ARNE CHAPTER 13 BY Surayyah.M.S

ARNE CHAPTER 13 BY Surayyah.M.S

 

 

Haka rayuwa ta cigaba ma rphael a gidan alhaji abdullhi,idan yana gari saukinsa idan baya nan kuma hatta makarantar Hajiya mariya bata barinshi ya leka

Idan ma yasamu yaje toh itada kanta zata CE zata dauko su,haka zata barsa awajen yanaji yana gani sai dai ya biyo motar  haya ya dawo

A makaranta kuwa shakuwar faryal da Raphael ya fi nunawa,saboda ko break ne wajensa take fara zuwa kafin zafar ya fito

Duk da sa idon da sauran yan aji Duke masa,hakan baisa raphael jin wani abi aransa ba duk da ma yasan ba yaron da bayaji da Kansa a makaranta

Musammamn ma khalid da ya sa ma kahon zuka

ga raini da Nuna arziki,sai dan kadan daga cikinsu ne masu nagarta da sanin mutunci mutane

Ranar vocational activities kowa ya Santa kayansa na sports,

Faryal CE a gefe tana kokuwa da gashin kanta da yaki zama cikin p cap dinta

Yaya zafar gyra min mana tafada Lamar zatayi kuka

Ke kincika fitina bakinki kiyi kawaye ba,ai ba Daura miki da zanyi ,ni ba dan aikin ki bane

Turo bako tayi tace ohh haka ne ko? Kaima zaka zo watarana

Nan ta wuce wurin raphael da tun tuni yagama shirinsa kallonsa kawae ta tsaya yi batace komai ba

Faryal ya dai kinda min ido fa?banyi kyw ba ko, murmushi tayi  

Daura min kaji? Tafada tana lankwaso muryanta

Toh juya na Daura miki,nan ya kamo suman ta ya daure mata kamar pony tail,(a tattare gashin kamar chuku sai a bar dan kadan ya sauko ta gaba)

Itama tayi kyw sosai,kanta yayi kamar Ariana grande,still batace komai ba ta juya tana kallonsa,

Waro mata idanu yayi  yace oh my GOD menene kuma

Kyal kyalewa tayi da dariya tace babu

Zafar ko ko kallon su bayayi hankalinsa yana kan wasannin da ake

Suna cikin tadin shirmensu ne cike da jin dadi da raha,

Yaji an buga masa ball akan hanci…..take jini ya biyo baya

Ya raphael faryal tafada da dan karfi ta mike zata taba shi

Ke,taji an finciko ta,bana hanaki dariya da maza ba,meyasa baki ji,taurin kanki fa yafara isa na faryal

Kut kaidin waye ? Bansanka ba ai,kaga Malm banason rainin wayo tafada tana watsa ma Khalid harara

Raphael baice komai ba illah kokarin goge stain din dake bin hancinsa

Come on sis je ki kira zafar time ya kusa

Zanje na wanke ku sameni a cahn,kama hanya yayi zuwa wash room batare da ya kalli Khalid ba

Itama wucewa tayi tabarsa awajen, a mirror ya hangi Khalid a bayansa ya shi go washroom din shima

Kai dan wahala,me kakeji da shi? Nifa nasan kai ba asalin dan alhaji bane adopted ne

So? Raphael yace

So kadaina kusantar faryal because she is mine,nikadai idan ba haka ba jikin ka zai gaya maka …..

Murmushi raphael yayi ya kama hanya zai fitaA yaji an shake shi

Ina maka magana kana min shiru,kasan ni waye?to kaje ka tambaya no one messes with me a makrantar nan

Ture hannunsa raphael yayi ya sake masA wani wawan mari a fuskarsa,

Kai ka dube ni da kyw,am no one  I know,but Nafi kafin barazana daga wajenka, baka kai ba…save ur empty threat to urself

Stupid boy

A fiirgice Khalid yafara yunkurin kamo raphael da Fada ,sai ga zafar da faryal

Me haka khalid? What happen guys ,meyayi zafi harda dambe

Harararsa kawae faryal takeyi ,Inda shikuma ya ja tsaki ya fice ,don hrga Allah gadan karfin hali ya daga dama yasan a doke bazai iya dukan Raphael ba

Hakuri suka fara bashi ,tunda suke basu taba ganinsa ya ma wani, wani abu ba

Ranar asabar by an an kammala musu karatu ,zafaru kamin magana da alhaji mana …Malm mamman yafada

Bayan mintuna goma aka CE ya shigo,a palour ya Tatar da shi bayan gaisuwa yafara dacewa

Dama wata year shawara CE Nazo da ita alhaji amma bansan ko ya abun yake ba

Bakomai Malm mamman inajinka

Akan maganan raphael ne,nave alhaji meyasa baza a musuluntar da shi ba…naga alaman yana da raayi da shaukin son yayi addinin

Hakane malma mamman ,nasan da haka nima

Nima badaga ni bane ,haka ma yaron baida ikon hakan tukunna

Wannan tsarin dokar orphanage home din da nabkarbe sa a hannunsu ne,

Kuma kasan su ba misulmai bane kamar mu,shyasa suka bada dokan kar acahnza masa  addini hr sai sunzo duba sa karo na farko,idan ya amince to ,

nariga na signing a wajen su dole na jira zuwansu inyaso shi yaro dakansa zai Fada musu wani agida zaibi

Idan sukazo suka gansa awani addinin zasu iya cewA ansa shi dole ne,koda ba haka bane

Inafata ka fahimceni malm

Eh alhaji,na gamsu da bayanin naka,Allah ya tabbatar mana da alkairi ni zan wuce

Nagode malam”amma a cigaba da barinsa yana zama shima watakil Allah ya Sanya shi cikin masu rabauta da inuwar islama

Insha Allahu alhaji ,a huta lpya yafada yana mikewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *