Category: DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 9 BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 9 BY JAMILA UMAR TANKO almajiranci da maula a kasar Hausa wanda ya zama ruwan dare. Abokansa na facebook su…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 8 BY JAMILA UMAR TANKO

Anty Zainab ta ce,”Dinah! kin sami ladan Kawarki da kika fito da ita daga daki, tun • da la’asar ta rufe kanta taqi ta fito…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 7 BY JAMILA UMAR TANKO

zuciyarta, arma de ta tuna babbar sa’ar data ci ta samu ma ya amsa wayar yau, sai ta godewa Allah. *Mu je zuwa• wai mahaukaci…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 6 BY JAMILA UMAR TANKO

Ya dauko wayar ya duba sunan ya karanta sunan mai kiran a bayyane “Nasrin Abdul Nasrin. Bai rufe bakinsa ba ta zabura ta kwace wayar…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 5 BY JAMILA UMAR TANKO

dawo ba. Ba dai a wajen masu kudin kika zauna ba. Malaika ta fada cikin gadara da tsiwa “kamar ka sani kuwa acan na bata…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 4 BY JAMILA UMAR TANKO

Karshe dai aka tantance Malaika ce ta hada rigima, amma dan a zauna lafiya aka karbi katinta tare da na sauran amma da sharadin ba…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 3 BY JAMILA UMAR TANKO

Malaika aka gyara riga da mayafi aka juyo da fuskar tamushashshan jaririnta ana murmushi. Dr. Hala ta gyara gilashi ta zubawa Malaika ido tana kallo…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 2 BY JAMILA UMAR TANKO

Malaika ta yi murmushi ta ce, “sunana Malaika Shamaki. Ke fa, yaya sunanki?” Ta kalle ta, amma bata yi mamaki da yawaba kasancewarta ‘yar jarida…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 1 BY JAMILA UMAR TANKO

Wata Zankadediyar mata ce ta gifta a wata mota, akan titin Nasarawa G.R.A, Kano. Hakika matar nan ta hadu, ga kudi, ilimi, ga kyawu duk…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 19 BY JAMILA UMAR TANKO

-kawo mata farmaki saboda mijinta kadara ne. Kin ji muryarsa kuwa . . Hmmmm, ba magana ke guy din ya hadu daga kafa zuwa tsakarkai.”…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 18 BY JAMILA UMAR TANKO

Zainab dai murmushi take tana aikinta Nasrin tana ta babatun ta ita kadai. Nasrin ta yi fari ta zauna akan wata kujerar roba ta ce,…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 17 BY JAMILA UMAR TANKO

Tana cikin- wannan hali sai gashi ya hau • facebook. Ta zabura ta bishi ta ‘ inbox ta yi masa magana. Salama ce da gaisuwa…