AUREN FANSA CHAPTER 11 BY ✍🏾 NIMCYLUV
Www.bankinhausanovels.com.ng
Runtse idanunsa Yay yana mai jin yadda zaratar matan sukai masa ƙawanya ta gaba da baya.
For the frist time daya ji wani kalar abu na tsarga nasa tun daga yatsarsa ta ƙafa zuwa tsakiyar kansa.
Ba komai yadda haddasa masa hakan ba sai yadda babbar mace ajin farko ta bashi wata ƙyakkyawar rungoma ta gabansa.
Yayinda yarinya ɗaya shakaf mai jini a jiki mai cike da ƙuruciya ta bashi wata lafiyayyiyar rungome ta bayansa duk a lokaci guda.
Yana jin yadda Moha ta lafe a bayansa tana sauke wahalalliyar ajjiyar zcy jikinta sai rawa yake sbd razanar da tayi.
Cikin wahala kuma take fusgar numfashinta jikinta ya ɗauki rawa ga wani zazzafan zazzaɓi daya kawo mata ziyara lokaci guda wanda zafin zazzaɓin ke fita yana ratsa rigar jikin Ya Heemu yana shigewa cikin jikinsa.
Mannal kam tsoran yawa yay mata ga yunwa ga gajiyar data tarawa kanta duk ya saukar mata ya fara tambayar lfyarta.
Tsananin firgicin data shiga ne yasa numfashi fara fita da saurin kusan suman tsaye tayi lokacin da magen tayi dirar mikiya a saman wuyanta ta shiga gurnani tana ɗaga jela ga jini na zuba a jikin jelar ta ta.
Ya Heemu kasa motsa wa yay sbd yadda magen take wani kalar kuka tana buɗe bakinta tare da saita fiƙoƙinta tana shirin kai cizo.
Ya Heemu Ajjiyar zuciya ya sauke yana mai buɗe manyan idanunsa tare da cije bakinsa, a hankali yakai dubansa ga magen dake Shirin kaiwa Mannal cizo wacce dalilin hakan ya sanya ta fara ficewa a hankalinta.
Fesar da iska ya shigayi yana kallon yadda magen take buɗe baki tana miƙar da gashin jikinta tare da fito da fiƙoƙinta.
Gaba ɗaya faracen ƙafarta sun fito, ga mmkinsa sai yaga ta fara maida hankalin ta kan Moha dake maƙale a bayansa.
Hannunsa yake cike da jarumta da kuma zafin nama yana mai ƙara riƙe Mannal wacce numfashinta ya ɗan fara tsayawa.
Kafin yakai hannunsa ta daka wani tsalle ta sauka a bayan Moha wata gigitacciyyar ƙara Moha ta sanya tare dayin Ajjiyar zuciya jikinta ya saki.
A kuma za bure Ya Heemu daya gama fusata da iskancin magen ya juya da sauri yana mai fisge magen daga wuyanta wanda ya harta fara kartar mata fatar wuyanta.
Wurgi yay da ita jikinsa na rawa tare da tsuma idanunsa yay jajir, itama magen fusata tayi sbd yadda yay cilli da ita ga zafin ciwon da yake gusar mata da hankalinta hakan yasa ta fara wani kuka tare da jijjiga ta shiga miƙar da ƙafa.
Gane nufinta da ya yi ne yasa ya ɗan zame Mannal daga jikinsa amma duk da haka maƙalesa tai jikinta duk rawa yake, sosai take tsoron mage kamar yadda take tsoran ganin abinda baƙan tawa Arman ɗinta rai.
Da sauri Ya Heemu ya sunkuci Moha tare da goyata a bayansa, jinta a faffaɗan bayansa yasa ta sauke wahalalliyar ajjiyar zuciya tare dasa dukkan hannunta ta riƙo ƙirjinsa.
Kana ta runtsa idanunsa sbd wani abu dake mata yawo akai abun shekaru masu yawan gaske ya shiga dawowa cikin tunaninta, manna kanta tayi a bayansa tana sauke tagwayen ajjiyar zuciya.
Yana goyata a bayansa magen na sakkowa ta nufi inda yake kafin tazo yasa hannu ya sunkuci Mannal wacce tai suman tsaye da wani irin zafin nama yasa ƙafa yay ball da magen tare da jifa da ita.
Ƙara tasa sbd yadda kanta ya daki wani glass nan take kuma ta baje a wajan matacciya.
Harabar gidan ya nufa yadda yake tafiya cike da kuzari da kuma jarumta kaɗai ya isa ya tabbatar da cewa Ya Heemu jarumin namiji wanda baya barin ko ta kwana.
Musamman yanzu da ransa yake babu daɗi hakan yasa ya ƙara saurin tafiyarsa kamar mai yin gudu, yana ɗauke da mata har biyu amma sam ba za kaga alamar gajiya a tare da shi ba.
Yana zuwa wajan motar ya saki Mannal ta faɗi ƙasa, ƴar ƙara ta saki tana mai ɗan cije bakinta haɗe da jan numfashi, sosai ta kejin zafi a ƙirjinta musamman yanzu da zcyrta take mata bala’in raɗaɗi, ƙunci haɗi da takaicin abinda akai mata.
Ƙara rufe idanunta tayi sbd yadda fitinan nan ƙamshin sa ke dokan hancinta yana kaiwa Dukkan wata ƙofa ta hancinta farmaki.
Ya Heemu kota kanta bai bi ba ya nufin bangaren driver, yana jin yadda Moha ke fisgar numfashi da ƙyar tana ƙara manne masa a baya.
Murfin motar ya buɗe a hankali kamar mai tsoran wani abu yasa tattausan hannunsa wanda yake fidda gumi kaɗan kaɗan ya sakko da ita daga bayansa.
Back seat yay niyar kwantar da ita amma yadda yaga ta fice a hayyacinta tana shirin rasa numfashinta yasa ya zauna tare da ita a mazaunin driver yana lumshe idanunsa masu kaifi da kuma ɗaukar hankali ya shiga fesar da numfashi.
Mannal yadda take a durƙoshe nan kasa tashi tayi sbd wani bala’in ƙuncin da ta keji a ranta, musamman daya kasance kayan bacci ne a jikinta, baza ta taɓa tashi ba bare ya kalli jikinta, idan ma dalilin hakan yasa ya aureta to tabbatas zata shayar dashi mmki.
Zata nuna masa ta fi ɗan isa sanin tasha, ban dama tsaurin ido irin na yau har ita Ya Heemu zai kalla yace yana so kuma zai aureta? To Yay mata me? Me zata ɗauka jikinsa itafa duk duniya idan ba Abban Arman ba, bata jin akwai wani ɗa namiji da zai gamsar da ita tasan cewa ita ɗin mai Lfy ce kamar kowa, idan ba Abban Arman ba babu wani ɗa namijin da zataiwa surutu akan gadon aure bare kuma ƙaramin yaro ɗan talili like Ibrahimul Khalel.
Wani ƙaramin tsaki Ya Heemu yaja yana mai fesar da iska daga cikin bakinsa haɗe da tura dukkan hannayensa cikin sumar kansa yana hargitsa wa, domin samawa kansa nutsuwa.
Domin idan yace zai mgn Tabbas zai faɗi abinda bai dace ba, amma ya lura sam bata gama fahimtar waye Ibrahimul Khalel ba.
Yaga alamar su take yay tai mata ihu a aka tana bashi ciwon kai.
Buɗe narkakkun idanunsa yay wanda suka ɗan sauya launi zuwa jaa, ganinsa ya mayar kan Moha wacce ta maƙale sa wanda yana da tabbacin da a hayyacinta take ba zatai hakan ba.
Shima bazai taɓa hakan ba, yana tausayinta ne kawai yanzu sbd ciwon dake damunta wanda ta samesa wajan Mahaifiyar ta.
Numfashi taja da ƙarfi tana danna kanta cikin ƙirjinsa sbd Numfashin da taji ya tsaya mata.
Ba tare daya kalleta ba ya ɗura tattausan hannunsa saman ƙirjinta yana ɗan danna mata domin samun sauƙi.
Lumshe idanunta tayi sbd daɗin da yaji kafin ta buɗe idanunta tare da sauke su akan kayakkyawar fuskarsa mai kyau.
Hawayen da bata san na menene ba suka shiga sakko mata, kafin ta kama hannunsa ta riƙe sosai muryarta na rawa sosai tace.
“Ya…Ya Heemu!!!”
Sai kuma tayi shiru tana ƙara riƙe hannunsa, firgitattun idanunsa masu sanyi da kuma daɗin kallo ya sanya saman fuskarta yana kallon yadda fuskarta tai wani haske na abun mmki ga wani kyau data ƙara, har wani yellow take.
Kallonta kawai yay bai ce komai ba, sai ɗan gajeran tsaki daya saka yana mai taune leɓansa yana huce takaicinsa a kansu.
Kamar daga sama yaji tace “Meyesa ka tsaneni Ya Heemu? Me nai maka? Meyesa baka sona kamar yadda kake son ƴan uwa na?”
Lumshe idanunsa yay yana dafe kansa ƙoƙarin zame ta yay jikinsa sai kuma ya fasa sbd tarin da yaji ta nayi tana Miƙewa sbd azabar da ta keji a ranta.
Riƙe ta yayi sosai yana bubbuga bayanta a hankali sai lokacin ya fara kallon kayan jikinta, itama kayan bacci a jikinta sunyi mata kyau sosai an ɗaure mata sumar kanta da ribbon.
Ga matasan brest ɗin masu ɗaukan hankali ciff dasu a ƙirjinta.
Ɗauke kai yay yana mai jin wani iri a jikinsa abinda bai taɓa ji ba.
Jan numfashi tayi tace.
“Ya Heemu” shiru tayi kana tana rirriƙesa tace “I hate you Ya Heemu, bana son ganinka, Ya Omer ya fika a waje na, yana sona yana son farin ciki na, amma kai ka tsane ni bayan ni ɗin ƴar uwar kace gaba da baya, ƴar uwa ta wajan uwa ƴar uwa ta wajan Uba, na tsaneka Ya Heemu bana son ganinka ka mayar dani wajan Ya Omer ko Ummi, bana sonka”
Saurin rungome ta yay jikinsa na rawa yana fesar da numfashi bakinsa yana ɓari yace.
“It’s okay Humairahhhhhh”
Da raguwar ƙarfin ta tasa hannunta ta shiga dukansa a ƙirjin tana faɗin.
“I hate you, ban son ka Ya Heemu”
Mannal dake waje a durƙoshe tace “Yeah, i hate him too”
Ƙara matseta yay a jikinsa idanunsa tuni sun sauya kala yace “Love me or hate him is not problem”
Ya faɗa yana sanya mata hanunsa a baki da niyyar rufe mata baki, yatsarsa ya zame ya faɗa cikin bakinta, datse bakinta tayi tare da haɗe teeths ɗinta ta sakar masa cizo sai kuma ta fashe da kuka ta shiga tsotsar yatsar tasa ita ɗaya sai ajjiyar zuciya take saukewa.
Murmushi Yay mai cin rai yana jin azabar da yatsar take masa ga yadda take tsotsar masa ita kamar wacce take shan nono.
Baya yayi yana jin mutuwar jiki daurewa yay dan bai son abinda ke zcyarsa ya bayyana kansa ba tare daya shirya ba.
Gyara zama yayi tare da ita a jikinsa kana ya danna horn, sarai tasan da ita yake amma tai banza, cije lips ɗinsa yay yaga alama so suke su caja masa ƙwaƙwalwarsa, sauke glass ɗin motar yay ƙasa tare da ɗan leƙawa ya kanta durƙoshe taɓe baki yay yana girmama girman kai irin nata.
Cikin kuma kaushasshiyar Murya mai amo yace.
“Wlh kika bari Ya Heemu ya fito zaki sha mamaki”
Banza tai masa dan ba tajin akwai abinda zai sanya ta miƙe.
Kallonsa ya mayar kan Moha yaga tana sauke numfashi a hankali alamar tai bacci abinka da mara Lfy.
Fitowa yay da ita a hankali tare da buɗe back seat ya kwantar da ita.
Kana ya rufe ƙofar kafin ya dawo ta tashi da sauri ta faɗa gaban motar tana cure jikinta tare da sauke ajjiyar zuciya.
Ko kallanta bai ba domin bata gabansa aikinsa kawai shine a gabansa wanda yana ɗaya daga cikin dalilin daya sanya ya aureta.
Motar ya shiga tare dayi mata key bayan yay Bisimillah shi kansa yunwar ya keji bare kuma su.
Hanyar Abuja ya ɗauka ya fara sharara gudu kamar zai tashi sama.
Sunyi nisa sosai ya juya kaɗan ya kalleta sbd hannunta da yaji a cinyarsa baki ya taɓe ganin itama bacci yay gaba da ita ga zafin dake fita a jikinta duk alamun yunwa da gajiya sun bayyana fuskarta sai a lokacin yaji tausayinta.
Suna shigowa Abuja ana sallar Isshā, tsayawa yay a wani mall ya siyi Hijab kana yay masu takeaway.
Ganin har lokacin bacci suke yasa ya tsaya yana gyara zamansa cikin sauƙi ya jawota jikinsa kaɗan yana mai zare mata rigar jikinta ajjiyar zcy ta sauke kaɗan sbd hannunsa ɗaya shafi fatar jikinta shi kam Ya Heemu rufe idanunsa yay dan bai shirya ganin wani abun haushin ba.
Wata duguwar riga fata tass mai kyau ya sanya mata, kana ya buɗe ido yana kallon yadda rigar tai mata kyau sosai, a hankali ya fara duba jikinta yaga inda ta yanke kallonsa yakai ga ƙirjinta yaga jini na zuba kaɗan a kan nippy ɗinta na dama, mmki yay ko jinin mene ohhhu, ba tare kuma da tunanin komai ba ya shiga ɗaga rigar kaɗan kana ya tura hannunsa, cak ya tsaya sbd hannunsa daya sauka a ƙirjinta a zcyarsa yace
“Ikon Allah, ashe wannan kayan nauyin ne”
Dan shin kuma daya jine yasa ya ɗan dai-dai-ta yatsarta ya shafi kan wata miƙa tayi kaɗan tare turo ƙirji gaba a ransa yace “To fa, wannan idan ba wasa ba wata rana fyaɗe zata min”
Murzawa yay kaɗan da niyyar goge mata jinin, ita kam Mannal tana can duniyar mafarki gata ga Abban Arman yana mata messaging a brest ɗinta wanda yake mata daɗi hakan yasa ta miƙa hannunta ta ɗurawa kan Ya Heemu a tunaninta Abban Arman ne, tsayawa Ya Heemu yay yana Kallon ikon Allah ƙoƙarin ja baya yayi yaga ta danna kansa a ƙirjinta tana sauke numfashi tare da motsa bakinta alamar mgn zatai, gani yay ta kama hannunsa ta danna saman tsayayyun brest ɗinta tana matsawa Murya can ƙasa tace “Ohh Ya rabb, suck them my sweet Abban Arman”
Zare ido yay yana ƙara kallon fuskarta a ransa yace “To tsohun najadon naki har mafarki yazo kenan”
Janye kansa ya fara yi dan yaga bata hayyacinta kafin yay wani tunani ta danna masa brest ɗinta a bakinsa tare da zagaye hannayenta duk biyun ta rungomesa tana kwaɓe fuska tare sakin kukan shagwaɓa kamar ƙaramar yarinya tace _”Can you hear this sound? Do you feel this beat? It is my heart. It is always beating for you. I wish you were with me. I love you and I miss you”_
Ta faɗa tana ƙara tura masa ƙirjinta bakinta dai-dai kunansa tana fidda wani emotional sound yace
_”My nights have been cold and lonely since you have left. My days have been unexciting. Baby,Uhmm! you know that I miss you more than anything in the world”_
Ya Heemu tsayawa yay kallon ikon Allah idanunsa a rufe ya kasa kallon abinda take, amma bakinsa yana kan brest ɗinta.
Ganin yadda take kuka ƙasa² tana beginning nasa akan yay mata abinda ta keso tana ambaton sunan Abban Arman yasa Ya Heemu haɗe bakinsa ya sakar mata cizo a kan nippy ɗinta.
Ƙara tayi tana mai saurin buɗe idanunta tare da faɗin “Auchhhiii Abban Arman what is this”
Ta faɗa tana kai hannunta tare da ɗagawa ta shiga murza wajan, idanunta ya cika da ƙwalla sbd zafin da wajan yake mata sai lokacin ta kula ashe glass ya yanke ta a wajan.
Jin ƙarar mota kuma yasa ta juya tana faɗin “Shine kaƙi sha…,” Saurin yin ƙasa tayi da rigar tana zare ido haɗe da fasa ƙara sbd ganin Ya Heemu da tayi ya ɗan kifa kansa a saman staring motar yana sauke numfashi, jikinta yana rawa tana sakin kuka tace “Kai ne? Allah ya isa ban ya..,” saurin Kallonta yay taga idanunsa sunyi jajir ba tare daya kalleta ba ya ɗan kalli madubi kamar ance ya kalli Moha yana yana fisga kumfa na fita ta bakinta.
Da wani sauri yace “AYUSHERRH” sai kuma yaywa motar key da sauri ya nufi asibitin daya kaita da safe yana zuwa aka amsheta ta.
Ba jimawa kuma Ya Omer da Ya Areef suka shigo asibitin, sai kuma Ummi da Umma mahaifiyar Hannah.
Ya Heemu yana zaune gaban doctor yace “Uhm a ɗauki nawa” kafin Dr yay mgn Ya Omer ya shigo yace “Dr nine Mijinta a ɗauki nawa”
Miƙewa Ya Heemu yay ba tare da yace komai ba yay waje, Yana fita ƙarasa wajan Baffa yana masa mgn a hankali kamar mai raɗa jinjina kai Baffa yay yace “To ma sha Allah hakan yayi, ina ƙara baka hqr Ibrahimul Khalel”
Ya Heemu gemunsa yaja yana ɗan shigewa jikin Baffa domin shima jinsa yake kamar mara lfy ga wani ciwo da kansa yake masa.
Ummi kallon ɗan nata take kafin tace “Ina Mumyn taku?”
Haɗe fuska yay yace “Wace haka?”
Baki Ummi ta riƙe tace “Gidanku Khalel Mannal nake nufi”
Lumshe idanunsa yay domin harga Allah yama manta da batun ta, Miƙewa yay yace “To bani da wata uwa ni idan bake ba, da Matata kikace zanfi gane yaran Ummi”
Da kallo Umma ta bisa tana Murmushin domin halin Ya Heemu sai shi matar data ɗauke komai nasa cinsa shansa, yay mata fitsari kashi amma ita yake kallo matsayin mata.
Dr ne ya fito shi da Ya Omer Baffa yace “An ɗauka?”
Girgiza kai Ya Omer yay yace “Bai dai-dai da nata ba”
Shiru Baffa yay kafin yace “Shi kuma ɗayan fa”
Areef yace “To ni laifi nai maka da baka san sunana ba kaji min tsuhu da iyayi dan Allah”
Dry Umma tayi tace “Banda abinka wake faɗar sunan ɗan fari, ka manta sunan ɗan Baffa kaci na Fari”
Haɗe fuska yay yace “To nima nawa bai dai-dai da jininta ba”
Gyara zama Ummi tayi tace “Baffa ko Mahaifinta za’a kira”
Ya Omer yace “Ai tun safe ya koma Bangkok”
Kafin Baffa yay mgn Ya Heemu ya Shigo Mannal tana bayansa sanye da Hijab da ƙyar take tafiya sbd yunwar data keji sam taƙi cin abincin daya bata.
Ya Omer kamar ya fashe akan idanunsa aka ɗauki jinin Ya Heemu aka sanyawa matarsa ya fara shiga jikinta abin tausayi duk ta faɗa daman ita bata iya ciwo ba.
Ummi kasa kallon Mumy tayi sbd kunyarta data keji ga abinda Ya Heemu yaja mata, Itama Mannal kunyar Ummi ta keji sbd abinda ya faru a auran Safa da Abban Arman gashi kuma yauzo babban ƙawar ta wai ita ta zama uwar mijinta hawayen baƙin ciki ya shiga zubu mata.
Ya Areef fakar idannunsu yay ya ɗauki Ya Heemu da Mannal a photo yay posting a I.G da twitter sai tictok.
Abban Arman na zaune a saman kujera yana ta duba wani m.card da yake ajjiye muhimman abubuwa a ciki dafe kai yay sbd tunawa da yay ya bawa Mannal Ajjiyar sa.
Yaya zai yi yanzu? Ki marsa zai zuba ya amshi mutincinsa, ko kimarsa zai riƙe ya hqr da mutumcin sa, kima kimarsa tafi komai amma batun M.card ɗin nan zai iya hqr da komai nasa, dole ya janye Wannan mgnar ya nemi Mannal ya dawo da ita bayan ya amshi m.card ɗin ya ɗan raɓo da jikinta ko na 2weeks ne sai ya ƙara sakin ta domin ya ɗauki alwashin sai ta durƙosa gabansa a kan idanun ɗan ta koma gaban abokansa ta nemi afuwarsa sannan zai dawo da ita Ba shi da Burin daya huce ya sauke mata girman kanta duk da cewa yana sonta fiye da komai domin babu wata mace da zata rufa masa asirin da Mannal ta rufa masa kuma yana da tabbacin babu wanda zata faɗawa sirrinsa (Anya?).
Wayarsa ya ɗauka ya kira number ba kunya amma taƙi shiga hqr yay kunna network kai tsaye ya shiga tictok posting ɗin farko yaci karo dana Ya Areef wata zufa ce ta karyo masa kana ya miƙe tsaye yace “What wlh ƙarya ne impossible Mannal ta auri ɗan cikinta, tunawa da waye Ya Heemu da abinda ya aikata masa a rayuwa musamman tsayin shekarun baya yasa ya saki ƙara tsoro bai yarda ba ya shiga twitter nan ma yaga posting ɗin Ya Areef shiga yay zai retwiter sai kuma ya fasa.
Tashin hankali ya bayyana a fuskarsa wato Ya Heemu ya fahimci abinda yake da kuma yake ɓoyewa ta inda zai fara ya shiga uku shi kam dole ne ya dawo da Mannal gidansa Wayarsa da key ya ɗauka yay waje.
Ya Heemu bayan ya shirya cikin wasu dark blue ɗin kayan bacci Panjams ya shirya yana tafe a hankali da bedroom slippers a ƙafarsa sai zabga yake, tun tuni ya sauya abinda yake ransa ba yanzu ne lokacin share Mumy ba dole ya nemi kusanci da ita domin ta haka kaɗai zai samu abinda yake nema.
Kai tsaye part ɗin da aka bata ta nufa baka jin komai sai ƙarar a.c da sahun tafiyarsa mai cike da nutsuwa sai buɗe ƙirji yake yana fesar da iska idan ya saki fuska sai ya haɗe ya rasa da wacce kalar fuska sai tareta.
Yana shiga yaji ƙamshi ya dakesa taɓe bakinsa yay yana mai janye idanunsa ya lumshe kana ya buɗe kai tsaye bedroom ya nufa tana zaune saman bed daga ita sai towel tana sakin kuka brest ɗinta da taji ciwo ya kumbura sosai ya sanya mata zazzaɓi ga nauyin da yay mata shiyasa ko riga ta kasa sawa sbd azaba.
Tsaye yay gabanta jin motsi yasa ta ɗaga kanta ganinsa tsaye a kanta yasa ta miƙe zata nufi bathroom yay saurin riƙe hannunta wanda yasa ta bige brest ɗin nata ƙara ta saka tana sanya kuka tare dasa hannu ta taresa jin kamar zai cire daga ƙirjinta sbd nauyin da yay mata.
Kallon inda ta riƙe yay saurin zare ido sbd girman da yaga yayi kafin yace
“Ciwo ne?”
Shagwaɓe fuska tayi tace “Bana yanke ba kuma ka cijeni”
Girgiza kai yay yace “Ni kuma? yaushe? Muga to”
Ya faɗa yana ware towel ɗin da sauri ta riƙesa ta haɗe fuska tace “Wai kai meyasa baka da kunya? Ka aure ni Without my permission and yanzu kazo za kaga tsaraici na”
Murmushi Yay yana shafa fuskarsa yace “Tofa,ikon Allah tsaraici manya banda wanda na gani ɗazo akwai wani ne? Ina har roƙata kikai na sha maki”
Da sauri ta juya masa baya shi kuma ya ƙarasa mgnar ya sauke numfashi sbd tai mata tsayi sosai, haɗe fuska yay yace “Sit down let’s talk” ya faɗa yana nuna mata gefen gado zama tayi kanta a ƙasa tana mai jin baƙin ciki da abinda akai mata ji take kamar zata mutu idan ta tuna wai wannan yaron ne mijinta.
“You don’t love me fine, nima ba sonki nake ba”
Da sauri ta kallesa ba tare da tace komai ba yace “I’ll divorce you idan kina so but in one condition”
Cikin jin daɗi tace “Mene?”
Kai tsaye yace “Akwai wani m.card na tsuhun mijin ki a wajanki shi na keso”
Da sauri ta miƙe tsaye tace “you’re mad baka da hankali wlh, ok that’s the reason kenan ko? Me yay maka me kake buƙata”
Juyawa yay yace “Ki bada m.card na sakeki ki hana kiyi ta zama kina amsa sunan mrs Ibrahimul Khalel”
Kuka tasa tace “wait dan Allah ni ba wannan ba ka amso min magani mana”
Inda take tsaya yana sanya hannunsa ya dafa shoulder ɗinsa yace “muga yadda yay maki ko da zasu tambaya ko?”
Ya ƙare maganar cike da wayyoooo kallonsa tayi tace “kawai jeka haka mana, jikin nawa zaka gani sbd rashin kunya ko mene?”
Ka faɗa ta ɗaga yace “ok fine kiyi ta kuka har wayewar gari” ya faɗa yana juya da sauri tace “To gashi gani”
Ta faɗa yana turo baki cike da shagwaɓa harɗe hannayensa yay yace “A’a ba ruwana buɗe da kanki keda jakar kayan ki”
Kan uba ga mari ga tsinka jaka wai jakar kayanta gaba ɗaya nawa abin yake banda tsayi da suke da shi.
Bata da wani zaɓi wanda ya huce haka dole ta zame towel ɗin yana sauka ƙasa tana sakin kuka takaici.
Gyara tsaiwa Ya Heemu yay yana mai ƙare masu kallo wato dai kowa da kalar halittar sa bamai kallonsu yace ga shayar da yaro suna tsaye cirrr sai ƙyalli suke ga nippy ɗin sunyi jahurr dasu.
Wajanta ya ƙarasa yace “To ai glass ɗin yana ciki bari mu ga”
Ya ƙare maganar yana ƙasa da kansa da sauri ta tsayar da kuka tace “Auchhhiii zafi fa”
Ta ƙare maganar kamar yarinya ba tare daya kalleta ba yace “Yeah, glass ɗin zan cire Sorry”
Kwaɓe fuska tayi tace “To ka rufe idanunta mana”
Kamar bazai mgn ba sai kuma yace “You’re my mother to ai ba wani abu ko?”
Cikin faɗin iyakar gskyar ta tace “Yeah of course” kai ya jinjina a hankali kuma ya kama kan nippy ɗin ya shiga kallonsa sosai da gske bai ƙarya ba glass ɗin yana tsakiyar nippy dole yay mata zafi, a hankali cikin nutsuwa kuma ya ɗura bakinsa saman nippy ɗin kana ya zuƙa da ƙarfi da sauri ya runtse idanunsa sbd wani ruwa ya fito tare da glass ɗin Mannal kam ihun a zaba ta saki gaba ɗaya tai kansa ta faɗa samansa tare da danne sa suka zube saman carpet.Kukan a zaba Mannal ta saki ta marai-raice fuskarta, sai kuma ta ɗaga idanu ta kalli Ya Heemu wasu hawayen baƙin ciki ne suka sakko mata ita sai yanzu ma ta kejin haushin kanta data bari wannan guntun yaron ya kalle mata jiki.
Abin baƙin cikin kuma wai shine hadda sanya bakinsa a gurbin da Abban Arman yake sakawa, yau ɗan ɗan ta take masa kallon Yaron cikinta shi ne ya zuƙe mata ruwan Mama.
Ya Heemu kam shiru yay tare da lumshe idanunsa wanda sukai ɗan janye haka kurum tunanin abubuwa da yawa ne a kansa, amma a yanzu burinsa bai huce ya samu wannan m.card ɗin ba, shine hope ɗinsa.
Fesar da iska yay yana ɗan zame jikinsa still kuma idanunsa akan tsinin brest ɗin ta wanda yay jaa, sosai ƙofar ta buɗe sbd mugun zuƙar da yay masa.
Miƙewa take ƙoƙarin yi ba tare kuma da yace mata komai ba ya janye ta tare da fito da tongue ɗinsa ya zare guntun glass ɗin daga bakinsa.
Fuska a ɗan ɗaure ba walwala ya miƙa mata yace “Am shi nan, nonon ma wari yake Uhmmmmm!!”
Ya faɗa tana toshe hancinsa, ko kallonsa ba tayi shi kuma ya ƙarasa inda take zaune a saman bed.
ya durƙosa dai-dai cinyoyinta kana ya kifa kansa a saman cinyarta yana sauke numfashi kafin ya ɗago kai lokacin idanunsa ya gama yin jajir.
Kallonta yay yaga taja idanunta ta lumshe tana ɗan motsa ƙafafuwansa sbd abinda taji yana neman zubo mata wanda bata shiryawa hakan ba.
Cikin dauriya kuma da dakewa yace.
“me kika yanke?”
Banza tai masa tana jin wata sabuwar tsanarsa ta ratsa zcyrta, mugun haushi yake bata, dan haka taja bakinta tai Shiru bata son ai ba tasa domin gani take kamar ta aibata Arman ɗinta ne.
Banda kuma tasan darajar aure da kuma ƙimarsa wlh da abinda zataiwa wannan yaron sai yasha mmki, yaro guntu dashi sai rashin kunya.
Gaba ɗaya yaushe ne ta gama gasashi a ruwan zafin kaciyarsa? Amma shine yanzu yake tunanin ya kawo kai bari ya kara da sa’ar uwarsa Uhm wonderful shall never end.
Miƙewa tayi tana runtsa idanunta sbd wani sabon yanayi data keji gashi bata son nuna kanta a gabansa shiyasa take daurewa yana basar da komai.
Ba tare daya kalleta ba yace “Ok kiyi yadda kikeso, Nima zan yi i promise da hannunki zaki ɗauka kiban”
Yana faɗin hakan ya miƙe yana ɗan dafa kansa tare da murza goshinsa kaɗan².
Murmushin jin daɗi tayi ganin rantsa ya ɓaci kuma da haka take so tai ta ɓata masa rai tana musguna masa har ya rabu da ita.
Yana ƙoƙarin barin bedroom ɗin tace
“Goodness! Ni zan baka da hannu na?”
Taɓe baki yay irin he doesn’t care ɗin nan kamar bazai mgn ba sai kuma yace.
“ohh, idan kika ban saiki gaffara”
Tsaki taja abinda duk Duniya Ya Heemu ya tsani ai masa kenan, kuma ya fahimci tana sane tayi masa.
Tsaiwa ya gyara yana shafa ƙwantaccen gashin kansa yana sauke numfashi tare da fesar da iska daga cikin bakinsa yace.
“Uhm”
Ita kuma ta ƙara jan tsaki tace
“Idan ban baka ba mene zakai Ibrahim?”
Ka faɗa ya watsa yana mai buɗe bottle ɗin gaban rigar sa, yana faɗin.
“Mai yi baya faɗa ai”
Dry tayi ta ƙarfin hali tace
“Kaji ƙuruciya ko? Ha’ah mene zakaiwa Uwar data haifeka? Kana jin har zaka iya yimin abinda zai firgita ni ne? Lusari like you”
Ajjiyar zuciya ya sauke a ransa yake faɗin “Ikon Allah”
A fili kuma ya gyara zaman rigar sa, kafin gaba ɗaya ya juya zuwa wajan ɗakin ya fice gaba ɗaya sbd jin ta ƙara ja masa tsaki a karo na biyu.
Idan ransa yay duba ya ɓaci zcyarsa har wani tiriri take, yaso ya tsaya ya nuna mata tasan kalar mazantakarsa, ya nuna mata cewa shi ɗin Namiji ne kuma lafiyayye, kawai abunne baya gabansa bai shirya samun kansa a cikin wannan harkar ba, domin yafi kowa sanin wanene shi, ya yake kwana ya yake tashi.
Bawai dan bashi da feelings akan abin bane, kawai yana mayar da kansa lusarin gske ne sbd ƴan uwansa Soldiers masu son haɗasa da ƙazaman maza yana nuna masu kamar bai da lfyar zama da mace ne.
Amma yanzu yana tunanin lokaci yayi da zai cire shakko a zcyr Mumy, ta gane cewa zaran ba kalar yadin bane.
Da wannan tunanin ya nufi part ɗin Ummi yana huci kamar kumurcin zaki.
Mannal tana ganin ya fita ta sauke wahalallan numfashi da sauri kuma tai bathroom tana ware towel ɗin jikinta.
Ƙuri ta yiwa nippy ɗinta inda taga yay jajir ƙofar ta buɗe ga wani raɗaɗin zafi da kan yake mata wai a hakan kuma zuƙa ɗaya yay, daya ƙara wata kam ai sai dai ya cire kan gaba ɗaya.
Lumshe idanunta tayi abu goma da Ashirin sunyi mata yawa.
Tana son mijinta sannan tana son ta rabu da wannan ƙaddararran auran, bawa Ya Heemu m.card ɗin nan na nufin ruguje farin cikin Abban Arman, duk da cewa ita kanta bata san muhimmancin sa a garesa ba.
Amma har kullum yana faɗa mata muhimmancin sa a garesa ta kula masa dashi.
Yaya zatai mene zatai dole duk yadda za’ai ta haɗu da Arman ko kuma Abban Arman a goben nan.
Domin ta kwana da Sanin kaifin basiri da kuma naci da taurin kai irin na Ya Heemu zai iya komai a kan m.card ɗin nan.
Musamman yazo data fahimci cewa *AURAN FANSA* yay da ita.
Amma mene haɗin mutuwar Safa da kuma Abban Arman ɗinta?
Shiru tayi itama ta shiga tunani kamar yadda (JULDE) take tunani idan tana son fahimtar abu, kasancewar ta ƙwararriya ta fannin datse na’ura ko wacce kala ce duk da kasancewar ta Makauniya amma Allah ya bata baiwar sarrafa na’ura ko wacce kala ce. All in (ABU_MALEEK).+
STORY CONTINUES BELOW
Tura ƙofar Ya Heemu yay kaɗan tare tura kansa ciki bakinsa ɗauke da sallama can ƙasan maƙoshinsa, Ummi dake zaune saman Dadduma tana azkar ta ɗago kanta ta kallesa domin tasan komai na ɗan ta.
Is hardly ya shiga damuwa ta kasa ganewa duk da kasancewar sa mutum mai zurfin ciki.
Ɗauke kai tayi bayan ta kalli ƙyakkyawar fuskarsa mai cike da haiba da kwarjini haɗi da nutsuwa.
Shigowar ciki yay ya zauna gefenta yana tanƙwashe ƙafafuwansa kamar yadda yake zama gaban Baffa.
A tare suka shafa addu’ar ta juya gaba ɗaya tace.
“Mene ya samu jarumin namiji haka”
Shagwaɓe fuska yay yana ɗan gwaɓar da kansa gefe ba tare kuma da yace Komai ba.
Shafa sumar kansa tayi ya sauke numfashi cikin shagwaɓa da kuma soyayyyar mahaifiyarta sa yace.
“Ummi yunwa na keji”
Zare ido tayi tana kallonsa tace.
“don’t telling me tun safe ba kaci komai ba”
Lumshe idanunsa yay yana ɗaga kansa.
Ba tace komai ba ta miƙe tsaye tai waje not too long ta dawo ɗauke da tray.
Plate ta ɗauka ta haɗa masa White rice and Sauce with meat shawarma wacce tasha kechop, sai strowbeery juice mai sanyi.
Shawarman yaci kaɗan kana ya shanye juice ɗin gaba ɗaya yana lumshe idanunsa.
Lallai uwa tana da daɗi dole wanda ya rasa tashi yay kuka, sosai zcyarsa take masa zafi amma Yanzu yaji dama².
Runtsa idanunsa yay sbd tunawa da Safa yay da yanzu suna nan kwance duk akan cinyar Ummi tana shafa kansu tana masu labaran da masu daɗi da nishaɗi amma yanzu ba ita.
Ya rasa Abbansa ya rasa Safansa farin cikin sa.
Kallonsa Ummi tayi tace.
“Just pray for her”
Ta faɗa tana janye idanunta daga kansa domin ta fahimci halin da yake ciki.
Idanunsa ya buɗe kamar ƙaramin yaro yace.
“Ummi!!”
“Na’am Zaki na” Ummi ta amsa mai tana duba saman wayarta taga Anuty Meera ke kira kuma vedio call ne, connecting tayi fuskar Anuty Meera ta bayyana tana ɗan sakin murmushi tace.
“barka da dare Yaya Ruma”
Murmushi Ummi tayi tace “Yawwa Meerah ya daughter da jiki?”
Shiru Meerah tayi sai kuma tace
“har yanzu Ban ganta ba, amma dai Baffa yace tana Asibitin ƙilan sai zuwa gobe”
Ummi tace
“Ikon Allah, kuma shine baki faɗan ba?”
Aunty Meera ta kalli Ya Heemu sai kuma tace
“Kai har yanzun baka girma bane, kaga yaro da son jiki”
Ta faɗi hakan ne domin ta share tambayar da Ummi take mata.
Mirginawa Ya Heemu yay tare da ƙura mata ido zare masa ido tayi kamar yadda yake mata dry ta masa a fili yace.
“Ikon Allah”
Dry tai masa tace “kana zaune zan zama Grandmother wlh yaro kaci gaba da nuna ƙuruciyar ka”
Taɓe baki yay haɗe da runtsa idanunsa sbd gaba ɗaya yama manta da batun wata AYUSHERRH tana Asibiti.
Kallon Ummi yay yace
“Ummi dan Allah sallami mai bakin akon nan”
Zare ido Ummi tayi tace
“Ya Heemu zanci mutuncin ka, Meerah fa Uwa ce a wajan ka, ko dan ka ganka ƙato kamar yadda Little take cewa”
Juyawa Aunty Meera baya yayi ya kifa fuskarsa a cinyarsa Ummi yana sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya da son kawar da abinda yake ransa.
Sun daɗe suna mgn har Ya Heemu ya fara ɗan bacci sbd gajiyar da yay yau.
Bayan sun gama Ummi ta shesa Kallonta yay yace
“Ummi dan Allah ni yaro ne? Why duk zasu kirani da yaro basu san cewa Namiji baya kaɗan bane?”
Kallonsa tayi tana girmama Ƙarfin halin Ya Heemu, sai kuma ta ɗauke kai tace
“To suwaye masu cewa zaki na yaro kuma?”
Haɗe fuska yay yace
“Ga wannan uwar waccar aljanan yarinya then Mumy”
Kallonsa tayi tace
“To Mumy ka nuna mata ƙarfin iko irin na ɗa namiji, kuma ka nuna rashin kunya da kuma zaƙewa wannan dalilin yasa tace haka, kuma gareni Nima anfi ƙarfi na ne, kamar yadda akafi ƙarfina a auran Murgayiya Safa, shiyasa na zuba ido amma sam ba’a san raina ba”
Miƙewa yay yana kallon kansa gaba ɗaya ya zama yaro a gaban Ummi yace.
“To nidai nasan na huce yadda duk suke tunani wlh, kuma zan basu mmki, yanzu dai Ummi ki tayani da addu’a akwai aiki mai wahala a gabana”
Bai tsaya jiran mene za tace ba yay waje yana faɗin “night Ummi”
Bayansa tabi da kallo yana faɗin “kai addu’a ka kula da kanka”
Washe gari a can asibiti Moha na zaune ta sauya kayan jikinta zuwa black Arabian abaya mai kyau ta ɗura hula a saman sumar kanta, tai kyau sosai sbd ramar da tayi ta koma wata shiru² ba walwala sam a fuskarta sai kallon kowa da take.
Time to time kuma tana ɗago kanta zuwa ƙofa kamar mai jiran taga wani yazo.
Tea cup ne a hannunta yasha madara tana Sha a hankali tana lumshe idanunta, Anty Suwaiba na gefe tana mgn da Inna sai Ya Omer wanda shigowar sa kenan daga wajan Dr ya zuba mata idanunsa yana jin soyayyyar ta sosai a zcyarta.
Ƙarar buɗe ƙofa taji da sauri ta ɗago kanta sai kuma ta sauke tana jan siririn tsaki.
Hannah ce da Amatu suka shigo ba jimawa kuma suka fita.
Anty Suwaiba ba ta fita domin karɓuwa Moha pad, Inna ma fita tayi room ɗin ya rage daga Ya Omer sai ita.
Sauke numfashi yay kana ya miƙe ya dawo kusa da ita, ganin zata ajjiye mug ɗin yasa ya amsa tare da ajjiye ya zauna very close to her yace
“Sweetheart ya jikin naki?”
Ba tare data kallesa ba tace “Allahamdulillah”
Hannu ya miƙa zai riƙe nata ta ɗan zame da mmki ya kalleta domin yaga ta ɗauko wasu sabbin halayya wacce bai santa dasu ba.
“Uhm I’m your husband sweetheart, kin san yadda nake sonki kowa? Ki barni naji ɗumin jikinki babu abinda zan maki”
Ya ƙare maganar yana shirin haɗata da jikinsa, kukan shagwaɓa ta sanya masa bai tsaya bi takan kukan nata ba, ya shiga ƙoƙarin rungome ta domin sosai yake azabtuwa da soyayyarta ga wasu sabbin feelings daya samu kansa a ciki.
Yana shirin rungome ta aka turo ƙofar aka shigo, sautin kukanta ta ƙara tana zame jikinta domin tuni ƙamshin turarensa ya gama shaida mata zuwansa.
Tsaye Ya Heemu yay yana sanye da wasu blue ɗin suit mai kyau sai lonh long sleeve ta ciki ya ɗaura black ɗin necktie a wuyansa hannunsa yana zube gaba ɗaya a cikin aljihun sa.
Wajan aiki zai tafi amma faɗan Ummi na yazo ya duba jikinta yasa dole ya shigo.
Ganin da gaske dai Ya Omer bazai daina abinda yay niyya ba yasa yay gyaran murya kamar bai so yace.
“Mrng Yah”
Sakinta Ya Omer yay yana faɗin “A’a kai ne zuwan yaushe?”
Sarai yaji zuwansa domin kaf family ƙarya ne suce basu san turaran Ya Heemu ba.
Shiru yay baice komai ba, sai kuma ya juya ko kallan Moha bai ba, ganin zai fita yasa tace “Ina kwana Ya Heemu?”
Banza yay mata kana yasa kai yay ficewarsa.
Arman kam lokacin da Uncle ya faɗa masa abinda yake faruwa kuka ya sanya sbd cin zarafin sa da akai tashin hankali ya shiga sosai, yana faɗin wannan ai raini ne shi me yasa bai ce yana son Ummi ba tunda itama bata da aure wlh indai yana raye sai ya kashe wannan auran kuma sai Ya Heemu yasan yaci zarafin mahaifiyarsa.
Abban Arman yana tsaye shida abokinsa da waya a kunansa yace “Kina ganin idan muka ɗauke yarinyar nan zai iya sakin Mannal?”
Daga can ɓangaren tai dry tace “Moha ita ce rauninsa amma ba kowa yasan da wannan ba, dan baya bari a san cewa itace rayuwarsa, nasan Tabbas idan ka ɗauke Moha babu shakka zai sakar maka mata”
Jinjina kai yay yace “Yanzu suna asibitin ko? Domin bana son ɓata lokaci sam”
Ta cikin wayar tace masa “eh room 111”
Abban Arman dry yay yace “Ashe bani kaɗai ne maƙiyin Ya Heemu ba, ashe a ƴan uwansa ma akwai wanda basu son sa?”
Yana faɗin hakan ya kashe wayar ya kallo abokinsa yace “Captain Ibrahimul Khalel ya shiga hannu kai musu waya kace masa suje Asibitin”
Har bayan asar Ya Heemu bai dawo gida ba Arman yay masa kira yafi ashirin amma bai ɗauka ba.
A hankali yake taka ƙafafuwansa yana sauke numfashin gajiya, babu kowa a parlo hakan yasa ga shige part ɗinsa ya nufi bathroom ya sakarwa kansa shower shiryawa yay cikine wando 3 gauthier mai kyau sai riga Armless kansa na zubar da ruwa ya fito ya hannunsa riƙe da lemon power horse energy.
Kai tsaye danning Area ya nufa ya fara shan fruits masu sanyi sai dambun shinkafa wanda yaji kayan lambu.
Yana gamawa ya miƙe tsaye ya nufi part ɗin Mannal tana tsaye gaban wrdp sanye da wata duguwar sleeve shirt gown mai kyau, ta ɗaure kanta da ribbon.
Mutsin da taji yasa tai saurin juyawa suka haɗa ido taga fuskarsa sam babu fara’a dan haka ta haɗe fuska tamau tana jiran taji dame yazo.
Ƙarasa shigowa ciki yay ya zauna saman bed ɗin sai kuma ya ɗan yi baya ya kwanta yana dage saman kansa.
Kasa zama tayi sai kuma tai waje yana fita sukaci karo da Ummi cikin kunya da sauri kowa ya juna har suna haɗe kai.
Tana shigowa ta ganshi zaune cikin bada umarni yace “zo mana”
Banza tai masa shima ya miƙe tsaye yace “wlh idan baki zo ba wlh billahil Allah kenan ko za kiga abinda zan maki, ni mijin ki ne ba ɗan ki ba, tuntuni na watsar da matsayinki waje na, ki bari idan burina ya cika na sakeki sai naci gaba da kallonki matsayin Mumy”
Gabanta ne ya faɗi amma ta share ta ɗauki niyyar duk abinda zai mata wlh bai isa taje wajansa ba.
Yana daga tsaye yasa ƙafarsa ya daki ƙofar ɗakin ta rufe.
Cikin nutsuwa kuma ya fara takawa inda take, ganin hakan yasa ta ɗaga ƙafa zata gudu bathroom yay saurin sanya ƙafa ya fyalle ta zata faɗi ya taro ta, ta faɗa jikinsa shi kuma yay baya suka faɗa saman bed ta danne sa.
Runtse idanunsa Yay yace “Auchhhiii Mumy zaki ƙaryar Heemu na”
Sam bata gane ba hakan yasa ta ƙara danna hannunta ƴar ƙara ya sanya tare da saurin mirginawa ta koma ƙasan sa, shi kuma yay mata rumfa.
Marai-raice fuska yay yana kai hannu tare dayin unzip ɗin wandon sa, idanunsa har ruwa yake sosai yaji motsin da take tana masa zafi kamar yaron goye yasa hannu ya ciro lafceciyyar Manhood ɗinsa wacce jijiyoyin jikinta suka fito sukai raɗa raɗa, kanta yay jajirrr kana ganinta kaga cikakkiyar mai Lfy wacce take buƙatar abinci a koda yaushe.
Cikin Muryar shagwaɓa yace “Mumy kalli fa zaki nakasa ni”
Ya faɗa yana kama hannunta tare da sanya mata duk yadda taso hannunta ya cikata kasawa tayi tana jin yadda take huce da Numfashinsa na mai Lfy, cikin rashin fahimta ta riƙe gam, lumshe idanunsa yay yana ɗan fesar da numfashi yana sauƙin zafin da take masa yace.
“Yawwa Mumy duba min lfyarta da kyau, Allah yasa bata samu tawaya ba”
Cikin rashin fahimta Mannal ta buɗe idanunta karaf idanunta ya sauka akan baƙar abarsa mai kauri da kuma tsayin gaske ga yadda head ɗin ya buɗe yana fidda wani gumin wahala.
Wata razananniyyar ƙara ta saki tana sakin abar tare da tura kanta a tsakiyar ƙirjinsa…
Wata lafiyayyiyar ajjiyar zcy Ya Heemu ya sauke yana ɗan janye idanunsa da suke a buɗe ya rufe ruff yana maida numfashi a hankali.
Yunƙu rawa yay kamar zai tashi sai kuma ya koma ya kwanta gaba ɗaya a saman jikinta.
Mannal ji tayi numfashinta na fisga sbd sosai Ya Heemu yay mata nauyi a jikinta gaba ɗaya ya sakar mata nauyin jikinsa da gske.
Ga wani irin wani abu da taji yana mata yawo a jikinta tun sanda ta riƙe Khalel ɗin Ya Heemu ko ratsa hannunta a bar ta gagara yi.
Ya Heemu buɗe sayayyun idanunsa yay yana ɗan fesar da numfashi a hankali kafin ya sauke ganinsa a saman ƙirjinta.
Sbd gaba ɗaya ta danna kanta cikin ƙirjinsa bata ko buɗe Idanunta sai numfashi take saukewa tana jan ajjiyar zcy.
Gefe guda wani tarin haushi da kuma baƙin cikin abinda Ya Heemu yay mata ne ya cika mata zuciya.
Baƙin sa da kuma tsanarsa suka ƙara yawa a cikin zcyarta bata ko bata da son buɗe Idanunta ne ta ganshi.
A karo na biyu ta ƙara sauke ajjiyar zcy tana ɗan lumshe idanunta sbd zazzafan hucin da Ya Heemu yake fesa mata a saman fuskarta.
Ƙyakkyawar fuskarsa ya ɗaga tare da saita ta a saman fuskar Mannal ya zamana yay copping face ɗinsu waje guda yana kallon yadda take runtsa idanunta tana son janye jikinta.
Amma ta kasa sbd gaba ɗaya ya sakar mata nauyin jikinsa.
Cikin nutsuwa ya ɗan saita muryarsa kafin ya ɗan ɗaga fuskarsa subar gogar juna yace.
“Me kika yanke?”
Da rashin fahimta ta buɗe idanunta tare da juya masa su, abinka da mai mayan idanu kuma farare tass.
Sai sukayi mata masifar kyau musamman da baƙin idanun ya janye ya rage sai farin tace.
“Me fa?”
Cije lips ɗinsa yay ya shiga tsotsa yana mai ƙare mata kallo yaga alama idan baiyi da gske ba zata ɓata masa Lokaci ne kawai.
Fesar da iskar bakinsa yay yana mai ɗan taune down lips ɗinsa yana mai janye idanunsa daga gare ta yace.
“Zaki bani m.card ɗin ko yaya?”
Taɓe baki tayi tace
“Kana wahalar da kanka Tabbas, to baya waje na”
Kwallon ta yay irin kallon da yake nuni da cewa baki da hankali baki san wanda zaki rainawa hankali ba.
Itama da kanta tasan faɗa kawai tayi domin tafi kowa sanin cewa.
Ya Heemu baya yanke hukunci sai ya gama tabbatar da abinda yake zargi a kansa.
Shi kam kusan dry ta bashi ganin yadda ta gilla ƙarya abar da bata taɓa yi ma kenan a all her life.
Hannunsa duka biyun ya sanya ya tallafo ƙasan wuyanta hakan yasa gaba ɗaya ya ɗago ta sosai kamar zai haɗe jikinsu waje guda.
Cikin isa da gadara da kuma muhimmancin abinda yake faɗa yace.
“When kika fara ƙarya? Ni tunda na san Mumyna amai gsky na santa, zakimin wanka zakimin yankan farce zakimin tsarki”
Saurin runtsa idanunta tayi wato yasan duk da hakan amma ya aureta? Kenan mene nufinsa nayin haka?.
Kamar ya shiga ranta yana tura yatsunsa cikin sumar kanta yace.
“Ki daina wahalar da kanki, Mumyna, ban aure ki domin ina sonki ba, na aurenki ne domin cimma burina da kuma buƙata ta”
Da rashin fahimta ta sanya hannunta ha tare data sani ba ya sauke hannunta a saman fuskar Ya Heemu ya juyo da fuskarsa dai-dai saitin ta ta tace.
“Mene? Wacce buƙata mene haɗina da buƙatar ka, Look Khalel bana son ƙaryar iskanci da kuma nuna min kai ɗin ƙuruciya na damunka, me kake nufi faɗa min?”
Lumshe idanunsa yay yana jin haushin ta a ransa, mene yasa bata fahimtar cewa bawai haka kurum ya aureta ba, hannunsa ya zame a ƙasan wuyanta kanta ya sauka saman pillow.
Maida kansa yay saman ƙirjinta ya kifa tare da lumshe idanunta tunanin yadda zai ɓullo mata yake amma abubuwa suna so suyi masa yawa.
Mai taɓa sa abu a gaba a kasa samun nasara ba.
Amma a karon farkon muhimmun yana son fin ƙarfinsa.
Kuma ya ɗauki niyya wannan aikin ko zai zama aljalinsa sai ya aiwatar sannan zcyarsa zata samu nutsuwa.
Miƙewa zaune tayi zata tashi yace.
“Wait”
Banza tai masa domin yaro kamar Ya Heemu bai isa ya bata oder tabi ba.
Wani ƙyakƙyawan murmushi yay tare da sanya hannunsa ya shafa sumar kansa zuwa ƙwantaccen sajan fuskarsa.
Cikin isa da nuna a wannan ɓangaren gaba yake da ita yace.
“Wlh zan shayar dake mmki idan har baki tsaya ba, me zan maki? Ki sama guduwa babu abinda zanyi da wannan tumatiran abubuwan balle wannan guntun hips wanda bambancinsa da biredi ɗan 200 bashi da yawa”
Ya ƙare maganar yana sakin lafiyayyiyan murmushi mai narkar da zcy.
Wani baƙin ciki ne ya saukar wa Mannal, da sauri kuma tasa hannunta ta shafi mazaunan ta, kana ta nufi wajan mirror.
Ganin haka yasa Ya Heemu Miƙewa yace.
“A’a bari na zame maki mirror, lemme check naga how big they are”
Ya faɗa yana nufo inda take tsaye ganin hakan yasa ta juya zata bar wajan yay saurin sanya hannuna ya riƙeta.
Fuska a haɗe yace
“Kinga da kiban m.card da karki ban tunawa tsuhun najadon can a siri bazaiwa Ya Heemu wahala ba, sannan ban aurenki dan ina sonki a matsayin mata ba, bari kiji na aurenki sbd ina son tunawa mijinki asiri infact dai *AURAN FANSA* nayi dake”
Cikin ɗaurewar kai tace
“AURAN FANSA?”
Kai ya jinjina yana harɗe hannayensa a saman ƙirjinsa yana bin jikinta da kallo.
Hawaye ne ya sakko mata wanda sam bata shiryawa fitowar sa ba tace.
“Kum Meye nawa da zaka Auran sbd ka ɗauki fansa ta dalili?”
Tafa hannu yay yace.
“Good question, dalilin daya sanya na aurenki shi ne m.card ɗin da zai bani damar tunawa mijinki a siri yana wajanki, that’s the big reason daya sanya na aurenki, kuma tana samun cikar muradina I’ll divorce you Mannal”
Dafe kai tayi Idanunta har wani ruwa suke, wato shima yana da burin wulaƙanta kamar yadda Abban Arman yay? To me yay masa? Akan me yake son tuna masa sirri? Yaya akai Ya Heemu yasan cewa M.card ɗin na wajanta?”
Baya tafiya zata faɗi ko motsa wa bai ba bare ta saka ran zai tare ta, da sauri ta sanya hannunta ta riƙo wuyan rigar sa domin shi ne kawai zai hanata faɗuwa.
Kallonta yay ba tare da yace komai ba.
Cikin Muryar kuka tace
“Burinku shi ne ku sanya jama’a su lissafa min aure ko? Bakwa jin tsoran Allah? Bakwa tausaya wa Arman, mai nai maku? Mene yasa kuke son hulaƙanta Ni?”
Cikin ɗaga Murya yace
“Shiiit dan Allah, bana son damuwa, zaki gane cewa ba iya ni ɗaya mijin naki kuma mayan naki yaywa illa ba, hadda ke soon sai kinfi kowa tsanarsa”
Ya faɗi haka yana hargitsa sumar kansa.
Cikin ɗaga Murya itama tace.
“Har abada Abban Arman bazai taɓa cuta ba, ko sakin da yay min nasan cewa kuskure ne, kuma ba’a san ransa yay hakan ba”
Jajayen idanunsa ya zuba mata kafin ya fara takawa zuwa inda take tace.
“Wlh duk inda yaro yake daman sai Hqr hauka da kuma shirme kala²”
Murmushi Yay sosai har sai da kyawawan dimples ɗinsa suka motsa wanda suka iri ɗaya dana Moha sak.
A haka har sai da suka cimma jikin gado zata zille ta ƙasan sa yay saurin sanya hannunsa ya riƙe kafaɗun ta.
Yace.
“Nidai yau bari mu raba raini naga waye yaron a wannan harkar kibar gani kin shekara da shekaru cikinta, Ni ko 1mint ban taɓa samun kaina a cikinta ba, amma for the frist time lemme try my own Best idan na gaza lallai ya tabbata Ni yaro ne, kuma kada kiyi tunanin ina sonki sam ba haka bane, gane abinda yake ran Ya Heemu abune mai matuƙar wahalar gaske”
Ya faɗa yana zagaye hannayensa zuwa bayanta ya ɗan matsu da ita jikinsa.
Cikin saurin tace
“Me..me ne haka? Baka da hankali ne? Baka san cewa ni uwa ce gareka ba? Ko ha yanzu ka kira ni da Mumy bane?”
Banza yay mata ya fara kiciniyyar kunce igiyar rigar bayanta wacce ta take ɗaure da raguwar igiyoyin rigar.
Cikin tashin hankali Mannal tace.
“banso wannan rashin kunya ce fa Ya Heemu”
Ta faɗa a shagwaɓe tare da sanya hannunta zuwa faffaɗan ƙirjinsa tana shirin turasa baya.
Amma ina ko motsi ba yayi bare ta cireshi daga jikinta.
“Uhm”
Kawai yace sbd ya lura bata sama kokawa ba, domin harta fara haki, idanunta sun cika da hawaye alamar tana gab da sakar masa kuka.
Hannunta ya cire daga ƙirjinsa.
Kafin ya ware nata hannayen ya shige jikinta sosai ya zamana dukkan hannayenta suna saman west ɗinsa.
Jikinta duk rawa yake sam Ya Heemu bashi da kunya Allah bai sanya masa kunya ko ɗaya a cikin ransa ba.
A hankali ya gama zare zare igiyar ƙarshe hakan kuma yay dai-dai da saukar rigar ƙasa ƙyakƙyawan jikinta ya bayyana daga ita daman sai rigar jikinta ko vest da underwear babu.
Ƙara ta saki tare da saurin ƙanƙamesa tana faɗin.
“Allah ya isa ban yafe ba”
Sai kuma ta saki kuka tare da manna bakinta a saitin nippy ɗinsa ta sakar masa cizo.
Da saurin ya runtsa idanunsa domin sosai yaji zafi yana jin kamar zata cire masa kanne.
Ƙasa yay da kanta dai-dai wuyanta yace.
“Auchhhiii Mumy”
Ya faɗa shima ya buɗe madaidaicin bakinsa ya sakar mata da laɓɓansa a fatar wuyanta.
Da sauri ta ƙara shigewa jikinsa sbd tsigar jikinta daya tashi tace.
“Na tsaneka Khalel ban sonka,idan kuma kayi hakanne da samun burinka wlh bazan taɓa maka wannan m.card ɗin ba”
Kallon baki da wayo yay mata kafin ya shammace ta ya ɗauke ta cak ya azata saman bed ɗin bedroom ɗin nata.
+
STORY CONTINUES BELOW
*ABU_MALEEK ZAI ZO MAKU DA SABON SALO, LABARI NE WANDA BA’A TAƁA ZUWAR MAKU DA KAMARSA BA, LABARI NE MAI TARWATSA ZCY, DA SANYA MUTUM KOGIN TUNANI, KANA YA SANYA ZCY JUYAYI, LABARI NE WANDA YA HUCE LABARIN ROMOE DA JUILET, LABARIN DAYA HUCE NA LAYLERH DA MAJNUN, LABARI NE DAYA HUCE NA TAITAINIK🔥 AKWAI SALO MAI NARKA ZCYR MAI KARATU, NI KAI NA BA KOMAI NAKE JURE RUBUTAWA SBS WITH EMOTIONAL NA KEJIN ABUN, YANA EFFECTING ƊINA SOSAI, KADA KI SAKE A BAKI LABARI ZAKI IYA BIYAN KUƊIN KI IT’S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA’IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT https://wa.me/+2348119237616 500 SHINE VIP KAFIN NA FARA POSTING AMMA IDAN NA FARA POSTING KUƊIN ZAFI HAKA💃🏽💃🏽 WANNAN GARAƁASA NE*
Ƙoƙarin miƙewa take amma ina tuni yasa mata ƙarfi da murɗaɗɗan jikinsa irin na mazan jiya.
Cikin sauri yaja bargo ya rufe masu jiki dashi dan sam ba ɗabi’arsa bace bayyana sirrin jikinsa.
Mannal kam kasa motsi tayi tsoran abinda ɗan cikin nata yake Shirin yi mata ya mamaye zcyrta.
Ciki rashin sabo da abin kamar kuma mai shirin taɓa wuta ya manna softness hands ɗinsa a saman lafiyayyun tsayayyun brest ɗinta masu kyau da tsari.
Ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da hanunsa ya sauka saman brest ɗinta cikin sauri kuma ta ƙara tura kanta ƙirjinsa sbd sam bata ƙaunar son ganin abinda yake Shirin yi mata.
Cikin rashin sabo ya fara murza nippy ɗinta shi abin dry yake bashi jin yadda take jan numfashi da mugunta yasu da tuni yay abin da zata fara masa ihu aka yanzun nan.
Kallon yadda ta tura kanta a ƙirjinsa yay sai kuma ya zame hannunsa a hankali kuma ta sauke wahalalliyar ajjiyar zcy tana lumshe idanunta da suka fara sauya kala.
Cikin zallar mugunta ya kifa kansa a ƙirjinta tare da manna bakinsa saman nippy ɗinta mai ciwon ya sakar mata cizo, kuka ta saka tana ƙanƙamesa tare da faɗin.
“Wayyoooo Ya Heemu zafi yake min fa, dan Allah ka bari ban so, jikina wani iri kamar kiyashi na bina”
Banza yay mata cikin tausayinta kuma ya fara hura mata wajan yana shafa kan da tongue ɗinsa.
Lumshe idanunta tayi tana jin wani irin sanyi a wajan.
Da sauri kuma ya cafka yay mata wata gigitacciyyar tsotsa mai tsayawa a rai.
Mannal da ƙyar take iya fidda numfashi tana ganin kamar da gayya Ya Heemu yake mata haka.
Domin wata wutar sha’awa ya kunnu mata wacce ta Daɗe tana fama da ita sai gashi yanzu yaro ƙarami yana son fallasa mata sirrinta.
Gaba ɗaya ta manta cewa da Ya take tare wani kallar abu na musamman ta keji wanda bata taɓa samun kamarsa ba.
Ƙara tura masa ƙirjinta take tana shafa sumar ƙirjinsa, shi kam Ya Heemu zare bakinsa Yay yana taɓe bakinsa.
Ganin yadda take numfashi tana haɗe ƙafa yasa tana cikin buƙatar Namiji.
A zyrsa yake faɗin
“An saba da jaraba kenan, wlh sai na nuna maki ƙarshen ki”
Ya faɗi hakan yana ƙasa da kanta duk abin nan da yake ko bakinsa bai ɗura a nata ba.
Hannunsa yay ƙasa dashi zuwa ƙasan ta tare da tura yatsarsa wani sexcy sounds mai ƙarfi ta saki jin hannun Ya Heemu a jikinta ba ƙaramin hargitsa ta yay ba, domin tunda take da Abban Arman bai taɓa sanya hannunsa a ƙasan ta ba
(mai son wannan salon yay payment na Abu Maleek).
Kuka ta shigayi masa tana ware ƙafafuwanta, tare da ƙara danna hannunsa ciki ji take tamkar zata mutu, Murmushi Ya Heemu yay murya nrml domin babu wani fellings da yaji yace.
“Uhm akwai daɗi ne?”
Shiru tayi masa kunya duk ta kamata ga wani tarin baƙin ciki
Wai ɗan cikinta shike fingering ɗinta yau? Ƙara danna hannunsa yay Wheel yana shafa ramin cibiyar ta ya ƙara faɗin
“how do you feel?”
Kasa mgna tayi sai “uhm” kawai da tace.
Zare hannunsa yay da sauri tace “no please, kaci gaba”
Dry yay a ransa yace “good”
Kamar zai mayar da hannunsa sai kuma ya fasa ya zare gaba ɗaya yana zare ta fara zubar da abu.
Cikin kuka tace
“Uhm help me please”
Banza yay mata ganin ta miƙe ta nufu inda yay da gudu shi kuma yay waje tare da buɗe ƙofar yay waje yana yatsuna fuskarsa.
Zubewa tayi a wajan tana haɗe ƙafafuwanta domin ita kaɗai tasan me ta keji, wato da gayya yake mata hakan.
Allah ta isa ya fara ja masa sbd ya tasu mata da fellings a kunyar daya bata.
Ya Heemu yana fita ya samu Ummi a parlo ita da Anuty Meera da kallo duk suka bisa.
Ko inda suke bai kalla ba ya nufi part ɗinsa.
Girgiza kai kawai Ummi tayi a ranta tana jinjina rashin kunyar ɗan nata.
Idan kuma yay abu ya sha mur kamar bashi ne yay ba.
Anuty Meera ta sauke ajjiyar zcy tace
“Yaya Ruma ban san Meke damun Ayshatul-humaira ba, ciwon nan ya ƙi ƙarewa yanzu haka daga hospital ɗin nake”
Ummi cike da tausaayini ƙanwar mijin nata tace.
“Komai zanyi dai-dai in sha Allah, Ubangiji daya kawo cuta shine zai kawo maganinta, ai da sauƙi ma ba kamar jiyan ba”
Anuty Meera tace
“haka ne kam, yanzu na barota da Inna da Anuty Suwaiba sai Omer ɗin”
Ummi tace
“kenan ba yau za’a sallame ta ba?”
“I’m not sure”
Cewar Anuty Meera ta faɗa tana ɗan rufe idanunta duk da Moha itace ƴarta ta fari tana kokarin ya kiceta sbd kunya irin ta da ɗan fari.
Amma yanzu ƙaunar ƴarta take sosai a ranta.
Ya Heemu na shiga part ɗinsa Yay wanka ya shirya cikin ƙananun kaya masu kyau.
Blue black ɗin long crazy jeans ya sanya, sai Navy blue ɗin Armless ya ɗura p.cap ya soldier saman sumar kansa sai zabga ƙamshi yake.
Parlo ya dawo wannan karan fuskarsa a sake suka gaisa da Anuty Meera tana ta tsokanarsa amma yay mata shiru.
Sbd gaba ɗaya hankalinsa yana ga m.card yana son yay dabarar da zata bashi da hannunta, Miƙewa yay yace.
“Ummi zance wani waje daga nan zani wajan Baffa”
Shafa kansa tayi tace.
“Allah ya tsara ya kuma ki yaye”
Fita yay da sauri ya shiga mota get keeper ya buɗe masa ya harba motar kan titi.
Abban Arman yana daga cikin mota bayan motar Ya Heemu ta shige ya kalli Arman yace
“maza jeka ina nan waje”
Ya faɗa yana bashi wata sabuwar waya with sim card
Mannal sai da taci kukanta sosai na baƙin cikin abinda Ya Heemu yay mata sannan ta watsa ruwa ta ɗauki wata La Doublej ɗin jallabiya ruwan huda ta sanya a jikinta ta haɗa lipton tasha kana ta zauna tana duba ƙaramin m.card ɗin a hannunta.
Yaya za’ai ta fita? Idan bata fita ba Yaya za’ai wannan m.card ɗin yabar hannunta gaba ɗaya.
Saurin cije baki tayi sbd wani ɗan zillo da taji nippy ɗinta yayi tsaki taja tana shagwaɓe fuska, ga wata yunwa dake damunta.
Jin gidan shiru ne kuma yasa ta Miƙewa a hankali tare da riƙe m.card ɗin a hannunta ta nemi Vail tai rolling kanta dashi.
Kana da sanya wani Aquaholic Slippers ta nufi waje.
Cikin nutsuwa take tafiya kana ganinta kaga mace mai aji da zallar ilimi ga tsarin halitta.
Cak ta saya sbd ganin su Ummi juyawa tayi zata koma ciki Anuty Meera tai saurin faɗin.
“Mumyn Ya Heemu”
Tsayawa tayi tana ɗan ƙaƙaro murmushi, Ummi kam Idanunta taja ta rufe kamar mai bacci sam itama bata son su haɗu sbd kunya.
“Yanzu nake shirin shiga mu gaisa sai kuma gaki kin fito”
Juya fararan Idanunta tayi kana ta ƙarasa shiga ƙawataccen parlon tana neman kujera 1 siter ta zauna.
Bayan ta zauna ne kuma ta ɗan ja numfashi tace.
“Kina lfy dai ko?”
Murmushi Anuty Meera tayi sbd matar na birgeta komai a ilimance tke yinsa, wai gaisuwa ce ba za’a ce “Ina yini, fatan kina lfy”
Sai dai a faɗi wani guntun abu duk salon rashin son mgna.
“Allahamdulillah amarya mu”
Ya tsuna Mannal tayi kafin ta maida idanunta kan t.v tace
“Yamai jiki, amma dai an sallame ta?”
Anuty Meera tace
“Allahamdulillah, Nop, tana Asibitin har yanzu”
Ganin Ummi bata da niyyar mgna kuma ta fahimci itama kunya ta keji yasa Mannal faɗin.
“Ummin Khalel amma dai Lfy ko?”
Numfashi Ummi ta fesar tana faɗin “wlh Allahamdulillah, ya baƙunta kuma?”
“Uhm” kawai Mannal tace sai kuma ta buɗe baki tace “Allahamdulillah”
Ummi tace
“Kiyi akan abinda Ya Heemu yay maki bana da masa niyya”
Kafin Mannal ta bada amsa Arman ya shigo gidan fuska sake.
Wata Ɓoyayyiyar ajjiyar Mannal ta sauke kamar ta zuba ruwa a ƙasa tasha dan barin ciki, sosai taji daɗin Ganin Arman.
Bayan sun gaisa Mannal ta miƙe ta nufi side ɗin ta ganin haka yasa Arman bin bayanta.
Ummi kam tace Anuty Meera ta haɗa masu abinci ta kai masu ciki.
Suna shiga ciki Mannal ta rufe ƙofar kafin ta juya ta kalli ɗan nata shima ita yake kallo kafin yace.
“Mumy why? Mene ysa kika zaɓi hakan? Yanzu kin san halin da kika sanya Abba ciki kowa? Ban taɓa ganin hawayen Abbana ba, amma yau naga kukansa just because of you Mumy, he loves you Mumy ki yarda ki koma masa i promise zan lalata auran idan har kina son komawa wajan Abbana”
Kallon sa tayi taga hawaye ba zuba idanunsa tausayin ɗan nata ya kamata hannunta ta ware masa da sauri ya ƙarasa ya shige jikinta abinka da uwa mai daɗi.
*ABU_MALEEK KI ZAMA MACE TA FARKO TA ZATA FARA PAYMENT DOMIN KI SAMU WANNAN GARAƁASAR TA SHIGA VIP, KAFIN LOKACI YAYI KUƊI YA TASHI KAYI MGN TA NAN IDAN KA SHIRYA BIYAN KUƊIN KA* https://wa.me/+2348119237616
Kuka ya sanya mata ta shiga bubbuga bayansa yasa yace
“Mumy ki boyini mu bar gidan nan, tunda Khalel bashi da kirki bai dubeni ba a matsayi na, na ɗan da kika haifa wanda nake dai-dai da shekarun sa ya aurarmin mahaifiya”
Zare jikinta tayi ba tace komai ba ta ɗauki gorar ruwa mai sanyi ta tsiyaya masa a cup.
Sha yay yana sauke ajjiyar zcy kafin ta kama hannunsa ta ɗura masa m.card ɗin tace.
“Wannan shi ne abinda Ya Heemu ya ke yiwa, maza kaje ka bawa Abbanka and don’t forget to tell him I’m waiting for him”
Karɓa Arman yay tare da fita da sauri yana fita Anuty Meera na shigowa.
A can hospital kam wajan dab da magrib Moha ta murɗa handle ɗin ƙofar ta fito tana sanye da fararan kaya tass wando da riga Panjams masu santsi da taushi.
Ƙafarta sanye cikin wani half cobet shoe mai kyau.
Ta fito ne sbd zagayawa domin zaman ya isheta daga cewa zasu je su dawo, Ya Omer kuma yaje Mosque ɗin.
Cire mata drip kenan ta fito idanunta a ɗan lumshe take tafiya tana tuna littafin data karanta na SIRRIN MU, da kuka Uncle ne kenan yanzu mene sahihin abinda ta keji game da Ya Omer, idan Abinda Jalilerh ta keji game da Muhammad Jalal Kabeer bobo ne to Tabbas ba son Ya Omer take ba.
Haka kuma idan abinda Fannah ta keji game da Sheikh Imam Deedat Balarabe ne to Tabbas shima ba son Ya Omer take ba.
Domin gaba ɗaya babu wani sign da zai tabbatar mata da cewa son Ya Omer take ba.
A kuma tsarin bayanan da Anty Nimcyluv ta faɗa a littafin Sirrin mu to gaba ɗaya wannan abun ba akan Ya Omer take jinsu ba.
To akan wanene ta kejin wanann feelings ɗin? Ta tambayi kanta.
Ƙarar motar kuma da taji a gabanta ne ya sanya ta buɗe idanunta da sauri.
Kafin tai wani tunani wasu Mutane sun fito daga cikin motar sun rufe fuskarsu wani gigitaccen ihu ta sanya wanda yaja Hankalin Ya Omer Shida Ya Areef, da gudu Ya Omer ya yar da abin hannunsa ya nufi wajan Mutanan ganin yana Shirin zuwa inda suke ne wani daga cikinsu ya sakar masa harbi a tsakiyar ƙirjinsa kana suka tura Moha cikin motar tare da yiwa motar key suka bar asibitin da wani irin gudu.
Ya Omer sulalewa yay a wajan yana kiran sunan Ayshatul-humaira, ga kuma jini na ambaliyya ta tsakiyar ƙirjinsa.