiga gdn suka gaisheda maman sadeeq ta amsa tana kallon jawa kana tajuyo ta tambayi ghailan, “meya same ta haka dukta hargitse” yace “mama dambe tayi shine naganta ahanya na taho da ita sadeeq dake fitowa daga dakinsa yakalli jawa aise daria take ta fashe dakuka dakyar aka lallasheta tayi shiru tace “mama plss kicce yaa sadeeq yadaina mun dariya kuma yaya ghailan yabiyani farata daya jefar”
…”yaushe na jefar miki banason karya wlhy” kana kallo tafadi dagacikin jakata kaki sakeni nadauko kuma seka biyani “..seda mama tasa baki kafin tayi shiru tadaina mita akan fararta ….shidai sadeeq yajashi sukabar ta inda mama tunda kanwarsa islamiyarsu se bayani isha I suke tashi.
…”yaushe na jefar miki banason karya wlhy” kana kallo tafadi dagacikin jakata kaki sakeni nadauko kuma seka biyani “..seda mama tasa baki kafin tayi shiru tadaina mita akan fararta ….shidai sadeeq yajashi sukabar ta inda mama tunda kanwarsa islamiyarsu se bayani isha I suke tashi.
_edited by billy galadanchi_
😍😍sofiyya galadanchi💋
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina!💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina!💞💞
_Written by Sofiyyah Galadanchi_
_in dedication to sha’awa Ebrahim_
04
Kwace momy take kan mamakeken gadonta tunani dukya addabeta ita kanta tasan cewar abinda take shirin yi bamai kyauba bena amma sam bazata iya hakura da kudirinta amma yanzu da matsala dolenta ta d’age kafa zuwa wani lokacin sallamar ghailan ne ya datse mata tunaninta ta kalleshi da fuska tamau ta ansa sallamarshi yashigo ya gaidata yanemi wuri ya zauna tashi tayi zaune tace dashi ” menene kuma bangaya muku kudaina shigo mun daki idan 9 na dare yayiba banason rashin jifa ghailan,Kaine babba kai zanmutu nabar tarbiyar kanenka a hannunka amma saiya kasace bakajin maga nata Allah zan bata maka rai” amaimakon yaji haushin fad’an sai wani sanyi yaji aranshi kasancewar momy ta dawo itadin ta asali sai yanzu hankalinshi ya kwanta domin kuwa harya fara tunanin mafita langabe kai yayi yace
“I’m sorry momy wlhy bansan lokaci yaje hakaba bacci ya daukeni ina idar da sallar magrib ko isha ma yanzu nayi nazaci karfe 8 ” kwafa tayi tace “kaje kaci gaba da wasa da salla wlhy nida kaine zakuma ka gane kurenka akan wannan ace bazayi jam’i ba kana name ji ” sadda kanshi yayi kasa yabata hakuri sannan yace ” momy dama nazone akan inaso inje silame gobe ” kallonshi tayi sannan tace “lallaikam ka isarwa kanka wato shalele nunamun ka isa dama banice dakaina nake tsara muku tafiya silame ba sai yanzu dan gulma dududu kwanan Adnan sha shida da tafiya kuma ana gobe ze tafi kukaje dan Allah idan bakada abin fada tashi kabani wuri” rokarta yashigayi dakyar ta amince amma tace saibayan birthday din auta da kwana biyu.
Zaune yake a parlor din sama yana kallon wani series me suna Conqueror wani Korean series ne ya hadu jawaheer tazo ta zauna kusa dashi tace ” yaa ghailan kafiya wayau kai kana kallo nikuma saikana hanani Allah yasa a dauke wuta,kuma solar yaqi kawowa gen ma yaqi tashi inga ta tsiyar ” kallonta yayi shi rashin kunya irin ta jawa mamaki sosai take bashi da kuruciya komai zata fada ba ruwanta ,baice da ita komaiba ya maida dubanshi zuwaga TV yaci gaba da kallon da yake,tsaki taja tace
“Yaa ghailan ka tayani adua Allah ya bani saurayi nima k’awayena kowa tanada saurayi banda ni,kullum suna labarin saurayinsu wasu biyu ma daga ciki aurensu damun zana waec akace Allah abin namun zafi” kallon mamaki ya mata yace ” ke inake ina saurayi yanzu banda hakama kisani wlhy idan naganki da saurayi saikinci duka” kallon raini ta wurga mai tace ” toni idan banyi saurayiba Kaine zaka aure ni? Nifa aurena zanyi ba abinda yake burgeni irin nawa mijina girki inga kayan gida ace duk nawane,baka ganin agidanna kullum da mug d’aya nakeshan tea,amma idan nayi auenafa mug talatin duk na wane ” kallonta yayi tabashi dariya ya gimtse yace “naji tashi Kije” matso wa tayi kusa dashi tace
“Yaa ghailan kaga idona ya kumbura koka tambayeni meya faru dani ” juyowa yayi ya kalli idon nata yace “aikam dai sun kumbura saidai gaskiya bazanma tambayaba nasan dambe kika yi” hawayene yafara zarya akan idonta tace dashi ” Bayan wata Atika ce a class d’inmu wai tana sonka kai zata aura nikuwa naji haushi nayita kuka a class kaga ko yanzu bacci nakasa sai haushi nakeji datace tana son ka shine nazo inyi kallo kazan rage jin zafi anan d’ina” ta nuna zuciyarta kura mata ido yayi yace
“Kedanma kinsamu ance anason yayanki meye abin kuka aciki nikam nasamu matana Atika tunkan inganta naji inasonta plss kikaini gobe na ganta” kura mai ido tayi na wasu seconds sannan ta juya da gudu tana kuka tawuce dakinta ta kwanta.
Washe gari har 8 yaga bata fito ya kaita skull ba gashi yanaso ya ajiyeta yazo yayi bacci saikawai yaje dakinta. A kwance ya tadda ita batama yi wankaba da alama kallon mamaki yamata lokaci daya tabashi haushi yace da ita ” ke wannan wane irin eskancine bazaki tashi ki shirya muje nakaiki skull ba,banza tamai sanda ya ciro caja din dake manne ajikin sucket kallonshi tayi da sauri ta mike tsaye
“Allah yau ko zaka kasheni bazani skull dinba bayan kaikace zakaje gaka Atika nikuwa baran kuma zuwa makarantarba saidai kaje kaika dai ka ganta” jefar da bulala yayi yazo yajanyo hannunta yace ” kiyi hakuri nifa wasa nake miki mezanyi da wata Atika nida nakeda matana already ” da sauri ta kalleshi ” kanada mata da gaske yaa ghailan ?” Takuma fashewa da kuka mamakinshi yakasa boyuwa me wannan yarinyar keyi haka saiyace ” wasa nake mikifa zoki saka uniform nakaiki skull” gajiyar zuciya tayi tace
“Nagode jeka yanzu zan sakko muje”
Fitowa yayi jiki ba kwari yace ina matukar kaunarki jawa,Allah ya shirye ki yasanya kiyi hankali.
_Edited by Billy Galadanchi_
By Sofiyyah Galadanchi
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
_by sofiyyah galadanchi_
I dedicate this page to those who belong to kitchen,living room and other room🤗 .
05
A palo yazauna yanajiranta amma idonsa nakan TV da ake newa a aljazeera zahiri idonsa na chan amma zuciyarsa ba’acan takeba bayama fahimtar mesuke fada bayan kamar 15 mnts segata tafito hijab ahannu “yaa ghailan mutafi yau nayi saurin shiryawa ko??”taji shuru seda tadan tabashi yadawo daga duniyar tunani bece komaiba ya mike yafara tafiya tabi bayansa suka fice…
mota ma ita kadai take surutunta yakyaleta yana ajiyeta yakoma gd tashiga class dinsu tazauna kujerarsu suka fara hira itada kawarta rufaida.. Malamin dayake daukarsu biology ne yashigo(Wanda yayansa suka mata duka)yafara abinda yakawoshi bayan dalibai sungaishi…
*****note yake amma sam su jawa basayi sema kallon pics dasuke awayar rufaida kwatakwaticaly sunmanta da inda suke seji sukayi ana buga desk dinsu afirgice suka dago yamiqa hannu agigice rufaida dake riqedawayar tamiqa masa sedayaduba yaga pics sukekallo bece komaiba yasa wayar a Aljihu yakoma kan aikinsa
bayan yagama aikinsa yace subiyoshi staff room,hada girar sama data kasa yayi yace cikin tsawa
“Who’s d owner of ds phone among u?” Rufaidace tace cikin murya kasa kasa
“Who’s d owner of ds phone among u?” Rufaidace tace cikin murya kasa kasa
“Its mine sir”
“Then why did bring it to school ???”
Shiru tayi don babu dalili..kuramata ido yayi na en seconds
Kafinyace “since u have nothing to say lemme give d 2 of u dis “yafada tareda zaro dorina yabasu bulala biyar biyar …harsun juya zasu fice jawa ta jiyo
“sir wat about d phone ??”
” get out “yafada atsawace suka tafi da gudunsu dansunsan halinsa yanzunnan ze karamusu wani bulalan…
Shiru tayi don babu dalili..kuramata ido yayi na en seconds
Kafinyace “since u have nothing to say lemme give d 2 of u dis “yafada tareda zaro dorina yabasu bulala biyar biyar …harsun juya zasu fice jawa ta jiyo
“sir wat about d phone ??”
” get out “yafada atsawace suka tafi da gudunsu dansunsan halinsa yanzunnan ze karamusu wani bulalan…
*****suna shiga class jawa tayi wurin ersa arwa …”ke arwa yau babanku ya taro match don wlhy yau in akatashi daga skul sekun bambamce tsakanin aya da tsakuwa dagake har kannanki masu kamada zombies” murmushin mugunta arwa tayi tace
“Jawaheer kenan dagani saike yau zanga wanda zebambance aya da tsakuwar muhadu abayan classes din en ss 1 abuga ta” ..nikuma jikar Fatima ina gefe nace wayyo yauma inaga yaya ghailan baze ganefuskarkiba🤕🤕🤕🤕
“Jawaheer kenan dagani saike yau zanga wanda zebambance aya da tsakuwar muhadu abayan classes din en ss 1 abuga ta” ..nikuma jikar Fatima ina gefe nace wayyo yauma inaga yaya ghailan baze ganefuskarkiba🤕🤕🤕🤕
*****bayan antashi daga skull suka wuce filin daga😬rufaida dai daga cikin classes din tashiga tana kallonsu ta window don itakam bazata iya dambeba
Abinda jawa batasani ba duka yayan malamin sun hadu tana zuwa suka zaro bulalar dasuka tsinko daga icen long boy kafin tace komai suka hau tsula mata arwa itace riqe da ita basu bartaba seda sukaga jini ajikin hijab dinta kafin arwa tasaketa tahadamata da punch a ido …rufaida dake chan tanakallo agigice tadiro daga kan window ta janyo jawa da har hancinta jini yake …..eyyah it’s a pity jawa😔
*****ashe bakin bemutuba nafada lkcn danaji jawa takira sunan arwa …”kunmin taron dangi amma bakisan balai ba idan me warin bakinnan bekawo wayarnan ba ko hmm basena karasaba”
ghailan dahar yagaji dajiranta yabiyo sawunta yaje class dinsu arufe yajuyo yanan tunanin ina yarinyarnan tashiga kafin yakarasa tunanin yahangosu rufaida riqe da ita tayi jinajina…wata sabuwa yaukuma dawa tayi fada..itakuma jikinta dukba karfi har wani zazzabi takejin yana taso mata ..
****yakarasa kusadasu hadeda riqo hannun jawa yanda tambayar meyasaki harda jini a hijab dinki rufaida ce ta labartamasa abinda yafaru from A to Z yajinjinakai yadauketa kamar jaririya yasata mota …
****ransa ya matukar sosuwa Dan ganin jikin jawa yayi ja sbd tanada er farar fatarta yafara fada yanacewa seyaga waya tsayawa wayannan yaran suke dukanta haka kamar jaka momy kam yabata mamaki ganin yadda yaketa masifa fuskarsa hartayi ja tsabar masifa tahango wani Abu acikin idonsa Wanda batasan dawace kalma zata kira abinba..
*****dakinta takoma bayan tasamu jawa taci abinci kadan tasha magani tunani tashigayi yarn nan sunason junansu ji yanda shalele ke huci an taba auta kuma koshi yasan batada gaskiya Allah yasanya kuci gaba da kaunar junanku har abada.
Ah…jawa will never give up.
Ah…jawa will never give up.
Fatana jawaheer tacigaba da tsokana tanashan duka😛😛😛😛b
_Edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞Almajirina💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞Almajirina💞
_written by sofiyya galadanchi_
_this page is for u mom cyama,thanks for ur love😍😍😍_
06
Shirye2 birthday din jawa ake babu kakkautawa komai antsara shiyadda yakamata domin gobe ne Saturday za ayi celebrating din birthday a gida zasuyi shi sbd babban gidane momy ta gayyato yayan en uwa da yan uwan da suke kusa sbd birthday din gudar autar ta ga uwar gayyar ta kwaso abokanai ba adadi
_washe gari (ranar birthday din kenan)_
OMG!!!!
I just can’t believe this is just a small birthday party🤗 sbd gurin yasha decoration thee green and white color,cake kala biyu nagani akan wani table dashima yasha decoration ya Salam! Aikin yaya ghailan yasa akayima princeess cake da na Dora datace tanaso
I just can’t believe this is just a small birthday party🤗 sbd gurin yasha decoration thee green and white color,cake kala biyu nagani akan wani table dashima yasha decoration ya Salam! Aikin yaya ghailan yasa akayima princeess cake da na Dora datace tanaso
Goge idona nayi dan natabbatar da jawa ce nake hangowa ya ilahi!wata gown ce ajikinta seagreen da head white bawani heavy makeup tayiba amma tsayawa fadar kalan kyan datayi bata lkcne yaya ghailan ma ya hadu iya haduwa ash suit yasaka ga kayan sunyi fitting dinsa hakan ya kara bayyanar da kyansa Wanda bazan iya cemuku ga yadda yakeba,sai murmushi yakeyi wanda ke nuna tsantsar farin cikin dayake ciki.
Kowa dai yaci ado nagani afada cah nahango ummeejay ,ummeekhaleel,da Sha’awa suna Harar cake sarai Nagano sosuke sudan laqato butter cream din jikin cake din sulasa sbd basuda dangana😜😜
Abin mamaki arwa nagani da atika suma ashe jawa ta gayyatosu,in takaicemuku batu birthday paty din yatsaru sbd kowa ya gwangwaje awurin
Abin mamaki arwa nagani da atika suma ashe jawa ta gayyatosu,in takaicemuku batu birthday paty din yatsaru sbd kowa ya gwangwaje awurin
Ummeejay dai seda ta tsaya aka yanka cake aka sammata sbd su jidda(daughter)har sungaji dajiranta sun fara tafiya juyawar da zanyi nahango hamagee ta kutsakai seda tayago kilishin hankalinta ya kwanta😂😂
Yaya ghailan yana tsaye yagama waya da sadeeq kan yazo yadaukeshi sufita bayan ishai sbd yagaji baze iya driving ba
“Yaya inawuni” “lpy ” yafada kafin yadago yaga wacce tagaidashi,kallon rashin sani ya bitadashi baikoma cewa komai ba rausayar dakai tayi tace cikin yanga “yaya dama naga zamu wucene nace Bari nagaida babban yaya kafin na wuce” murmushin karfin hali ya qaqalo “nagode” yafada yanacigaba da danna wayarsa yayi minti biyu ahaka yaji kamar ana kallonsa yadago yaganta tsaye a wulaknce yace da ita “kinada Matsala ne?” hakan yayi daidai dakarasowar jawa wurin seji yayi anjashi dakarfi bata tsaya ko inaba se bayan gdn kawai seta samishi kuka “yaa ghailan bakai kace bazaka kula waccen atikar datace tanasonkaba shine yanzu kuka koma gefe kuna tadi ko” tana maganar ne duk acikin kuka
“Yaya inawuni” “lpy ” yafada kafin yadago yaga wacce tagaidashi,kallon rashin sani ya bitadashi baikoma cewa komai ba rausayar dakai tayi tace cikin yanga “yaya dama naga zamu wucene nace Bari nagaida babban yaya kafin na wuce” murmushin karfin hali ya qaqalo “nagode” yafada yanacigaba da danna wayarsa yayi minti biyu ahaka yaji kamar ana kallonsa yadago yaganta tsaye a wulaknce yace da ita “kinada Matsala ne?” hakan yayi daidai dakarasowar jawa wurin seji yayi anjashi dakarfi bata tsaya ko inaba se bayan gdn kawai seta samishi kuka “yaa ghailan bakai kace bazaka kula waccen atikar datace tanasonkaba shine yanzu kuka koma gefe kuna tadi ko” tana maganar ne duk acikin kuka
“haba jawa ni wlhy harkin tsoratani nifa batadi mukeba infact nibanma San wacece itaba kawai zuwa tayi tanayimin salo da iyay” tsaki tayi tace
“To basaika zabgeta da mariba?” Dariya sosai yayi yayi ta rarrashinta
Dahaka har yasamo kanta suka koma gurin mutane akaci gaba da sallama domin magriba ta gabato dan haka kowa ya watse sedai fatan Allah ya albarkaci shekarun jawa Ameen.
“To basaika zabgeta da mariba?” Dariya sosai yayi yayi ta rarrashinta
Dahaka har yasamo kanta suka koma gurin mutane akaci gaba da sallama domin magriba ta gabato dan haka kowa ya watse sedai fatan Allah ya albarkaci shekarun jawa Ameen.
Washe gari dasafe tafito tanufi dakin momy dan tanunamata gift din rufaida agogone me kyau da tsada dakuma chocale kalabiyu masu dadi😋,saikuwa na sha’awa data kawo hankici sai masifa takeyi wai tarainata,zata kwankwasa ne taji momy na waya dakawarta hajiya Hindu “
“wlhy gamunandai dagani se jawa da ghailan danma ghailan yananan yanaragemin kadaici tunda nayi retire banazuwa ko ina sebayan kwana biyu nake zuwa company naga ya ake ciki,dama jira nake Adnan ya kammala service dinnan ya dawo inyaso namika musu ragamar company din,tadan yi shiru saican takuma cewa
“gsky kam yaron Nada hankali yanayimin biyyaya kamar dan danahaifa dacikina,nima kuma duk abinda yakeso inayimasa wlhy kuma bamai gane cewar shid’in *Almajirinane* ko yanzu yanaso yaje yagaida iyayensa nace yabari sai bayan bikin jawa na birthday inaga gobe zai tafi,shiru takumayi alamar tana sauraren d’ayan bangaren daganan takuma cewa
“Shida Adnan sunsan cewa shid’in *Almajirinane*amma jawaheer bata saniba hakan yafi saita mallaki hankalin kanta tukun” jikin jawa yafara rawa takoma dabaya dabaya tana girgixa kai take tafara hawaye tayi dakinta da gudu…
_eyyah ghailan abin tausayi harnafara kuka_😭😭😭😜
_edited by billy galadanchi_
💞feeyah💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
_written by sofiyyah galadanchi_
_this page is for you guys jidda(daughter),Hamagee,Amenatou._
Jawa tahado masa duka abincin a tray kamar mijinta lol😀 “yaya gashi nan adaki zankaima ko anan zakaci?”
mamaki yakamashi sekawai yabata rai donkar ta rainashi,yace da dakakkiyar murya “ajiye anan kallo zanyi”
mamaki yakamashi sekawai yabata rai donkar ta rainashi,yace da dakakkiyar murya “ajiye anan kallo zanyi”
Kunnenshi yaji yana rawa alamar girkin yakarbu kenan yaushe yarinyarnan ta iya girki haka duk rashin nutsuwar nan ta jawa lallai momy uwace ta gari hakika yana godia ga Allah dayasa takasance mariqiyarsa sbd sun samu ishashshiya tarbiya dazasu iya zama dakoma waye kuma bata nuna banbanchi tsakaninsa da yayanta (kira garemu mu iyaye mata kusani tarbiyar ayayayenku tana hannunku koda bakekika haife shiba to ki riqeshi amana bakisan me gobe zata haifarba watarana kema yayanki ahannun wasu zasu zauna
Koda da wata niyyar kika riqe yaro to yasamu tarbiya kyakkyawa daga gurinki wata kila yazamo meceto agareki. Allah yabamu ikon tarbiyatar da yayanmu da wayanda muka riqa bisa addinin musulunci dakuma sunnar manzo Allah s.a.w.Ameen)
Koda da wata niyyar kika riqe yaro to yasamu tarbiya kyakkyawa daga gurinki wata kila yazamo meceto agareki. Allah yabamu ikon tarbiyatar da yayanmu da wayanda muka riqa bisa addinin musulunci dakuma sunnar manzo Allah s.a.w.Ameen)
“Yaya kafa cinye tundazu me kake tunani?” jawaheer tafada tana masa wani kallo dayake hango wani wani abu aciki daure fuska yayi bece komai ba
Kamar daga sama suka jiyo muryar momy
“Shalele yaushe kadawo kaida kace zaka wuni shine kaje kayi har sati daya” magana takeyi da fada “kuma tsabar kanunamin ban isaba seka kashe wayoyinka ko?”
Langwabe kai yashiga sosa keya
“Momy kiyi hkr kinsan ba network din MTN achan sekafita bayan gari kuma ba wuta agarin tunda naje ba wuta har na dawo kuma nasamu baba bashida lpy shiyasa nayi kwana biyu har yadan samu sauki” “bazakje bayan garin kayi kiranaba kafadamin ??na lura da sabon salon daka tsiro dashi bakason zama gida yayi maka kyau nida Kaine a gidannan” “momy don Allah kiyi hakuri” batareda ta amsaba tamiqe zata ficee”haba momy kiyi hakuri mana tunda yafadami…….jawaheer wlhy banason ina magana yara suna samin baki a magana sa’arki ceni kinji narantse hakan zesa namiki dan Karen duka” baki asake jawa da yaa ghailan ke kallonta har tabacewa ganinsu shikam kara hade fuska yayi hadi damiqewa yaidakinsa yana mamakin yau momy ce ke fada haka lallai ya aikata babban laifi
Kamar daga sama suka jiyo muryar momy
“Shalele yaushe kadawo kaida kace zaka wuni shine kaje kayi har sati daya” magana takeyi da fada “kuma tsabar kanunamin ban isaba seka kashe wayoyinka ko?”
Langwabe kai yashiga sosa keya
“Momy kiyi hkr kinsan ba network din MTN achan sekafita bayan gari kuma ba wuta agarin tunda naje ba wuta har na dawo kuma nasamu baba bashida lpy shiyasa nayi kwana biyu har yadan samu sauki” “bazakje bayan garin kayi kiranaba kafadamin ??na lura da sabon salon daka tsiro dashi bakason zama gida yayi maka kyau nida Kaine a gidannan” “momy don Allah kiyi hakuri” batareda ta amsaba tamiqe zata ficee”haba momy kiyi hakuri mana tunda yafadami…….jawaheer wlhy banason ina magana yara suna samin baki a magana sa’arki ceni kinji narantse hakan zesa namiki dan Karen duka” baki asake jawa da yaa ghailan ke kallonta har tabacewa ganinsu shikam kara hade fuska yayi hadi damiqewa yaidakinsa yana mamakin yau momy ce ke fada haka lallai ya aikata babban laifi
Haka suka wuni momy na fushi dasu jawaheer dabazata iya kama bakinta ba seda tabi momy daki tana bata hakuri batasan dalilin dayasa taji ranta ya bala’in sosuwa ba dan momy na fushi da yaya ghailan akarshedai bataci ribaba dan momy seda ta daka mata duka abaya tafice tana kuka
Dakin yaya ghailan tanufa ta sameshi yakwanta a rigingine yana kallon silin da Alama tunani yake “yaya kaga momy ta dakeni kawai dan naje inabata hakuri ” kallonta yayi cikin kulawa yace
“yi hakuri mana jawa tunda dai ba fada zan mata ko na rama mikiba” yaa ghailan yafada daga kwancen dayake
“yaya dubafa kilama shatin yatsunta ya kwanta min abaya”tayi magana duk acikin kuka tana kokarin zuge zip din rigarta
“waike wace irin shashace”yafada atsawace ganin zatayi tsirara agabansa “bakisan kin girmaba kike Abu kamar wata ballagaza dalla ni ficemin daga daki”
Fuuuuuuu tafice tana kara sautin kukanta
Kukan yanataba zuciyarsa amma bazai bari ta rainashiba bayanzu ba seta kara hankali
Dakin yaya ghailan tanufa ta sameshi yakwanta a rigingine yana kallon silin da Alama tunani yake “yaya kaga momy ta dakeni kawai dan naje inabata hakuri ” kallonta yayi cikin kulawa yace
“yi hakuri mana jawa tunda dai ba fada zan mata ko na rama mikiba” yaa ghailan yafada daga kwancen dayake
“yaya dubafa kilama shatin yatsunta ya kwanta min abaya”tayi magana duk acikin kuka tana kokarin zuge zip din rigarta
“waike wace irin shashace”yafada atsawace ganin zatayi tsirara agabansa “bakisan kin girmaba kike Abu kamar wata ballagaza dalla ni ficemin daga daki”
Fuuuuuuu tafice tana kara sautin kukanta
Kukan yanataba zuciyarsa amma bazai bari ta rainashiba bayanzu ba seta kara hankali
Tayi 20 mnts tana kuka dan azahirin gsky bazata iya tuna when last momy ta daketaba
Fushi tadauka dashi sbd yamata wulakanci
Da darema tafito cin abinci taganshi zaune a dinnin ko kallonsa batayiba ta debi abincinta takoma daki da mamaki yake kallonta amma yaso yayi daria ganin yadda tadauke kanta tana tafiya dasuri dasauri
Azuci yace tafara rainani tun abin bekai ko inaba
Fushi tadauka dashi sbd yamata wulakanci
Da darema tafito cin abinci taganshi zaune a dinnin ko kallonsa batayiba ta debi abincinta takoma daki da mamaki yake kallonta amma yaso yayi daria ganin yadda tadauke kanta tana tafiya dasuri dasauri
Azuci yace tafara rainani tun abin bekai ko inaba
Washe gari daze kaita school ma daga gaisuwa ba abinda yasake hadasu haryakaita xata fita daga motar yakira sunanta yamika mata Dari biyar
“kihau adedeta kikoma gd in antashi zamu fita da sadeeq ne bansan yaushe zamu dawoba karkiyita jira banzo ba Tou kawai tace tafita daga mortar
Rufaida bansan menake jiba gameda yaa ghailan, idan baya kusadani senaji ba dadi idan naganshi wani sanyi nakeji araina muryarsa kuwa har wani yanayi me wuyar fassara take sani narasa gane menene yake damuna shikuma yanzu yarage sakemin fuska yakuma dan wulakanci kan zefita tare dayaya sadeek kudi yaban nahau adedeta amma da komai yake ajiyeshi yake yakawoni kuma yadawo daukana.Nisawa rufy tayi sannan tace
A gsky jawaheer u ar in *LOVE*
Afirgice ta kalli rufaida,ta furta “Bangane I’m in love ba? With who?” Dariya sosai Rufaida tamata sannan tace
Afirgice ta kalli rufaida,ta furta “Bangane I’m in love ba? With who?” Dariya sosai Rufaida tamata sannan tace
“Allah jawa son yaa ghailan kikeyi kuma ya kamata ki rike takun ki matsayin ki na mace kisan yanda zakiyi Karya ganoki kawai dai kici gaba da yin abubuwa na nutsuwa yanda zakija hankalinshi zuwa gareki, domin agaskiya kincika wauta,namiji kuwa bazaiso mace hakaba, na dade da gano son yayan naki kikeyi nayi shiru ne saboda nazaci shirmena nakeyi azatona mamanku daya” mutuwar zaune jawa tayi takasa furta komai.
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞Almajirina💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞Almajirina💞
_by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Anty billy my luvly sister ever(maman nu’aym)thankyou for taken good care of my son *Nu’aiym*_❤
07
Kan gado tafada tareda sakin wani kalar kuka wanda dagajinsa kasan tundaga cikin zuciyarta yake fita tayi kuka harta koshi take wani tausayinsa ya dirar mata hadi dawani abu datakejinshi daga gefen xuciyarta dabatasan meyeshiba
Dakyar ta tashi tai wanka duk yunwar datakeji kasancin komai tayi sbd wani bakon abu daya ziyarceta.
Dakyar ta tashi tai wanka duk yunwar datakeji kasancin komai tayi sbd wani bakon abu daya ziyarceta.
Mommy kam nadakinta batasan meke faruwa tana gama waya da hjy Hindu takwanta tayi bacci se azahar tatashi tredayin sallah azuciyarta tace
“yaufa banga autaba nasan tanachan tana baccin gajiya dama gata raguwa ” mikewa tayi tareda nufar dakin jawa akan sallaya ta sameta tagama sallah hakan yasa tashiga tazauna bakin gado tanajiran jawa tagama addua, bayan ta kammala tace”mommy ina wuni”
“lpy l….bata karasaba sakamakon ganin fuskar jawa takumbura alamar tayi kuka kenan “auta meyasameki ??waya tabaminke? Bakida lpy ne? Ina kemiki ciwo?duk tambayoyinnan ajere tayisu Wanda ko data jawa bata amsaba illama sabon kuka data soma cikin wata dasasshiyar murya wacce seka kashe kunneanka zakaji metake cewa ta furta “momy dama bake kika haifi yaa ghailan ba”??”harda yaya adnan kin sanar masa amma ni bansaniba nikadai ce kika boyewa” ??momy kam mutuwar zaune tayi tana tunanin a ina auta tajiyo wannan lbrn tab..akwai matsala bekamata tasan wannan yanzu ba amma zatayimata dabara irinta manya,jin datayi momy tayi shiru taci gaba
“yaufa banga autaba nasan tanachan tana baccin gajiya dama gata raguwa ” mikewa tayi tareda nufar dakin jawa akan sallaya ta sameta tagama sallah hakan yasa tashiga tazauna bakin gado tanajiran jawa tagama addua, bayan ta kammala tace”mommy ina wuni”
“lpy l….bata karasaba sakamakon ganin fuskar jawa takumbura alamar tayi kuka kenan “auta meyasameki ??waya tabaminke? Bakida lpy ne? Ina kemiki ciwo?duk tambayoyinnan ajere tayisu Wanda ko data jawa bata amsaba illama sabon kuka data soma cikin wata dasasshiyar murya wacce seka kashe kunneanka zakaji metake cewa ta furta “momy dama bake kika haifi yaa ghailan ba”??”harda yaya adnan kin sanar masa amma ni bansaniba nikadai ce kika boyewa” ??momy kam mutuwar zaune tayi tana tunanin a ina auta tajiyo wannan lbrn tab..akwai matsala bekamata tasan wannan yanzu ba amma zatayimata dabara irinta manya,jin datayi momy tayi shiru taci gaba
“momy *Almajirinkine*wayyo Allah yaa ghailan dina ashe kaidin bajinina bane”
“innalillahi wa’inna ilaihirraji’un momy ketafada azuci jin jawa tasan ghailan *Almajirintane*
“innalillahi wa’inna ilaihirraji’un momy ketafada azuci jin jawa tasan ghailan *Almajirintane*
“Jawaheer yi hkr kinji auta”
“bawani hkri dazanyi momy nikifadamin yadda akayi” atake dabara ta fado mata “auta zakisan komai amma ba yanxuba kibari se yayanki yadawo daga service kinji kuma karki fadamai sbd hankalinsa zetashi” da haka tashawo kanta dakyar kafin itama taji hankalinta yadan kwanta
“bawani hkri dazanyi momy nikifadamin yadda akayi” atake dabara ta fado mata “auta zakisan komai amma ba yanxuba kibari se yayanki yadawo daga service kinji kuma karki fadamai sbd hankalinsa zetashi” da haka tashawo kanta dakyar kafin itama taji hankalinta yadan kwanta
Yaya ghailan kuwa yanacan shida sadeeq suna zaga gari seyamma koda yadawo mutuniyar tana islamiya hakan yasa yashige dakinsa yadan kwanta kafin lkcn sallah yayi yana kwance yaji anturo kofa yadagokansa yaga momy CE
“momy ina wuni”
“momy ina wuni”
“bansan indayake ba, “yauduk ina kashiga abinda Baka saba bane zaka tsira yanzu tunsafe kana ina kwatakwata bakawuni agd ba kasan kuma baxan lamuntaba” shiru yayi yana Sosa k’eya saida tace “kana jiina nace inaka shiga tafada cikin tsawa
“momy kiyi hkr munatare da sadeeq ne”
komadai wanene aringa leqo gd kuma kafito yanzu kaci abinci tafice ajiyar zuciya yayi yafita dancin abincin sbd bashida zabi amma dayaso se dadare yaci gabadaya dan yasan dolekuma seta sakashi cin abincin Daren sbd ita batason taga mutun dayunwa shiyasa ko hadiman gdn suke samun abinci akan lkc kuma ma’ishi.
komadai wanene aringa leqo gd kuma kafito yanzu kaci abinci tafice ajiyar zuciya yayi yafita dancin abincin sbd bashida zabi amma dayaso se dadare yaci gabadaya dan yasan dolekuma seta sakashi cin abincin Daren sbd ita batason taga mutun dayunwa shiyasa ko hadiman gdn suke samun abinci akan lkc kuma ma’ishi.
Yauce ranarda yaa ghailan zeyi tafiya gashi ya shirya yafito amma fir jawa taki tabarshi yatafi, wai ita adole saitabishi, shida momy suka tsaya suna bata hakuri akan tunda tafiyar wunice tabari idan za’ayi ta kwana yaje da ita, sai cewa tayi da momy
“Allah ni kafata kafarsa bayan shi yaa Adnan yasan iyayen yaa ghailan amma ni bantaba zuwaba” kallon kallo aka tsaya yi tsakaninshi da momy, yana mamakin ina jawa taji cewar shid’in *Almajirin* gidansu ne!
_Kuyi hkr dawannan wayar ba chaji tadalilin rashin wutar nepa data addabemu_ 😍😍luv u oll😍😍😍😍
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
*EXQUISITE ONLINE WRITER’S*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
10
Bayan da suka tashi daga school su rufaida ne suka maidata gida,sallama tamusu tashiga gidan agajiye bayan ta sauya kaya tayi salla taje tagaida momy
“Auta yaushe kika shigo gidan ne ko motsinki Banji ba” murmushi kawai tayi momy takuma cewa
“auta kije kici abinci kafin lkcn islamiyya yayi” mikewa tayi tana murmushi tace “to momy”
A hanya ta hadu da yaya ghailan ta bishi da ido sosai yamata kyau kananen kayan na masifar masa kyau gashi kuma color dinda yasaka na matukar karbarshi domin ko red & black yayi dakyar ta iya saisaita kanta ta furta cikin wata zazzakar murya
“yaya ina wuni?” Shimadin kallonta yake ta matukar yimasa kyau atamface ajikinta ruwan zuma sak,sannan taji dauri agaskiya ta tafi da imaninsa langwabe mata kai yayi yana wannan kayatacen murmushin nashi “lafiya qlw jawa,sai ina kika caba ado haka?” Kallon kanta tayi ta dago ta kalleshi tace “Nayi kyaune yaa ghailan?” Dariya yayi yace cikin wasa “danla can kyaume kikayi ni wasa nake miki fa” zumbura baki tayi ta karasa sauka kasa tana kunkuni cikin shagwaba, janyo hannunta yayi yace
“yaya ina wuni?” Shimadin kallonta yake ta matukar yimasa kyau atamface ajikinta ruwan zuma sak,sannan taji dauri agaskiya ta tafi da imaninsa langwabe mata kai yayi yana wannan kayatacen murmushin nashi “lafiya qlw jawa,sai ina kika caba ado haka?” Kallon kanta tayi ta dago ta kalleshi tace “Nayi kyaune yaa ghailan?” Dariya yayi yace cikin wasa “danla can kyaume kikayi ni wasa nake miki fa” zumbura baki tayi ta karasa sauka kasa tana kunkuni cikin shagwaba, janyo hannunta yayi yace
“Auta wasafa nake miki kinyi kyau sosai wlhy” murna tashigayi taruga da gudu hanyar kitchen,kiranta yayi ta juyo yace
“mekuka dafa yunwa nakeji?” Murmushi tayi tace
“Zomuje dining nima shina sauko naci idan abinda aka dafa bemanaba sena girka wani”
“Zomuje dining nima shina sauko naci idan abinda aka dafa bemanaba sena girka wani”
Wow! “Yaya its ur favorite ” tafada tashiga zubamasa kafin tagama jiyaai kamar ya kwato plate din sbd cike da yanga takeyi “yaya gashi”bisimillah yayi yafaraci itama zamatayi tana cin abincinal amma tarasa dalilin daya sanya takejin kunyarshi takasa sakewa taci abincin,kuramata ido yayi lura da tayi yana kallonta yasanya ta sadda kanta kasa shikanshi ya kula kunyarshi takeji murmushi yayi domin kuwa wannan hankalin da jawa tayi yana bashi mamaki,dakyar ta tsakuri abincin tana gamawa ta mike zata bar wurin harta fara tafiya yace “Auta yadai naga bakici komaiba?” Kallonshi tayi ya masifar mata kwarjini da sauri ta sauke kwayar idonta kasa tafurta can kasan makoshinta “Naci dayawa ai na koshi”barin wurin tayi da sauri karya mata wata tambayar
Murmushi yabita dashi yana jin wani iri gameda ita,tunaninta yana addabarshi kwanakinnan,shida kanshi yasan lokaci beyiba dazai nunawa jawa tsananin son dayake mata she’s just 16 tayi kankanta, dole na danne zuciyata zuwa wani lokaci.
“Kishirya zamu fita bayan sallar isha”yaya ghailan yafada yana kalonta kyawun dayayi ne yasanya ta kasa ansashi sanda ya maimaita mata sannan tace “to yaya” a atakaice,
Exactly 8:03 pm
Tafito tanata sauri shikuma gogan yana gefen mota yana jiranta tun fitowarta yashagala da kallonta har ta iso be ankaraba seda tace” yaya lpy?” Mekake tunani” “bakomai” suka shiga mota wani hadadden mall suka shiga mesuna Agg mall, wurin ya tsaru yajuyo yana kallonta yace
Tafito tanata sauri shikuma gogan yana gefen mota yana jiranta tun fitowarta yashagala da kallonta har ta iso be ankaraba seda tace” yaya lpy?” Mekake tunani” “bakomai” suka shiga mota wani hadadden mall suka shiga mesuna Agg mall, wurin ya tsaru yajuyo yana kallonta yace
“ki dauki abinda kike so daidai misali kuma kiyi sauri 9 inaso tamana gida”batace komaiba tashiga dauko duk abinda tagani kuma tanaso batayi wata haukaba shima ta daukomasa turare me dadi me suna dark wood na kamfanin oriflame Sweden.
Yasiyo mata ice Cream da chocolates kafin suka koma gida agajiye kowannensu yai dakinsa jawaheer kam sauya kaya kawai tayi ta kwanta,tunanin yayanta ya hanata bacci sam,yanzukam tafara tunanin cewar zancen Rufaidah gaskiya ne tana kaunar yayanta, tana tausayin kanta domin kuwa tasan yaa ghailan bazai taba sontaba amatsayin kanwa ya dauketa…
Washe gari yakaita skul tashiga class rufaida tace “ta yaya ghailan bada kanki asare inkinje gida kice yadafi” murmushi tayi cikin jin dadi ta furta
“kibari rufaida yanxuma jinai kamar kar mu rabu idan ina kallonsa sonsa yana kara shiga zuciyata”
“Allah yabaki yaya ghailan seyadda kikayi dashi “murmushi kawai jawa tayi.
_kuyi hakuri da wannan nayi typing dayawa na nemeshi narasa_luv u oll😘
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
_Written by sofiyyah galadanchi_
In dedication to Sha’awa Ibrahim
*Wannan sakone zuwa gareki _kdeey marubuciyar babban gida_,kisani cin kashin dakikayiwa Aunty billy dakuma kazafi Allah bazai taba barin kiba,nayi mamaki ace acikin writers ma akwai mara ilimi irinki indai har zaki iya rantsuwa akan karya to wlhy kisani kina tare da fushin Allah,mu bazamu zagekiba kuma bazamu miki kazafi ba saboda munsan haqqin dan Adam ammafa kisani wlhy Auntyn mu tafi karfinki takuma wuce ke da wacce ta turoki kuma zamu rika ja miki Allah ya isa daganan har abada,haqqine yafara kamaki kaikayi ya koma kan masheqiya,reshe kuma ya juye da mujiya,bazamu miki bakar fataba kije Allah ya shiryeki.*
_wannan nakine @ Nafeesatu Anka, kema naji kalar zagin dakikayiwa Aunty na kuma naji dadi data kyaleki bata rama ba tanuna miki mukam ba maguzawane suka kawomu duniyaba kazalika kiran sallah aka mana damuke jarirai ba Ashar ba,ba fada nakeyiba ina so namiki wa’azine akan kirage zagi samsam zagi ba d’abi’ar yayan hausawa bane,tabbas duk wani mai hankali kuma mai kaunarki Irina zai gaya miki ki daina zagi yana matukar zubarda k’imar y’a mace, badan kinzagi Aunty billy ba saidan kasancewar labari ya riskeni cewar kekam komai girman mutun zaki iya zaginshi, haba Aunty Nafee idan kina haka mu kananun writers wazamu kwaikwaya, ina fatan zaki fahimceni,Allah ubangiji ya shiryeki daku baki d’aya.
Sakone daga fiyya galadanchi, duk mai bikatar sauqe wani korafi basai yasha wahala ba ga number ta 08103943903
11
Yauce ranar dasu Jawa xasu fara waec dinsu sunjaku da kyau,sai murna suke su manyan school bayan sunkare exam da yanma Yaa ghailan yazo daukarta tana shigowa motar ta kwantar da seat din motar ta kwanta agajiye ta juyo ta kalleshi tace
Yauce ranar dasu Jawa xasu fara waec dinsu sunjaku da kyau,sai murna suke su manyan school bayan sunkare exam da yanma Yaa ghailan yazo daukarta tana shigowa motar ta kwantar da seat din motar ta kwanta agajiye ta juyo ta kalleshi tace
“Yaa ghailan ina wuni?” Murmushi yamata ya kalleta yace “Auta ya exam da sauki ko?”
“Da sauki Yaa ghailan bt I’m really hungry, and I’m so fuckin tired” murmushin dake kara bayyanar da kyawun fuskarshi yace
“Fuckin tired kuma? Kema kin iya tug languages dinnnan ko karna karaji”
“To Yaa ghailan plss siyamun cup cake a season seven da kuma drink” shiru kawai ya mata yaci gaba da tukinshi,yabiya shagon yasiya mata abinda ta bukata suka wuce gida,bayan sunkara gida zata fita mota ta kalleshi tace “Tnx alot my bro i love u so much” batasann sanda ta furta mai hakan ba tafita tana murmushi, yadade zaune amota yana nanata Kalmar i love yhu… Yakasa gane inda jawa ta dosa tabbas Allah yayyafawa garinshi nono domin kuwa yagano kanwar tashi.
Kuyi hakuri dq guntun page,tunjiya raina yake a bace
_Edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi(lazy writer)
14
Ranar da aka dauki azumi na uku jawa bata daukaba sbd zazzabin yaki sauka cikin darema bata barsu sunyi bacciba secewa take aciremata kan ko zaibar ciwo,Yaa ghailan,Yaa adnan da momy ne suntasa jawa agaba suna rarrashinta tasha custard dinda aka dama mata,amma fir taqi, tun jiya datasha tea bata kara cin komai ba,
“Haba auta kisha koda kadanne kinga cikinki bakomai aciki”momy ce mewannan maganar fuskarta cikeda damuwa kara langwabe kai tayi tace “momy ni abani chocolate dina yana fridge din palo”kanajin muryarta kasan irin muryar marasa lpy ce,kallonta yayi cikin kulawa yace
” jawaheer kada yasaki ciwon ciki ko shekaranjiya fa naga seda momy taimagana kika hakura dacin chocolate din” yafada cikin muryar rarrashi,mayarda dibanta tayi zuwaga yaa ghailan tace “Yaa ghailan kace su daukomin chocolate dina”seda yayi Dan murmushi kafin yace “za a daukomiki amma sekinfara shan custard koda kadanne kinji?” Seda tadan yamutsa fuska tana kallon adnan “yaa adnan toka bani nasha”seda yayi murmushin jindadi ganin tayarda zatasha kadan tasha se amai duka seda ta Harar da Dan abinda ta kurba momy ta gogemata ajikinta ta gyara wurin ghailan kuma ya sauka ya dauko mata chocolate “autarmu ga chocolate din amma kiyi hkri karki harar kinji” kai kawai ta daga masa yamika mata Wanda ya bare tafaraci seda taci guda uku yace ya isa karyasa cikinki yai ciwo” kwanta wa tayi tace “aidama ya isheni yaa bacci nakeji” gyara kwanciyarta tayi ta dukulkule acikin blanket, dakanshi yagara mata rufin datayi yace cikin kulawa
“toshikenan anjima kandan kitashi kiyi wanka” gyaada mishi kai kawai tayi shikuma yaja adnan suka fice daga dakin
” jawaheer kada yasaki ciwon ciki ko shekaranjiya fa naga seda momy taimagana kika hakura dacin chocolate din” yafada cikin muryar rarrashi,mayarda dibanta tayi zuwaga yaa ghailan tace “Yaa ghailan kace su daukomin chocolate dina”seda yayi Dan murmushi kafin yace “za a daukomiki amma sekinfara shan custard koda kadanne kinji?” Seda tadan yamutsa fuska tana kallon adnan “yaa adnan toka bani nasha”seda yayi murmushin jindadi ganin tayarda zatasha kadan tasha se amai duka seda ta Harar da Dan abinda ta kurba momy ta gogemata ajikinta ta gyara wurin ghailan kuma ya sauka ya dauko mata chocolate “autarmu ga chocolate din amma kiyi hkri karki harar kinji” kai kawai ta daga masa yamika mata Wanda ya bare tafaraci seda taci guda uku yace ya isa karyasa cikinki yai ciwo” kwanta wa tayi tace “aidama ya isheni yaa bacci nakeji” gyara kwanciyarta tayi ta dukulkule acikin blanket, dakanshi yagara mata rufin datayi yace cikin kulawa
“toshikenan anjima kandan kitashi kiyi wanka” gyaada mishi kai kawai tayi shikuma yaja adnan suka fice daga dakin
Bayan ansha ruwa jikin jawa yayi sauki danma har taci chips kadan tana kwance kan kujera three seater mararta kedan murdawa kadan kadan tun tana jurewa har ta fara yarfi da Hannayenta tana ya mutsa fuska momy ce ta lura da yanayinta “lpy dai jawa” tafada tanata kallonta sosae “momy bakomai”zata miqe tsaye ta kasa tashi ta durqushe awurin “momy cikina wayyo Allah zan mutu yaya kutaimakeni “shikadaine abinda take fada tana juyi akasa subhanallah inji momy “ghailan kamamin mukaita daki ” har karfe shabiyu basu kwantaba abuyaki ci takin cinyewa se birgima take tanata ihu tasha magani amma duk abanza ganin abin bana karewa bane yasanya momy tace
“ghailan kuje Ku kwanta kekuma kitashi na hadamiki ruwan wanka kigyara jkin ki kalli duk yadda kika b’ata jikinki da zanin gadon seda nace ki dagawa chocolate dinnan kafa sbd yanada zaki kikak’i baki tabayin haka ba inxaki period kuma wannan zakin ne sila idan anyi magana kice zakiyi kuka kamar wata tagoye” tana maganar ne akofar toilet kafin tashi ga had’a ruwan sukuma suka miqe sukatafi makwanci
Dakyar jawa tayi wanka da taimakon momy sbd duk yadda take tunanin abin to yawuce haka tagama shiryawa tana daga zaune bakin gado momy tace ta kwanta ta kwanta tana numfarfashi sama sama, ganin tafara bacci yasanya momy ta fita taja mata kofar dakin aranta tace nima na huta bacci gamai ciwon ciki alamace ta samun sauqi auta rigima.
Assuban fari ghailan ya farka domin kuwa harga Allah ba wani baccin kirki yayiba hankalin shi gaba d’aya yana wurin auta, yanayin daya ganta jiya bai taba ganin mace acikin irinshiba, kai tsaye kitchen ya nufa da kanshi ya dafa mata indomie da kifin gwangwami ya soya mata kwai ya had’a tea ya dauki bread ya dauka yanufi d’akinta,koda yashiga tafito daga wanka harta kammala saka kayanta akasa ya zauna ya dire tiren kayan ya fara had’a mata komai kallonta yayi cikin kulawa yace
“My jawa zokici abinci plss yunwa yana kara ciwon ciki” zama tayi tana fuskantarshi amma da alama har yanzu jikinta da saura, da kanshi ya tsiri bata abaki tanaci kuma ba laipi tad’anci indomie din, kofin tea din yadauko zai fara bata tace saidai Lipton kawai had’a mata Lipton din yayi yafara bata abaki tana kurb’a a hankali daga bayansu sukaji andaka musu tsawa “Kai ghailan wannan wane irin iskancine?” Dukkansu saida suka razana da tsawarnan da momy ta daka musu ba wanda ya koda motsa itakuwa taci gaba “maza tashi ka fice kabawa mutane wuri kazo zaka b’ata yarinya…..
_kuyi hakuri da wannan banajin dadine kuma kunsan bahaushe yace lafiya uwar jiki_ luv u oll😍
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
*Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_this page is for u swt *AUNTY SIS*😍😍😘and oll d members of meemeebie novel group❤❤ luv u ol_
*Gareki Queen bilqees ina godiya naroqi ubangiji Allah yabiyaki idan bakida miji Allah yabaki miji nagari idan kinadashi Allah ya qara mai sonki Allah ya albarkaci aurenku da yayayen Ku Allah ya daukaka ki yakuma kareki daga sharrin maqiya ameen*
*Naji matukar dadi dakika wanke anty billy daga zargi da kazafinda akai mata wlhy naji dadi sosae Allah yabiyaki ameen*😘
*Naji matukar dadi dakika wanke anty billy daga zargi da kazafinda akai mata wlhy naji dadi sosae Allah yabiyaki ameen*😘
*Gareku matan gidan meemeebie Wayanda basuda aure acikinku Allah yabasu mizaje na gari wayanda ke sonku tsakani da Allah masu auren kuma Allah ya albarkaci aurenku yabaku zaman lpy me dorewa ameen*😍
*masu munanan halaye Allah ya shiryesu masu halaye na gari Allah yakaresu daga aikata mummunan aiki ameen*💋
*wannan adduar tawa harda KE kdeey*🤗🤗
12
Yadade amotar yana cikin tsananin murnar jin abinda kanwarsa masoyiyarsa ta fadamai ayau, har wani murmushi yake da shikadai yasan fassarar sa,
Bayan kwana biyu,jawa sun samu interval basuda exam taci uwar kwalliya kamar zata biki Riga da sket ne ajikinta atamfar kalar ash da ratsen pink tayane kanta da pink din siririn mayafi ta tufke gashinta a tsakiyar kanta seya kara fito dakyaunta ga daradarn idonta sunsha kwalli bakinnan kuwa yasha purple and pink lipstic seyakara komawa dan tsurut seka leqa fuskarta zagahango bakin, bayan taje parlour ba kowa taje dakin momy ta tarar yana wanka kaitsaye dakinsu yaa ghailan tanufa tasameshi azaune yana aikin danna waya,dasallama tashiga ya amsa yana kallon ta tamatukar yimasa kyau masha Allah yafada azuciyarsa
Cikin siririyar murya data tsiro yiwa yayan nata magana da ita ta furta
“Yaya sannu da hutawa” seda yasauke ajiyar zuciya kafin ya amsa da
“Yawwa sannu jawa” neman wuri tayi ta zauna ta kuramai ido sanda ya gaji da kallon yace
“Yaya sannu da hutawa” seda yasauke ajiyar zuciya kafin ya amsa da
“Yawwa sannu jawa” neman wuri tayi ta zauna ta kuramai ido sanda ya gaji da kallon yace
“Auta yada kallo haka?” Murmushi tayi dabatasan dashiba tace “kamun kyaune yayana”
Kallonta yayi sosai ya tabbatar da gaske take yace da ita cikin murmushi “godiya nake kema kuma kinyi kyau” dariya tayi tace banda zolaya” baice da ita komaiba bata damu da hakanba kasancewar tasanshi baifiya son maganaba,shiru ya ratsa dakin nadan wani lokaci kafin jawa tace
Kallonta yayi sosai ya tabbatar da gaske take yace da ita cikin murmushi “godiya nake kema kuma kinyi kyau” dariya tayi tace banda zolaya” baice da ita komaiba bata damu da hakanba kasancewar tasanshi baifiya son maganaba,shiru ya ratsa dakin nadan wani lokaci kafin jawa tace
“Yawwa yaya dama da tambaya nazo” akasalance ya ce “Allah yasa nasani”
sbd gaskiya jawa ta tafi da imaninsa
“yaa ghailan meyasan ya idan bama tare nakan shiga damuwa sosai? Kaga ko Allah kuwan wata rana dak’yar nake bacci,wani zubin idan muna tare sainaji tamkar mu tabbata atare karmu rabu wani zubin ko school ka ajiyeni sainaji kamar nayi kwallah”
tayi maganar tana jujjuya idanu tana yamutsa fuska ga muryar kamar zatayi kuka kuma seta karashe maganar tana yarfe hannayenta duka biyu, sosai yake kallonta yakasa cewa da ita komai,ita kuwa taci gaba
” kaga kuma Dana tambayi rufaida,nace da ita meyasanya nakejin irin haka game dakai , tace wai inasonka ne Niko nace shirmenta ne kawai,sokuma saikace a film din hausa” nankuma tayi maganar da fuskar yara masu tsananin wautarnan,
sbd gaskiya jawa ta tafi da imaninsa
“yaa ghailan meyasan ya idan bama tare nakan shiga damuwa sosai? Kaga ko Allah kuwan wata rana dak’yar nake bacci,wani zubin idan muna tare sainaji tamkar mu tabbata atare karmu rabu wani zubin ko school ka ajiyeni sainaji kamar nayi kwallah”
tayi maganar tana jujjuya idanu tana yamutsa fuska ga muryar kamar zatayi kuka kuma seta karashe maganar tana yarfe hannayenta duka biyu, sosai yake kallonta yakasa cewa da ita komai,ita kuwa taci gaba
” kaga kuma Dana tambayi rufaida,nace da ita meyasanya nakejin irin haka game dakai , tace wai inasonka ne Niko nace shirmenta ne kawai,sokuma saikace a film din hausa” nankuma tayi maganar da fuskar yara masu tsananin wautarnan,
Kawai tsayawa yayi yana kallonta with much luv chankuma seya kwashe da dariya seda yayi me isarsa kafin yayi shiru yace da murhar lallashi danyaga babyntasa ta sauya fuska kamar zatayi kuka saboda taga yasa ta agaba yana dariya “ki kyaleta kawai shirmenta ne abinda yasa kikaga idan bama tare kinajin rankin badadi sbd kullum zamu rabu sekin yimin laifi raina yabaci kingako dole ki damu sbd kinbatawa yayanki rai kibarta da zancenta kinji?” A haukan jawa da gaske yayanta keyi,saitashare “Yawwa yayana aramin wayarka nayi selfie” mikamata wayar yayi tafita tana murnar kobanza ya samu sabuwar fuskata dazani dinga kalla idan kadaici da kewarta yadameshi itakuma kai tsaye garden ta nufa tana murna ta dinga daukar hotuna Niko nace kinsamu aikinyi yi,
Yau suka gama exam dinsu na neco tadawo gida yaya ghailan yadaukota to her surprise yaya adnan tagani a Palo yana danna waya da gudu tafada kanshi tana murnar ganinsa shi harma ya tsorata…..
Jawa tahado masa duka abincin a tray kamar mijinta lol😀 “yaya gashi nan adaki zankaima ko anan zakaci?”
mamaki yakamashi sekawai yabata rai donkar ta rainashi,yace da dakakkiyar murya “ajiye anan kallo zanyi”
mamaki yakamashi sekawai yabata rai donkar ta rainashi,yace da dakakkiyar murya “ajiye anan kallo zanyi”
Kunnenshi yaji yana rawa alamar girkin yakarbu kenan yaushe yarinyarnan ta iya girki haka duk rashin nutsuwar nan ta jawa lallai momy uwace ta gari hakika yana godia ga Allah dayasa takasance mariqiyarsa sbd sun samu ishashshiya tarbiya dazasu iya zama dakoma waye kuma bata nuna banbanchi tsakaninsa da yayanta (kira garemu mu iyaye mata kusani tarbiyar ayayayenku tana hannunku koda bakekika haife shiba to ki riqeshi amana bakisan me gobe zata haifarba watarana kema yayanki ahannun wasu zasu zauna
Koda da wata niyyar kika riqe yaro to yasamu tarbiya kyakkyawa daga gurinki wata kila yazamo meceto agareki. Allah yabamu ikon tarbiyatar da yayanmu da wayanda muka riqa bisa addinin musulunci dakuma sunnar manzo Allah s.a.w.Ameen)
Koda da wata niyyar kika riqe yaro to yasamu tarbiya kyakkyawa daga gurinki wata kila yazamo meceto agareki. Allah yabamu ikon tarbiyatar da yayanmu da wayanda muka riqa bisa addinin musulunci dakuma sunnar manzo Allah s.a.w.Ameen)
“Yaya kafa cinye tundazu me kake tunani?” jawaheer tafada tana masa wani kallo dayake hango wani wani abu aciki daure fuska yayi bece komai ba
Kamar daga sama suka jiyo muryar momy
“Shalele yaushe kadawo kaida kace zaka wuni shine kaje kayi har sati daya” magana takeyi da fada “kuma tsabar kanunamin ban isaba seka kashe wayoyinka ko?”
Langwabe kai yashiga sosa keya
“Momy kiyi hkr kinsan ba network din MTN achan sekafita bayan gari kuma ba wuta agarin tunda naje ba wuta har na dawo kuma nasamu baba bashida lpy shiyasa nayi kwana biyu har yadan samu sauki” “bazakje bayan garin kayi kiranaba kafadamin ??na lura da sabon salon daka tsiro dashi bakason zama gida yayi maka kyau nida Kaine a gidannan” “momy don Allah kiyi hakuri” batareda ta amsaba tamiqe zata ficee”haba momy kiyi hakuri mana tunda yafadami…….jawaheer wlhy banason ina magana yara suna samin baki a magana sa’arki ceni kinji narantse hakan zesa namiki dan Karen duka” baki asake jawa da yaa ghailan ke kallonta har tabacewa ganinsu shikam kara hade fuska yayi hadi damiqewa yaidakinsa yana mamakin yau momy ce ke fada haka lallai ya aikata babban laifi
Kamar daga sama suka jiyo muryar momy
“Shalele yaushe kadawo kaida kace zaka wuni shine kaje kayi har sati daya” magana takeyi da fada “kuma tsabar kanunamin ban isaba seka kashe wayoyinka ko?”
Langwabe kai yashiga sosa keya
“Momy kiyi hkr kinsan ba network din MTN achan sekafita bayan gari kuma ba wuta agarin tunda naje ba wuta har na dawo kuma nasamu baba bashida lpy shiyasa nayi kwana biyu har yadan samu sauki” “bazakje bayan garin kayi kiranaba kafadamin ??na lura da sabon salon daka tsiro dashi bakason zama gida yayi maka kyau nida Kaine a gidannan” “momy don Allah kiyi hakuri” batareda ta amsaba tamiqe zata ficee”haba momy kiyi hakuri mana tunda yafadami…….jawaheer wlhy banason ina magana yara suna samin baki a magana sa’arki ceni kinji narantse hakan zesa namiki dan Karen duka” baki asake jawa da yaa ghailan ke kallonta har tabacewa ganinsu shikam kara hade fuska yayi hadi damiqewa yaidakinsa yana mamakin yau momy ce ke fada haka lallai ya aikata babban laifi
Haka suka wuni momy na fushi dasu jawaheer dabazata iya kama bakinta ba seda tabi momy daki tana bata hakuri batasan dalilin dayasa taji ranta ya bala’in sosuwa ba dan momy na fushi da yaya ghailan akarshedai bataci ribaba dan momy seda ta daka mata duka abaya tafice tana kuka
Dakin yaya ghailan tanufa ta sameshi yakwanta a rigingine yana kallon silin da Alama tunani yake “yaya kaga momy ta dakeni kawai dan naje inabata hakuri ” kallonta yayi cikin kulawa yace
“yi hakuri mana jawa tunda dai ba fada zan mata ko na rama mikiba” yaa ghailan yafada daga kwancen dayake
“yaya dubafa kilama shatin yatsunta ya kwanta min abaya”tayi magana duk acikin kuka tana kokarin zuge zip din rigarta
“waike wace irin shashace”yafada atsawace ganin zatayi tsirara agabansa “bakisan kin girmaba kike Abu kamar wata ballagaza dalla ni ficemin daga daki”
Fuuuuuuu tafice tana kara sautin kukanta
Kukan yanataba zuciyarsa amma bazai bari ta rainashiba bayanzu ba seta kara hankali
Dakin yaya ghailan tanufa ta sameshi yakwanta a rigingine yana kallon silin da Alama tunani yake “yaya kaga momy ta dakeni kawai dan naje inabata hakuri ” kallonta yayi cikin kulawa yace
“yi hakuri mana jawa tunda dai ba fada zan mata ko na rama mikiba” yaa ghailan yafada daga kwancen dayake
“yaya dubafa kilama shatin yatsunta ya kwanta min abaya”tayi magana duk acikin kuka tana kokarin zuge zip din rigarta
“waike wace irin shashace”yafada atsawace ganin zatayi tsirara agabansa “bakisan kin girmaba kike Abu kamar wata ballagaza dalla ni ficemin daga daki”
Fuuuuuuu tafice tana kara sautin kukanta
Kukan yanataba zuciyarsa amma bazai bari ta rainashiba bayanzu ba seta kara hankali
Tayi 20 mnts tana kuka dan azahirin gsky bazata iya tuna when last momy ta daketaba
Fushi tadauka dashi sbd yamata wulakanci
Da darema tafito cin abinci taganshi zaune a dinnin ko kallonsa batayiba ta debi abincinta takoma daki da mamaki yake kallonta amma yaso yayi daria ganin yadda tadauke kanta tana tafiya dasuri dasauri
Azuci yace tafara rainani tun abin bekai ko inaba
Fushi tadauka dashi sbd yamata wulakanci
Da darema tafito cin abinci taganshi zaune a dinnin ko kallonsa batayiba ta debi abincinta takoma daki da mamaki yake kallonta amma yaso yayi daria ganin yadda tadauke kanta tana tafiya dasuri dasauri
Azuci yace tafara rainani tun abin bekai ko inaba
Washe gari daze kaita school ma daga gaisuwa ba abinda yasake hadasu haryakaita xata fita daga motar yakira sunanta yamika mata Dari biyar
“kihau adedeta kikoma gd in antashi zamu fita da sadeeq ne bansan yaushe zamu dawoba karkiyita jira banzo ba Tou kawai tace tafita daga mortar
Rufaida bansan menake jiba gameda yaa ghailan, idan baya kusadani senaji ba dadi idan naganshi wani sanyi nakeji araina muryarsa kuwa har wani yanayi me wuyar fassara take sani narasa gane menene yake damuna shikuma yanzu yarage sakemin fuska yakuma dan wulakanci kan zefita tare dayaya sadeek kudi yaban nahau adedeta amma da komai yake ajiyeshi yake yakawoni kuma yadawo daukana.Nisawa rufy tayi sannan tace
A gsky jawaheer u ar in *LOVE*
Afirgice ta kalli rufaida,ta furta “Bangane I’m in love ba? With who?” Dariya sosai Rufaida tamata sannan tace
Afirgice ta kalli rufaida,ta furta “Bangane I’m in love ba? With who?” Dariya sosai Rufaida tamata sannan tace
“Allah jawa son yaa ghailan kikeyi kuma ya kamata ki rike takun ki matsayin ki na mace kisan yanda zakiyi Karya ganoki kawai dai kici gaba da yin abubuwa na nutsuwa yanda zakija hankalinshi zuwa gareki, domin agaskiya kincika wauta,namiji kuwa bazaiso mace hakaba, na dade da gano son yayan naki kikeyi nayi shiru ne saboda nazaci shirmena nakeyi azatona mamanku daya” mutuwar zaune jawa tayi takasa furta komai.
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
13
A firgice yadago yaga waya tsoratashi,jawa ce ta kankameshi tana murna kamar zata tsaga jikinshi ta shige,a tswace yace”waike wace irin mahaukaciya ce”? Tsawar da har seda ghailan dake bakin kofa yadago yana kalonsu da muryar shagwaba tace “haba Yaa adnan kawai dan ina murnar ganinka kadawo shine zaka mini wannan tswar?” Yadago yana kallonta “haka ake murnar a garinku kin shigo ba sallama kinfado kaina kinata ihu ” batace komaiba illa turo bakin datayi tahaura sama kawai tana cire hijab sbd ta kwaso rana ghailan ne yamatso kusadashi beyi mamakin ganinsaba sbd kafin yaje dauko jawa daga school seda yadauko adnan daga air port “ya haka zaka tsoratamin k’anwa? gashi harkasa tayi fushi gaskiya kaje kabata hakuri” seda yayi daria kafin yacr “nabata hakuri ta rainani kaidai kaje ka rarrashi abarka niba ruwana” momy ce tashigo palon da hijab ajikinta da alama tunda tai salla bata cire ba,a gabansu ta tsaya “a cikinku waye yatabamin auta ta haura sama tana kuka nahadu da ita ko kallona batayiba?” Da sauri ghailan yahaura saman yana fadin “wlhy momy adnan ne daga zuwanta tana murnar ganinsa shine yabata mata rai” bayan kamar five minutes da haurawarsa segashi yadawo fuskarshi da alamar bacin rai “kaga adnan wlhy kaje kabata hakuri” “babu inda zani” adnan yafada yana danna wayarsa “momy kice yaje yabata hakuri wlhy danaje daukota daga school tacemin yunwa takeji yanzu tana fushi zata zauna da yunwa ne bazata sauko taciba” tamaida kallonta ga adnan dayayi kamar besan suna wurinba “adnan tashi kaje ka rarrasheta “tafada fuskarta ba alamar wasa hakan daya ganine yasashi miqewa ya haura sama ghailan nabiye dashi dakinsa yashiga wani karamin box nagani yadauko sukayi hanyan dakinta a zaune suka sameta idonta yadanyi ja kowannensu gefenta yazauna sukasata tsakiiya adnan ne yafara magana”haba kanwata er autanmu kiyi hakuri kinji dauke idonta tayi daga kallonshi tana turo baki “shikenan bari nakoma da birthday gift dinda nakawo miki “to bakai bane kamin fadaba” tasaka barkewa da kuka dakyar suka shawo kanta tayi shiru wai ita yamata wulakanci “gashi”adnan yafada yanamika mata box din takarba tana murmushi wayace me kyau Samsung galaxy J7 “wow thanks a lot Yaa adnan Allah yamata budi “ameen ” yafada yana kallonta da murmushi afuskarsa miqewa tayi tanafadin “bari nadauko sim dina Dana siya ranar damukaje biking sunan wata kawarmu da mamansu ta haihu had register nayi”sudai kallonta kawai suke sunajin dadi ganin bakamr ghailan dayaga tadawo normal ga dakinta kamar ba na taba duk rashin nutsuwarta dakinta agyare yake kullum komaiba a tsare sedaga gefe dan uban wankine laundry basket dinta biyu masu girma amma suncika da Alana wankin yafi one month ba ayiba bayan tadawo tazauna Inda take dazu yaya ghailan ya kalleta tana kokarin had a wayar yace “jawaheer bakya fitar da wankine idan me wanki yazo kalla train tulin kayan” ta miqawa Yaa adnn wayar kafin tace “momy ce batazo. Taftar dasuba dama ita takewa fitarwa” yamata dubanta da kyau “kebakisan kingirmaba?idan me wnakin yaxo gobe kifatar dasu dakanki tunda bake kike wankewa ba fitardasu ba abuban me wahala kinajina” adnan dake saurarensu yace “ka kyaleta idan batabar Tara wankiba aisemu karbe wayar nan tunda ita batada gir….”kafin yarufe bakinsa tace “ai ko yau yazo zan fitar dasu kuma bazan kara Tara wanki irin haka ba “state sujace good gal kafin suka miqe domin cin abinci
Koda suka sauka cin abinci momy tagaji da jiransu harta fara cin abinta sums suka zauna jawaheer tayi serving dinsu cikeda nutsuwa sbd batason akarbe mata waya suka fraci momy takallesu sunsaka jawa tsakiya tayi murmushi kafin tace “azumi saura kwana biyu dan haka yau kushirya zamuje siyayya jawaheer tayi murmushi “momy kala 20 nakeso adinkamin wannan sallahr ” suka kwashe da dariya banda momy datayi murmushi kawai
A wurin shoppinko jawaheer chocolate da sweet ta kwaso kamar wata mahaukaciya kowa dai se kallonta yake acikinsu bawanda ya hanata
Azumin farkonnan ya buge jawa tana daki tunda safe dafito tagaisheda yayyenta da momy takoma daku batada fitoba se yamma momy,Yaa ghailan,Yaa adnan suna zaune a palo ta fito daure da zanin atamfa da er top Mara nauyi tana tafiya bata ma gani sosae gashinta da gabanshi rigarta duk ajike tabi ta gabasu tawuce fridge ta nufa na kwaso pure water gida uku harsun dan fara kankara tahuda daya tazuba su tundaga saman kanta seda suka kare tasauke ajiyar zuciya ta he takaro gudun fan ta zauna atsakiyar Palon tana sakin ajiyar zuciya momy ce takalleta “jawaheer meye haka kinjika mana guri da ruwa” dakyar ta bude bakinta tace “momy wani zafi nadaban nakeji wallhy”yayyaenta kuwa banda dariya ba abinda suke ,dakyar tagan ansha ruwa bayan sungama cin abinci kowa yazauna yana hutawa tafito daukeda sallah ya da hijab “momy natafi masallaci sallahr asham” “auta nifa banason kinazuwa masallacinnan sbd banda fada ba abinda ke kaiki bakida hakuri gashi har gobe bazaki daina yin dambeba kuma bakyacin riba nidai kizauna gida kiyi sallarki” yaa adnan ne yace “momy kibarta taje idan tai fada yau bazata kara zuwaba kuma idan tadawo nakaramata wani dukan cikin Sauri tace “aina girma nadaina dambe kuma bazanyi fada dakowaba””Allah yasa inji momy”shidai ghailan bece komaiba dama becika sonyin magana,
Koda tadawo daga masallaci zama tayi taci chocolate harseda taji kamar zatayi amai kafin tahakura momy na kallonta tace “jawaheer jar wannan zakin yasaki ciwon ciki ” “aibazesani bama”tafada tana mayarda chocolate din cikin fridge,
Washe gari kuma seta tashi da zazzabi dakyar taganni ansha ruwa kuma se zazzabin ya tsananta tama kasa cin komai dakyar adnan ya lallasheta tasha tea dakan tayi sallar iahai ta kwanta sbd yadda kwanta ke ciwo kamar ze rabe gida biyu.
_wish u quickly recovery jawaheer_😭
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
*©Exquisite online writers*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: 💞💞Almajirina💞💞
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
15
Kallon Momyn yayi yace cikin sigar rarrashi “mom plss kibari na bata,batada lapia..tsawa ta daka masa
“Yazaka bata yarinya kasata agaba kana bata abinci abaki wlhy nagano kai kake kara shagwaba yarinyarnan take mana sakarci maza bata kofin ta riqe da hannun ta aizata iya taji sauki kujimin shirmen yara,kekuma kinyi zaune seka ce Mara lafiyan dakomai bata iyayi se anmata kamar wata jinjira” “haba momy bafatada lpy kila ko baccin kirki batayiba” yafada yana mai nuna tsantsar tausayin kanwar tashi “kaidalla d’aga chan karufemin baki yarinya tagirma amma kunasa tanajin kanta kamar yar shekara Biyar” tana fadan ne cikin daga murya alamar ba wasa amaganarta “momy fa jikina ba karfi kuma ma ai yayana ne kuma yanason kanwarsa ko yayana”cikeda shagwaba take maganar tsaki momy taja “kaji wani shashanci ko nidai zokafita danna lura idan tana ganinka abin nata karuwa yake” maida dubansa yayi ga jawaheer dake neman yin kuka jin an korar mata Yaya “karkiyi kuka kinji autarmu shanye tea dinki ki kwanta kyale momy”gyada masa kai kawai tayi tasa cup din abaki “ki gama kwanciyar ki kitashi anjima kezakiyi mana farfesun kaji tunda bakya azumi” tana gama fadar haka tafice itadai jawaheer batace komaiba
“Yazaka bata yarinya kasata agaba kana bata abinci abaki wlhy nagano kai kake kara shagwaba yarinyarnan take mana sakarci maza bata kofin ta riqe da hannun ta aizata iya taji sauki kujimin shirmen yara,kekuma kinyi zaune seka ce Mara lafiyan dakomai bata iyayi se anmata kamar wata jinjira” “haba momy bafatada lpy kila ko baccin kirki batayiba” yafada yana mai nuna tsantsar tausayin kanwar tashi “kaidalla d’aga chan karufemin baki yarinya tagirma amma kunasa tanajin kanta kamar yar shekara Biyar” tana fadan ne cikin daga murya alamar ba wasa amaganarta “momy fa jikina ba karfi kuma ma ai yayana ne kuma yanason kanwarsa ko yayana”cikeda shagwaba take maganar tsaki momy taja “kaji wani shashanci ko nidai zokafita danna lura idan tana ganinka abin nata karuwa yake” maida dubansa yayi ga jawaheer dake neman yin kuka jin an korar mata Yaya “karkiyi kuka kinji autarmu shanye tea dinki ki kwanta kyale momy”gyada masa kai kawai tayi tasa cup din abaki “ki gama kwanciyar ki kitashi anjima kezakiyi mana farfesun kaji tunda bakya azumi” tana gama fadar haka tafice itadai jawaheer batace komaiba
Kwanaki suntafi Dan yau Daren sallah su jawaheer se shirye shirye ake gobe amusement park zatayi kwashi saboda ta matsawa su Yaa adnan tare zasu tafi da rufaida Dan harta kirata se rokarta take “dan Allah ki tabbatar kinyi kyau gobe akwai selfee sonake mununawa atika mun wuce tunaninta” itadai rufaida seda tayi dariya me isarta saboda jawa batason raini “to jawaheer zan daiyi iya kokarina naga naganu”atare suka kwashe da daria kafin sukayi sallama
*Yau take sallah*
Tunda tai sallar asuba se karfe goma ta tashi shiima sbd Yaa adnan yashigo yana nemanta yasamu tana bacci afirgice tafarka dalilin dukan dataji an daka mata abaya “ke ki tashi kishirya ko wlhy mufasa zuwa saboda munada abinyi Dan nasan yanzu sekikai azahar kina shiri baki gamaba” fada yake yana hararar ta “to Yaa adnan shine zakamin wannan dukan?”cike da shagwaba take maganar tana turo baki “indai zaki hanxarta kitashi to inkumaba hakaba wlhy kijita asalansa”yana gama fadar haka yafice,
Tunda tai sallar asuba se karfe goma ta tashi shiima sbd Yaa adnan yashigo yana nemanta yasamu tana bacci afirgice tafarka dalilin dukan dataji an daka mata abaya “ke ki tashi kishirya ko wlhy mufasa zuwa saboda munada abinyi Dan nasan yanzu sekikai azahar kina shiri baki gamaba” fada yake yana hararar ta “to Yaa adnan shine zakamin wannan dukan?”cike da shagwaba take maganar tana turo baki “indai zaki hanxarta kitashi to inkumaba hakaba wlhy kijita asalansa”yana gama fadar haka yafice,
Bakinta kawai ta wanke tafita dakin momy tashiga bata sameta ba ta sauko kasa hayaniyar dataji a kitchen ya tabbatar da mom nacen ga daddadan kamshin girkin dake tashi duk ya cika gidan
Dashigarta ta rungume momy “momy barka da salla” tafada tana kissing din bayan momy “kai auta sakeni karmu fadi kinsan ba aukine dani ba ga tsufa” “momy aike bakya tsufa kawayena ma sunce kinfimu kyau kamar ma bake kika haifemuba” murmushi kawai momy tayi tacigaba da wankin cabbage dinta juyawa kawai tayi tana kallon su Yaa ghailan dasuka shigo ko kallonta basuyiba se gurin food flask din kaji😋murmushi kawai tayi ta karasa Kusadasu ta dauko cinya day ta wuce tana goge baki da ita
Ina gefe nace tsabar rowa bazaa Dan sammin ba?him
Ina gefe nace tsabar rowa bazaa Dan sammin ba?him
Ya ilahi! jawa wankanta ya tsaru kyaunta me tsafta ne less ne ajikinta nibanma taba ganin irin shiba royal blue dinkin kamar Dan ita akayi tasa farin mayafi takalmi fari jaka da sarkarta ma duka farare wai!
Suna fitowa sega rufaida ta iso itama ba abarta abayaba less ne ajikinta me matukar kyau kalarsa sky blue gyaleta pink da takalmi da Jakarta ma pink gsky itama tayi kyau
Koda suka isa ba abinda Yaa ghailan ke kallon se jawa tana kallon pics dinda tadauko kafin ta fito,bakinshi sake yana kallonta sai wani girma data karayi mishi aranshi yace “a gsky nagaji da boye boye yau zan fadawa jawa abinda ke raina game da ita,lokaci na kuremun gashi kuma nasan irin wannan kyaun na jawa dole samari su mata caa tunkan arigani”
Motar shiru saboda dama bamasu yawan surutune aciki ba itama jawa tafara koyan miskilanci saboda yayyenta duk haka suke,
Da shigarsu wurin farin ciki yaziyarci zuciyar kowannen su ga wurin ya tsaru da wani sassanyar iska dake busowa direct wurin siyan kayan makulashe sukaje ice cream kawai jawa tadauko itama rufaida haka se su adnan da suka dauki maltina kawai,
Pics sukashiga dauka kamar ba gobe wurin sun zama abin kallo da suka gajine kowa yanemi wurin zama rufaida ita kadai ta zauna tana waya da wata cousin dinta daza ayi bikinta salla da kwana bakwai adnan ma zaune yake shikadai yana kallon pics a wayarshi se Yaa ghailan dasuka zauna guri daya da jawaheer tana nunamai hoton da sukayi a gida be shiryaba Dan bemasan ta daukaba, sai kallonta yakeyi yakasa furta komai murmushi tamasa tafurta cikin wata siririyar murya
“Yaa ghailan y ar u starring @ me like dat, namaka kyau ko?” Hannunta yaja yarike ya ce “Kinmun fiyeda kyau my jawa,antab’a gaya miki cewar ked’in kyakyawace?” Rufe fuskarta tayi da tafukan hannayenta tace “yaa ghailan ai kafini kyau danikeda kyawun ka bazan ma kula kowaba” dariya yayi yace “to yanzu kuma da nafiki kyau nima baran kulakiba zanje na samu daidai ni kyakyawa” dariya tayi itamadin tafurta “Dama aini nasan bayanda za’ayi ka kula mummuna Irina, nima zanje na duba daidai ni mummuna” k’ura mata ido yayi yakasa furta komai ita kuwa ta hure mai ido kyalkyala dariya sukayi dukkansu tace dashi ” Allah yaa ghailan inajin dad’in zama dakai idan muna tare dakai har manta kowa da komai nakeyi,inama ace zaka aureni danaji dad’i sosai” ananma kasa furta komai yayi kasancewar ta masifar soso masa inda kemai k’aik’ayi sanda takuma cewa ” yaa ghailan bazaka auren ba ko?” Cikin nuna rashin jin dadin sshirun dayayi ta furta hakan,fuskantarta yayi sosai yafurta “mezai hana na aureki jawana,ai inaji dake kuma nasan kema kinaji da yaa ghailan d’inki ko?” Murmushi tayi tace ” inaji dakai mana kumama Rufaida tace dani wai sonka nake wai dagaske yaa ghailan? Murmushi yayi akaro na barkatai yace “Dagaske ne kina sona jaea nima kuma inasonki sosai amma karki gayawa kowa kinji? Bayanzu zamu gayawa su momyba saikin k’ara girma” rufe fuskarta takuma yi da tafukan hannunta tace “Dama Rufaida tace karna fad’a waiba yanzuba kuma dama kunya nakeji” murmusawa yayi yace “yauwa Auta kokefa” a haka sukaci gaba da hirarsu cikin nishadi.
_nagode da adduar wayanda suka kirani da wayanda suka bin private_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
19
Washe gari tun 8 yakai jawaheer skul yadawo ya leqa dakin adnan donsuyi hira yasameshi yana bacci dama shi haka yake idan yashige se azata baya gidan ghailan komawa dakinsa yayi ya kwanta yakasa bacci se juyi yake
10:32am yaji ringing din wayarsa ‘my princess yagani’ murmushi yayi kafin yakashe yakirata back
“My princess har kunfito daga lecture dinne”? “Mun fito Yaya saura 12 to 2 “tafada tana yatsina fuska “to shikenan
My princess a mayadda hankali bakyadai jin yunwa ko”?
“Inajin yunwa mana”
“To kije kici abinci mana”
“Ai yanzu nakoshi dama yunwar muryarka nakeji tunda najita nakoshi”
Seda yayi daria kadan kafin yace “kinyi kokari my princess nikuma jinake gidan ba dadi ainaga wani sati zamu fara zuwa aiki a company momy tace tagaji”
“Kunji dadi kunhuta da wahalar skul”
Muryarta da alamun gajiya
“Angayamiki zuwa aikin ma wasa ne?
Kema idan kinmaida hankalinki sekiga ba wahala Allah dai yabaku Sa’a”
“Ameen my prince”dahaka suka sha hirar su sunata soyayya kamar ba gobe daya ga 12 takusane yaimata sallama kamar karya kashe wayar haka taji dolenta dai ta hakura,
“My princess har kunfito daga lecture dinne”? “Mun fito Yaya saura 12 to 2 “tafada tana yatsina fuska “to shikenan
My princess a mayadda hankali bakyadai jin yunwa ko”?
“Inajin yunwa mana”
“To kije kici abinci mana”
“Ai yanzu nakoshi dama yunwar muryarka nakeji tunda najita nakoshi”
Seda yayi daria kadan kafin yace “kinyi kokari my princess nikuma jinake gidan ba dadi ainaga wani sati zamu fara zuwa aiki a company momy tace tagaji”
“Kunji dadi kunhuta da wahalar skul”
Muryarta da alamun gajiya
“Angayamiki zuwa aikin ma wasa ne?
Kema idan kinmaida hankalinki sekiga ba wahala Allah dai yabaku Sa’a”
“Ameen my prince”dahaka suka sha hirar su sunata soyayya kamar ba gobe daya ga 12 takusane yaimata sallama kamar karya kashe wayar haka taji dolenta dai ta hakura,
Zaune suke a dinning sunacin lunch se satar kallon juna suke suna sakarwa juna murmushi duk abinda suke a idon momy azuciyarta tace “duk kugama boye boyenku ke auta ki kama kanki Dan ghailan sedai yazama ubanki badai mijinki ba”(wannan abin kunyar dame yayi kama),
Ghailan ne kwance adakinsa yagama making mind dinsa akan suje sufadawa momy halinda suke ciki wayarsa ya janyo yayi kiran princess dinsa itakuma tagama wanke toilet dinta tafito saboda dasafe tamakara tanata sauri yasa bata tsaya wankewa ba karar wayarta taji da saurinta tadaga ganin me kiranta “my princess idan ba wani Abu kikeba kizo muje mufadawa momy abari ya huce shiyake kawo rabon wani”ajiyar zuciya tayi kafin tace ‘shikenan my prince kafito mutafi ba abinda nake” batareda dayayi maganaba ya katse layin kusan atare suka fito,
Adakinta suka sameta zaune tana duba wasu takaddu agabanta tana dubawa gaisheta suka karayi ta amsa fuskarta ba yabo ba fallasa ghailan ne yafara magana “momy dama ihmm cewa mukai bari muzo mu sanar miki cewa…sai kuma yayi shiru,
Dagowa tayi ta kalleshi ta furta cikin daure fuska “ehn ci gaba ina jinka” kasa karasa wa yayi ganin yanayin fuskarta,sanda ta kuma cewa “ya akayi ne shalele?” Gyaran zamanshi yayi ya furta
“Momy dama zancen auren dakika mana ne shine nace dama tuni nida jawa munrigada mun shirya kanmu,bamu sanar miki bane mukaga yafi yanzu datake jami’a saimu sanar dake” tafi mintuna goma bata dago ba,sanda taga dama sanna ta ce
“Ghailan karna kumajin magana makamanciyar wannan tafito daga bakin d’aya daga cikinku, ina mai tabbatar muku cewar ba wani abu mai kamada aure a tsakaninka da jawa har abada ko bayan raina ban yadda da wannan maganar ba,kai yayanta ne kuma ubanta bazaka tab’a zamtowa miji agaretaba kaine zaka aurar da ita wa mijin daya dace amma ba kaine zaka auretaba” tana kaiwa nan tayi shiru taci gaba da kallon paper dake hannunta,jawa datafara kuka tunda momy tafara magana ta furta cikin muryar kuka
” Momy Dan Allah ki rufan asiri wlhy yaa ghailan shine farin cikina,idan kika mun haka….mari momy ta kai mata kanta karashe maganar ta furta “Maza ki rufamun baki,wlhy nakuma jin wannan maganar abakin ki saina illataki, maza ki tashi kibani waje” sum sum jawa tabar d’akin tana kuka, mikewa ghailan yayi shima da zummar barin d’akin tace dashi
“Zauna zanyi magana dakai”ba musu ya zauna yana share kwallah
“Shalele zuwa yanzu yakamata ace ka fahimci irin k’aunar danake maka,kaida kanka kasan bayan rasuwar marigayi nasamu manema da dama amma ban auri kowaba, babban dalilina kuwa shine kaunar danake maka, wlhy shalele naso nacireka araina amma nakasa ka taimaka ka aureni tunda ba haramci acikin yin hakan ko annabi ya auri zawara da kuruciyarshi, kafita batun cin jawa ka taimaki momynka” sororo yayi yana kallonta domin kuwa ya dad’e da zargin hakan saidai yakasa gasgata zuciyarshi ne,mamakine sosai ya bayyana a fuskarshi wannan ya sanya ya kasa furta komai,jawa kuwa datake lab’e tana jinsu rikicewa tayi kuka yaso cin karfinta ta to she bakinta tayi hanyar dakinta da gudu….
_Allah ka karemu da sharrin shaidan Allah kasa mufi karfin zuciyoyin mu ameen_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
20
Azuciyarsa yake fadan nashiga uku (wannan Kalmar ta matace amma ko maza idan suka shiga rudani sesu tsinci Kansu da furta hakan)na Dade ina hango wannan abin a idanun momy amma sena kawarda hangena saboda tamkar uwace a gurina kuma nasan ba jahila bace,jikinshine ke rawa danyama kasa furta banda kallon momy ba abinda yake mik’ewa yayi yabar d’akin da sauri tana tsayar dashi amma ina ya gagara tsaya wa da gudunshi yaje dakinshi…
Jawa d’akinta ta tafi ta had’a kai da gwiwa tana kuka,jin an turo kofar yasanya ta d’ago kanta ta kurawa momy ido
“Ke dalla dauke idonki akaina kika zubaminsu haka kamar an soya gyada”momy tafada tana Hararar jawa se asannan ta dawo hayyacinta kafin wasu zafafan hawaye suzubo daga idonta da batasan akan wane bakin ciki ne takeyinsu ba,
Jawa d’akinta ta tafi ta had’a kai da gwiwa tana kuka,jin an turo kofar yasanya ta d’ago kanta ta kurawa momy ido
“Ke dalla dauke idonki akaina kika zubaminsu haka kamar an soya gyada”momy tafada tana Hararar jawa se asannan ta dawo hayyacinta kafin wasu zafafan hawaye suzubo daga idonta da batasan akan wane bakin ciki ne takeyinsu ba,
“Maza tashi ki Dora mana dinner tuwon semo da miyar kubewa zakiyi mana ki ciro zobon nan daga freezer nasan yayi kankara kila yayi melting kafin mutashi cin abinci kiyi sauri kigama kihuta kafin dare yayi kicigaba da karatunki naji kince kunada test gobe ga exam ta kunno kai”ta fada tana ci gaba da kallon jawaheer, jawa kam miqewa kawai tayi dan har jiri take gani batareda tace komai ba tafice kitchen ta nufa Dan Dora abincin azuciyarta tace ko ina en aikin gidan oho,
Adaki kuka ghailan yakeyi jijiyoyin kansa sun fito fuskarsa tayi ja bakinciki da takaici sun cukushe masa zuciya azaune yake kamar hoto momy ce tayi magana yasa yadawo da hankali sa gareta
“shalele kaida adnan zaku fara zuwa company bansanma mekuke jira ba kukace se wani satin banyadda da wannan ba gobe zaku fara zuwa karbi wannan papers din kaduba su tareda Ku zani na gabatar daku ga ma’aikatan gurin”kallonta yake yi kafin yasamu bakin magana
“momy magana ce me muhimmaci mukazo da ita bakima sauraremu ba” hararar shi tayi
“bazan taba saurarar kuba shalele kacire ranka da samun jawa a matsayin mata tuntuni nake maka hannunka mai sanda kaki ka gane tobari na fitoma baro baro kaji ninan nice matarka tunda aure kakeso base an ja lokaci me tsawo ba wani satin ma se a daura ” jiyake kamar zuciyarsa ta faso kirjinsa ta fito miqewa kawai yayi yafice aransa yana fadin “lallai momy ta haukace zuwa zanyi nasamu kawu Ahmad na fada masa halin da ake ciki”
“momy magana ce me muhimmaci mukazo da ita bakima sauraremu ba” hararar shi tayi
“bazan taba saurarar kuba shalele kacire ranka da samun jawa a matsayin mata tuntuni nake maka hannunka mai sanda kaki ka gane tobari na fitoma baro baro kaji ninan nice matarka tunda aure kakeso base an ja lokaci me tsawo ba wani satin ma se a daura ” jiyake kamar zuciyarsa ta faso kirjinsa ta fito miqewa kawai yayi yafice aransa yana fadin “lallai momy ta haukace zuwa zanyi nasamu kawu Ahmad na fada masa halin da ake ciki”
Dakin jawaheer ya shiga ya duba be ganta ba,fitowa yayi yanufi hanyar kitchen acan yasameta tana wanke nama sunanta yakira cikin wata dashashiyar murya
“jawaheer” d’agowa tayi tana kallonsa sekuma ta fashe mai da kuka,cikin damuwa yace
“meye Haka my princess?banson kuka kiyi shiru kinsan dai Matar mutum kabarinsa babu Wanda ya isa ya hana kizamo matata se Allah kuma idan yayi hakan jarabawace wadda yakamata ace mun karbeta hannu bibbiyu muba masu raunin imani bane kowane musulmi anaso ya yadda da kaddara mekyau ko sabanin haka saboda haka ki kwantar da hankalinki exam zaki fara banason ganin carry over ko d’aya kibada himma kinji”
kada kanta tayi kawai tana share hawayen fuskarta sekuma tabude baki tace” my prince bakaji abinda momy tace ba wai insa araina bazan tab’a aurarkaba,Allah ni baran iya rayuwa inba kaba”
zazzafan ajiyar zuciya yayi saboda shima dauriya kawai yake shikadai yasan me yake ji aransaka “jawa plss ki kwantar da hankalinki zanje na samu kawu Alhamd nasan zaizo yamata magana”
“meye Haka my princess?banson kuka kiyi shiru kinsan dai Matar mutum kabarinsa babu Wanda ya isa ya hana kizamo matata se Allah kuma idan yayi hakan jarabawace wadda yakamata ace mun karbeta hannu bibbiyu muba masu raunin imani bane kowane musulmi anaso ya yadda da kaddara mekyau ko sabanin haka saboda haka ki kwantar da hankalinki exam zaki fara banason ganin carry over ko d’aya kibada himma kinji”
kada kanta tayi kawai tana share hawayen fuskarta sekuma tabude baki tace” my prince bakaji abinda momy tace ba wai insa araina bazan tab’a aurarkaba,Allah ni baran iya rayuwa inba kaba”
zazzafan ajiyar zuciya yayi saboda shima dauriya kawai yake shikadai yasan me yake ji aransaka “jawa plss ki kwantar da hankalinki zanje na samu kawu Alhamd nasan zaizo yamata magana”
uhm”Allah yakaimu goben” ameen yace yana shirin fita Sega momy ta shigo “me kake anan sekace mace?zoka fita kafin na saba maka banason rashin kunya” fita kawai yayi batareda yace mata ko kala ba Dan bazai yarda yakara musa mata ba Dan yasan ba lpy.
_ikon Allah na kwance ya fadi_
_Allah kabamu hakuri ameen
_Domin hakuri shine ribar zaman duniya duk abinda hakuri be Baka ba to rashin sa bazetaba baka ba musa hakuri acikin zukatanmu zamuga daidai insha Allah,,_
_Allah kakara bamu hakuri kuma karkasa mugajiya da hakurin damuke Ameen thumma ameen_
_Domin hakuri shine ribar zaman duniya duk abinda hakuri be Baka ba to rashin sa bazetaba baka ba musa hakuri acikin zukatanmu zamuga daidai insha Allah,,_
_Allah kakara bamu hakuri kuma karkasa mugajiya da hakurin damuke Ameen thumma ameen_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*© Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
22/23
Rufaida ce zaune adakin ummansu taji wayarta naringin murmushi tayi ganin sunan Besty dinta kafin tadaga wayar
“uwar gidan ghailan ya akayine kira haka da yamm…..”
sauran zancen yamakale jin jawaheer tasaki wani kuka daga jin kukan kasan ba lpy ba
“jawaheer kiyi shiru mana gayamin meyake faruwa” rufaidah tafurta cikin damuwa
sauran zancen yamakale jin jawaheer tasaki wani kuka daga jin kukan kasan ba lpy ba
“jawaheer kiyi shiru mana gayamin meyake faruwa” rufaidah tafurta cikin damuwa
“rufaida momyce zata rabani da ghailan dina don Allah ki taimaka min wlhy idan ta hanani aurensa sedai na kashe kaina kona barmata gidan” rufaida ta jinjina wannan batun sannan tace cikin sigar rarrashi
” kinga jawaheer wannan maganar bata waya bace kiyi hakuri insha Allah gobe zanzo dama inada niyyar zuwa nakawomiki iv din bikin husna”
tadan sassauta kukan tace
“to rufaida sekin zo ina zuba ido” damurmushi a fuskar rufaida tace “ni kwantar da hankalinki kinji kinga kun kusa fara exam karkizo kiyi failing”
“insha Allahu zan maida hankalina kizomin da awarannan na unguwar Ku” dahaka sukai sallama,
” kinga jawaheer wannan maganar bata waya bace kiyi hakuri insha Allah gobe zanzo dama inada niyyar zuwa nakawomiki iv din bikin husna”
tadan sassauta kukan tace
“to rufaida sekin zo ina zuba ido” damurmushi a fuskar rufaida tace “ni kwantar da hankalinki kinji kinga kun kusa fara exam karkizo kiyi failing”
“insha Allahu zan maida hankalina kizomin da awarannan na unguwar Ku” dahaka sukai sallama,
Ghailan ne adakinsa abin duniya ya isheshi tunanin me jawaheer takeyi yayi ayanxu bari dai yakirata yaji dauko wayarshi yafara latsa lambobinta
“hello my prince”muryarta da alamun kuka ta furta hakan
“kuka ko my princess? Banason kukannan indai kinasona kiyi shiru ga exam dinki akusa kinzauna kinata faman kuka maza tashi kiyi salla kifara karatu banason shiririta inba hakaba yannxunan nazane ki”
sautin dariyarta yaji yadda yayi maganar ne yabata daria tatuna lokacin tana jss1 yadda yakemata inzatayi exam shima dariyar yayi yace
“Alhmdllh nasaki dariya naji dadi kinsan inason ki sosae wannan dalilin na momy ba komai bane kinsan yadda nakeson ki insama da kasa zata hade bazan yadda arabamuba I so much luv u my princess”
“hello my prince”muryarta da alamun kuka ta furta hakan
“kuka ko my princess? Banason kukannan indai kinasona kiyi shiru ga exam dinki akusa kinzauna kinata faman kuka maza tashi kiyi salla kifara karatu banason shiririta inba hakaba yannxunan nazane ki”
sautin dariyarta yaji yadda yayi maganar ne yabata daria tatuna lokacin tana jss1 yadda yakemata inzatayi exam shima dariyar yayi yace
“Alhmdllh nasaki dariya naji dadi kinsan inason ki sosae wannan dalilin na momy ba komai bane kinsan yadda nakeson ki insama da kasa zata hade bazan yadda arabamuba I so much luv u my princess”
” I luv u too my prince Allah yabarmu tare”ya amsa da ameen “my prince bani labari mana”
“Babu labari princess aje aci handout kawai kinsan akwai bikin Khadijan Anty Sha’awa kina gama exam zamu tafi silami se munyi sati zamu dawo” tsalle tasaka tamkar wata yarinya
“wow Allah yakaimu my prince”
“Babu labari princess aje aci handout kawai kinsan akwai bikin Khadijan Anty Sha’awa kina gama exam zamu tafi silami se munyi sati zamu dawo” tsalle tasaka tamkar wata yarinya
“wow Allah yakaimu my prince”
Turo kofar d’akin taga anyi tana juywawa taga momy,wanketa da mari kawai tayi tamika mata hannu tace
“Dan uwar ki bani wayar hannun ki, wato har kinyi girman dazaki kaini kara ko?”
Jiki na rawa ta mik’a wayar tahau magiya dama jawaheer akwai tsoron duka
Jiki na rawa ta mik’a wayar tahau magiya dama jawaheer akwai tsoron duka
“Momy dan Allah kiyi hakuri karki dakeni wlhy baran karaba” dukan akawo wuqa momy tamata sanda takasa koda motsi sannan ta rabu da ita.
Edited by Billy Galadanchi
Edited by Billy Galadanchi
Fiyyah
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
19
Washe gari tun 8 yakai jawaheer skul yadawo ya leqa dakin adnan donsuyi hira yasameshi yana bacci dama shi haka yake idan yashige se azata baya gidan ghailan komawa dakinsa yayi ya kwanta yakasa bacci se juyi yake
10:32am yaji ringing din wayarsa ‘my princess yagani’ murmushi yayi kafin yakashe yakirata back
“My princess har kunfito daga lecture dinne”? “Mun fito Yaya saura 12 to 2 “tafada tana yatsina fuska “to shikenan
My princess a mayadda hankali bakyadai jin yunwa ko”?
“Inajin yunwa mana”
“To kije kici abinci mana”
“Ai yanzu nakoshi dama yunwar muryarka nakeji tunda najita nakoshi”
Seda yayi daria kadan kafin yace “kinyi kokari my princess nikuma jinake gidan ba dadi ainaga wani sati zamu fara zuwa aiki a company momy tace tagaji”
“Kunji dadi kunhuta da wahalar skul”
Muryarta da alamun gajiya
“Angayamiki zuwa aikin ma wasa ne?
Kema idan kinmaida hankalinki sekiga ba wahala Allah dai yabaku Sa’a”
“Ameen my prince”dahaka suka sha hirar su sunata soyayya kamar ba gobe daya ga 12 takusane yaimata sallama kamar karya kashe wayar haka taji dolenta dai ta hakura,
“My princess har kunfito daga lecture dinne”? “Mun fito Yaya saura 12 to 2 “tafada tana yatsina fuska “to shikenan
My princess a mayadda hankali bakyadai jin yunwa ko”?
“Inajin yunwa mana”
“To kije kici abinci mana”
“Ai yanzu nakoshi dama yunwar muryarka nakeji tunda najita nakoshi”
Seda yayi daria kadan kafin yace “kinyi kokari my princess nikuma jinake gidan ba dadi ainaga wani sati zamu fara zuwa aiki a company momy tace tagaji”
“Kunji dadi kunhuta da wahalar skul”
Muryarta da alamun gajiya
“Angayamiki zuwa aikin ma wasa ne?
Kema idan kinmaida hankalinki sekiga ba wahala Allah dai yabaku Sa’a”
“Ameen my prince”dahaka suka sha hirar su sunata soyayya kamar ba gobe daya ga 12 takusane yaimata sallama kamar karya kashe wayar haka taji dolenta dai ta hakura,
Zaune suke a dinning sunacin lunch se satar kallon juna suke suna sakarwa juna murmushi duk abinda suke a idon momy azuciyarta tace “duk kugama boye boyenku ke auta ki kama kanki Dan ghailan sedai yazama ubanki badai mijinki ba”(wannan abin kunyar dame yayi kama),
Ghailan ne kwance adakinsa yagama making mind dinsa akan suje sufadawa momy halinda suke ciki wayarsa ya janyo yayi kiran princess dinsa itakuma tagama wanke toilet dinta tafito saboda dasafe tamakara tanata sauri yasa bata tsaya wankewa ba karar wayarta taji da saurinta tadaga ganin me kiranta “my princess idan ba wani Abu kikeba kizo muje mufadawa momy abari ya huce shiyake kawo rabon wani”ajiyar zuciya tayi kafin tace ‘shikenan my prince kafito mutafi ba abinda nake” batareda dayayi maganaba ya katse layin kusan atare suka fito,
Adakinta suka sameta zaune tana duba wasu takaddu agabanta tana dubawa gaisheta suka karayi ta amsa fuskarta ba yabo ba fallasa ghailan ne yafara magana “momy dama ihmm cewa mukai bari muzo mu sanar miki cewa…sai kuma yayi shiru,
Dagowa tayi ta kalleshi ta furta cikin daure fuska “ehn ci gaba ina jinka” kasa karasa wa yayi ganin yanayin fuskarta,sanda ta kuma cewa “ya akayi ne shalele?” Gyaran zamanshi yayi ya furta
“Momy dama zancen auren dakika mana ne shine nace dama tuni nida jawa munrigada mun shirya kanmu,bamu sanar miki bane mukaga yafi yanzu datake jami’a saimu sanar dake” tafi mintuna goma bata dago ba,sanda taga dama sanna ta ce
“Ghailan karna kumajin magana makamanciyar wannan tafito daga bakin d’aya daga cikinku, ina mai tabbatar muku cewar ba wani abu mai kamada aure a tsakaninka da jawa har abada ko bayan raina ban yadda da wannan maganar ba,kai yayanta ne kuma ubanta bazaka tab’a zamtowa miji agaretaba kaine zaka aurar da ita wa mijin daya dace amma ba kaine zaka auretaba” tana kaiwa nan tayi shiru taci gaba da kallon paper dake hannunta,jawa datafara kuka tunda momy tafara magana ta furta cikin muryar kuka
” Momy Dan Allah ki rufan asiri wlhy yaa ghailan shine farin cikina,idan kika mun haka….mari momy ta kai mata kanta karashe maganar ta furta “Maza ki rufamun baki,wlhy nakuma jin wannan maganar abakin ki saina illataki, maza ki tashi kibani waje” sum sum jawa tabar d’akin tana kuka, mikewa ghailan yayi shima da zummar barin d’akin tace dashi
“Zauna zanyi magana dakai”ba musu ya zauna yana share kwallah
“Shalele zuwa yanzu yakamata ace ka fahimci irin k’aunar danake maka,kaida kanka kasan bayan rasuwar marigayi nasamu manema da dama amma ban auri kowaba, babban dalilina kuwa shine kaunar danake maka, wlhy shalele naso nacireka araina amma nakasa ka taimaka ka aureni tunda ba haramci acikin yin hakan ko annabi ya auri zawara da kuruciyarshi, kafita batun cin jawa ka taimaki momynka” sororo yayi yana kallonta domin kuwa ya dad’e da zargin hakan saidai yakasa gasgata zuciyarshi ne,mamakine sosai ya bayyana a fuskarshi wannan ya sanya ya kasa furta komai,jawa kuwa datake lab’e tana jinsu rikicewa tayi kuka yaso cin karfinta ta to she bakinta tayi hanyar dakinta da gudu….
_Allah ka karemu da sharrin shaidan Allah kasa mufi karfin zuciyoyin mu ameen_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
20
Azuciyarsa yake fadan nashiga uku (wannan Kalmar ta matace amma ko maza idan suka shiga rudani sesu tsinci Kansu da furta hakan)na Dade ina hango wannan abin a idanun momy amma sena kawarda hangena saboda tamkar uwace a gurina kuma nasan ba jahila bace,jikinshine ke rawa danyama kasa furta banda kallon momy ba abinda yake mik’ewa yayi yabar d’akin da sauri tana tsayar dashi amma ina ya gagara tsaya wa da gudunshi yaje dakinshi…
Jawa d’akinta ta tafi ta had’a kai da gwiwa tana kuka,jin an turo kofar yasanya ta d’ago kanta ta kurawa momy ido
“Ke dalla dauke idonki akaina kika zubaminsu haka kamar an soya gyada”momy tafada tana Hararar jawa se asannan ta dawo hayyacinta kafin wasu zafafan hawaye suzubo daga idonta da batasan akan wane bakin ciki ne takeyinsu ba,
Jawa d’akinta ta tafi ta had’a kai da gwiwa tana kuka,jin an turo kofar yasanya ta d’ago kanta ta kurawa momy ido
“Ke dalla dauke idonki akaina kika zubaminsu haka kamar an soya gyada”momy tafada tana Hararar jawa se asannan ta dawo hayyacinta kafin wasu zafafan hawaye suzubo daga idonta da batasan akan wane bakin ciki ne takeyinsu ba,
“Maza tashi ki Dora mana dinner tuwon semo da miyar kubewa zakiyi mana ki ciro zobon nan daga freezer nasan yayi kankara kila yayi melting kafin mutashi cin abinci kiyi sauri kigama kihuta kafin dare yayi kicigaba da karatunki naji kince kunada test gobe ga exam ta kunno kai”ta fada tana ci gaba da kallon jawaheer, jawa kam miqewa kawai tayi dan har jiri take gani batareda tace komai ba tafice kitchen ta nufa Dan Dora abincin azuciyarta tace ko ina en aikin gidan oho,
Adaki kuka ghailan yakeyi jijiyoyin kansa sun fito fuskarsa tayi ja bakinciki da takaici sun cukushe masa zuciya azaune yake kamar hoto momy ce tayi magana yasa yadawo da hankali sa gareta
“shalele kaida adnan zaku fara zuwa company bansanma mekuke jira ba kukace se wani satin banyadda da wannan ba gobe zaku fara zuwa karbi wannan papers din kaduba su tareda Ku zani na gabatar daku ga ma’aikatan gurin”kallonta yake yi kafin yasamu bakin magana
“momy magana ce me muhimmaci mukazo da ita bakima sauraremu ba” hararar shi tayi
“bazan taba saurarar kuba shalele kacire ranka da samun jawa a matsayin mata tuntuni nake maka hannunka mai sanda kaki ka gane tobari na fitoma baro baro kaji ninan nice matarka tunda aure kakeso base an ja lokaci me tsawo ba wani satin ma se a daura ” jiyake kamar zuciyarsa ta faso kirjinsa ta fito miqewa kawai yayi yafice aransa yana fadin “lallai momy ta haukace zuwa zanyi nasamu kawu Ahmad na fada masa halin da ake ciki”
“momy magana ce me muhimmaci mukazo da ita bakima sauraremu ba” hararar shi tayi
“bazan taba saurarar kuba shalele kacire ranka da samun jawa a matsayin mata tuntuni nake maka hannunka mai sanda kaki ka gane tobari na fitoma baro baro kaji ninan nice matarka tunda aure kakeso base an ja lokaci me tsawo ba wani satin ma se a daura ” jiyake kamar zuciyarsa ta faso kirjinsa ta fito miqewa kawai yayi yafice aransa yana fadin “lallai momy ta haukace zuwa zanyi nasamu kawu Ahmad na fada masa halin da ake ciki”
Dakin jawaheer ya shiga ya duba be ganta ba,fitowa yayi yanufi hanyar kitchen acan yasameta tana wanke nama sunanta yakira cikin wata dashashiyar murya
“jawaheer” d’agowa tayi tana kallonsa sekuma ta fashe mai da kuka,cikin damuwa yace
“meye Haka my princess?banson kuka kiyi shiru kinsan dai Matar mutum kabarinsa babu Wanda ya isa ya hana kizamo matata se Allah kuma idan yayi hakan jarabawace wadda yakamata ace mun karbeta hannu bibbiyu muba masu raunin imani bane kowane musulmi anaso ya yadda da kaddara mekyau ko sabanin haka saboda haka ki kwantar da hankalinki exam zaki fara banason ganin carry over ko d’aya kibada himma kinji”
kada kanta tayi kawai tana share hawayen fuskarta sekuma tabude baki tace” my prince bakaji abinda momy tace ba wai insa araina bazan tab’a aurarkaba,Allah ni baran iya rayuwa inba kaba”
zazzafan ajiyar zuciya yayi saboda shima dauriya kawai yake shikadai yasan me yake ji aransaka “jawa plss ki kwantar da hankalinki zanje na samu kawu Alhamd nasan zaizo yamata magana”
“meye Haka my princess?banson kuka kiyi shiru kinsan dai Matar mutum kabarinsa babu Wanda ya isa ya hana kizamo matata se Allah kuma idan yayi hakan jarabawace wadda yakamata ace mun karbeta hannu bibbiyu muba masu raunin imani bane kowane musulmi anaso ya yadda da kaddara mekyau ko sabanin haka saboda haka ki kwantar da hankalinki exam zaki fara banason ganin carry over ko d’aya kibada himma kinji”
kada kanta tayi kawai tana share hawayen fuskarta sekuma tabude baki tace” my prince bakaji abinda momy tace ba wai insa araina bazan tab’a aurarkaba,Allah ni baran iya rayuwa inba kaba”
zazzafan ajiyar zuciya yayi saboda shima dauriya kawai yake shikadai yasan me yake ji aransaka “jawa plss ki kwantar da hankalinki zanje na samu kawu Alhamd nasan zaizo yamata magana”
uhm”Allah yakaimu goben” ameen yace yana shirin fita Sega momy ta shigo “me kake anan sekace mace?zoka fita kafin na saba maka banason rashin kunya” fita kawai yayi batareda yace mata ko kala ba Dan bazai yarda yakara musa mata ba Dan yasan ba lpy.
_ikon Allah na kwance ya fadi_
_Allah kabamu hakuri ameen
_Domin hakuri shine ribar zaman duniya duk abinda hakuri be Baka ba to rashin sa bazetaba baka ba musa hakuri acikin zukatanmu zamuga daidai insha Allah,,_
_Allah kakara bamu hakuri kuma karkasa mugajiya da hakurin damuke Ameen thumma ameen_
_Domin hakuri shine ribar zaman duniya duk abinda hakuri be Baka ba to rashin sa bazetaba baka ba musa hakuri acikin zukatanmu zamuga daidai insha Allah,,_
_Allah kakara bamu hakuri kuma karkasa mugajiya da hakurin damuke Ameen thumma ameen_
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writer’s*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
21
Washe gari bayan sallar azahar kawu ya iso gidan dama momy tasan da zuwanshi amma batasan dalilin zuwanba yadai kirata awaya yafada mata yananan zuwa hakan yasa tashiryawa zuwansa dan tasa anyimasa girki wanda tasan yanaso da kunun aya yasha sanyi😋
Yasamu tarba mekyau momy se washe baki take kawunta yazo suka gaisa cikin mutunci kunun aya kawai yasha yace abincin dashi zaitafi dan yanzu bayajin yunwa,
Gyaran murya yayi hakan yasa momy tamaida hankalinta gareshi “wani zance naji daga wurin ghailan”gabanta ne yayi mummunan faduwa hartaso ta daburce sekuma tayi kokarin saita kanta kawu yacigaba da magana “yacemin zaku hada marwan da jawaheer aure bayan kuma kinsan ghailan da ita jawaheer suna son juna koba haka ba?” Murmushin yake tayi kafintace “hakane kawu zamu hada marwan da jawaheer aure amma bansan zancen ghailan da ita jawaheer ba dama muna so mukara dankon zumunci ne”kallonta yayi sosae “shi marwan din ko ita jawaheer dayansu yace muku yanason daya”idonta akasa tace “a a kawu kawai munyi la’akari da shirin dasuke ne” “toshikenan bari nakira ita Shafa din “janyo waya yayi yakira Shafa yacemata duk abinda take ta ajiyeshi tazo ita da marwan”tayi mamakin wannan kiran na gaggawa amma ahaka tafadawa marwan da dama yanagidan suka fita,
A palo suka samesu suma suka zauna bayan angaisa ne kawu yace akira mai jawaheer
Marwan yakala yakira sunansa “kanada labarin iyayenku zasu hadaku aure da jawaheer” Kansa akasa yace eh kawu kwanaki momy ta fadamin “kayi na’am da batunsu kokuma bakada ra’ayi da hakan ?” Kallon kawu yayi cikeda damuwa yace “kawu nibanason jawaheer da aure sedai so na en uwantaka amatsayinta na kanwata batada banbanci da muneera awurina kuma naso nanuna ma umma hakan taki saurarata kuma ni inada wacce nakeso iyayenta ma sunmatsamin akan naturo magabata na” maida kallonsa yayi gun jawaheer
“Ke fa jawaheer kinason marwan ?”kanta akasa tafara magana “kawu kusan ra’ayinmu daya nima inada wanda nakeso”
“Ke fa jawaheer kinason marwan ?”kanta akasa tafara magana “kawu kusan ra’ayinmu daya nima inada wanda nakeso”
Kawu yacigaba da magana “to Ku kunji tunda basaso banga dalilin takurasu ba” anty Shafa tace “gsky nima nabi bayansu tunda sunce basuda ra’ayin auren juna kuma sunada wayanda suke so mubarsu su auri wayanda sukeso kar aje garin Neman gira arasa ido”
Kawu yace ke jawaheer wakikeso “yaa ghailan”cikeda kunya ta amsa kanta akasa “masha Allah inji kawu harkama ta gidace”
“To wallahi bari kiji jawaheer babu zancen aure tsakaninki da ghailan koda baki auri marwan ba to kicire ranki da auren ghailan”momy ce ke wannan rattaben fuskarta hartasoma yin red tsabar masifa datake cinta kawu yace “meye dalilinki?”
“Nidai kawai bana ra’ayin hakanne idan tanada hankali ai ghailan kamar adnan yake awurinta” jinjinakai kawu yayi “hakan ba haramun bane koda sun auri juna ina hankalinki yatafi? Er baba kisake tunani karkijefa yarannan cikin mawuyacin hali”
“Kawu ba wani hali da zasu shiga kawai shashancine yamusu yawa ” adnan fake zaune yayi shiru ne yafara magana “nima momy nabi bayanki Yaya ghailan kuma ai tamkar uwa daya uba daya muka daukeshi Kaine baban yayanmu dakai za aje nemarmin aure kuma kaizaka bada auren jawaheer kayi hkri yaya da auren jawaheer “ghailan shiru yayi yana kallon adnan azuciyarsa yace bakasan manufar momyba dakake wannan halakon amma bazan fadamaba with time zaka ji kuma kagani” kuka kawai jawaheer ta saka dagudu ta wuce dakinta tana kuka me tsuma zuciya
Babu yadda anty Shafa da kawu basuyiba amma momy ta kafe hakan ya tunzura kawo yace tunda basu isa da itaba duk abinda taga dama tayi amma kar wani Abu yabiyo bayan tanemesu ta kuka da kanta yayi ficewarsa anty Shafa kam cewa tayi tabata lokaci tayi tunani dan taga ranta yabaci sosae ,
“Nidai kawai bana ra’ayin hakanne idan tanada hankali ai ghailan kamar adnan yake awurinta” jinjinakai kawu yayi “hakan ba haramun bane koda sun auri juna ina hankalinki yatafi? Er baba kisake tunani karkijefa yarannan cikin mawuyacin hali”
“Kawu ba wani hali da zasu shiga kawai shashancine yamusu yawa ” adnan fake zaune yayi shiru ne yafara magana “nima momy nabi bayanki Yaya ghailan kuma ai tamkar uwa daya uba daya muka daukeshi Kaine baban yayanmu dakai za aje nemarmin aure kuma kaizaka bada auren jawaheer kayi hkri yaya da auren jawaheer “ghailan shiru yayi yana kallon adnan azuciyarsa yace bakasan manufar momyba dakake wannan halakon amma bazan fadamaba with time zaka ji kuma kagani” kuka kawai jawaheer ta saka dagudu ta wuce dakinta tana kuka me tsuma zuciya
Babu yadda anty Shafa da kawu basuyiba amma momy ta kafe hakan ya tunzura kawo yace tunda basu isa da itaba duk abinda taga dama tayi amma kar wani Abu yabiyo bayan tanemesu ta kuka da kanta yayi ficewarsa anty Shafa kam cewa tayi tabata lokaci tayi tunani dan taga ranta yabaci sosae ,
Jawaheer ko tana daki kuka kawai take batasan da wannan halin na momynta ba tana matukar bakincikin kasancewar hakan wayarta tajanyo tayi kiran rufaida…
_kushirya muje yaki dan gsky bazamu yaddaba nidai ina bayan anty Sha’awa saboda ni matsoraciya ce_😂😂
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*© Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
22/23
Rufaida ce zaune adakin ummansu taji wayarta naringin murmushi tayi ganin sunan Besty dinta kafin tadaga wayar
“uwar gidan ghailan ya akayine kira haka da yamm…..”
sauran zancen yamakale jin jawaheer tasaki wani kuka daga jin kukan kasan ba lpy ba
“jawaheer kiyi shiru mana gayamin meyake faruwa” rufaidah tafurta cikin damuwa
sauran zancen yamakale jin jawaheer tasaki wani kuka daga jin kukan kasan ba lpy ba
“jawaheer kiyi shiru mana gayamin meyake faruwa” rufaidah tafurta cikin damuwa
“rufaida momyce zata rabani da ghailan dina don Allah ki taimaka min wlhy idan ta hanani aurensa sedai na kashe kaina kona barmata gidan” rufaida ta jinjina wannan batun sannan tace cikin sigar rarrashi
” kinga jawaheer wannan maganar bata waya bace kiyi hakuri insha Allah gobe zanzo dama inada niyyar zuwa nakawomiki iv din bikin husna”
tadan sassauta kukan tace
“to rufaida sekin zo ina zuba ido” damurmushi a fuskar rufaida tace “ni kwantar da hankalinki kinji kinga kun kusa fara exam karkizo kiyi failing”
“insha Allahu zan maida hankalina kizomin da awarannan na unguwar Ku” dahaka sukai sallama,
” kinga jawaheer wannan maganar bata waya bace kiyi hakuri insha Allah gobe zanzo dama inada niyyar zuwa nakawomiki iv din bikin husna”
tadan sassauta kukan tace
“to rufaida sekin zo ina zuba ido” damurmushi a fuskar rufaida tace “ni kwantar da hankalinki kinji kinga kun kusa fara exam karkizo kiyi failing”
“insha Allahu zan maida hankalina kizomin da awarannan na unguwar Ku” dahaka sukai sallama,
Ghailan ne adakinsa abin duniya ya isheshi tunanin me jawaheer takeyi yayi ayanxu bari dai yakirata yaji dauko wayarshi yafara latsa lambobinta
“hello my prince”muryarta da alamun kuka ta furta hakan
“kuka ko my princess? Banason kukannan indai kinasona kiyi shiru ga exam dinki akusa kinzauna kinata faman kuka maza tashi kiyi salla kifara karatu banason shiririta inba hakaba yannxunan nazane ki”
sautin dariyarta yaji yadda yayi maganar ne yabata daria tatuna lokacin tana jss1 yadda yakemata inzatayi exam shima dariyar yayi yace
“Alhmdllh nasaki dariya naji dadi kinsan inason ki sosae wannan dalilin na momy ba komai bane kinsan yadda nakeson ki insama da kasa zata hade bazan yadda arabamuba I so much luv u my princess”
“hello my prince”muryarta da alamun kuka ta furta hakan
“kuka ko my princess? Banason kukannan indai kinasona kiyi shiru ga exam dinki akusa kinzauna kinata faman kuka maza tashi kiyi salla kifara karatu banason shiririta inba hakaba yannxunan nazane ki”
sautin dariyarta yaji yadda yayi maganar ne yabata daria tatuna lokacin tana jss1 yadda yakemata inzatayi exam shima dariyar yayi yace
“Alhmdllh nasaki dariya naji dadi kinsan inason ki sosae wannan dalilin na momy ba komai bane kinsan yadda nakeson ki insama da kasa zata hade bazan yadda arabamuba I so much luv u my princess”
” I luv u too my prince Allah yabarmu tare”ya amsa da ameen “my prince bani labari mana”
“Babu labari princess aje aci handout kawai kinsan akwai bikin Khadijan Anty Sha’awa kina gama exam zamu tafi silami se munyi sati zamu dawo” tsalle tasaka tamkar wata yarinya
“wow Allah yakaimu my prince”
“Babu labari princess aje aci handout kawai kinsan akwai bikin Khadijan Anty Sha’awa kina gama exam zamu tafi silami se munyi sati zamu dawo” tsalle tasaka tamkar wata yarinya
“wow Allah yakaimu my prince”
Turo kofar d’akin taga anyi tana juywawa taga momy,wanketa da mari kawai tayi tamika mata hannu tace
“Dan uwar ki bani wayar hannun ki, wato har kinyi girman dazaki kaini kara ko?”
Jiki na rawa ta mik’a wayar tahau magiya dama jawaheer akwai tsoron duka
Jiki na rawa ta mik’a wayar tahau magiya dama jawaheer akwai tsoron duka
“Momy dan Allah kiyi hakuri karki dakeni wlhy baran karaba” dukan akawo wuqa momy tamata sanda takasa koda motsi sannan ta rabu da ita.
Edited by Billy Galadanchi
Edited by Billy Galadanchi
Fiyyah
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
24/25
“Aiba dukanki zanyiba amma bazaki koma riqe waya ba tunda nizaki nunawa soyayya ghailan yayanki ne ba mijiba”
Tana gama fadar haka tafice daga dakin itakuma jawaheer tasaki kuka me tsuma zuciya “nashiga uku ni jawaheer”,
Tana gama fadar haka tafice daga dakin itakuma jawaheer tasaki kuka me tsuma zuciya “nashiga uku ni jawaheer”,
Momy ko tana fita tafigi key din mota tafita se gidan anty Shafa ghailan kuwa yana jikin window yaga fitar momy hakan yasa cikin sauri yafito yanufi dakin jawaheer dashiharsa yasameta tayi zaman dirshan akasan tile tana rizgar kuka dago kanta tayi tana kallonsa da idanunta da sukayi ja kafin tafara magana “my prince momy ta karbe min waya bansan meyasa batason ka aureniba”
“Haba my princess seki zauna kinata kuka haka aisekija kanki yayi ciwo kalli yadda idonki yayi ja Dan Allah ki kwantar da hankalinki idan kina haka aiseki saka nima na gigice ki daina kukannan haka ya isa” cikeda tausayinta yake magana yana tunanin yadda yakeji azuciyarshi itadake mace me rauni ce yatake ji? “My prince kukanne na kasa tsaidashi bansan lokacin danakeyinsa ba”
Murmushi yayi “haba my luv nidai kidaina kukannan I love u so much” murmushin itama tayi “I love u more my prince” dahaka dai har yashawo kanta ta Dan sake “my princess bari naje na kwanta nagaji kafin momy tadawo tasameni anan”
“A huta lpy” murmushin nan dai yasakeyi sannan yafita daga dakin,
“Haba my princess seki zauna kinata kuka haka aisekija kanki yayi ciwo kalli yadda idonki yayi ja Dan Allah ki kwantar da hankalinki idan kina haka aiseki saka nima na gigice ki daina kukannan haka ya isa” cikeda tausayinta yake magana yana tunanin yadda yakeji azuciyarshi itadake mace me rauni ce yatake ji? “My prince kukanne na kasa tsaidashi bansan lokacin danakeyinsa ba”
Murmushi yayi “haba my luv nidai kidaina kukannan I love u so much” murmushin itama tayi “I love u more my prince” dahaka dai har yashawo kanta ta Dan sake “my princess bari naje na kwanta nagaji kafin momy tadawo tasameni anan”
“A huta lpy” murmushin nan dai yasakeyi sannan yafita daga dakin,
A Palo ya hadu da adnan amma abin mamaki adnan ko kallon Yayan nasa beyiba ya shige dakinsa,haka kullum yake fama da adnan idan sun hadu baya ko kallonsa haka indai yanazaune daga ghailan yazo ze tashi yabar wurin koda shi ghailan yayi kokarin yimai magana baya samun fuska daga gareshi idan adnan yayiwa ghailan magana to akan aiki ne hakan kadai kesa yaimasa magana shima don ta kama dolene ,ghailan kuwa aransa ya quduri yiwa adnan uzuri saboda besan kan lamarin ba dayasani bazai taba goyon bayan momy ba,
Yana zaune adakinsa yaji wayarsa na ringing sunan momy yagani seda yaji kamar karya daga sekuma ya daure yadaga “shalele magana zamuyi Dan Allah kasaurareni” uhm kawai yace “ghailan inaso kacire jawaheer aranka don wallahi bazan iya rabuwa dakaiba inasonka sosai jawaheer yatace akwai soyayya tsakanin uwa da danta wannan soyayyar tadabance don Allah karka ja wannan abin ya haddasa tsana atsakanina da yata” nannauyar ajiyar zuciya yasauke “momy inaso kigane soyayyar jawaheer acikin jinina take kuma wallahi bazan taba iya aurenkiba koda ban auri jawa ba” yana gama fadar haka ya kashe wayar,momy kuwa tsayawa tayi tana nazarin kalamanshi ,
Cikindare yakasa bacci kanshi yadau zafi daga baya kuma seya yanke shawarar barin gidan gabadaya,
Washe gari tunda safe ya sulale yabar gidan batareda yafadawa kowa ba Dan ko jawaheer batasan yatafi ba.
Kowa ya hallara dinning za ayi breakfast amma banda ghalan “bari na dubo shalele yau ko gaisheni bezo yayiba yanxuma be fito cin abinciba” tafice daga wurin itadai jawa sebinta take da ido shikam adnan ko lokacin ghailan bashida se cin abincin sama dayafara,
“Adnan dubomin ko motar ghailatananan naduba dakinsa bayanan” fita yayi bejimaba yadawo “momy bataman inaga yafita ne” damamaki take kallonsa “fita kuma tunda sassafe kuma befadamin ba? Bari nakirashi naji” tayimai miss call yafi akirga amma bedaga ba “to ina yaronnan yatafi?” Sanin bazata samu amsa bane yasata tayi shiru tana tunani , bangaren jawaheer kuwa tunda taji ance motarsa batanan gabanta yafadi koya tafi silami ne? Kai a a aida Kobe fadawa kowa ba ze fadamin kila dai fita yayi wani wurin,
Wasa wasa har la’asar babu ghailan babu dalilin sa hankalin momy yatashi don betaba yin irin haka ba azuciyarta tace “nidai yau be kwana gidannan ba nasan fushi yayi yai tafiyarsa to ina zashi? Silami?amma idan Allah yakaimu gobe zanje silami Allah yasa yanacan ameen”
Jawaheer kuwa tayi kuka har bata koshiba shikenan momy ta tunzurashi yagudu yabarmana gidan tasake rushewa da kuka ranar kwana tayi kuka,
Momy ce zaune adakinta tanashirin zuwa silami sega kira daga adnan tazo za ayi baki a company kuma ghailan bayanan taji haushin abin amma Yakama dole taje danhaka tadaga zuwa silami se gobe,
“Momy zan biki silami gobe Dan Allah” inji jawaheer dasuke zaune itada momy a palo ” bakida hankaline jibi zaki fara exam babu inda zani dake ” shiru kawai jawaheer tayi Dan tasan inzata haihu babu ciki momy bazataje da itaba,
*silami*
Bayan An gaggaisa inna tanata murnan ganin momy “Hajiya bari na kawo miki er gidanki fura na kirawomiki dannaki naga ma kamar bashida lpy tunjiya yaki sakewa se aukin zama adaki” da murmushi a fuskar momy tace “ai da kinbarshi ma naje nasameshi dakaina nasameshi”
“A a Hajiya ayi haka?”
Suna cikin haka sega malam yashigo da sallama suka amsa inna taje takarbo kayan dake hannunsa tanamai sannu da zuwa,
Bayan An gaggaisa inna tanata murnan ganin momy “Hajiya bari na kawo miki er gidanki fura na kirawomiki dannaki naga ma kamar bashida lpy tunjiya yaki sakewa se aukin zama adaki” da murmushi a fuskar momy tace “ai da kinbarshi ma naje nasameshi dakaina nasameshi”
“A a Hajiya ayi haka?”
Suna cikin haka sega malam yashigo da sallama suka amsa inna taje takarbo kayan dake hannunsa tanamai sannu da zuwa,
Ghailan ne yafito daga daki daniyyar barin gidan yadan zaga gari ganin momy yasa yadan basar Dan kar su malam su fahimshi wani Abu yakarasa suka gaisa kamar ba komai “shalele tare zamu koma kyau Dan jiyama anata nemanka a company” da mamaki yake kallonta yadda ta ke magana kamar tasan yananan ba nemansa tazoyiba kenan inda bata sameshi anan ba da wani abin zatace yakawota sekuma yayi saurin kawarda zancen yace “to momy dama gobe zan koma amma tunda kinzo zamu koma tare” Dan murmushi tayi tafara magana tana kallon malam “malam abinda yakawoni dama shine zancen aure Khadija ne ghailan yafadamin wai andaga shi saboda matsalar kayan daku”?
“To Hajiya yazamuyi akwai wasu en abubuwa damuke jira ne kuma basu kammalu ba shiyasa muka ga yakamata adaga har komai ya daidaita”
“Haba malam meyasa baku fadamin ba banajin dadin yadda kukemin shikenan komai se Ku ringayin abinku kukadai bazaku sakoni aciki ba nifa bana daga cikin mutanen da abin duniya ke rudasu suna wulakanta en uwansu wlhy sam banji dadi ba” magana take fuskarta cike da bacin rai “munaganin zamu kara dora miki wani nauyin ne shiyasa mukaga wannan matsalar zamu shawo kanta”
“Babu wani doramin nauyi da zakuyi ghailan ai danane kawai dai bancancanci afadamin bane”
“Wlhy ba haka bane Hajiya amma tunda kindauka haka kiyi hakuri don Allah”inji malam inna ma dake zaune tasako bakinta “kiyi hakuri insha Allah hakan bazata sake faruwaba kuma mungode Allah yasaka miki da gidan Aljanna” ameen,
“To Hajiya yazamuyi akwai wasu en abubuwa damuke jira ne kuma basu kammalu ba shiyasa muka ga yakamata adaga har komai ya daidaita”
“Haba malam meyasa baku fadamin ba banajin dadin yadda kukemin shikenan komai se Ku ringayin abinku kukadai bazaku sakoni aciki ba nifa bana daga cikin mutanen da abin duniya ke rudasu suna wulakanta en uwansu wlhy sam banji dadi ba” magana take fuskarta cike da bacin rai “munaganin zamu kara dora miki wani nauyin ne shiyasa mukaga wannan matsalar zamu shawo kanta”
“Babu wani doramin nauyi da zakuyi ghailan ai danane kawai dai bancancanci afadamin bane”
“Wlhy ba haka bane Hajiya amma tunda kindauka haka kiyi hakuri don Allah”inji malam inna ma dake zaune tasako bakinta “kiyi hakuri insha Allah hakan bazata sake faruwaba kuma mungode Allah yasaka miki da gidan Aljanna” ameen,
“To malam a aika gidansu mijin afadamusu babu wani daga bikin daza ayi zuwa wani satin insha Allah komai ze daidaita kaikuma ghailan tareda driver nake zamu wuce seka bimu abaya kuma kabawa malam lambata duk abinda ake ciki akirani afadamin da yardar Allah zan taimaka indai baifi karfina ba” tana gama fadar haka ta miqe tanayi musu sallama “maman ghailan bakima sha furar ba” inji inna “inna bani na tafi da ita ko faraufarau nayi” ghailan kuwa wucewa yayi dakinsa yadauko akwatinsa yasaka amota kasan atare suka tafi motarshi na bayan tasu momy,
Jawaheer murna fal ranta ganin momy tadawo tareda ghailan jitake kamar taje ta rungumeshi amma tasan hakan bame yiyuwa bane bazama ta nuna murnarta afiliba dankar momy tagani tahanasu sakewa Dan tanaso tafadamishi yadda tai missing dinsa kwana biyunnan,
Haka rayuwa tacigaba babu wayar dazeyi magana da jawaheer kuma agaban mutane yana nuna bakomai tsakaninsu,
Ahaka jawaheer tafara exam cikeda rashin walwala da takura wata rana idan taje exam din dakyar take amsa tambaya daya shima wata rana batada tabbacin abinda ta rubuta daidai ne danko karatu take ba abinda take ganewa sedai kawai taringa kallon littafi tana tunani kullum kwana take kuka idan taga kukan baze fiddataba seta fara sallar dare tanakaiwa Allah kukanta yauma kamar kullum suna cikin exam hall jitake kamar kanta ze rabe gida biyu ga cikinta naciwo saboda yunwa bata iya cin abinci dakyar ta amsa 2Q suma Dan tayi karatune dazasu yi test haka tamiqe tai submitting wuce gida har wanii jiri jiri ke dibarta.
_edited by billy galadanchi_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©EXquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
30/31
Ghailan kuwa idonsa har yasoma ja dan haushi da takaice muryarsa kamar me shirin kuka yafara magana “momy wlhy ninakejin kunya idan kina irin abubuwannan me kike tunanin mutane zasuce idan sukaji wannan abin kunyar” murmushi tayi “kaikake ganinsa abin kunya don ba haram bane Donna aureka”
“To wlhy momy indai hakane hada kayana zanyi nabarmiki gidan ki don wlhy nafi kaunar mutuwata akan wannan mummunan al’amarin”,
“To wlhy momy indai hakane hada kayana zanyi nabarmiki gidan ki don wlhy nafi kaunar mutuwata akan wannan mummunan al’amarin”,
Adnan dake jikin kofar dakin duk jijiyoyin kansa sunfito yace aransa “Allah sarki Yaya ghailan Ashe dama manufar momy kenan shiyasa take wahalar da jawa innalillahi wa’inna ilaihirraji’un wannan abin dame yayi kama? Zan yi iya bakin kokarina naganin wannan abin kunyar damomy keshirin yi be tabbata ba don magnar gaskiya da uwarsu ta auri ghailan gara ta auri kanwarsu koba komai sunkara dankon zumunci kuma sunsan duk tsanani ghailan baze taba bari ta wulakanta ba,
haka yazauna yanata tunaninsa har akayi kiran sallar magriba yatashi yayo alwala,
Dakin ghailan yashiga yasameshi yafito daga toilet alamar yayo alwalar shima kenan “yaya dama kainazo kira muje masallaci naji har antada salla” da mamaki yake kallon adnan dan yau yasake masa fuska harda kiransa aje masallaci bece komaiba yabi bayansa suka fice tundaga wannan ranar zaman adnan da ghailan yadawo daidai,
Adnan kuwa tunani yake ta ina zefara bullowa al’amarin,
Akwana atashi har lokacin bikin khadeeja yazo inda momy ce tayi kusan komai nakayan daki don sun hada da adnan da ghailan,
Zaune suke apalo momy takalli jawaheer dake zaune kawai tadan rame”auta kishirya kayanki yau adnan yakaiki gidan Anty Shafa dan gobe tunda sassafe zamu wuce silami”
“Momy badani za atafiba bikine fa”
“Babu inda zani dake” adnan dake dannan waya yana saurarensu yace “sabodame bazaki je da itaba? Wlhy idan ba aje da itaba babu inda zani nima”
“Banason rashin kunya adnan”
“Da jawaheer ko zamu tafi momy suma aisuna son ganinta idan baza atafi da itaba nima inanan” ganin yakafe momy tahakura zataje da ita don tariga taciwa bakinta albasa tace tareda adnan zasu zo ,
“Momy badani za atafiba bikine fa”
“Babu inda zani dake” adnan dake dannan waya yana saurarensu yace “sabodame bazaki je da itaba? Wlhy idan ba aje da itaba babu inda zani nima”
“Banason rashin kunya adnan”
“Da jawaheer ko zamu tafi momy suma aisuna son ganinta idan baza atafi da itaba nima inanan” ganin yakafe momy tahakura zataje da ita don tariga taciwa bakinta albasa tace tareda adnan zasu zo ,
Biki yayi biki inda hankali momy yakasu kashi kashi dan yau za akai amarya duk inda momy zatayi setajanyo jawaheer da ita take xuwa kawai dan kar tasamu kebewa da adnan abin yana konawa jawa rai amma babu yanda zatayi dole se hakuri tana tsaye abayan momy ana shirye shiryen kai amarya dan lkcn. 8:25 basaso dare yayi amar ya tasha kyau momy tasa jawaheer taimata kwalliya daidai iyawarta ganin yaa ghailan tayi ya shiga dakinsa tamaida dubanta ga momy taga hankalinta baya kanta kawai seta sulale ta bibayan ghailan,
“Princess ya akayine?” Smiling tayi “zuwa nayi nace maka I love u” seda yayi dariya kafin yace “zauna nakalli kwalliyarnan dakyau dan wlhy bakarya kinyi kyau”
“Aikafini kyau dazu dazakuje daurin auren kallonka kawai enmata keyi naji kamar na kashesu kaga yadda kake haskawa kuwa”
“Kice dazu kishi ya motsa” hararar wasa tai mishi “eh din kuma kadaina kallona haka karka ga munina”
“Ai bazan taba ganin muninkiba I so much love u”
” I love u more” haka suka rinqa gayawa juna kalaman soyayya har seda jawaheer taji 35% nadaga damuwarta yakau sunacikin hakane momy ta fado dakin tazo kiran ghailan yajanyo motar da amarya zata shiga kofar gidan ,a firgice suke kallon ta,
“Aikafini kyau dazu dazakuje daurin auren kallonka kawai enmata keyi naji kamar na kashesu kaga yadda kake haskawa kuwa”
“Kice dazu kishi ya motsa” hararar wasa tai mishi “eh din kuma kadaina kallona haka karka ga munina”
“Ai bazan taba ganin muninkiba I so much love u”
” I love u more” haka suka rinqa gayawa juna kalaman soyayya har seda jawaheer taji 35% nadaga damuwarta yakau sunacikin hakane momy ta fado dakin tazo kiran ghailan yajanyo motar da amarya zata shiga kofar gidan ,a firgice suke kallon ta,
“Ke bakida hankali ko sena sassauya miki kamanni zaki fita daga idona ko? Uban me kike adakinnan?” Cikin muryar kuka tace “momy wayarsa nazo ya aramin zan kira rufaid”
“Danla dagacan munafuka idan kika karayimin karya sena fasa bakin kuwa kisani idan nakara ganinki da shalele kuna soyayya ban yafeba zoki fice kafin na illataki” da gudunta tabar dakin tana kuka sosai ghailan yabi bayanta kokallon inda momy take beyiba balle yasamu damar yamata magana don idan yabude bakinsa bakaken kalamai ne zasufito kuma bayason furtamatasu amatsayinta na uwa agareshi.
“Danla dagacan munafuka idan kika karayimin karya sena fasa bakin kuwa kisani idan nakara ganinki da shalele kuna soyayya ban yafeba zoki fice kafin na illataki” da gudunta tabar dakin tana kuka sosai ghailan yabi bayanta kokallon inda momy take beyiba balle yasamu damar yamata magana don idan yabude bakinsa bakaken kalamai ne zasufito kuma bayason furtamatasu amatsayinta na uwa agareshi.
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_written by sofiya galadanchi (lazy writer)_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
28/29
Yau Monday ranar da jawaheer ta kammala exam dinta tunda tafito daga gida takejin zazzabi nason kamata amma haka ta daure koda ta isa makaranta har an fara shiga hall din,dakyar taga ta rubuta admission number dinta hakama question daya tayi rubutn ma se a slow dan jikinta har rawa yake tana fitar da numfashi dasauri dasauri har aka fara submitting batasan me akeyiba dan rubutun ma ta ajiyeshi cikin invigilators dinne wani dayake lura da ita tundazu yafahim ci batada lpy shine yazo kusa da ita,
Desk din yadan bubbuga hakan yasa tadago dakyar idonta har wani lumshewa suke “bakida lpy ne?” Gyada mishi kai kawai tayi “subhuhanallah to bani numbern wani na gdnku nakira shi azo adauke ki” yafada yanazaro wayar pen dinta ta dauka ta rubutamai number ghailan a jikin Qp d’inta dan bazata iya maganaba kwasar number yayi yakira yafadamasa abinda ke faruwa,
ko mintuna goma shabiyar ba ayiba Sega ghailan har gaban hall din wata daga cikin student din yasa takama jawaheer takaita mota,
“Princess fito kishiga gida” ghailan ke magana cike da tausayin jawaheer “prince wlhy bazan iya tafi…..”shiru tayi dan bazata iya karasawa ba hakan yasa yadauketa kamar baby yashiga da ita gidan haduwa yayi da momy ta sauko daga sama tsawa ta daka masa “kai wannan wane irin iskanci ne masa ka ajiyeta batada kafafuwane se an dauketa don sakarci?” Zuciyarta takeji kamar zata Faso kirjinta tafito tsabar takaici inama itace ghailan ya dauko haka “momy fa batada lpy ne wlhy ko tafiya bata iyayi zan barta ne haka”cikeda jin haushin abinda momy tayi yafice yabar mata palon dakinta yakaita momy na biye dashi abaya ya kwantar da ita kan gado guri yasamu gefen gado yazauna yanakiran Dr awaya momy kuwa kan jawaheer tayi tataba jikinta jitayi jikin zafi rau kamar garwashi subhuhanallahi jawaheer sannu itama zama tayi har Dr imran yazo,
Bayan yagama dubata yace gaskiya se sunje asibiti andubata dakyau amma yanzu yamma tayi subari segobe tunda sassafe suje adubata dakyau dan nan babu kayan aiki idan takama ma se a kwantar da ita yanxu xe bata magani yakuma sakamata drip kafin goben dan tadanji karfin jikinta amma adan sama mata wani abun medan ruwaruwa tasha kafin tasha maganin don zefi saurin yimata aiki,
Yadda Dr yace haka akayi amma da adnan suka tafi dan ghailan yanada ayyuka dayawa a office,
Momy da adnan ne a office din Dr.imran don jin bayanin abinda yake damun jawaheer “a gsky Hajiya yarinyarki batada lafiya sosae abubuwa biyu ne suke damunta na daya damuwa tayi mata yawa Wanda hakan na iya janyo mata hawan jini kuma be kamata ace yarinya kamarta na fama da wannan ciwon ba nabiyu kuma ulcer har tana nema tazama chronic saboda damuwa tayimata yawa batada kwanciyar hankalin zama taci abinci shawarar dazanbaku shine Ku kula da ita sosae kuzauna da ita tafada muku damuwarta saboda gaskiya akwai hadarin gaske idan har nan gaba tacigaba da sa damuwa aranta dan haka yanzu munyi admitting dinta ga bill nan sekuje kubiya gakuma takardar magani asiyo yanzu zamuyi amfani dasu tana room 2 anan corridor din idan kunfita by your left godiya sukai masa momy tanufi dakin da jawah take adnan yaje siyan magungunan,
Bayan kwana biyu
Su anty Shafa ne zaune adakin da jawa take anty Shafa ce ke magana “jawaheer meyake damunki haka?kifadamana kinji insha Allah zamuyi miki maganin damuwarki”
“Umma babu abinda yake damuna”tafada muryarta narawa alamun zatayi kuka “haba jawaheer meyasa zakice haka idan baki sanar damu damuwar kiba wazaki sanar wa mufa iyayenki ne” momy dake zaune tundazu tana saurarensu tace ” meko yake damunta banda ghailan data kwallafawa ranta zata sameshi kuma wlhy baxan yi magana biyuba insha Allah garama kimaida hankalinki dan babuke babu auren ghailan” cikeda jin haushin momy anty Shafa tafara masifa “waike meyake damunki sekace wata metabin hankali dalilinki bawani kwakkwara bane kinbi kitakura yara wlhy kikama kanki banason irin haka”
“Da hankali na anty Shafa nafadamiki dalilina kawai kibarni dayarannan”
“Anki abarki dasu din” dahaka sukacigaba da sa’insa har anty shafa tayi xuciya tabar asibitin dan idan tatsaya abubuwa zasu iya yamutsewa,
Su anty Shafa ne zaune adakin da jawa take anty Shafa ce ke magana “jawaheer meyake damunki haka?kifadamana kinji insha Allah zamuyi miki maganin damuwarki”
“Umma babu abinda yake damuna”tafada muryarta narawa alamun zatayi kuka “haba jawaheer meyasa zakice haka idan baki sanar damu damuwar kiba wazaki sanar wa mufa iyayenki ne” momy dake zaune tundazu tana saurarensu tace ” meko yake damunta banda ghailan data kwallafawa ranta zata sameshi kuma wlhy baxan yi magana biyuba insha Allah garama kimaida hankalinki dan babuke babu auren ghailan” cikeda jin haushin momy anty Shafa tafara masifa “waike meyake damunki sekace wata metabin hankali dalilinki bawani kwakkwara bane kinbi kitakura yara wlhy kikama kanki banason irin haka”
“Da hankali na anty Shafa nafadamiki dalilina kawai kibarni dayarannan”
“Anki abarki dasu din” dahaka sukacigaba da sa’insa har anty shafa tayi xuciya tabar asibitin dan idan tatsaya abubuwa zasu iya yamutsewa,
Bayan sati daya jikin jawa yayi sauki harma ansallame ta amma nata sakeba haryanxu kuma abincin ma kadan takeci sam batada walwala,
Ya Sunday dayamma ghailan yana kwance adakinsa momy tashigo dakin tana yan salailai abakin gado taje tazauna adnan kuwa sauri yake yaje gun ghailan yaimasa bayani akan wasu takaddu kuma yaimasa sighing chak yatsaya abakin kofar dakin don jin abinda momy ke fada “haba my ghailan yanzu bazaka soniba kodan soyayyar danake maka kataimaka muyi arenmu wlhy inaji bazan iya rabuwa dakaiba soyayyarka ta mamayemin jini da jijiya ta fasa kashina tashi ga har cikin b’argona kataimaka min plsss” zuface ta ke tsatstsafo masa tako ina duk yafirgice……
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©EXquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
30/31
Ghailan kuwa idonsa har yasoma ja dan haushi da takaice muryarsa kamar me shirin kuka yafara magana “momy wlhy ninakejin kunya idan kina irin abubuwannan me kike tunanin mutane zasuce idan sukaji wannan abin kunyar” murmushi tayi “kaikake ganinsa abin kunya don ba haram bane Donna aureka”
“To wlhy momy indai hakane hada kayana zanyi nabarmiki gidan ki don wlhy nafi kaunar mutuwata akan wannan mummunan al’amarin”,
“To wlhy momy indai hakane hada kayana zanyi nabarmiki gidan ki don wlhy nafi kaunar mutuwata akan wannan mummunan al’amarin”,
Adnan dake jikin kofar dakin duk jijiyoyin kansa sunfito yace aransa “Allah sarki Yaya ghailan Ashe dama manufar momy kenan shiyasa take wahalar da jawa innalillahi wa’inna ilaihirraji’un wannan abin dame yayi kama? Zan yi iya bakin kokarina naganin wannan abin kunyar damomy keshirin yi be tabbata ba don magnar gaskiya da uwarsu ta auri ghailan gara ta auri kanwarsu koba komai sunkara dankon zumunci kuma sunsan duk tsanani ghailan baze taba bari ta wulakanta ba,
haka yazauna yanata tunaninsa har akayi kiran sallar magriba yatashi yayo alwala,
Dakin ghailan yashiga yasameshi yafito daga toilet alamar yayo alwalar shima kenan “yaya dama kainazo kira muje masallaci naji har antada salla” da mamaki yake kallon adnan dan yau yasake masa fuska harda kiransa aje masallaci bece komaiba yabi bayansa suka fice tundaga wannan ranar zaman adnan da ghailan yadawo daidai,
Adnan kuwa tunani yake ta ina zefara bullowa al’amarin,
Akwana atashi har lokacin bikin khadeeja yazo inda momy ce tayi kusan komai nakayan daki don sun hada da adnan da ghailan,
Zaune suke apalo momy takalli jawaheer dake zaune kawai tadan rame”auta kishirya kayanki yau adnan yakaiki gidan Anty Shafa dan gobe tunda sassafe zamu wuce silami”
“Momy badani za atafiba bikine fa”
“Babu inda zani dake” adnan dake dannan waya yana saurarensu yace “sabodame bazaki je da itaba? Wlhy idan ba aje da itaba babu inda zani nima”
“Banason rashin kunya adnan”
“Da jawaheer ko zamu tafi momy suma aisuna son ganinta idan baza atafi da itaba nima inanan” ganin yakafe momy tahakura zataje da ita don tariga taciwa bakinta albasa tace tareda adnan zasu zo ,
“Momy badani za atafiba bikine fa”
“Babu inda zani dake” adnan dake dannan waya yana saurarensu yace “sabodame bazaki je da itaba? Wlhy idan ba aje da itaba babu inda zani nima”
“Banason rashin kunya adnan”
“Da jawaheer ko zamu tafi momy suma aisuna son ganinta idan baza atafi da itaba nima inanan” ganin yakafe momy tahakura zataje da ita don tariga taciwa bakinta albasa tace tareda adnan zasu zo ,
Biki yayi biki inda hankali momy yakasu kashi kashi dan yau za akai amarya duk inda momy zatayi setajanyo jawaheer da ita take xuwa kawai dan kar tasamu kebewa da adnan abin yana konawa jawa rai amma babu yanda zatayi dole se hakuri tana tsaye abayan momy ana shirye shiryen kai amarya dan lkcn. 8:25 basaso dare yayi amar ya tasha kyau momy tasa jawaheer taimata kwalliya daidai iyawarta ganin yaa ghailan tayi ya shiga dakinsa tamaida dubanta ga momy taga hankalinta baya kanta kawai seta sulale ta bibayan ghailan,
“Princess ya akayine?” Smiling tayi “zuwa nayi nace maka I love u” seda yayi dariya kafin yace “zauna nakalli kwalliyarnan dakyau dan wlhy bakarya kinyi kyau”
“Aikafini kyau dazu dazakuje daurin auren kallonka kawai enmata keyi naji kamar na kashesu kaga yadda kake haskawa kuwa”
“Kice dazu kishi ya motsa” hararar wasa tai mishi “eh din kuma kadaina kallona haka karka ga munina”
“Ai bazan taba ganin muninkiba I so much love u”
” I love u more” haka suka rinqa gayawa juna kalaman soyayya har seda jawaheer taji 35% nadaga damuwarta yakau sunacikin hakane momy ta fado dakin tazo kiran ghailan yajanyo motar da amarya zata shiga kofar gidan ,a firgice suke kallon ta,
“Aikafini kyau dazu dazakuje daurin auren kallonka kawai enmata keyi naji kamar na kashesu kaga yadda kake haskawa kuwa”
“Kice dazu kishi ya motsa” hararar wasa tai mishi “eh din kuma kadaina kallona haka karka ga munina”
“Ai bazan taba ganin muninkiba I so much love u”
” I love u more” haka suka rinqa gayawa juna kalaman soyayya har seda jawaheer taji 35% nadaga damuwarta yakau sunacikin hakane momy ta fado dakin tazo kiran ghailan yajanyo motar da amarya zata shiga kofar gidan ,a firgice suke kallon ta,
“Ke bakida hankali ko sena sassauya miki kamanni zaki fita daga idona ko? Uban me kike adakinnan?” Cikin muryar kuka tace “momy wayarsa nazo ya aramin zan kira rufaid”
“Danla dagacan munafuka idan kika karayimin karya sena fasa bakin kuwa kisani idan nakara ganinki da shalele kuna soyayya ban yafeba zoki fice kafin na illataki” da gudunta tabar dakin tana kuka sosai ghailan yabi bayanta kokallon inda momy take beyiba balle yasamu damar yamata magana don idan yabude bakinsa bakaken kalamai ne zasufito kuma bayason furtamatasu amatsayinta na uwa agareshi.
“Danla dagacan munafuka idan kika karayimin karya sena fasa bakin kuwa kisani idan nakara ganinki da shalele kuna soyayya ban yafeba zoki fice kafin na illataki” da gudunta tabar dakin tana kuka sosai ghailan yabi bayanta kokallon inda momy take beyiba balle yasamu damar yamata magana don idan yabude bakinsa bakaken kalamai ne zasufito kuma bayason furtamatasu amatsayinta na uwa agareshi.
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_this page goes to you Jidda(dota)&Anty yar mitsila (fatty Axland) love you❤_
32/33
Angama biki lpy ankai amarya sedai fatal Allah yabasu zaman lpy da zuri’a dayyaba
Ranar lahadi da yamma suka dawo sokoto inda jawaheer walwalarta ta ragu xuciyarta zafi take ga kanta yafara ciwo koda suka iso dakinta kawai ta shiga bata kara fitowaba se da gari ya waye dan ko dinner bata fito tayiba haka ghailan wurin sadeeq ya tafi bashiya dawoba se 10:15 yashigo gdn kwata kwata abinci baya gabansa ko a gidansu sadeeq tea kawai yadan sha kadan,
Bayan sati daya gidan gaba daya bashida dadi kasancewar masu raya gidan zuciyoyinsu basuda dadi,
Ghailan shine me karfin hali yana zuwa office yayi aikinsa yadda yakamata,
Bangaren jawaheer kuwa magani takesha amma lafiya ta qiya yau ciwo gobe lafiya ga momy bata tausayinta se adnan ne yake kula da ita yana lallashinta amma be nunamata yasan manufar momy akan ghailan ba gashi duk tarame haskenta yafara dishewa babu komai cikin fuskarta banda ido gasunan kamar Anty billy nagaba tana biye(maman nu’aym)lol😜
Ghailan ne yashigo gidan bayan sallah isha’i momy yagani zaune a Palo bemako kalli gefentaba yawuce “shalele zonan” daure fuskarnan yayi tamau babu musu yakara sa hadi dazama kan kujerar dake facing din momy
“Shalele dama zancen aurenmu ne naga lokaci nata tafiya bakace…”
“Momy ya isheki wannan Abu baze taba kasancewa ba kema kanki kinsani gara tun yanxu kirufa mana asiri kibar zancen nan wallahi tallahi idan ban auri jawaheer ba bazan taba iya aurenki ba yadda kikasan bazan iya auren uwar data kawo ni duniya ba haka bazan taba iya aurenkiba kijanye wannan maganar ni matsayin uwa na daukeki kuma haka zancigaba da daukarki uwata har ta tazara” cikeda bacinrai yake maganar dan yagano yanzu duk bata lallami bace dan momy baganewa zatayiba
Momy zata fara magana setaji muryar adnan yafara magana”momy meye wannan kike shirinyi bata mana suna kikeso kiyi?wannan wane irin abin kunyane?”
“Bansaniba?kasan banason rashin kunya dakai nake magana?to bari kaji babu Wanda ya isa ya hanani yin abinda nayi niyya”
“Momy ki rufamana asiri nadade dajin wannan batu amma nakama bakina nayi shiru azatona kodan ganin halin da auta take ciki zaki janye wannan batun”da sigar lallashi yake maganar dan yanaso ashawo kan matsalar a gidane batareda sunyiwa Kansu tonon silili ba
“Momy ki rufamana asiri nadade dajin wannan batu amma nakama bakina nayi shiru azatona kodan ganin halin da auta take ciki zaki janye wannan batun”da sigar lallashi yake maganar dan yanaso ashawo kan matsalar a gidane batareda sunyiwa Kansu tonon silili ba
“adnan bafa zan fasa abinda nai niyyaba”
Wani abune yaji ya tsaya masa awuya “shikenan momy wlhy zuwa zanyi nafadawa kawu Ahmad”
“Ko duk duniyarnan zata taru akaina sena cika burina”,
Wani abune yaji ya tsaya masa awuya “shikenan momy wlhy zuwa zanyi nafadawa kawu Ahmad”
“Ko duk duniyarnan zata taru akaina sena cika burina”,
ghailan kallonsu kawai yake axucyarsa yace no wonder adnan yasake masa fuska Ashe yagano qurin momy ne adnan kuwa fuuu yafice daga palon motarsa kawai yashiga be tsaya ko inaba se gidan kawun momy
Ghailan kuwa tashi yayi yashige dakinsa yarufoshi da key dan kar momy tashigo masa da wannan zancen dakeshirin tarwatsa masa kwakwalwa.
_kuyi hakuri da wannan luv ya oll💋💋_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_this page goes to you Jidda(dota)&Anty yar mitsila (fatty Axland)_
34/35
Zazzaune suke a palo momy ido kamar an soya gyada momy,anty Shafa,adnan,ghailan,da kawu Ahmad,
Rai abace kawu yafara magana “murjanatu wani zance naji daga bakin adnan jiya yaje yasanar dani da nayi niyyar cire hannuna adukkan lamuranki sekuma naji wannan zancen Dabe kamata na kyaleba abinda nakeso naji shin dagaske ne abinda yafadamin idan da gaskene meye dalilinki?”
“Kawu meyace maka” seda yakara kallonta dakyau kafin yace “ghailan dakika hana jawaheer suyi aure Ashe ba wai aurenne bakyaso suyiba ke dakanki kikeso ki auri danki”
“Eh hakane kawu kuma naga akwai aure tsakaninmu kuma ba Dana nakeson na auraba Ku fahimceni”
“Abinda nafahimta akan wannan zancen naki shine dama badon Allah kika riqi yaronnan ba akan wata manufa ne kuma gashi munji kuma mungani shiyasa kike korar manema aurenki gashi kinada sauran kuruciyar ki”
Anty shafa tafara magana “wlhy ni murja kin bani kunya banyi zaton zaki take saniba karatunki bemiki anfaniba kokadan wannan aikin jahilai ne dakuma wayanda basu waye da girmanki kike takarar soyayya da yar cikinki kuma akan yaron dabashi da uwar data wuceki,kuma kisani ana barin halal dan kunya azatona koda kina sonshi da aure idan kika lura da erki dashi suna soyayya zaki janye naki qudurin kuma kodan ganin halin datake ciki kya tausaya mata amma duk baki dubi wannan ba kikeso ki tozarta mu kijefa yara cikin wani hali” zuciyarta kamar zata fito haka takeji,
Momy muryarta kamar zatayi kuka”wlhy kawu bada wata manufa na riqi ghailan ba karku manta lokacin fa mahaifinsu yanada rai sabodame inada mijina araye zanyi tunanin renon yaro kawai don idan ya girma na aureshi? Inada tabbacin mijina zan rabu dashi ne kokuma zemutu yabarni?ina da tabbacin shiyaron ze rayu haryai girman dazan aureshi? Allah yaga zuciyata wlhy saboda Allah nakesonsa narasa wane irin sone nake masa tun daga ranar dana Daura idona akan ghailan naji inason shi shiyasama naga tunda inada hali zan riqeshi kuma na inganta rayuwarshi daga baya ne nake tunanin sonda nake mishi wane irine wata zuciyar tana cemin haka kawai Allah ya dora miki sonsa wata zuciyar kuma tace kila kinamasa soyayyace irinta aure tunda akwai aure tsakaninku kuma baki fara wannan tunaninba sebayan rasuwar mijinki hakan yasa nayanke shawarar aurensa”takarashe maganar hawaye nazubowa daga idonta
“Kicire wannan tunanin daga ranki murjanatu shedan ne yake rudaki”da muryar lallashi yai maganar Anty shafa ta Dora da “gaskiya kam kirufe wannan babin kibar yara suyi aurensu “
“Anty bana tunanin zan iya rayuwa batarade ghailan ba”
“Anty bana tunanin zan iya rayuwa batarade ghailan ba”
Zuciyar kawo tadau zafi dan yaga suna gabas momy na yamma yamiqe afusace “shikenan murja duk abinda kila ga dama kiyi tunda bamuda daraja a idonki idan kika kashe yayanki kekika sanin Allah yagani munyi iyabakin kokarinmu naganin kinfahimta”yanagama fadar haka yafice Anty Shafa kuwa dakin jawaheer tashiga,
A kwance tasameta kan gado tanata juyi tana kuka dasauri takarasa kusada ita “jawaheer menene”
Tana kuka tace “umma cikina zan mutu yunwa nakeji”
“Sannu zaki iya tashi”gyada mata kai kawai tayi alamar eh “ok bari ina zuwa wardrobe d’inta tabude tajanyo karamin trolley tazuba kayanta dasauran tarkacen dazata iya bukata hijab tasaka mata taja hannunta suka fito palo
Tana kuka tace “umma cikina zan mutu yunwa nakeji”
“Sannu zaki iya tashi”gyada mata kai kawai tayi alamar eh “ok bari ina zuwa wardrobe d’inta tabude tajanyo karamin trolley tazuba kayanta dasauran tarkacen dazata iya bukata hijab tasaka mata taja hannunta suka fito palo
Zaune suka iske momy inda suka barta tana tunani “Hajiya murja nikam nadauki yata bazan yadda ina kallo kijanyo mata hawan jini ba kuma ba a kula da ita tana daki ita kadai tana fama,amma nabaki lokaci kiyi tunani kichanja ra’ayi inba hakaba wlhy Abba zanje nafadawa tana gama fadar haka suka fice momy kuwa takasa cewa komai se tunani take,
Ghailan ne da adnan adaki ghailan yafara magana”adnan inaga zan tattara kayana nabar gidannan kai zakasan inda nake ba silami zaniba kuma zancigaba dazuwa aiki sedai inaso kanunawa momy bakasan inda nakeba kuma idan ta tambayeka kokana ganina wurin aiki kanuna mata kadaina ganina awurin aikin inasone mubata lokaci tadawo daidai dan naga hankalinta ba a kwance yakeba kuma azahirin gsky nagano soyayyar datakemin tad’a da uwa ne shedan ne yake ingizata”
“To shikenan yaya Allah ya tabbatar da alkhairi”.
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_this page goes to you Jidda(dota)&Anty yar mitsila (fatty Axland)_
34/35
Zazzaune suke a palo momy ido kamar an soya gyada momy,anty Shafa,adnan,ghailan,da kawu Ahmad,
Rai abace kawu yafara magana “murjanatu wani zance naji daga bakin adnan jiya yaje yasanar dani da nayi niyyar cire hannuna adukkan lamuranki sekuma naji wannan zancen Dabe kamata na kyaleba abinda nakeso naji shin dagaske ne abinda yafadamin idan da gaskene meye dalilinki?”
“Kawu meyace maka” seda yakara kallonta dakyau kafin yace “ghailan dakika hana jawaheer suyi aure Ashe ba wai aurenne bakyaso suyiba ke dakanki kikeso ki auri danki”
“Eh hakane kawu kuma naga akwai aure tsakaninmu kuma ba Dana nakeson na auraba Ku fahimceni”
“Abinda nafahimta akan wannan zancen naki shine dama badon Allah kika riqi yaronnan ba akan wata manufa ne kuma gashi munji kuma mungani shiyasa kike korar manema aurenki gashi kinada sauran kuruciyar ki”
Anty shafa tafara magana “wlhy ni murja kin bani kunya banyi zaton zaki take saniba karatunki bemiki anfaniba kokadan wannan aikin jahilai ne dakuma wayanda basu waye da girmanki kike takarar soyayya da yar cikinki kuma akan yaron dabashi da uwar data wuceki,kuma kisani ana barin halal dan kunya azatona koda kina sonshi da aure idan kika lura da erki dashi suna soyayya zaki janye naki qudurin kuma kodan ganin halin datake ciki kya tausaya mata amma duk baki dubi wannan ba kikeso ki tozarta mu kijefa yara cikin wani hali” zuciyarta kamar zata fito haka takeji,
Momy muryarta kamar zatayi kuka”wlhy kawu bada wata manufa na riqi ghailan ba karku manta lokacin fa mahaifinsu yanada rai sabodame inada mijina araye zanyi tunanin renon yaro kawai don idan ya girma na aureshi? Inada tabbacin mijina zan rabu dashi ne kokuma zemutu yabarni?ina da tabbacin shiyaron ze rayu haryai girman dazan aureshi? Allah yaga zuciyata wlhy saboda Allah nakesonsa narasa wane irin sone nake masa tun daga ranar dana Daura idona akan ghailan naji inason shi shiyasama naga tunda inada hali zan riqeshi kuma na inganta rayuwarshi daga baya ne nake tunanin sonda nake mishi wane irine wata zuciyar tana cemin haka kawai Allah ya dora miki sonsa wata zuciyar kuma tace kila kinamasa soyayyace irinta aure tunda akwai aure tsakaninku kuma baki fara wannan tunaninba sebayan rasuwar mijinki hakan yasa nayanke shawarar aurensa”takarashe maganar hawaye nazubowa daga idonta
“Kicire wannan tunanin daga ranki murjanatu shedan ne yake rudaki”da muryar lallashi yai maganar Anty shafa ta Dora da “gaskiya kam kirufe wannan babin kibar yara suyi aurensu “
“Anty bana tunanin zan iya rayuwa batarade ghailan ba”
“Anty bana tunanin zan iya rayuwa batarade ghailan ba”
Zuciyar kawo tadau zafi dan yaga suna gabas momy na yamma yamiqe afusace “shikenan murja duk abinda kila ga dama kiyi tunda bamuda daraja a idonki idan kika kashe yayanki kekika sanin Allah yagani munyi iyabakin kokarinmu naganin kinfahimta”yanagama fadar haka yafice Anty Shafa kuwa dakin jawaheer tashiga,
A kwance tasameta kan gado tanata juyi tana kuka dasauri takarasa kusada ita “jawaheer menene”
Tana kuka tace “umma cikina zan mutu yunwa nakeji”
“Sannu zaki iya tashi”gyada mata kai kawai tayi alamar eh “ok bari ina zuwa wardrobe d’inta tabude tajanyo karamin trolley tazuba kayanta dasauran tarkacen dazata iya bukata hijab tasaka mata taja hannunta suka fito palo
Tana kuka tace “umma cikina zan mutu yunwa nakeji”
“Sannu zaki iya tashi”gyada mata kai kawai tayi alamar eh “ok bari ina zuwa wardrobe d’inta tabude tajanyo karamin trolley tazuba kayanta dasauran tarkacen dazata iya bukata hijab tasaka mata taja hannunta suka fito palo
Zaune suka iske momy inda suka barta tana tunani “Hajiya murja nikam nadauki yata bazan yadda ina kallo kijanyo mata hawan jini ba kuma ba a kula da ita tana daki ita kadai tana fama,amma nabaki lokaci kiyi tunani kichanja ra’ayi inba hakaba wlhy Abba zanje nafadawa tana gama fadar haka suka fice momy kuwa takasa cewa komai se tunani take,
Ghailan ne da adnan adaki ghailan yafara magana”adnan inaga zan tattara kayana nabar gidannan kai zakasan inda nake ba silami zaniba kuma zancigaba dazuwa aiki sedai inaso kanunawa momy bakasan inda nakeba kuma idan ta tambayeka kokana ganina wurin aiki kanuna mata kadaina ganina awurin aikin inasone mubata lokaci tadawo daidai dan naga hankalinta ba a kwance yakeba kuma azahirin gsky nagano soyayyar datakemin tad’a da uwa ne shedan ne yake ingizata”
“To shikenan yaya Allah ya tabbatar da alkhairi”.
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
36/37
Zaune momy take adakinta abin duniya ya isheta gidan baya mata dadi gabayansa jawaheer batanan,adnan yadaina zama gidan idan yafita tun safe bayadawowa sedare atakaicedai kwana kawai yake agidan balle ghailan dayau kwana shida kenan batasa shi a ido ba ta tambayi adnan yace shima besan inda yakeba yaita nemansa awaya ba asamu,
Babban abinda yafi damunta shine cewar da Anty Shafa tayi zata fadawa babansu tasan matsala za asamu indai zancen yakai kunnen iyayenta gashi tanata kokarin taga ta yakice abin aranta tadaina tunanin ghailan tasani bada ita yadaceba amma zuciyarta se kara ingizata take,
A gidan Anty Shafa
Suna zuwa dakin ta tawuce da jawa ruwan wanka ta hada mata a toilet da kanta ta taimakawa jawa tai wankan Dan ta lura ko tsayuwa wuya take mata bayan tayi wankan tabata kaya marasa nauyi tasaka tea tahada mata me kauri tazaunar da ita da kadan kadan har ta shanye “to auta tashi kiyi salla naji ana kiran salla sena baki abinci kici kinji mekikeson ci?” “Umma indomie nakeso”
“Yawwa to bari nayi salla nadafa miki” murmushi jawaheer tayi abinda tamanta yadda akeyinsa ma “umma na gode” hararar wasa taimata “ke banason shashanci tashi kiyi salla ko sena kama miki ne?”
“A a zan iya dama dazu yunwace tasa nake jin jiri”
Kitchen Anty Shafa tashi ga ta Dora ruwa kafin tadawo dakin tayi sallah koda tashi ga jawaheer hartafara itama alwala tayi tafara sallar,
“Yawwa to bari nayi salla nadafa miki” murmushi jawaheer tayi abinda tamanta yadda akeyinsa ma “umma na gode” hararar wasa taimata “ke banason shashanci tashi kiyi salla ko sena kama miki ne?”
“A a zan iya dama dazu yunwace tasa nake jin jiri”
Kitchen Anty Shafa tashi ga ta Dora ruwa kafin tadawo dakin tayi sallah koda tashi ga jawaheer hartafara itama alwala tayi tafara sallar,
“Umma na koshi “
“Kinyi kadan yarinya sa himma kicinye Niba”aragemin abinci agida daga yau idan nazuba miki sekin cinye kodan wannan kasusuwan najikinki su koma dukda dama chan bakida kiba amma bahaka kikeba kalli yadda kika koma maza kibani plate” shagabe fuska tayi kamar zatayi kuka marwan dake zaune ya tuntsire da daria ganin umma ta kauda kanta daga kallon jawaheer me shagwaba “kai meye haka?” Da muryar daria yace “umma wannan yar taki tacika shagwaba wai se an lallasheta taci abinci”
“Kai banason haka tashi kabar Palonnan bakaganin batada lafiya” tafada tana hararasa da wasa “aidama ko Baku koreniba fita zanyi surukarki kejirana”
Murmushi tayi “kanka akeji Mara kunya kawai” yafita yana dariya,
“Kinyi kadan yarinya sa himma kicinye Niba”aragemin abinci agida daga yau idan nazuba miki sekin cinye kodan wannan kasusuwan najikinki su koma dukda dama chan bakida kiba amma bahaka kikeba kalli yadda kika koma maza kibani plate” shagabe fuska tayi kamar zatayi kuka marwan dake zaune ya tuntsire da daria ganin umma ta kauda kanta daga kallon jawaheer me shagwaba “kai meye haka?” Da muryar daria yace “umma wannan yar taki tacika shagwaba wai se an lallasheta taci abinci”
“Kai banason haka tashi kabar Palonnan bakaganin batada lafiya” tafada tana hararasa da wasa “aidama ko Baku koreniba fita zanyi surukarki kejirana”
Murmushi tayi “kanka akeji Mara kunya kawai” yafita yana dariya,
Wasa wasa yau sati biyu kenan babu ghailan babu dalilinsa har silami taje amma bayachan tawayance musu akan zuwa kawai tayi ta gaidasu ghailan ayyuka sun masa yawa tacikasu da abin arziki kafin tawuce azuciyarta take tunanin “ko gidan radio zata saka cigiyarsa” to mema zatayi kwakwalwarta nema take tadeana aiki gunwa zataje dukansu ta bata musu rai sunyi fushi da ita haka ta zauna gidan ranta babu dadi to ina yatafi?(nima bansaniba),
“Umma ina wuni ya gida da mai jiki”
“Lafiya lau ghailan fushima take bakazo kaduba taba”tafada da sigar wasa “umma akaimata waya nabata hakuri”,
“Lafiya lau ghailan fushima take bakazo kaduba taba”tafada da sigar wasa “umma akaimata waya nabata hakuri”,
Jawaheer ga yayanki zakuyi magana duk azatonta adnan ne hakan yasa tana karbar wayar tafara magana “Yaya nayi fushi jiya kace zaka kawomin chocolate cookies baka kawomin ba kuma”
“My princess “cikin wata muryar dabema San yanada itaba hakan yasa tayi shiru takasa magana sekuma tasa kuka “my princess menene?yi hakuri kinji I love u”
“I luv u more my prince”
“Kidaina kuka kinji insha Allah yau zanzo zansiyo miki chocolate cookies kinji”murmushi tayi “kasiyo min ice cream”
“To shikenan princess senazo”dahaka suka yi sallama kamar karsu rabu,
“I luv u more my prince”
“Kidaina kuka kinji insha Allah yau zanzo zansiyo miki chocolate cookies kinji”murmushi tayi “kasiyo min ice cream”
“To shikenan princess senazo”dahaka suka yi sallama kamar karsu rabu,
Momy kuwa jitake kamar tamutu danko adnan baya zama gidan gaisuwa kadai ke hadashi da ita inze fita seya shiga dakinta yagaisheta daga haka shikenan bazata sake ganinsaba se washe gari kuma,
Gari yayi zafi haka tashirya taje gidan Anty Shafa sotake suyi magana ta fahimta suje silami gidan iyayen ghailan Dan Susan halinda dansu yake ciki karsuzo suyi shiru yakasance yanacikin wani hali (su momy anji jiki)
Ghailan da jawaheer a Palo suna hira se tunstira Dariya suke sallamar momy ce takatsesu tsayawa tayi takare musu kallo fuskarta cike da bacin rai karasa wa tayi palon hadi da wankawa jawaheer kyakkyawan mari kafin tafara masifa……
“Ohhhh nikuka maida mahaukaciya ko inacan hankalina yatashi bansan Inda kake ba ashe kananan kuna abinda nahaneku to wallahi tallahi kukiyaye ni ke kuma nadawo kanki wato baki dauki zancena da muhimmaci ba nafadamiki idan nakara ganinki da ghailan kuna soyayya ban yafe amma kinki jina ko to wlhy zan dauki mummunan mataki akanki” momy ce keta wannan masifan anty Shafa kuwa jin hayaniya yasata fitowa ta tsya tana sauraren fadan da momy keyi cikin kuka jawaheer tafara magana
“Anya kuwa momy kekika haifeni?babu uwarda zataso ganin danta cikin damuwa bata nemi mafita domin ganin farincikin danta momy idan kece uwar data kawoni duniya meyasa bazakiso farincikinaba? Meyasa bazaki nemarmin hanyar dazan sami farincikina ba momy farincikina a hannunki yake basekinsha wahalar nema ba zanyi matukar bakinciki idan kece uwar data kawo niduniya amma bakya kaunar farinciki na”
“Ke kikama min bakinki wlhy tun ban karairaya kiba kuma kije kihado kayanki aikinsami lafiya muwuce gida”
Dagudunta takarasa bayan anty Shafa “ni wallahi momy bazan bikiba tunda bakya sons”anty Shafa tajanyota tadawo da ita gabanta “jawaheer kiyi hakuri kinji kibi mamanki tanasonki”
“Haba umma yazakice tanaso na? Momy bakisaniba tun ranar damukazo fadamiki zancen soyayyarmu kika koramu tun ranar nasan manufarki akan hanani auren Yaya ghailan hakika nayi matukar bakin ciki kuma banxo da Sa’a ba arayuwata wai ace uwa da yarta ke takarar soyayya akan saurayi Wanda ya dauketa tamkar mahaifiyarsa munajin labari munagani da idanunmu dayawa iyaye suke sacrificing farincikinsu saboda yayansu amma momy banda ke saboda zancenki ko kadan ba abin hawa azauna bane kuma daga ni har shi wallahi munfi kaunar mutuwar mu akan ki aureshi”durqushewa tayi awurin tana dirzar kuka
Ghailan ne yadawo gaban momy ya tsaya kafin yafara magana “momy tabbas ni Dane awurinki bazan taba son na saba mikiba kece kika fitar dani daga rayuwar kunci kika maidani cikakken dan Adam kamar kowa amma momy hakurina yasoma karewa akan abubuwan dakike ATM card dinsa yaciro daga aljihu ya ajiye agabanta hadi da karanto mata pin dinsa duk abinda kikayimin nagode zan fita daga rayuwarki da yayanki kamar yadda kikeso duk abinda nasamu ta sanadiyyarki zan ajiye miki abinki ilimin dake kaina ma da inada yadda zanyi naciroshi dasena damka miki abinki kokuma nayi tariyar baya namaida rayuwata kauyenmu daduk sena yi domin nafita daga rayuwarku tafiyata zanyi basekin yi wahalar nemana ba garinmu zani inxauna da iyayena kuma zan fada musu abinda yasa nadawo saboda ta boye boye takare tunda baki rufawa kanki asiri ba mu meye amfanin rufeshi? Nagode sosae da muhimmiyar rawar dakuka taka arayuwata” hawayen dayake kokarin tarewa ne tundazu suka shammaceshi suka zubo dan haka beyi kokarin taresu ba illama kukan daya kwace masa ya durqushe awajen wani kukan suka jigo daga bakin kofa adnan ne da tundazu yake tsaye yana saurarar su karasowa yayi palon “ada munyi tunanin babu Wanda yakaimu sa’ar uwa ashe ba haka bane seyanxu muke ganin halayen uwar tamu dabasu dace da itaba na tabbata saboda wannan abinci dakike shirinyi momy shiga cikin jama’a seya mana wuya saboda kinanemane ki ruguza mana rayuwa musamman jawaheer she’s still young kuma kinji abinda Dr yace mana kalli yadda takoma kowa yasan da ba haka takeba amma kinki kitausaya mata kinaji kina gani hawan jini naneman yamata dole ta tambayeki kokece Mahaifiyarta” hawayene suka cigaba dazuba daga idon adanan momy kuwa atsaye take tana tunani hakika maganganun yayanta sunaso suyi tasiri kwanta saboda dukansu gaskiya suka fadan sedai shedan dazuciyar ta nacigaba da ingizata saboda idan takalli ghailan setaji takara son sa koda ta Ankara bakowa a Palon se ita kadai miqewa tayi dan ganin anty Shafa da jawaheer zasu fita “anty ina zaku?” Ta tambayeta batareda ta kalletaba tace ganinayi kinaneman haukacewa donhaka gun abbanmu zani nasanar dashi halinda ake ciki”
Zuciyar momy ce tayi wani irin bugawa DUM DUM dasauri tasha gaban umma “don Allah anty kiyi hakuri zanyi tunani kinsan halinda Abba yake ciki karki Sanar dashi don Allah” tagefenta umma ta bi zata wuce tana riqe da hannun jawa momy tasake shan gabanta “ke wallahi idan kika sake taremin hanya zakisha mamaki banza me budurwar zuciya”
Daga haka tabi gefen momy suka wuce momy kuwa tasan idan abbansu yaji zancennan takade har ganyenta gashi anty shafa ta yimata abinda baya tana yimataba lallai kawai matsala to mema zakayi haka ta tsaya agurin tana tunani mezatayi yanxu.
_(To hell with you momy)_
*wannan shafin nakune matan Exquisite Allah yabarmu tare ameen*
*I love u*💋
*I love u*💋
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*© Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
40/41
“Kawu inaga kawai zanje na fadawa su Abba ne don wallahi abubuwan er baba sun fara yawa”umma ce ke magana da kawu dama bada niyyar zuwa gun abbansu tayiba zuwa wurin kawu tayi don Neman shawarar sa,
“A’a shafa’atu kibarta tunda tace zata sake tunani ninasan er baba Nada hankali amma lamarin nata yana daure min kai yanzu abinda za ayi kije gida kawai mubata sati biyu idan tanememu ta chanja tunani shikenan idan kuma tananan kan bakanta to semuje gun abbanku domin musanar dashi yasan halinda ake ciki yanzu yakamata muduba yanayin rashin lafiyarsa karmuje sauri ya haifar da nawa my qyaleta muga iya gudun ruwanta”kawu ke wannan zancen saboda shi aganinsa zuga momy ake saboda yasan tanada hankali koda suna yara sunfita rawar kai don ita batama cika magana ba se idan takama dole,
“To shikenan kawu Allah ya kyauta”ya amsa da ameen
“Bari na kira wannan shashashan daga zuwanmu ta shige ciki tanacan zata kashe mana kafafun uwa” kawu yai dariya kafin yace
“Kibarta ta hau abinta ai itama hajaran ita ke biye mata” sukasa dariya suduka
“Ke meye haka kika zauna tana baki fura abaki sekace wata ta goye?”
“Umma ita tace nazo tabani”
“Sannunki shine sekika zauna tana baki don bakida kunya?”
” kinsan kamun kafa take dani dan kwanaki hanawa mijina yabata cefane nayi shine take kula masa da amaryar tasa ko er tsohuwa?”
Tayi maganar tana yiwa hajiyar dariya
“Ke nidai tashi ja’ira kificemin duk ta shanyemin fura daga zuwanta”
Fizge kofin jawaheer tayi tana fadin “kinga da wannan ma zani bazan bar miki ba zancewa angona yakawo miki wata”tanagama fadar haka tafice sallama Anty Shafa tayi musu suka nufi guda ,
Bangaren momy kuwa gidansu takoma tazauna adaki tama rasa me zatayi kawai ta fashe da kuka kamar wata karamar yarinya seda tayi me isarta kafin ta hakura tayi shiru dan idanunta har sun soma ciwo gashi dama tun tana karama haka take fama da ciwon ido,
Adnan kuwa iyakacinsa da momy gaisuwa bayan haka ba wani abu ko abincin gidan bayaci abinda yasa baze bar gidan ba kawai dan kar yaba momy ita kadai gida domin ita uwa uwace bame chanja ta,
Ghailan kuwa yana fita yaje gun sadeeq yace aramai 20k insha Allah zebiyashi befada mai halin dayake ciki ba amma sadeeq yalura da yanada damuwa amma tunda be fada masaba baze tambayeshiba don ghailan bayason shishshigi “abokina zandai baka kyauta kafi karfinsu agurina”yadauki kudin yabasa yayi godiya wani boutique yashiga yasiyo riga da wando yanufi gidan momy,
Duk abinda yadanganceta kama daga takardunsa,motarsa,wayoyinshi,system daidai dakayan sawa be dauka ba yasaka wayanda ya siyo yabar gidan tasha yanufa yahau motar silami,
Da zuwansa be boye musu komaiba ya fayyace musu lamarin hakika sun girgiza da jin wannan batun inna ce tafara magana cikin kuka “wlhy malam tun farko Kaine kanace se anbata yaronnan nahakura badason raina ba saboda shikadai gareni namiji kace tunda tazo da iyayenta suka roqa se an basu gashinan ashe badon Allah takarbar min yaroba”tana magana tana kuka
“Haba Hauwa kinsandai lokacin datazo bama tunann dawata manufa tazo kuma ga iyayenta da mijinta sunxo karki manta da aurenta akanta fa tazo ina tunanin dai akwai wata akasa”
Ghailan kam zaune kawai yake yana kallonsu bayama fahimtar me suke cewa yanacan yana tunanin halinda princess take ciki
“Koma dai menene yanxu kotaxo bazai komaba tabar min Dana nafijin sanyi idan yana kusa dani Jurewa kawai nake idan bayanan”
“A a hawwa baxamuyi hakaba ba ni inaso ma tazo akwai abinda nakeson fada mata”
Kqllonsa kawai takeyi tana tunani anya kuwa malam sanin bayason musu yasa ta kyaleshi,
Yau kwana coma sha daya da barin ghailan gidan gabadaya momy bata hayyacinta duk ta chanja kamanni,
“Hajiya murja kin kwanta asibiti ne bansaniba”?
“A a wlhy Hindu shiyasa nakiraki inacikin matsananciyar damuwa ne” gyara zama hajjiya hindu tayi nan momy ta labarta mata duk abinda yafaru hadi from A to Z,
“Amma wlhy murja kinban kunya kina abu sekace wacce bataje islamiya ba kokuma bata waye ba ? Kobadan yana danki ba aikya janye kudrin kodan ganin suna soyayya da auta to wlhy ina baki shawara tun wuri ki kama kanki wannan abin kunyar dame yayi kama ni yadda kila koma tsabar rashin kwanciyar hankali yarama sungano badaidai kikeba amma ke kin to she kunnenki ana ga annabi kina runste ido ai dole su guje ki yarinya har cieo tayi likita yacemiki tana dab dakamuwa da hawan jini amma ki shakulatun bangaro da batunsa? Yarinya dududu shekarunta sha Tara fa sekace bakida imani kokuma bakyasonta? Kisake tunani kawata”
Momy tafitar da huci me zafin gaske ita kadai tasan metake ji azuciyarta
_Allah ka rabamu da budurwar zuciya_ameen
*kuyi hakuri da wannan kwanabiyu dinnan lazyness dinane ya motsa se ahankali luv u oll*💋
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_written by sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
*wannan shafin nakiñe miemiebee Allah yakara miki basira*
*ILYSVM*❤
*ILYSVM*❤
42/43
Momy takalli Hajiya Hindu “Hindu Na janye batuna na auren ghailan dama shedan ne yake rudani amma wlhy haryanxu jinake duk bayan second daya sonsa nakaruwa cikin zuciyata akwai abubuwan danayi tunani daga baya bansan me yake damuna ba”tana maganar ne tana kuka
Hajiya Hindu ta tausayawa kawarta”tun farko murja kece bakiyi tunani ba kawai kikayi wa al’amarin hawan kawara”
Kuka momy tafashe dashi data tuno da kalaman jawaheer *anya momy ke kika haifeni?* *momy farin cikina a hannunki yake basekinsha wahalar nemaba* *momy idan kece uwar data kawoni duniya meyasa bazakiso farincikinaba munajin labari kuma muna gani da idonmu dayawan iyaye ke sacrificing farincikinsu saboda yayansu*
Tana zuwa nan ta runtse idonta “what kind of a mother i am? Dawane ido zan kalli Yaya na musamman ghailan Hindu na tafka babban kuskure bangane yayana sunada muhimmaci arayuwata ba seda suka nisanceni”
“Kiyi hakuri yanzu tashi zakiyi muje gun Anty Shafa da kawu kibasu hakuri saboda sam Bali kyauta ba abinda kikayi”
“Banajin zan iya fita jikina banajin dadinsa”
“Daurewa zakiyi murja kiyi hakuri”
Anty Shafa seda ta firgita ganin yadda er uwarta ta komade “er baba meyasameki haka”tafada tana riqo hannunta
“Anty kiyi hakuri don Allah seyanxu Nagano bankyauta mukuba Anty kunyar hada ido da ghailan da auta nakeji”hawaye ke zuba daga idonta ahankali
“Babu komai murjanatu ninasan akwai abinda yake damunki shiyasa mukayimiki uzuri”tajanyo hannunta suka zauna a Palo
“Yi hakuri Hindu munbarki a tsaye”
“Babu komai antyn mu”
“Murja meye haka naji jikinki da tsami tsami damuwar har takai kikasa yin wanka ga jikinki da zafi”
“Anty komai kasa yi nake rabona da abinci tunjiya gidan babu dadi”
Jinjina kai Anty tayi “to tashi gsky kiyi wanka kafin nan angama abinci hajiya hindu mushiga daki”
“Allah sarki autanmu bacci take”
“Aifa aikin kenan Dan yauma ba islamiya suna hutu “
“Allah sarki”
Momy kuwa kallonta take tadanyi kiba da haske akan lokacin datake gida Allah sarki auta wlhy inasonki Anty Shafa ta katsemata tunani
“Murja kije ga ruwan wanka can nahada miki kar lokaci ya kure mana”
Jawaheer ce tafarka daga baccin datake taga momy kusa da ita amma tajuya mata baya kasancewar kayan Anty Shafa momy tasaka se jawa tayizaton umma ce miqewa kawai tayi ta rungumeta “umma yunwa nakeji”tafada cikeda shagwaba momy kuwa juyowa tayi tana kallon jawa sekuma ta rungumeta hawayene suka fara fita daga idanunta ahankali tafara magana
“Jawaheer wlhy inasonki haqiqa natafka babban kuskure kiyi hakuri kiyafemin bansan dawane ido zan kalleku ba keda shalele nashiga damuwa da kuka nisanceni don Allah kuyi hakuri”
Jawa takara matse momynta ajikinta tana kuka “momy nima inasonki nasan abinda kikayi badason rankibane kuma kidaina jin kunyarmu my yayanki ne munfi kowa sanin halinki da fahimtarki kidaina kuka”tadago tana sharrwa momy hawayenda ke fuskarta da hannunta suna yiwa juna murmushi,
“Babu komai er baba nafahimceki Allah ya taimaka” fadin kawo bayan yagama jin bayanan momy da Anty Shafa
Yaci gaba da magana”yanzu se batun zuwa bikon ghailan amma kafin nan semun fara zuwa gun abbanku Susan halinda ake ciki saboda ina tunanin iyayen ghailan baxasu yadda susake bamushiba se anyi magana tafahimta sosae akuma basu hakuri akan abinda yafaru”
“Kawu Dan Allah kar afadawa abbanmu kasan halinsa”momy tafada muryarta kamar me shirin yin kuka
Anty Shafa tafara magana”murja yakamata suji saboda susaka baki iyayen ghailan subarshi yadawo kinfa San wannan maganar bekamata mu ringa rufa rufa akantaba tunda iyaye na Raye yakamata suji hakuri zakiyi insha Allah zasu fahimce mu”
“Shikenan anty Allah yasa karsu dau zafi dani”ameeb
Washe gari tunda sassafe suka tafi bayan sunbar jawaheer kan adnnan yakaita gidansu rufaida,
Momy ce durkushe agaban abba tana kuka bayan tagana yi musu bayanin abinda yafaru”abba Dan Allah kuyi hakuri wlhy rudin shedan ne da sharrin zuciya”
“Er baba abu daya zesa namiki uzuri wlhy saboda tun farko kece me natsuwa acikin Ku kuma baki taba samun sabani da uban yayankiba Dan bantaba zaman sulhu a tsakaninku ba badan hakaba saboda wannan abinda kikayi zan iya cireki acikin jerin yayana amma kisani wlhy kinbani kunya”
“Abba ataimaka ayi hakuri don Allah tunda tagane tayi kuskure kuma tabada hakuri aimata afuwa” maminsu kuwa batace komaiba aikinta kallo amma akwai abinda takeji game da ghailan tanasonsa kamar tafadiwa duniya adduar ta batawuce Allah yasa iyayen ghailan suyi hakuri subasu shi yadawo (nace ameen Dan koni kaina nan banason zamansa kauye),
“Shikenan kutashi yanzu karfe Tara nakegani kafin sha daya mun isa silami kukira adnan idan bekai jawaheer ba karsu tafi yaje yadauko marwan dasu zamu tafi duka”
Atake sukayi yadda yace larfe 9:40 suka dauki hanyar silami,
Zazzaune suke a tsakar gida suka jiyo sallama ganin su momy ne yasa dukansu suka miqe aka gaisa fuska ba yabo ba fallasa,
“Malam kuyi hakuri nasan kunji abinda yafaru akan abinda murjanatu taso tayi abin kunya kuma Mara dadin sauraro shiyasa mukazo dakanmu mubaku hakuri itama kanta tagano abinda take shirinyi ba daidai bane”
Momy dake zaune kanta akasa tafara magana muryarta Na rawa alamun kuka take “malam don Allah kuyi hakuri najanye batun danakeui abaya naso natafka babban kuskure idan nice uwar jawaheer nabashi ita duniya da lahira”
“Hajiya a gaskiya bamuji dadin abinda yafaru ba senaga kamar ba don Allah kika karbar mana yaro ba amma idan natuna da aurenki akanki kikazo to se abin yadaure min kai”
Kawu ne yafara magana “don Allah kuyi hakuri kowa yana mamakin wannan abin datayi saboda beyi kamada ita ba “
“Shikenan amadu amma akwai abinda nakeaon fada muku naji dadin zuwan Ku kuduka”
Kowa yakasa kunne yaji me malam keson fda musu inna kuwa jikinta yadauki rawa har tafara hada gumi kamar wata Mara gaskiya,
“Abinda nakeso kusani shine………”😜
_se Ku biyoni domin jin abinda malam keson cewa_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*©Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
_in dedication to sha’awa Ibrahim_
44/45
‘Ghailan da kuke gani ba Dana ne ba hasali ma bansan koshi wayeba Ma’ana bansan asalinsa ba”
Rufe bakinsa keda wuya sukaji faduwa abu kowannensu yakai dubansa ga ghailan dayafadi ya suma a rikice momy tayi kansa tana kiran sunansa inna ce tayi karfin hali debo ruwa aka yayyafa masa,
Jawaheer kuwa jitayi marar ta tayi wani irin murdawar da seda ta riqo hannun anty Shafa sosae ta runtse idonta,
Ghailan kuwa yana farfadowa ya fara sambatu “baba don Allah karkace haka menayi maka dazaka guje ni”
Dakayar suka samu yayi shiru amma idonsa sunyi ja yazama abin tausayi,
Abba ne yafara magana “malam to kayi mana bayanin ya akayi ghailan yazo hannunka”
“Shekaru ashirin da Tara dasuka wuce gidannan yakasance shine farko farko idan aka shigo gari kasancewar mune nafarko dana fara zama anan unguwar duka duka bamuwuce mu hudu damuke zama anan unguwar ba shiyasama aka saka mata suna gidan daji wata rana na dawo daga kasuwa har zan shiga gida senajiyo nishi mutun daga gefen gidana hakan yasa nayi addua naje Dan naga kowaye mace nasamu akwance da tsohon ciki kamar zata mutu tana naquda dagudu nashiga gida na kirawo hawwa’u muka kinkimeta muka shiga gida da ita domin tana bukatar taimako akofar daki na tsaya ina riqeda Sha’awa domin lokacin shekararta daya da wata biyu ko awa daya Matar batayiba ta haifi yaronta Hauwa tazo takirani bayan ta gyara wurin amma kash munyi juyin duniya Matar taki magana sedai wasu abubuwa data bani daure acikin Dan kwalinta Kalmar shahada kawai tayi rai yayi halinsa hakika bamuji dadiba hakan yasa naje dakaina wurin sarkin garinnan batareda kowa yasaniba na labarta masa abinda yafaru se yacemin nakawo yaron ze riqeshi nanunamai inada ra’ayin riqe yaron na tabbatar dame dakina bazata wulakantashi ba dahaka dai muka rufa wannan sirrin mutanen gari kuwa mukace musu muntsinci mata cikin halin rashin lpy a bayan gidana kafin muyi yunkurin yin wani abu rai yayi halinsa kowa ya tausaya mata haka mukayiwa gawa duk abinda yadace aka kaita makwancinta”
Kowa yayi shiru yana sauraren malam harni na saki bakida hanci ina sauraro
“Dare yayi naje gun mai gari nafada masa bansan mezancewa mutanen gari gameda yaro ba seya bani shawara kan cewa dama inada ra’ayin zama cikin garin sokoto kasuwanci mexe hana nakoma chan bayan wani lokaci sena dawo kan cewar a can matata tahaihu daidai yaron yagirma saboda gudun kar mutane suji aringa yi masa gori”,
“Haka nabi shawarar me gari dama iyayena basuda rai sekanwar mahaifina naje nafada mata kudurina Jason komawa sokoto kasuwanci nata hananiba saboda tasan tanacin anfanina washe gari na tura Hauwa tayiwa iyayenta sallama seta bar min ghailan alokacin ne naimasa huduba nasa masa sunanan saboda inasonshi haka muka ringa boye boye ha muka bar garinnan mun is a lpy nakama mana madaidaicin gida”,
“Kasuwancina Allah yasa masa albarka ghailan kuwa dama Hauwa batayaye Sha’awa ba setacigaba da shayardasu subiyu shekara kwana munsamu shekaru uku agarinnan wata rana Allah ya jarrabemu da gobara duka Rabin kasuwa takone gashi lokacin ankawo mana kaya duk mun kwashi kudi munsiyi kaya bamufita dakomai ba se rai gwamnati tace zata taimaka mana haka mukaita zata tsawon wata shida ba labri game gidan damuke ciki yagfar damuna hakan yasa kuka dawo silami kowa yayi mamakin ganin mu dayaro amma se muka ce bayan tafiyar mu ta haifeshi ashe tanada shigar ciki bamusaniba har yakai wata biyar shkearun ghailan uku kenan kasanceawar Hauwa fara kyakkyawa yasa suka yadda Dan ghailan badai farin fata da kyauba,
“Abincin dazamuci yan nema ya gagaremu hakan yasa muka tura ghailan *Almajiranci*gun wani malamin almajirai dake can sokoto Dan garinanne a can ne kika ganshi”yakareshe magana tana zubar da kwallah
Jawaheer kuwa murdawar da mararta tayi yazo mata da period dinta kafin lokacin sa yayi
Kowinnalillahi wa’innq laihirraji’un yakefada ghailan kuwa zaune kawai yake yana kallonsu,
Malam ne yakatse musu tunani da fading
“Ga abinda ta bani na ajiyeshi harse ghailan ya girma na ajiyeshi kamar raina”
Abbansu ne ya karba anty Shafa da momy suka kara matsowa kusada abbansu Dan ganin meye acikin jakar gabansu ne yafadi ganin Dan kwali
*JAWAHEER* sukafada atare cikin daga murya ganin sarka da zobe acikin dankwalin abba tsarabar dakamana lokacin dakaje maka momy ta janyo Jakarta ta dauko sarkarta anty Shafa ma Ciro tata tayi daga wuyanta suka hada komai iri dayane take suka fashe da kuka gun ghailan sukaje suka rungumeshi suna kuka,
Jawaheer kuwa tasowa tayi taje kusada momy “umma naji kunkira sunana”
“Bake muka kiraba sunan mahaifiyar ghailan ne” inji umma
Su maman kuwa mamakine ya cikasu sunkasa cewa komai balle marwan da adnan dasuke kamar hoto,
Alhmdllh lokacin da ghailan yafara zama awurina nadaukesa matsayin *ALMAJIRINA* daga baya kuma yakoma matsayin dana inajin sa daban saboda kalar soyayyar danake masa nakasa fassarata ashe dana nake riqewa Allah sarki *jawaheer* ashe zamu kasancewa da madadinki”momy ke magana hawaye Na zuba daga idonta
_yadda akayi ghailan yazo hannuna_
Maman adnan wai meyasa bazaki dauki yaronan ba koda wanke wanke ne ze tayaki?
Baban adnan meyasa kace haka?
Saboda yaron yanada hankali duka duka baze wuce shekara bakwai ba amma yanada nutsuwa koyaushe zaki ganshi zaune shikadai inkinji yana surutu to bitar karatunsa yake gsky yaron ya kwantamin”
“Hakane nima yaron ya kwantamin arai gashi bayada kazantarnan irinta *ALMAJIRAI* zan daukeshi yaringa tayani aiki ko riqemin adnan yayi”
Dahaka ghailan yafara zama gidana lokacin mubamasu wani karfi bane bacci ko makaranta kadai kesa ghailan yabar gidana kullum yana tare dani har watarana nike fada masa karatunsa ma har wata maqociyata ke fadamin wlhy ita tana ganin tsananin kamarmu da ghailan daria kawai nake saboda nasan babu dangin iya babu Na baba,
Wata rana muna zaune tsakar gida ghailan nacin abinci shida adnan nikuma ina rubutu ghailan keta kallona kafin yazo kusadani
“Mama mekike rubutawa”?
“Bakasaniba ghailan je kuci gaba dacin abincinku”
“Kifadamin menene”
“Bakasaniba ghailan je kuci gaba dacin abincinku”
“Kifadamin menene”
“Boko ne” tabashi amsa tanaci gaba da rubutunta
“Mama nima inaso in iya ki koyamin”
“Mama nima inaso in iya ki koyamin”
Baban adnan dake tsaye yanajinsu yace “ghailan indai kanason boko to zan saka ka”
“Baba inaso in iya turanci kamar yadda nakejin kunayi kaida mama” seda yayi dariya yace “kaima zaka iya insha Allah”
Kallon ghailan yake azuciyarsa yake ayyakamar da ghailan keyi da matarsa Allah me halitta
Kallon ghailan yake azuciyarsa yake ayyakamar da ghailan keyi da matarsa Allah me halitta
Hakan yasa mukaje gun malamin su yakawomu har nan don kubamushi musakashi makaranta kuma bamu samu matsala daga wurinku ba,
Seda ghailan yagirma nake ganin kamar mu dashi amma nadauki hakan ne amasayin wani iko na ubangiji inayiwa ghailan son da nikadaice nasan yadda nakejinshi araina”
“To Hajiya kin nuna mana kunsan mahaifiyar ghailan kufada mana yakuke da ita”
Abban su momy ne yakarbe zancen
“Malan hakika nikaina dame dakina mun rasa inda zamu aza ghailan muna ganin kamarshi sosai da er baba amma mu munsan bamuda kowa anan garin shiyasa bamu kawo komai aranmu ba”
“Malan hakika nikaina dame dakina mun rasa inda zamu aza ghailan muna ganin kamarshi sosai da er baba amma mu munsan bamuda kowa anan garin shiyasa bamu kawo komai aranmu ba”
_Alaqarmu da mahaifiyar ghailan_
Anty Shafa tafara magana
“Baban mu gashinan a zaune kusadakai yakasance Dan boko kuma Dan kasuwa attajirine daidai gwargwado munkasance yayansa mu uku mata bashida kodaya
“Baban mu gashinan a zaune kusadakai yakasance Dan boko kuma Dan kasuwa attajirine daidai gwargwado munkasance yayansa mu uku mata bashida kodaya
Mahaifiyar ghailan sunanta jawaheer Dan shiyasama aka mayarwa auta sunanta acikin mu duk itace Saliha bata cika maganaba batada hayanaiya nice babba Wanda ni aka fara aurarwa se itace Tsakiya kafin murja mukanmu munsan babanmu yafison jawaheer dukda bayan nunawa amma koyadda yake mata magana zaka gano hankalinsa yafi kwanciya da ita garani damadama saboda murja tanada rawarkai dukanmu babanmu ne yazaba mana mazaje amma murjanatu tadage se baban adnan India abin yazo dasauki shine babanmu yasan mahairin khaleel wato baban adnan ita kuma mahaifiyar ghailan Dan abokin abba ta aura wato Ibrahim mahaifin ghailan”
“Babanmubesamu matsamu matsalaba gurin shawo kan jawaheer ta auri ibrahim yabata labarin Ibrahim yanda mata daya yayansa uku mata amma bayajin dadin Matar tasa sbd batada kirki yaji dadin amincewarta saboda dafarko murja yaso yahada dashi amma takawomai zancen khaleel”
“Lokacin ina dakina don har Na haifi Yayan marwan da sulaimi anyi aurensu lpy India aka kai jawaheer gidanta don baban mijinta yace baza arabamusu gidaba kuma gdn babbane Ibrahim kuma lokcn karamin attajiri ne”
“Kowaccensu tana zaune lpy da mijinta amma har akashafe shekara ba wacce ta haihu sema murjanatu datayi Bari sau dsekuma bata kara samun wani cikin ba ghailan zance kusan sa’an sulaimi ne don atarema da jawaheer mukayi laulayin cikin cikin mu yana watan haihuwa aka wayi gari babu jawaheer wasa wasa Abu yazama gaske don ranar ba a dakinta yakeba anyi nemanta har angaji ba agantaba fiye da wata shida mijinta harseda yayi jinya asibiti Wanda shima babanmu kasan hakane yakamu da ciwon zuciya likita yace anisanci bacin ransa dakyar aka samu yadawo saidai “
“Wannan sarka da zoben dakake gani babanmu ne yabamu ita bayan aurensu jawaheer dayaje maka aikin hajji munyi kukan rashin er uwarmu daga bayan muka dangana muka barwa Allah”
“Bayan wasu lokuta mijinta Yakama uwar gidansa tanabawa kawarta labarin itace tayiwa jawaheer asiri tabar gidan don taji suna murnar anti scanning namijine acikin jawaheer bazata yarda wata tazo tahaifi namijiba gida ya koma hannunta tunda ita yayanta mata ne kuma ta lalata mahaifarta da shan kwayoyin hana daukar ciki”
Tana zuwanan tasa kuka kowa agurin seda yazubarda kwallah barinma ghailan da yake kuka kamar wani jinjiri
Jawaheer ma kuka take duk ta hada zufa kukanta ma dabiyu takeyinsa ga tausayin prince d’inta ga mararta sake azabar ciwo hartake ganin bazata iya jurewa ba ta riqo hannun Anty Shafa sosai
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
_in dedication to sha’awa Ibrahim_(shanass)
49
Takanas jawaheer tashirya taje gdnsu rufaida ta labarta mata abinda yafaru itama seda tayi kwallah
Tafada mata tana gayyatarta walimar da baban ghailan ya shirya ta murnar dawowar dansa walimace ta end uwa da abokan arziqi a can kebbi,
Adnan ne yazo daukarta kallon rufaida yayi datazo rakiya “ke samin numbern ki”
Cikeda mamaki ta karbi wayar dayake miko mata tasamai numbern barinma jawa data sake baki tana kallonsa (lol…)
Bekuma ce komaiba yatada mota jawaheer tashi ga suka wuce taso yimasa magana amma ganin bawasa afuskarsa seta kama kanta,
Anyi walima lafiya kuma ghailan ya zaga dangi duk inda yayi yana makale da jawaheer se kunya yake bata suma en uwansa suna mamakin wannan so dayakewa jawaheer, (nace kunmanta da jikamshin asama’u ne kuma ai ga zeezee da Al’ameen nan jisuke kamar su manne suzama daya)😂
Adnan kuwa kullum yana manne da rufaida awaya ta kasa sakewa dashi daga um se um um shiko baya gajiya yaita mata hira,
Momy na zaune adakin Anty Shafa dan dasuka dawo nan ta sauka taji gabanta na yawan faduwa har tafadawa Anty Shafa tacemata tayita karanta innalillahi wa’inna ilaihirraji’un(aduk lokacinda mutun yaji faduwar gaba kokuma yashiga tashin hankali to ya yawaita fadar wannan da izinin Allah zesamu sauki)
Karar wayartane yakatse musu zance abbanta ne yakirata sallama taimasa ya masa tana gaishe shi bema tsaya ya nasaba secewa yayi “ki hada kayanki ki koma gidan mijinki gobe”
“Abba murja ce fa”
“Eh ina sane yanxunnan daga wurin daurin aurenki nake da alhj Ibrahim sekiyi haramar shiryawa don har masu aikinki sun tattara sun komacan sekibi bayansu”
Yana gama fadar haka ya kashe wayar
“Tabdijam yan xu qbinda abba yaimin kenan”
“Meya faru” inji Anty shafa
“Ohh wai baki saniba ainazata anfada miki”
“Kema kinsan da wannan shine baki gayaminba”
“Gsky Baku kyautaminba”
“Gsky Baku kyautaminba”
“Ke banason munafurci kitashi kifara shiri”
“Wane irin shiri kuma”
“Na zuwa dakin miji mana anaso anakai kasuwa”
“Ni wlhy ba amin adalciba wannan ai abinda kunya wlhy
Wai shine yace yana sona”
Wai shine yace yana sona”
Sekije kitambayi abba kya tambaye ni?”
“Momy wai ina zaki tundazu kike hada kaya?”
“Gidan mijina zani”
“Momy nanma ai gdn mijinki ne”
“Aishi yarasu Allah yajikansa”
Ameen
“Amma momy yaushe kikayi auren kuma waye mjin”?
Janyo auta tayi tadawo da ita gabanta “dazu abba yakirani wai nashirya gobe nakoma gidan mijina dazu wannan wankan dakika sundauka bayan dawowarmu daurin aurena akaje bansaniba kuma wai da mahaifin ghailan”
Takarashe maganar da en hawayenta dan tunawa da mijn yayarta take aure yanzu
Jin ihun jawaheer ne yadawo da ita daga duniyar tunani da gudun ta tabar dakin
Girgiza kai kawai momy tayi azuciyarta tace yaushe auta zatayi hankali?
A Palo tasami ghailan da adnan ta zauna tsakiyar su “Yaya albishirinku” kafin su amsa “yau and auran momynmu da baba ibrahim”
Tsaki sukayi “ke seyanxu kika sani”
Turo baki tayi “ghailan yace ke barnan tunban yi maganinki ba”
Kallon sa tayi taga ba alamar wasa yakoma yaa ghailan dinsa Nada
Juyawa tayi zata bar gurin rai abace adnan yakirata
Tsayawa tayi bata juyo ba
“Kishirya nakaiki gidan anty shafa danmu gobe tareda momy zamu koma sabon gida 😜
Kuka ta fashe dashi tanufi dakin momy
“Ke meye hka”
“Baya adnan bane yace badani zaku koma sabon gida ba”
“Eh gdn Anty Shafa zaki koma aurenki da ghailan baza adadeba tunda karatun ki ya lalace sedai asake Neman admission bayan bikin ku “
“Momy zanbiku”
“Kebanason shashanci ni uwar miji ce yanzu maza kifara jin kunyata”
Dariya jawaheer take har seda takai kasa
“Tashi kibarmin daki sarkin shirirta kije kihada kayanki ja’ira”
Fita tayi tana ci gaba da dariya
(Momy amarya)
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
_this page goes to u Anty Bilkisu (maman nu’aym) best sister ever_❤
46/47
“Alhmdllh lokacin da ghailan yafara zama awurina nadaukesa matsayin *ALMAJIRINA* daga baya kuma yakoma matsayin dana inajin sa daban saboda kalar soyayyar danake masa nakasa fassarata ashe dana nake riqewa Allah sarki *jawaheer* ashe zamu kasancewa da madadinki”momy ke magana hawaye Na zuba daga idonta
_yadda akayi ghailan yazo hannuna_
Maman adnan wai meyasa bazaki dauki yaronan ba koda wanke wanke ne ze tayaki?
Baban adnan meyasa kace haka?
Saboda yaron yanada hankali duka duka baze wuce shekara bakwai ba amma yanada nutsuwa koyaushe zaki ganshi zaune shikadai inkinji yana surutu to bitar karatunsa yake gsky yaron ya kwantamin”
“Hakane nima yaron ya kwantamin arai gashi bayada kazantarnan irinta *ALMAJIRAI* zan daukeshi yaringa tayani aiki ko riqemin adnan yayi”
Dahaka ghailan yafara zama gidana lokacin mubamasu wani karfi bane bacci ko makaranta kadai kesa ghailan yabar gidana kullum yana tare dani har watarana nike fada masa karatunsa ma har wata maqociyata ke fadamin wlhy ita tana ganin tsananin kamarmu da ghailan daria kawai nake saboda nasan babu dangin iya babu Na baba,
Wata rana muna zaune tsakar gida ghailan nacin abinci shida adnan nikuma ina rubutu ghailan keta kallona kafin yazo kusadani
“Mama mekike rubutawa”?
“Bakasaniba ghailan je kuci gaba dacin abincinku”
“Kifadamin menene”
“Bakasaniba ghailan je kuci gaba dacin abincinku”
“Kifadamin menene”
“Boko ne” tabashi amsa tanaci gaba da rubutunta
“Mama nima inaso in iya ki koyamin”
“Mama nima inaso in iya ki koyamin”
Baban adnan dake tsaye yanajinsu yace “ghailan indai kanason boko to zan saka ka”
“Baba inaso in iya turanci kamar yadda nakejin kunayi kaida mama” seda yayi dariya yace “kaima zaka iya insha Allah”
Kallon ghailan yake azuciyarsa yake ayyakamar da ghailan keyi da matarsa Allah me halitta
Kallon ghailan yake azuciyarsa yake ayyakamar da ghailan keyi da matarsa Allah me halitta
Hakan yasa mukaje gun malamin su yakawomu har nan don kubamushi musakashi makaranta kuma bamu samu matsala daga wurinku ba,
Seda ghailan yagirma nake ganin kamar mu dashi amma nadauki hakan ne amasayin wani iko na ubangiji inayiwa ghailan son da nikadaice nasan yadda nakejinshi araina”
“To Hajiya kin nuna mana kunsan mahaifiyar ghailan kufada mana yakuke da ita”
Abban su momy ne yakarbe zancen
“Malan hakika nikaina dame dakina mun rasa inda zamu aza ghailan muna ganin kamarshi sosai da er baba amma mu munsan bamuda kowa anan garin shiyasa bamu kawo komai aranmu ba”
“Malan hakika nikaina dame dakina mun rasa inda zamu aza ghailan muna ganin kamarshi sosai da er baba amma mu munsan bamuda kowa anan garin shiyasa bamu kawo komai aranmu ba”
_Alaqarmu da mahaifiyar ghailan_
Anty Shafa tafara magana
“Baban mu gashinan a zaune kusadakai yakasance Dan boko kuma Dan kasuwa attajirine daidai gwargwado munkasance yayansa mu uku mata bashida kodaya
“Baban mu gashinan a zaune kusadakai yakasance Dan boko kuma Dan kasuwa attajirine daidai gwargwado munkasance yayansa mu uku mata bashida kodaya
Mahaifiyar ghailan sunanta jawaheer Dan shiyasama aka mayarwa auta sunanta acikin mu duk itace Saliha bata cika maganaba batada hayanaiya nice babba Wanda ni aka fara aurarwa se itace Tsakiya kafin murja mukanmu munsan babanmu yafison jawaheer dukda bayan nunawa amma koyadda yake mata magana zaka gano hankalinsa yafi kwanciya da ita garani damadama saboda murja tanada rawarkai dukanmu babanmu ne yazaba mana mazaje amma murjanatu tadage se baban adnan India abin yazo dasauki shine babanmu yasan mahairin khaleel wato baban adnan ita kuma mahaifiyar ghailan Dan abokin abba ta aura wato Ibrahim mahaifin ghailan”
“Babanmubesamu matsamu matsalaba gurin shawo kan jawaheer ta auri ibrahim yabata labarin Ibrahim yanda mata daya yayansa uku mata amma bayajin dadin Matar tasa sbd batada kirki yaji dadin amincewarta saboda dafarko murja yaso yahada dashi amma takawomai zancen khaleel”
“Lokacin ina dakina don har Na haifi Yayan marwan da sulaimi anyi aurensu lpy India aka kai jawaheer gidanta don baban mijinta yace baza arabamusu gidaba kuma gdn babbane Ibrahim kuma lokcn karamin attajiri ne”
“Kowaccensu tana zaune lpy da mijinta amma har akashafe shekara ba wacce ta haihu sema murjanatu datayi Bari sau dsekuma bata kara samun wani cikin ba ghailan zance kusan sa’an sulaimi ne don atarema da jawaheer mukayi laulayin cikin cikin mu yana watan haihuwa aka wayi gari babu jawaheer wasa wasa Abu yazama gaske don ranar ba a dakinta yakeba anyi nemanta har angaji ba agantaba fiye da wata shida mijinta harseda yayi jinya asibiti Wanda shima babanmu kasan hakane yakamu da ciwon zuciya likita yace anisanci bacin ransa dakyar aka samu yadawo saidai “
“Wannan sarka da zoben dakake gani babanmu ne yabamu ita bayan aurensu jawaheer dayaje maka aikin hajji munyi kukan rashin er uwarmu daga bayan muka dangana muka barwa Allah”
“Bayan wasu lokuta mijinta Yakama uwar gidansa tanabawa kawarta labarin itace tayiwa jawaheer asiri tabar gidan don taji suna murnar anti scanning namijine acikin jawaheer bazata yarda wata tazo tahaifi namijiba gida ya koma hannunta tunda ita yayanta mata ne kuma ta lalata mahaifarta da shan kwayoyin hana daukar ciki”
Tana zuwanan tasa kuka kowa agurin seda yazubarda kwallah barinma ghailan da yake kuka kamar wani jinjiri
Jawaheer ma kuka take duk ta hada zufa kukanta ma dabiyu takeyinsa ga tausayin prince d’inta ga mararta sake azabar ciwo hartake ganin bazata iya jurewa ba ta riqo hannun Anty Shafa sosai
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_(shanass)😜
48
Anty Shafa tajuyo da kallonta kan jawaheer dake Neman kaiwa kwance awurin tana yarfe hannu “auta lafiya?meya sameki?”
Bata iya cewa komaiba se nuni taimata da hannu “to abinne kuma yanxu ai lokaci beyiba”
Suna cikin haka sukaji sallamar Sha’awa da Khadija sunxo gaisheda su momy dan anfadamusu cewar ga maman ghailan nan tazo kuma lokacin Khadija tana gdnsu tazo ziyara,
Khadija takarasa kusada jawaheer “Anty jawaheer lpy”
“Period d’inta ne yazo lokaci beyiba inaga ta firgita ne da abinda taji “
“Period d’inta ne yazo lokaci beyiba inaga ta firgita ne da abinda taji “
“Mumy me aka fada daya firgita ta” inji Anty Sha’awa
Ki zauna a fada miki jawaheer tashi kiyi wanka ga ruwan zafi can kila abin ya ragu sekisha magani” inna ke fadar haka,
Miqewa tayi Khadija tabi bayanta tana kokarin ciro pad daga jakarta don itama tana kan al’adarta ne bayan jawaheer ta shiga toilet dinne Khadija tadawo gun su momy ta zauna,
Tunda suka gama jin lbrn suke kuka amma wannan matar tacika muguwa inba rashin imani ba meye na batarda mace me tsohon ciki bakisan halinda zata shigar ba dakyar suka lallashi Kansu,
Ghailan ne yafara magana saboda yakasa tantance wane yanayi yake ciki “momy mu godewa Allah mahaifiyata bata fada mugun hannuba kuma abinda ta Haifa be shiga mugun yanayi ba
Naji matukar dadi hakika Allah yanasona nashiga matsanancin hali jin malam ba mahaifina bane kuma besan asalinaba harnafara tunanin ni dan mwararone sekuma Nagano dangina alokaci daya naji farinciki babban abin jindadi shine ahannunsu na tashi sune suka riqeni suka inganta rayuwata batareda sun kyamaceniba kuma babu wani banbanci tsakani da Yayan su Alhamdulillah Allah ina kara godiya agareka”
Naji matukar dadi hakika Allah yanasona nashiga matsanancin hali jin malam ba mahaifina bane kuma besan asalinaba harnafara tunanin ni dan mwararone sekuma Nagano dangina alokaci daya naji farinciki babban abin jindadi shine ahannunsu na tashi sune suka riqeni suka inganta rayuwata batareda sun kyamaceniba kuma babu wani banbanci tsakani da Yayan su Alhamdulillah Allah ina kara godiya agareka”
Alhmdllh sukace atare (nima dai nace Alhmdllh momy yakenan yanxu ?nidazaki iya auren ghailan yanzu da dagudu zan aura miki shi lol)😜
Se yamma suka baro silami dan har malam da inna aka taho saboda suga mahaifin ghailan,
Da isarsu gida momy ta lalibo wayar Alhj Ibrahim tafada masa yazo akwai wani abin mafarin cikin daya samesu,yace gobe shabiyu zatayi masa a sokoto dan shi yana kebbi tunda yagano gaskiya yasaki matarsa yabar sokoto,
Ghailan kwance adakinsa gidan momy yana tunanin abar kaunarsa yau basusamu damaryin maganaba awane bangare kuwa ya qagu gobe tayi yaga mahaifinsa,
Washe gari
Zaune suke dukansu har alhj Ibrahim a gdnsu momy har mijin Anty Shafa da Sha’awa da Khadija dansu yau sukazo mijin Khadija ne yakawosu,
Alhj Ibrahim tunda idonsa suka sauka kan ghailan yaji gabansa nafaduwa se addua yake
Abbansu momy ne ya fadamasa duk abinda yafaru,
Muryarsa a raunane yafara magana “Allah sarki hajara taci amana ta ta rabani da matata inasonta ashe da rabon naga Dana dana kwallafa rai akansa wlhy ina yawan mafarkin jawaheer dauke da abinda ta Haifa kuma watarana senaga murjanatu tanajan hannun yaro me mataukar kama da ita jawaheer tana nunaminsu amma senadauki hakan akan yawan tunani jawaheer danake Allah yajikanta “
Ameen suka amsa
Zuwa yai yarungume ghailan yana hawaye
Zuwa yai yarungume ghailan yana hawaye
Bayan lafawar komai mata da yaran suna dakin mama mazan kuwa suna Palo abba ne yakalli Ibrahim
“Ibrahim wai yaushe zakayi aure ne ko awaya ina yawan yima magana amma sekace lokaci beyiba”
“Abba wlhy matan tsoro suke bani”
“To ga mata nayi maka inkanaso”
Dan murmushin jin kunya yayi kafin yace abba inaso koma wacece nasan bazaka cutar dani ba “
Abbama murmushi kawai yayi dan ganin yasamo hukuncin dazeyi mata
Wannan ne kadai mafita inji abba yafada aransa
_Kuyi hakuri da wannan yau idona ke ciwo bansan meya shigarminba har jini ya kwanta aciki_ luv u oll
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
_in dedication to sha’awa Ibrahim_(shanass)
49
Takanas jawaheer tashirya taje gdnsu rufaida ta labarta mata abinda yafaru itama seda tayi kwallah
Tafada mata tana gayyatarta walimar da baban ghailan ya shirya ta murnar dawowar dansa walimace ta end uwa da abokan arziqi a can kebbi,
Adnan ne yazo daukarta kallon rufaida yayi datazo rakiya “ke samin numbern ki”
Cikeda mamaki ta karbi wayar dayake miko mata tasamai numbern barinma jawa data sake baki tana kallonsa (lol…)
Bekuma ce komaiba yatada mota jawaheer tashi ga suka wuce taso yimasa magana amma ganin bawasa afuskarsa seta kama kanta,
Anyi walima lafiya kuma ghailan ya zaga dangi duk inda yayi yana makale da jawaheer se kunya yake bata suma en uwansa suna mamakin wannan so dayakewa jawaheer, (nace kunmanta da jikamshin asama’u ne kuma ai ga zeezee da Al’ameen nan jisuke kamar su manne suzama daya)😂
Adnan kuwa kullum yana manne da rufaida awaya ta kasa sakewa dashi daga um se um um shiko baya gajiya yaita mata hira,
Momy na zaune adakin Anty Shafa dan dasuka dawo nan ta sauka taji gabanta na yawan faduwa har tafadawa Anty Shafa tacemata tayita karanta innalillahi wa’inna ilaihirraji’un(aduk lokacinda mutun yaji faduwar gaba kokuma yashiga tashin hankali to ya yawaita fadar wannan da izinin Allah zesamu sauki)
Karar wayartane yakatse musu zance abbanta ne yakirata sallama taimasa ya masa tana gaishe shi bema tsaya ya nasaba secewa yayi “ki hada kayanki ki koma gidan mijinki gobe”
“Abba murja ce fa”
“Eh ina sane yanxunnan daga wurin daurin aurenki nake da alhj Ibrahim sekiyi haramar shiryawa don har masu aikinki sun tattara sun komacan sekibi bayansu”
Yana gama fadar haka ya kashe wayar
“Tabdijam yan xu qbinda abba yaimin kenan”
“Meya faru” inji Anty shafa
“Ohh wai baki saniba ainazata anfada miki”
“Kema kinsan da wannan shine baki gayaminba”
“Gsky Baku kyautaminba”
“Gsky Baku kyautaminba”
“Ke banason munafurci kitashi kifara shiri”
“Wane irin shiri kuma”
“Na zuwa dakin miji mana anaso anakai kasuwa”
“Ni wlhy ba amin adalciba wannan ai abinda kunya wlhy
Wai shine yace yana sona”
Wai shine yace yana sona”
Sekije kitambayi abba kya tambaye ni?”
“Momy wai ina zaki tundazu kike hada kaya?”
“Gidan mijina zani”
“Momy nanma ai gdn mijinki ne”
“Aishi yarasu Allah yajikansa”
Ameen
“Amma momy yaushe kikayi auren kuma waye mjin”?
Janyo auta tayi tadawo da ita gabanta “dazu abba yakirani wai nashirya gobe nakoma gidan mijina dazu wannan wankan dakika sundauka bayan dawowarmu daurin aurena akaje bansaniba kuma wai da mahaifin ghailan”
Takarashe maganar da en hawayenta dan tunawa da mijn yayarta take aure yanzu
Jin ihun jawaheer ne yadawo da ita daga duniyar tunani da gudun ta tabar dakin
Girgiza kai kawai momy tayi azuciyarta tace yaushe auta zatayi hankali?
A Palo tasami ghailan da adnan ta zauna tsakiyar su “Yaya albishirinku” kafin su amsa “yau and auran momynmu da baba ibrahim”
Tsaki sukayi “ke seyanxu kika sani”
Turo baki tayi “ghailan yace ke barnan tunban yi maganinki ba”
Kallon sa tayi taga ba alamar wasa yakoma yaa ghailan dinsa Nada
Juyawa tayi zata bar gurin rai abace adnan yakirata
Tsayawa tayi bata juyo ba
“Kishirya nakaiki gidan anty shafa danmu gobe tareda momy zamu koma sabon gida 😜
Kuka ta fashe dashi tanufi dakin momy
“Ke meye hka”
“Baya adnan bane yace badani zaku koma sabon gida ba”
“Eh gdn Anty Shafa zaki koma aurenki da ghailan baza adadeba tunda karatun ki ya lalace sedai asake Neman admission bayan bikin ku “
“Momy zanbiku”
“Kebanason shashanci ni uwar miji ce yanzu maza kifara jin kunyata”
Dariya jawaheer take har seda takai kasa
“Tashi kibarmin daki sarkin shirirta kije kihada kayanki ja’ira”
Fita tayi tana ci gaba da dariya
(Momy amarya)
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
50
Alhmdllh ibrahim yacika malam na silami da abin arziki mara misaltuwa domin Allah yasashi din attajiri ne sunyi godiya babu adadi gdnsu na silami kuwa Ankara gyara shi dukda ghailan yayi kokarin gidan yaganu lokacin baya sun koma sekuma bikin shalele da auta
Washe gari tunda safe adnan ya kai jawaheer gidan Anty shafa a can ta samu sulaimi da yaranta taji dadi sosae se murna suke yarankuwa tabiye musu sunata wasansu abin gwanin Sha’awa
Gidan momy komai ya kammala jummai me aikinta ma ta koma sabon gdn da baba me gadi se kuma me wankinsu tafada masa gdn da suka koma
Ghailan da adnan kuwa kowa da dakinsa abindai ba acewa komai,
Ghailan da adnan kuwa kowa da dakinsa abindai ba acewa komai,
Dayamma Alhaji ibrahim (ango kasha kamshi)yazo daukar amaryarsa hajiya murjanatu (amarya kinsha mai)da kansa batareda kowaba yasha ado balaifi yayi kyau
Itamadai ba karya dan farat daya bazakace ga shekarunta ba skirt dariga ne ajikinta dama akwai jiki mai kyau duk kunya tacikata haka tadaure ta shiga motar murmushi kawai yayi yafara tukin mota dama su adnan sun wuce mata da kayanta tunda safennan dazasukai jawaheer
Betsaya ko ina ba se gidan abba sunsha nasiha godiya sukayi kafin momy taja hannun mamanta sukashiga daki
“Mama meyasa abba yayi min haka ne”?
“Meyai miki nauyi nariqe miki kije kitambayo sa”
“Gaskiya mama Baku kyautamin ba idan mutuminnan bayan sona fa kuka maqala masani kuma wai tsohuwa dani za amin auren dole (nace bakiga mjay bane yadda shekarunta suka nuna harta fara durkushewa tayi doro😜)
“A ina akayi auren dolen?”ke maza ki bi mijinki banason munafurci Allah yabada zaman lpy da zuria dayyaba”
Ido momy tazaro tana kallon mama kafin tace “wace irin zuria nikam nadaina haihuwa gsky”
Tabe baki kawai mama tayi tashige bayi hakan yasa momy fita,
Bayan sun isa ya nuna mata dakinta kafin tashi ga taga yashiga dakinsa wanka tayi tashirya cikin doguwar rigar bacci tadaura xani akai kafin tasa xumbulelen hijab zaune tayi gefen gado tana tunanin yazatayi tashi ga dakin har karfe shadaya tana zaune daurewa tayi ta miqe xuwa dakinsa
Da sallama tashi ga ya amsa yana me miqewa yanuna mata sallaya yace bisimilla bamusu tabishi sukayi sallah nafila kafin su kwanta (asuba ta gari momy Allah yabada zuria dayyaba)😂
Bayan kwana biyu momy tashirya sukaje danginsu jawaheer gidan Yayan babansu taje tafada masa maganr sunyi murna sosae sukace se an turo tasake fada musu zancen adnan da rufaida shima aunji dadi sosae
Ansa ka ranar bikinsu ghailan nanda wata biyu masu zuwa inda har bikin marwan aka hada za ayi, su jawaheer se shirye shirye ake,
Biki saura sati uku ankai lefe jawaheer a gdn Yayan babansu akakai murna take kamar bakinta ze yake tsabar murmushi,
Yau tunda momy ta tashi takejinta wani iri ga dan zazzabi tanaji a kwance ta wuni har la’asar shiryawa tayi tatafi gdn Anty Shafa bayan takira mijinta tfada masa,
Kamshin abincin tashin zuciya ya janyo mata kafin kace me se amai duk abinda taci seda ta harar,
“Murjanatu kodai ciki gareki?”
“Wane irin ciki ana zaune qalau don Allah bar zancennan”
“Bari kiga wlhy idan MD yadawo yadubaki yakusa dawowa wannan kibar taki da sake kuma ga zazzabi ajikinki”
“Tab wlhy kuwa akwai babbar matsala”
Mijin Anty Shafa yadawo tafada masa yace momy tasameshi asibiti gobe da zafi
Washe gari kafin alhj
Ibrahim zataje asibiti yace tashirya shi zai kaita tayi juyin duniya yatafi baseyakaita ba amma fir yaki dole ta shirya suka tafi zuciyarta se dukan uku uku take,
Ibrahim zataje asibiti yace tashirya shi zai kaita tayi juyin duniya yatafi baseyakaita ba amma fir yaki dole ta shirya suka tafi zuciyarta se dukan uku uku take,
Congratulation madam Nada ciki na sati Biyar se akiyaye yawan hidima Allah yaraba lpy ga magungunan dazata sha sbd yawan amai da zazzabi,
Alhj Ibrahim se murna yake momy kowa banda yake ba abinda take ga dinbin kunyar mijin Anty shafa,
Da fitarsu tace yakaita gdn Anty shafa seda yasiya magani da kayan marmari kafin yakaita,
Alhmdllh inji Anty shafa
“Anty tsofai tsofai dani aganni da ciki don Allah kar afadawa kowa ni wlhy kunya nakeji”
“Inbakiso inkin Haifa kibani bazan fadawa kowaba Allah yasaukeki lpy”
Ameen momy ta amsa bari in kwanta bacci nakeji
Atashi lpy
Kofar gidan ghailan aka kwankwasa yana lura da jawa batason miqewa hakan yasa dakansa yaje ya bude kofar umma ce ta aiko musu da abinci,
Zama sukayi a dinning sukaci suna gamawa sukaje suka kwanta itadai jawaheer batason ma abinda zekusanta ta da ghailan dayaga ta kwanta can karshe seyai murmushi kawai,
Momy dai al’amari yak’iya ko lokacin cikin jawaheer tafi wata a asibiti wannan karon ma haka ne
Auren su jawaheer da wata daya lokacin cikin momy yacika wata uku se kuma
Yau ta tashi da wani kalar zazzabin dabatasan ma wayake kantaba a gigice alhj ya dauketa se asibiti bayan ankarbeta ya kira Anty Shafa yagaya mata,
Yau ta tashi da wani kalar zazzabin dabatasan ma wayake kantaba a gigice alhj ya dauketa se asibiti bayan ankarbeta ya kira Anty Shafa yagaya mata,
Hado kayanta tayi tazo,zaune suke adakin da aka kwantar da momy tafarka tasha tea kawai amma bata Harar ba kana ganinta kasan ta jigata,
Ghailan,adnan,rufaida da jawaheer ne suka shigo dakin yajiki suka mata,
Kowannansu yana mamakin wanan ciwon na momy,
Ghailan yakasa hakuri yace umma wai meyake damun momy ne
“Zazzabi ne kawai”
Allah yakara sauki suka fada gaba dayansu
Akwana atashi cikin momy yakai wata takwas zuwa lokacin su jawaheer sun sani saboda ganin cikin momy ya girma ga wani kumburi datafara
Tun yana wata hudu suka gano har tambayar ghailan jawaheer tayi yace shima yajine agurin Anty Shafa yaji tana kus kus da mijinta,
Tun yana wata hudu suka gano har tambayar ghailan jawaheer tayi yace shima yajine agurin Anty Shafa yaji tana kus kus da mijinta,
Rufaida ma cikinta yashiga wata hudu se uban kasala datake fama dashi batada kuzari kokadan,
Abundai ba acewa komai Dan jawaheer ma ta kwasa cikinta wata daya da kwanaki laulayi take kamar zata mutu (momy ta gado kenan)lol.
Dama adnan idan zashi aiki seyakai rufaida gidansu kokuma inda momy yauma can ya nufa da ita,
“Princess tashi nakaiki inda momy yau munada baki dase nafasa zuwa aikin”
Murya kamar me shirin kuka tace ” prince kasanfa ko munje momy koromu zatayi kakaini inda umma”
“Umma yara sun mata yawa tashi dai mugwada zuwa inda momy”
Kasan atare suka iso gidan sunata sauri don lokaci yatafi
Momy zaune da uban cikinta yayi tsini kamar allura se gani tayi anshigo palon adnan riqeda hannun rufaida abin be tsorata taba seda taga ghailan daukeda jawaheer kamar jinjira
“Ku meye haka to wallahi karma Ku ajiyeminsu kubarni naji dakaina”
“Momy to inakikeso muje inba nanba”
“Kuyi gidan Shafa koku koma dasu gidajenku kunyi kadan Ku ajiyemin sunan nikaina fama nake”
Baki asake suke kallonta
Lallashinta suka shigayi saboda lokaci yatafi sosae da kyar ta yadda aka barsu gidan,
Jawaheer daga kwanciya se bacci dama shikadaine aikinta,
Dahaka lokaci ke tafiya cikin momy yashiga watan haihuwa tadaina shiga mutane wai ita abin kunya ne aganta da ciki
Abangaren jawa kuwa mijinta yayi haske da ya murmure hankalinsu kwance don jawaheer tana kokari idan yace eh to itama eh dinne bata musa masa abinda yakeso shi akeyi basuda matsala,
Yanzu kullum su jawaheer gidan momy Ake wuni saboda haihuwa yauko gobe kar abin yataso bakowa kusa,
Cikin rufaida yafito sosai dakaganta kaga me ciki amma jawaheer yabi jikinta kallo daya bazakace tanada ciki ba,
Yauma kamar kullum suna zaune a Palo gidan momy suna Dan taba hira momy da suruka anyi anko,
Momy tafarajin ciwo kadan tadan jure tana addua aranta,
Inna’lillahi wa’inna ilahirraji’un tafada tana sauka daga kan kujera
Momy sannu suka fada atare
Rufe idonta kawai tayi tanaso tayi ihu da kuka amma kunyar surukai tahana se gumi take hadawa
Koda su ghailan suka iso momy tafita hayyacinta dama batada raki duk zata haihu asibitii seta karade da ihunta ko addua zatayi iya karfinta take bude murya tanayi (haba momy kamar ba mace ba?wannan rakin naki aise su maman nu’aym da tunkan haihuwa tazo aka hanamu bacci)lol😜
Jawaheer kam kuka tasaka don ganin mamanta a gigice
(Saura ke)😂
(Momy anji jiki)
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
*wannan shafin nakune QUEEN BILKEES& ADAMA MAIFATA kunfi kowa tambayar littafinnan,kunfi kowa sonsa*I LOVE YOU
51
Biki ya kunno kai yau akayi bridal shower amare sunsha wankan lalle na gargajiya jawaheer har wani jajaja tayi,
Musamman anty badee social tazo domin bawa amarya jawaheer lecture (anty barobaro uwar gida kuma amaryar ustaz)😜
Kasancewar amaren su ukune se aka hade venue din walima da dinner
*Thursday*
Anyi walima lafiya kowa yatafi da murna
Anyi walima lafiya kowa yatafi da murna
*Friday*
Aka Daura auren *ghailan Muhammad* da *jawaheer khaleel*
Aka Daura auren *ghailan Muhammad* da *jawaheer khaleel*
*adnan khaleel*da *rufaida mustafa*
*marwan Mahmud*da *sajida umar*
Allah yabasu zaman lpy
Da dare akayi dinner
Ankon material sea green amaren sukayi bakarya sunyi kyau
Angwayenma ankon shadda sukayi er ubansu kalar fari
Sunsha liki kamar ba gobe hall din yacika dam da jama’a abindai masha Allah
Anyanka cake abin burgewa karmadai style din su jawaheer dazata sakamasa cake din abaki seda yariqo qugunta yadagata sama ya wangale baki tasaka masa tana murmushi daharseda hakwaranta suka bayyana sunsha hotuna harseda amaren suka fara murmushin yake alamar gajiya karfe tara kowa ya watse amare kowa taje tayi shirin zuwa gidan miji
Duk inda manya suke ankaisu sunsha huduba da nasiha se kuka suke dakyar aka bambare jawaheer jikin momy,
Karfe sha daya aka kai mare fatan Allah yabada zuria dayyaba
Momy kuwa dakyar tasamu kanta taje ta kwanta don yau sama sama takejinta gashi takasa cin komai har jiri takeji
(Momy Allah yaraba lpy)😂
_bari mu leka gidan amaren_
Gidan adnan nafara zuwa rufaida ce zaune kan gado tayi wanka taci ado amma daga ka kalli fuskarta kasan tasha kuka Dan har ja tayi kofar gdn taji ana bugawa tashi tayi taje ta bude driver gidansu yakawo musu abinci karba tayi tace agaida mama dinning table ta shirya tazauna jiran ogan nata Dan yana wankane,
Baby zazzabin ya saukane?
Kanta akasa tanadan murmushin jin kunya tace uhm”
“Ga abinci nan mama ta aiko mana”
“Aiko mungode mama takyauta”
Murmurshi kawai tayi ga alama har yanzu bata gama sakewa dashiba
Gidan marwan kuwa koda naje bacci suke basumasan na shigo ba hakan yasa nawuce gidan uwar gayya
*gidan ghailan*
Tagama wanka amma takasa fitowa wata kalar kunya takeji dabata San tanada itaba ghailan yayi jiran fitowarta har sarkin jira ya isko shi hakan yasa yatashi dakansa yanufi toilet din,
Tsaye yaganta kanta akasa “princess lpy ko jikinne?”
“To ni kafita inshirya mana”
“Badai kunyata kikeji ba?”
Kuka kawai tasamai
“Yi hakuri zan fita idan kingama kisameni a Palo”
Sauri sauri tayi er kwalliya tashirya cikin atamfa maroon da zanen baki komai dass da ita wayarta ta dauka ta sameshi azaune ya lumshe idanuwa Dan nesa dashi ta zauna Dan tsoronsa takeji yanzu
“My princess yunwa nakeji”
“Bari nashiga kitchen”
Dasauri yajanyota kusa dashi “amarya ce zatayi girki?”
“Aiba komai bane kanajin yunwa dole nasamarma abinda zakaci”
“Karki damu kira mana momy muji nasan zata kawo mana”
Bayan ta sallami bakinta se Khadija kadai tarage agidan dashigarta daki tafara kwara amae duk abinda taci seda ta amayar gurin ta gyara dakyar kafin takoma kan gado takwanta datunani fall azuciyarta,
“Nashiga uku ni murjanatu ciki da uban laulayi haka sekace wata karamar yarinya wannan abin kunyane idan yarannan suka sani ai na kade “
Wayarta takatse mata tunani sunan jawaheer tagani
“Ohh ni jikar muhammadu jabbi yarinyar batada kunya take kiran uwar mijinta washe garin kaita”
“Momy ba’a kawo mana abinci ba”
“Ki kira ummanku nikam baxan iyaba kuma wai banace kiringa jin kunyataba ni uwar mijinki ce”
Dariya kawai tayi tace “tace to momy daga yau zan fra kunyar ki”
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
*sadaukar wa ga daukacin masoya littafin ALMAJIRINA*lLYSVM❤
53
Ghailan yaso se an sauka yayiwa mahaifinsa albishir amma ganin la’asar takusa ba bata sauka ba yasa yakirashi yafadami suna asibiti da momy,
Cikin mintuna goma shabiyar ya iso,
“Ghailan har yanxu?tun yaushe kukazo baku fadamin ba?”
“Wlhy karfe daya anan tayi mana”
“To Allah yasauketa lpy”
Ameen suka amsa
Mintuna kadan seyaje kusa da dakin yakuma dawowa
Mintuna kadan seyaje kusa da dakin yakuma dawowa
Acan labour room kuwa momy addua take iya karfinta “haba murjanatu kirage wannan kururuwa mana sekace me haihuwar fari shiyasa tun haihuwar adnan banason karbar haihuwarki kinringa addua kenan se ayita kallonmu shiyasa naso koda za akawoki natashi daga aiki kalli waccen yarinyar naqudarta cikin kwanciyar hankali harta sauka”
Momy tabude idonta tace “jamila ki kyaleni bakisan me nakejiba”
“To wlhy kirage ihunnan ko duk karfinki ya kare inbahakaba semun kwana anan baki haihuba”
Awaje kuwa banda addua ba abinda suke alhj kam seyawo yakasa zama gu daya Anty shafama ta iso,
Karfe biyar da en mintuna sega jamila tafito da baby dauke a hannunta tana washe baki da sauri alhj yakarasa wurinta ta miqomai alhmdllh macece shima godiya yayiwa Allah kafin yamiqawa yayyenta ita se rigerigen Karba ake,
Jawaheer anacan gefe zuciya na dukan uku uku dan zulumin haihuwa
Bangaren momy kuwa bacci yakwasheta se gadonta aka turo zuwa dakin hutu,
Dangi kowa murna yake yayyen ghailan mata subiyu da kanwarsa guda daya dababu shekara atsakaninsu duk sunxo kasancewar anan garin suke aure ,
Sekusan goma na dare suka watse kowa yanufi gidansa,
Baby kam se uban kuka an bata madara da ruwa amma abanza gamomy har lokacin bacci take,
Anty shafa ke tashinta murjanatu tashi kinji yarinyar kila nono takeso kisha tea sekibata,
A gajiye ta tashi zaune tana yamutsa fuska,
Bayan tasha tea ta karbi yarinyar tasaka mata nono abaki,sunfi awa biyu tana shan nono dan daga ancire take tsanyara ihu wane ana kwakulenata ido,atakaicedai kusan azaune suka kwana yarinya kuka take bakama hannun yaro had Dr dake dutyn dare ranar yazo yadubata amma lpyr ta qlw azaban rigima ne kawai,
Washe gari aka sallamesu idan kashiga gidan ba abinda kakeji banda kukan baby batasan meye bacci ba indai ba nono ne abakintaba (momy kinada aiki ja agabanki)
Gidan yacika makil kamar yaune suna harda masu bawa idansu abinci azo aga diyar momy Khadija dasu jawaheer kullum gidan ake wuni,
Ana gobe suna momy suna zaune Palo tace ita bawani taron suna da za ayi mata alhj yace besan da wannan zancenba dan gobema bus biyu en kebbi zasuyo kuma ga mutanen silami kowa yaki goyon bayanta hakan yasa ta hakura ayi sunan amma azuciyarta gani take duk abin bekamata ba tsofai tsofai da ita ga kunyar haihuwa da tsufanta kuma ga shi wai se anyi taron suna,
Jawaheer,rufaida,Khadija suna zaune adakin momy hira suke ghailan yashigo yace “princess tashi muje gida nagakamar bakyajin dadi rufaida ma kitashi na ajiyeki gida adnan yace yanajin zazzabi”
“Inace anan zamu kwan har munyo packin kayanmu”
Rufaida ma tace “kuma ma adnan yaji sauki yasha magani”
Khadija tace “uncle karka kwashemin en uwa ma”
“Jawaheer tashi mutafi,kekuma rufaida tashi batason wauta,”
“Khadija da wannan cikin kika fito?dama nasan tunda mijinki yadawo garinann nasan sekinfi kowa yawo maza kutashi nakaiku gida ba wacce xata kwana nan,
Miqewa sukayi kowa na Turin baki kamar takobi
Washe gari aka radawa baby suna SAFIYYA
*Wayyo dadi kasheni anmin takwara*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
_wannan shafin nakine takwarata(safiyya)_😜
54
Anyi bikin suna lpy
A wunin ranar safiyya a hannun momy ta wuni banda kuka ba abinda take duk Wanda yadauketa minti biyu seya dawo da ita fans day a batasan meye shiru ba sedai idan bacci yadauke bata wuce 30 mnt seta tashi,
Bayan wata hudu rufaida ta haihu tasami da namiji me matukar kamada babanshi yaci suna Al’ameen asha biki jawaheer dai seja ake saboda duk ta kumbura ga cikin ko wata takwas becika ba batada aiki se zaman shan madara da milo sukadai take kwadayi harseda ghailan yadaina siyo wa Dan yafada mata se babyn yayi girma takasa haihuwar sa seda taji daga bakin Dr kafin tahakura shima idan tagani ko a inane seta lasa ,
Bangaren momy kuwa safiyya tafara iya zama amma tahana uwarta rawar gaban hantsi momy batada halin shiga mutane safiyya taringa kuka kenan harse sun dawo gidan ga bata yadda dakowa sewanda take ganin fuskarsa kullum,
Cikin dare kuwa tashi take ta ringa ihu se a kirjin momy zatayi bacci momy harta saba kwana zaune ga safiyya da kyau ta kwashe mamanta duka gashi kuwa yanada tsayi amma daga yafiro ake rageshi don bata yadda ayi kitso,
Bayan wata daya da kwanaki ranar Friday cikin dare jawaheer tafara naquda a gigice ghailan yawuce da ita asibiti addua take amma babu inda ba ajinta (anyo gado),
Har garin Allah ya waye jawaheer Na fama hakan yasa ghailan yakira waya yafadawa Anty Shafa da momy,
Kafin karfe takwas su rufaida an iso da Khadija se addua suke,
Har yamma bata haihuba Dr yazo yakira ghailan ,
“Ina ganinfa madam bazata iya haihuwa ba se anmata cs idan kayarda ga takadda kasa hannu”
Seda yayi dogon tunani ai gara kawai ayimata tahuta da wannan wahala Abu tun jiya
“Dr ayi kawai nayadda banida wani option”
Takardar yajanyo yasa hannu kamar zeyi kuka,
Ganin fuskarsa a hade yasa momy zuwa kusadashi “lpy shalele”
“Momy wai bazata iya haihuwa dakantaba sedai amata cs”
“Yi hakuri kaji Allah yasa ayi a Sa’a muje kazaunata”
Suna zuwa suka zauna safiyya dake hannun Anty shafa ta fara daga masa hannu alamar ya dauketa
Amsar ta yayi yadaurata a cinyarsa ganin tamasa dariya yasa shi biye mata yana daryar dole,
Amsar ta yayi yadaurata a cinyarsa ganin tamasa dariya yasa shi biye mata yana daryar dole,
Bayan isha’i aka shiga da jawaheer theater zuwa lokacin kogani batayi,
Har anshirya za amata allurar kashe zafi sukaji jawaheer tayi wani kalar ihundaseda suka firgita dasauri sukayi kanta ganin kan baby yafara fitowa,
Lpy lau tahaifi katuwar baby gal dinta girman babyn harna ban mamaki,
Ghailan baki har kunne yana gani an miko baby kafin dr yamusu albishir da ita tahaihu dakanta dasaurinsa ya ajiye safiyya kasa yana karbar babyn
“Wane irin iskanci ne zaka ajiyemin yarinya kasa a asibiti”momy tafada tana hararar sa dariya yayi yace sory momy duk cikin murna ne dukansu sukayi dariya kowa sedaukan baby ake jawaheer kuwa wani daki aka kaita Dan tahuta babu dadewa bacci yasaceta,
Yarinyar Saliha tunda tasha madara take bacci abinta
_sekuyi hakuri da wannan wlhy bacci nakeji_
💗feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
55
Dakyar suka samu ghailan yabar asibitin har zuwa lokacin jawaheer bacci take,
Washe gari aka sallame su suka koma gida momy fir taki yadda akai jawaheer gidanta tace sedai sutafi gidan Anty shafa seda alhj Ibrahim yasaka baki kafin tayarda,
“Wai jawa wankan ruwan zafin ne kikewa ihu haka”?
Momy ke tambayarta tana leqa bandakin cikeda mamaki
Anty Shafa ta dago tana hararar ta “Hajiya kificemana anan kinji kuma kotayi aigada tayi da tsufanki kike ihun wankan ruwan zafi”
Batareda tace komaiba tajuya tana murmushi
Bayan kwana biyar mutanen silami Dana kebbi sukazo se bayan suna zasu koma,
Ranar Friday ranar suna aka radawa yarinya suna ZAHEEDA (Mrs Mahmud ga takwara namiki 😜)
Sunci ado kamar a sace su gida yacika har kamar zeyi amai can nahango zeenaseer(durling)da husaina(in-law)suna gardama wurin cin nama daga can gefe kuma su Ummeejay, ummeekay,Sha’awa,bellza,mom hanan,kai daduk en group din ummejay suna auna wa cikinsu jollof din rice da zobo ina gefe nace su ummee anga banxa(banza mesa zawo),
Gefena naji hayaniya koda Na juya naga eshojarma,Mrs Mahmud,amalus,adama,da miemie se rawa suke kamar ba gobe se kwasr shoki ake,
Dakyar aka korasu maman nu’aym Dan seda tayo takeaway na kunun aya🤔
Nikam ina gefe momy Na (Zainab inuwa) tazaunar dani dankar Na bata cikin en biki kuma dakyar muka sha ruwan gidan bikin da momy tace semunsha tunda ga takwarar erta tazo,
Da zamu wuce naga momy dagaske bazata bari muci komai ba Na faki idonta Na wapto cinyar kaza daga hannu ameenatou ,😜
Zuwa dare kowa ya watse banda su gayyar sodi sunkafe se an basu jakunkunan da aka raba masu hoton baby irinsu billyn abdoul,Anty cute,Anty badee atakaicedai seda suka karbo jakunkunan suka bar gidan dan jawaheer talura sunfiye naci 😛
Da zuwanmu gida nashge kitchen najanyo cinyar kazata daga skirt dina ina sakawa abaki naji an sakarmin mugun rankwashi momy ce tace wlhy inkina yimin haka acikin mutane sena CI uban makiyanki shiru nayi inazare ido alamar rashin gaskiya,
Kwace naman tayi tace kuma wlhy bazakici ba me shegen kwadayi tafita tana brush da cinyar (Ashe ita Na daukowa )
Dole Na dangana,
Dole Na dangana,
Kowa ya kwanta baccin gajiya zaheeda ma baccinta take batada rigima ko nono takeso sedai tayi kuka bame tadaa hankali ba,
Safiyya kuwa tasaka momy agaba da rigima cikin dare seta tashi tace se anyi wasa ga shi tafara tsyiwa rigimarta se gaba gaba takeyi,
*Allah ya raya zaheeda ameen*
🤣🤣🤣🤣
_kusake hakuri da wannan kunji l love u oll_
💗 Feeyah💗
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
[3/25, 12:40 PM] shaawaibraheem💝: *ALMAJIRINA*
*Exquisite online writers*
_sofiyyah galadanchi_
_in dedication to Sha’awa Ibrahim_
*THE END*
56
Bayan shekara bakwai en yara nagani su biyu en mata sunaji da kyau karamar nagaba tana gudu tana kuka babbar Na bayanta riqeda chaja suka shigo palon
Jawaheer tace meye haka zaheeda “momy ba safiyya bace ta dakeni”
“Safiyya metayi miki”
“Ainace taringa cemin momy amma setana kirna dasunana gatsau wallahi ni zaneta zanyi barganin kina kusa da mamanki”tafada cikeda tsiwa,
Jawaheer kam kasa cewar komai tayi dan ita mamaki yakasheta wannan son girma Na safiyya kamar shegen dawo(fura inji kanawa),
Rufaida ce tayi magana “haba autar momy aiba a duka kiyi hakuri bazata kara ba”
“Yawwa maman al’ameen”
Dariya kawai sukayi tafita tana hararar zaheeda,
Kwance take adakin ghailan tana baccin gajiya saboda tasha aiki ga cikinta yafara tsufa,
Tashinta yake ahankali “my princess tashi kiyi sallah”
Tashi tayi tana turo baki “wannan ALMAJIRIN na momy yacika takuri duk yaushe na kwanta da zaka tasheni”
“ALMAJIRI adaba kec dai ALMAJIRA dan duk ayyukan dana taya momy ada su kikayi yanzu”
Karawa bakin tsini tayi “ni mnyi fada dakai ma “
“Haba princess madara da Milo nakawo miki fa ko bakyason babyn mu yayi girma kaman zaheeda”
Zaro ido tayi “mugunta zakamin?bazan shaba nikam ko lokacin zaheeda banyadda dazancen ba kuma lokacin dana yadda lokaci yakure min”
“Dariya yayi yana kallon cikin ta yace nifa kamar twins ne anan”
Murmushi kawai tayi suka tsaya suna kallon juna
“Momy nabawa ALMAJIRI abincin papa kuma nabashi sleepers dina”
Jawaheer ta zaro ido “wayace kibashi bazakizo kifadamin ba ?”
Ke zo yar gidan papa kyale momynki tacika fada kinkyauta dakika bashi kici gaba da taimako kuma kina fadamana idan zakiyi kinji”
Ghyada masa kanta tayi tajuyo tana kallon momyn ta tace “momy shigowa yayi yanata kuka ina wasa na awaje natambayeshi yacemin yunwa yakeji shine nabashi dazetafi naga yanata tsalle saboda zafin rana bashida takalmi shiyasa nabashi nawa tunda inada wasu”
Janyota jawaheer tayi ta rungumeta “kin kyauta Darling Allah yarayamin ke”
Ameen
Bangaren safiyya kuwa rigima se abinda yakaru tana bawa momy though time,
Allah yaraya takwarata ameen
*Alhamadulillah*
*kusani duk masu sona da zuciya daya nima ina sonku da zuciya daya*
*matan aure da Yaya acikinku Allah yabaku zaman lafiya da kaunar juna yaraya muku zuri’ar Ku kuma yasawa rayuwarsu al’barka*
*wayanda basuda auren Allah yabasu mazaje nagari da zuri”a dayyaba*
*wayanda suka rigamu gidan gaskiya Allah yajikansu da Rahama Allah yasa Aljanna ce makomarsu idan tamu tazo Allah yasa mucika da imani*
Ameen
Ameen
Ga shawara ga marubuta da makaranta littattafan Hausa
*idan writer tayi kuskure kokuma Ku masu karatu kunaganin tayi badaidaiba to Ku bita private kubata shawara zataji dadi sosai akan kuyi BC ake cemasa kome kuna turawa hakan beyiba saboda zakusa gwiwarta tayi sanyi and she will feel embrace kuma rubutun datake tanayi ne saboda tanaso akaru da ita*
*duk wanda na batawa rai yayi hakuri*
*inda nayi kuskure Allah ya yafemin inda nayi daidai Allah yabani lada ameen*
💗feeyah💗