DA KAMAR WUYA CHAPTER 9 KARSHE BY ZULAIHAT IDRIS MISAU
Www.bankinhausanovels.com.ng
Very sorry, na jina shiru, kwana biyu. Sai dai nayi
Hadaddiyar walima su Hafiz omer suka hada na maza, a eat more restaurant.
Taran suna ya kayatar matuka, ta fannin hubby ma. Ta samu alkhairi da yawa, kamar me bude shop. Kawayenta da yan’uwa sun matukar taka rawar gani.+
Sunyi wanka sun kwanta, don huta gajiya. Hubby kam harda ciwon kai, sai da tasha magani tukun.
Hayder yayi musu sallama ya shigo. Gwaggo ce ta harareshi. Smirk yayi mata yana kashe mata ido daya. Duk yadda gwaggo taso masa rashin mutunci yasan ta yanda zai zille. Mikewa tayi ta fita tana mita. Don ba karamin aikinsa bane ya mammatse mata jika a gabanta, yau bata shirya ganin wannan fitsarar ba, gara ta bashi wuri.
Hubby na tsaye jikin mirror tana tufke gashinta, da yasha gyara, sai kamshin da daukar ido yake. Murmushi tayi ganin drama din gwaggo da hayder.
” kafa takurawa gwaggo, bacci take son yi.” Hubby ta fada tana murmushi
Rungumota yayi jikinsa. ” dole tabari inyi sallama da iyalina.” Ya fada yana kai mata kiss a kumatu ” ya akaji da jamaa?” Shafa kansa tayi, tana murmushi ” alhamdulillah, sai ciwon kai dake damuna.”
Ido yadan fito dashi. ” kinyi takin medicine ko?” Ya fada cike da damuwa, yana Jan hannunta, zuwa bakin gadon, Ya zaunar da ita ” nasha.” Ta fada tana dan lumshe ido cike da shagwaba. Kan ya kama ya mata addua. ” Allah ya sauwake.” Amin” ta fada tana daura kanta akan kafadarsa.
” yaushe zaki koma gidanmu ne? Na gaji da takurarsu Hajiya. ” ya fada in his husky voice
” in 40days time. ” da sauri ya dago fuskarta yana kallonta. ” are u serious? ” ya fada cike da damuwa
Gira ta daga masa, tana murmushin mugunta.
Shiru yayi yana kallonta, can taga ya saki smirk, tare da mikewa, ya dauko bebynsa dake kwance a cikin gadonta tana bacci.
Kiss ya manna mata a goshi. Tare da rungumeta a jikinsa. Motsi tayi, tana son tashi, jijjigata ya fara a hankali. Hubby na zaune daga bakin gado tana murmushi. Sun burgeta matuka, hada ido sukayi, ya daga mata gira, yana mata alama da fuska ” what. ” yatsunta biyu ta hada, alamar sun mata kyau.
Smirk yayi, ya tako zuwa inda take zaune.
” kana son ka tasheta, ta hanamu bacci ko?” Hubby ta fada cike da shagwaba
” that’s agric chicken beby ai!!” Ya fada yana smirk
” yanda na gajin nan, ta ce zata hanani bacci duka zata sha.” Ta fada
” don’t even try it.” Ya fada in serious tone
” like father like daughter. ” ta fada a hankali, a tunaninta baiji me ta fada ba.
Smirking yayi tare da hade fuskarsu, bakinta ta daura a kan nasa, kamar yana jira ya kamo harshenta. Kissing din juna suka fara, so romantic so fashionable. Beby na rungume still a jikinsa.
” balarabe koka fito, ko in taso Hajiya ta fitar min dakai, yara ba kunya.”
Gwaggo ta fada daga bakin Kofa tana huci.
Hubby tai saurin zare bakinta, tana dariya kasa- kasa. Tsaki yayi, ya kwantar da amatullah tare da mata manna mata kiss a kumatu.
Dawowa yayi, ya rungume hubb, kissing dinta ya fada, hannunsa na yawo a kirjinta, don yayi missing dinsu sosai. Gaba daya sun manta da gwaggo dake bakin Kofa tana huci.
” ai shi kenan tunda bazaka fitoba, bari inje in taso uwar taka.” A sama suka fara jin muryar gwaggo.
Da sauri hubby ta zare jikinta, ” good night. ” ya fada in husky voice yana mata blowing din kiss. Fuskarsa dauke da faraa ya fita.
Gwaggo ya hango da Hajiya, ai da sauri ya nufi Kofa ” Allah bamu alkhairi. ” ya fada yana barin dakin.
” Allah ka shirya, na rasa lokacin da hayder ya fitsare kafarsa haka.” Hajiya ta fada
Juyawa gwaggo tayi, ta nufo dakin. A kwance ta samu hubby. “
Tana adduar bacci, bayan ta gama ma amatullah nata. Harararta gwaggo tayi ” ki ci gaba da biyeshi, sai ya kaiki ya baro, zakiyi bayani.” Shafa adduar tayi cikin shagwaba tace ” ni kuma me nayi da daddaren nan.” ” ban Sani ba.” Gwaggo ta fada cikin jin zafi.
” Allah baki hakuri.” Hubby ta fada
” kayane nade gammo ki dauka, da bakya biye masa, ai da ba haka ba. Amma ke dadi miji, jiki na rawa! Anga miji, ke zaki shiga uku randa ya kara dura miki wani cikin, yarinyarki batayi kwari ba.”
Ajiyar zuciya hubby ta ja, ta gyara kwanciyarta. ” ba amin ba, wallahi.” Ta fada a kasan ranta.
*****************
Hubby da bebynta sunyi kyau sunyi bul-bul dasu saboda kulawa ta musamman da suke samu. Kwanan hubby 25 da haihuwa, Ummul khair ta sanbalo nata beby boy din. Zo kuka murna wurin su hubby, ji tayi kamar tayi tsuntsuwa ta ganta a abuja. Amma ba dama. Ranar suna yaro yaci sunan Yusuf, wannan karamci da mijin Ummul khair yayi musu, ya matukar musu dadi, da kara ganin kimarsa a idon daikacin xuriar zubair Oregon.
Bayan sunan bebyn Ummul khair, gwaggo ta koma kankiya, Hajiya ta ci gaba da kula dasu hubby, a lokacin tafiya ta kama hayder zuwa China, ya tafi cike da kewar iyalansa.
*******************
Yau hubby ke shirin komawa dakinta, komai ya kammala na daga gyaran gida, da sauransu. Ta fannin gyaran jiki ma, baa cewa komai, don Hajiya zagewa tayi ta gyara ma auta matarsa tsaf. Ciki da waje, da taimakonsu Hajiya Balkisu.
Hubby a gidansu ta wuni a ranar, wanda daga nan zata wuce gidanta. Kayanta already sun riga sun isa. Hayder ma suna sa ran dawowarsa a ranar, ko washegarin ranar.
Mommy Hauwa ce, goye da amatullah da ranar take jin rikici da koke koken, Sai faman jijjigata take. Junaid ya shigo da sallama. Dariya yayi ganin yadda mommy Hauwa ke safa da marwa. ” lallai mommy, bakya kishi, ta kwace miki miji, ki tsaya kina lallashinta! Jiyafa naji daddy yana zuwa umran bana shida amatullah ne.”
Murmushi mommy tayi ” wane ita!!! Gadon ari sai ganna! Can dai.”
” an riga an gama, ta riga ta rushe gomnatinki a wurin daddy.” Junaid ya fada yana murmushi tare da mata wasa daga bayan mommy.
” anya ma mommy bake kika muntsineta ba? Amatullah ba ta rikici, yau daga zuwa gidanki ta rikice da koke koke.” Ya fada
” inda mintsinin na mata ai daba haka ba? Amma tunda kace haka, tana kara bude mana katon bakinta zan mazgeta.” Mommy Hauwa ta fada still tana jijjigata.
“Afuwan!!!! Ina katon bakin? Kina ganin yarinya zankaceceya, wanke hannu ka taba. Shiyasa daddy ya rikice ai.”
” nunan ranar?” Mommy ta fada tana tabe baki
” kala mai tsada” ya fada yana dariya
” nima in naga dama sai in siyo, tunda gashinan a shago ana siyarwa.” Inji mommy
Dariya sukasa gaba daya. Hubby dake zaune tana jinsu, Itama dariyar tayi.
” natural is far better than artificial. ” ya fada yana zama kusa da hubby
” sis how far?” Ya fada yana murmushi.
” fine!! Baka tafi ba Ashe?”
” yes!!! Sai next week.” Ya fada yana Sosa kai.
” rashin mutunci da kukaje kukayi kenan ashe? Yaushe zaku girmane?” Ta fada in serious tone
Murmushi junaid yayi. ” wannan ba rashin kunya bane, kwatar yanci ne.”
Mommy Hauwa hubby ta kalla. ” mommy yanzu abinda sukayi, da gaske ya dace?.”
Murmushi mommy tayi ” sun burgeni gaskiya, da ana haka da an zauna lafiya.”
Ido hubby ta zaro, cike da mamakin maganar mommy Hauwa
” to ni meye nawa? Mijinkine ya gayyacemu, mukuma muka amsa kira, so in ma rashin mutuncinne shi zakiyiwa not me.” Inji junaid
” Allah ya shiryeku daga Ku har shi.” Hubby ta fada
” amma sis kema akwai daukan dumi. Kiga yanda dan banzan nan ya mayar da fuskar Anty samira, ya zage ya bugeta, kamar ya samu kato sa’ansa. Kodon albarkacin ya’ya ai ko mai ta masa ya hakura, ko yabi ta wata hanyar ya rama, ba ya zage ya doketa haka ba, abin haushin ga ciki, Allah yasa ma anyi saurin kaita hospital da Allah kadai yasan yadda abunda zai faru.” Ya fada cike da takaici
” koma menene, ai ita tajawa kanta.” Inji Hubby
“Duk da haka!!! Amma hakkinsa ne, ya kare martabar yayyensa da kannensa. Don na tabbata da kece, zanyi abinda yafi haka. Sai kinga idon dan banza.” Junaid ya fada yana dariyar mugunta
Mommy da ta fito daga wantar da amatullah da tayi bacci, ta samu wuri ta zauna. ” ban labari ya akayi, kasan jiya daga sama na tsinci maganar.” Inji mommy Hauwa
” hayder daya je hospital yaga halin da take ciki, hankalinsa ya matukar tashi. Ritsata yayi, kan saita gaya masa gaskiyar abinda ya hadasu, don kar ya dau mataki, daga karshe a samu itace batada gaskiya, tunda yasan halinta. Ashe wai kanwar mijin ce taga Abdul Karim, tace nan duniya shi take so, ke kuma Anty samira kika mata alkawarin duk runtsi zakiyi yadda zakiyi, Abdul Karim ya aureta. Wannan shine babban dalilin da Anty samira tashiga ta fita, tayi kutin kutin dinda aka fasa auren hubby da Abdul Karim. Saboda ta cika wannan alkhawari data dauka. Rashin jiyuwan daya shiga tsakaninta da Abdul Karim bayan rashin aurensa da hubby, shiya haifar da rashin cika wannan alkawari data dauka. Sai ya zama tun daga auren Abdul Karim zuwa lokacin babu jituwa tsakaninta da dangin mijin, don sun san da maganar. Ranar kanwar tazo wai tayi mata rashin kunya, tare da gaya mata maganganu marasa dadi, shine ta mareta, daga nan sai fada ya tashi, dakyar aka rabasu. Shi kuma yana dawowa, bajin baasi ya hauta da duka, saboda daga can gidansu an ce mai samira ta fara dukanta, tana aibatata, harda cewa itama kaddara ce ta sata auren dan uwanta, in ba haka ba har yaushe zata hada jini dasu, da har zatayi marmarin kara hada zuria dasu.
So muna gidansu Hafiz, hayder ya kiramu, kan kowa yayi shirin kwallo, mu sameshi a main house. Ni, Hafiz, amir, sai abokinsa aminu.
Daga main house gidan Anty samira muka nufa, kallonsa muke cike da mamaki, kasa hakuri nayi na tambayeshi. ” wani zamu dan koyawa hankali, gobe ko kanwarsa ce bazai sake daura hannunsa a kan taba.”
Nan ya mana bayanin komai, duk jikinmu yayi sanyi. Ko da mukaje kin fitowa yayi, ni da aminu muka shiga har gidan muka fito da shi ta karfin tsiya, zuwa farfajiyar gidan.
Hayder na zaune a saman matar da mukazo da ita. Cike da shan kamshi ya tambayeshi ” me yayata tama ka mata irin bugun nan kamar ka samu jaka? Sannan an kaita hospital yau kwana daya baka samu zuwa kaga a halin da take ba? Bayan kasan akwai kwanka a tare da ita?” Rarraba ido ya fara musamman ganin yadda muka zagayeshi ba hanyar tsira, don maigadin ma kulleshi a dakinsa mukayi.
” wannan ba maganar yara ba ce! Da manyanka zanyi magana.” Ya fada yana cika, duk da alamun tsoro ya bayyana a tare dashi.
Smirk hayder yayi. ” good. ” ya fada yana kallona, but na nufa, na dauko dorina guda hudu, na dawo na mikawa kowa dai dai, naja na tsaya.
Kallon dorinar yayi, ya bimu da kallo cike da firgici da tsoro, wanda zuwa lokacin ya tabbatar ba wasa ya kawomu ba.
Durowa hayder yayi ” zamu daku dani da kai, wanda ya ba wani kashi shikenan! In kuma kaga hakan bai yi ma ba, to ka kwanta salin alin kasha dorina. Kaga gobe ko kudi aka baka baza ka kara marmarin tabamin yaya ba, don kasan akwai masu rama mata. Daga nan sai mu karasa wurin manyan da kace su karasa nasu hukuncin.”
Kallon hayder yayi, maji karfi, jikinsa a mummurde, ya kalli sharbebiyar dorinar dake hannunsa, yana hadiye miyau, da Jan numfashi. ” duk abun bai kai haka ba, nasan nayi kuskure, dama yanzu nake son in shirya inje in bada hakuri,” ya fada cikin rawar murya
” ka makara ai, tunda har nazo.”
Bansan hayder mugu bane sai ranar. Yarda bulalar yayi yahau kilansa, saida ya masa lis, dakyar muka janyesa. Mota ya koma ya dauko paper da pen ya dawo. Dagoshi yayi ya zaunar dashi, tare da mika masa ” oya!! Rubuta mata takardarta, don baka can can ci, mijin da zata ci gaba da zama dashiba, mijin da baisan darajar matarsa ba, da kimarta, baya la’akari da zuriar da suke tsakaninsu, ya iya mata wannan tozarcin da cin fuska. Meye anfanin ci gaba da zama?.”
Ai sai ga mutuminki kuka shabe- shabe, shi yana son matarsa bazai iya rabuwa da ita ba, tsautsayine kawai ya gifta, Runtse ido hayder yayi kafin ya bude su a kansa. ” wannan ya zama last warning a gareka, duk randa hannunka ya kuma gigin kaiwa kan yar’ uwata, wannan ba komai bane, akan abunda zai faru. “
Mota muka shiga muka bar gidan. Kallon hayder nayi ” dud daya rubuta sakin ya xakayi? Da alama Anty samira na sonsa sosai?.”
Tsaki yayi ” I have the feeling bazai iya sakin nata ba, they love each other, ga children, saki ba abin wasa bane, nayi hakan ne don ya kara sanin girman gargadina a gareshi.”
” karfa ya debo mana police? Kunga mu mukaje har gidansa.” Hafiz da tunda ake abun sai lokacin yasa baki
Hararsa hayder yayi ” matsoracin banza. Mu dashi waye abin kullewar, just dunduma masa jiki kawai nayi, sister dina fah dake kwance gadon asibiti, mu me yasa bamu kira masa police din ba?”
Dariya aminu yayi ” yanzu wannan dukan kake kira da just. Wannan in ni kama shi, ai nima gadon za’a bani.”
” na tausaya masa ni kaina wallahi.” Na fada
Sallar magrib muka wuce, bayan anyi isha’i muka nufi hospital duba Anty samira. Abun mamaki a can muka sami gogan. Sai wani sun sun kuyar da kai yake.
Kasa fadawa kowa yayi, har aka musu sulhu, ta koma. Ba Wanda ya Sani daga Hajiya sai Anty samira. Sai jiya da nake ba su jabir labari, bayan ya bamu labarin abokinsa da yayi aure 5 months ago, sun rabu, saka makon dukan shan gishiri da ya mata, kan abunda bai taka kara ya karya ba. Kuma yanzu yana nema kome.”
” abinda kukayi Baku kyauta ba, ko baici albarkacin kowa ba, yaci na ya’yansa. Da baku ta bashi ba.” Hubby ta fada cikin rashin jin dadi
” sunyi dai dai, ai ba lokacin ya fara dukanta ba, fadane batayi.” Mommy Hauwa ta fada
Cike da mamaki hubby tace ” Allah ya kyauta. Dama ita da Anty abida ne masu problems, sai yanzu aira dake fama da kishiya.”
” na abida ai mai sauki ne, tunda yanzu ya rage mata kullen, ya barta tana business dinta. Sai issues din dangin miji, wanda da wuya ki samu macen da batada wannan gibin.” Inji mommy Hauwa
” sis admission dinki ya fito fah!! Dazun nan mijinki ya turomin da copy din.” Junaid ya fada yana murmushi
Tabe baki hubby tayi, ba tare da tace komai ba. Harararta mommy Hauwa tayi, ganin ko in kulan data nuna.
Mikawa mommy Hauwa wayarsa yayi kin gani ” nursing and midwifery.” Murmushi mommy tayi cike da jin dadi, dama burinta kenan, taga hubby ta karanci nursing. ” masha Allah, Allah ya bada saa.” Amin hubby ta fada ba yabo ba fallasa.
Dariya junaid yayi ” kin hadu da karatu, sai kin dage sosai. School din is good. “
” Allah ya shiryi Ummi, ni na rasa inda ta samo rashin son karatu, abin na matukar daure min kai.” Mommy Hauwa ta fada cike da takaici.
” ki barta, zatayi ne.” Inji junaid yana dariya
” Allah ya sakawa hayder da alkhairi, shine dama dai- dai dake.” Mommy Hauwa ta fada
Shiru hubby tayi, tana jinsu. Ita ba abunda ya ke kara daga mata hankali, irin barin kasar da zasuyi, amma duk yadda takai ga musu bayani bazasu fahimta ba, gani zasuyi karatun ne bataso, tunda akuyarta tayi kuka.
” kai ya maganar naka karatun ne?” Hubby ta tambaya don ta kauda maganar nata karatun.
“Sai next month muke sa ran, samun admission. “
” da kayi joining dinmu ai!” Ta fada
” no!!! ni na canza course, India sunfi specializing akan course dina, shi yasa.”
” Allah ya taimaka. Ba wani nan!! Kai dai kace business ya saka zaban India. “
Dariya yayi ” of course!!! harda shi ma, kinga Hafiz da Alim China, ni da Hafiz omer india, Ashir Jamil da Amir Italy, Hayder Cyprus.”
” business tycoons. ” mommy ta fada cike dajin dadi.
” a nan wa zai kula muku da business din, tunda duk kun watse. Amir shima baya nan?”
Murmushi yayi ” yanzu munada mutane sosai. Abu kuma da internet ko a ina kake u can do it.” Inji junaid
Haka hubby ta gama wuninta cike da farin ciki. Alhaji Munir ma yau da wuri ya dawo, don ya kasance cikin iyalansa.
Karfe 8 dai dai, junaid da jabir suka raka hubby gidanta, daya sha gyara sai kamshin turaren wuta, kowanne kusurwa na gidan. Sun biya sun taho da marya, wadda mamanta ta yadda ta amince da zamanta tare dasu hubby, Saboda rainon amatullah.
Wannan karon ma hayder shigowar dare sukayi, Saida ya biya main house, ya duba su Hajiya kafin ya nufo gidansa.
11 dai dai malan idi ya wangale masa get, ya shigo…………
” Salamu alaikum, I’m homeeeee.” Ya fada yana hawa steps din gudu- gudu, sauri -sauri. Hubby da tuni ta gama shiryawa cikin wani hadadiyar nightee silk pajamas, coffee and black color. Ta saki gashinta duka baya, sai sheki yake da daukar ido, ga kamshi na musamman dake tashi. Haka jikinta da nightee din. Ta gama ba amatullah nono kenan, ta samu ta kwantar da ita. Tajiyo shigowar mota, ta kuma tabbatar shine. Da sauri ta nufi mirror ta tabbatar da komai normal, mouth freshener ta fesa a bakinta, duk da bata Dade dayin brush ba.
Jin muryarsa yasa ta fito, don tarbansa. A dan pacege din sukayi karo, da gudu ta karasa hannunsa duka biyu ya bude mata ta fada, tare da makale juna suna sauke ajiyar zuciya, tare da dariya Kasa -kasa.
Dagata yayi yana juyawa da ita, ” I miss u, I really Miss u!!!” Ya fada in husky voice.
Dariya takeyi cike da farin ciki. Sauketa fuskarta ya kamo, ya fara kissing nata. Mannewa tayi a jikinsa. Tare da shafa saman kirjinsa. Sun Dade a haka, kafin ya zare bakinsa, ya manna mata kiss a labbanta ” I miss u. ” ya fada yana shigar da ido.
Sajensa ta shafa a hankali, tana murmushi. ” we Miss u too.” Ta fada tana kara shigewa jikinsa.
” how’s my beby?” Ya fada yana daukanta cak, zuwa dakinta. ” she miss her father so much! ” ta fada still hannunta nakan lallaussan sajensa, dake kara masa kyau da kwarjini.
Sauketa yayi, ya nufi gadon amatullah, dagata yayi yana mannata da jikinsa. Lumshe ido yayi, cike da so da kaunar bebyn nasa, ta kara kyau da kiba, masha Allah. Hubby ya kalla cike da fara’a. ” me kuke cine? Keda bebyna haka?” Ya fada in husky voice dinsa
Murmushi hubby tayi. ” me takeci kuwa banda ni da take tsotsewa.”
Jan hannunta yayi zuwa gaban mirror ” look at u, just 10days amma kin canza completely, what is the secret. “
” ask Hajiya me ta bamu?” Hubby ta fada
Tabe baki yayi ” kun gama kwacemin gomnatina a wurin Hajiya, keda yarinyarmu.” Ya lakace mata hanci
” jealous boy, dama can Hajiya tafi sona. ” ta fada tana masa gwalo.
” na yadda. ” ya fada yana kissing kumatun amatullah.
Kallonsu take, cike da burgewa. Dai dai da rana daya bata taba tunanin zata so wani, har ta bude masa babban fili ba, a zuciyarta, sai yanzu akan hayder. Daga haihuwarta zuwa yanzu, ta samu zuciyarta dumu dumu, cikin so da kaunarsa. Kwana kin nan da yayi, basa tare ji tayi gaba daya komai ya mata zafi, ko yaushe cikin kewarsa take, da son ganinsa. Musamman wannan smirk din dake bata haushi, yanzu shi yafi komai burgeta a tare dashi. Hure mata ido taji anyi, yasa tayi far da idonta, ta sauke a kansa. Gira ya daga mata yana tambayarta da fuskarsa ” what. ” murmushi tayi. Tare da daukan dan small bag din data shirya abubuwan da zasu bukata ita da amatullah. Smirk yayi, yana gaba dauke da amatullah tana binsa a baya har bedroom dinsa.
” kawota ka samu kayi wanka!! ” ta fada tana amsar amatullah a hannunsa.
” me zaka ci,? In kawo maka.”
“I’m OK. I need a hand.” Ya fada yana kashe mata ido daya
Cike da kunya ta taimaka masa, ya cire kayan, haka wanka ma ita ta taimaka masa. Sai binta da kallo yake yana murmushi cike dajin dadi.
Komai nata cikin natsuwa takeyinsa, sabanin da, da yake tunanin rashin natsuwa a tare da ita. Zuwa yanzu ya karanci abubuwa da yawa akanta da suke burgeshi da ita.
Bai wani tsaya bata lokacin sa pajamas dinsa ba, illah turaruka daya feshe jikinsa dasu. Don a hannu yake an dade baa haduba, dakyar ya samu ya saita hansa, da wankan ma bazai samu ba, sai ya rage zafi.
Shi yama amatullah, adduar bacci, tare da gyara mata kwanciyarta cikin dan karamin gadonta, dake jikin nasu.
Kwanciya yayi kusa da hubby, tare da janyota jikinsa, a tare suka sauke ajiyar zuciya.
Dago kanta yayi, ya daura lips dinsa, tare da lalubo lallausan harshenta. Cikin wani salo ya fara kissing dinta cikin sanyi da kwarewa. In different way
Lokaci daya ya kashe mata jiki, a hankali ta fara shafa kirjinsa zuwa 6pack dinsa, zuwa wasu sassan jikinsa. Jin abinda take masa ya zare bakinsa ya tsura mata mayatattun idonsa, da suka fara canza color. Smirk yayi yana mamakin canjin da yake samu daga gareta.
Idonta ta bude, ta saukesu a kansa. Gaba daya tsigar jikinsa yaji ya tashi. Kara shigewa jikinsa tayi tana kokarin kamo bakinsa. Cikin sanyin muryarta mai dadi ” I miss u. ” hade bakinsu yayi a karo na biyu, tare da aika mata da zafafan sakon ni, masu wuyar fassaruwa.
Yayi missing dinta, fiye da zatonta.
Wanda baki, bazai iya misalta mata ba, sai dai yanzu da yake nuna mata a aikace.
Ranar daga hayder har hubby sun murji juna, saboda gyaran da hubby tasha bana kadan bane, gaba daya hayder rudewa yayi, don jinta yake kamar wadda ya ke barewa a leda. Sanbatu ko hubby ta shasu a ranar, karshe dai su malan hayder harda hawayen dadi. Albarka kam ranar hubby ta shata kwando- kwando. haka suka raya daren cike da biyan bashin juna. Cikin ikon Allah amatullah ranar yar rigimar daren da ta saba, ranar baa yiba. Sai baccinta data sha, tabar iyayenta su wala…….Da sauri ta kammala wankan ta fito, saboda amatullah data tashi taketa tsandara kuka. Da sauri ta dauketa tana jijjigata, kafin ta zauna a bakin gadon, ta fara shayar da ita, saboda kin shirun da tayi.+
Dakyar ta samu ta kama, tana Jan ajiyar zuciya. Hubby ma ajiyar zuciya taja, Tana shafa kanta. ” sorry habty.” Ta fada tana mata kiss a goshi
Tsaye yake a bakin kofar, kwata kwata hubby bata san da shigowarsa ba, saboda yadda amatullah ta rikitata. A hankali ya tako zuwa inda suke cike da tsantsar son iyalan nasa. Zama yayi kusa da ita. ” sabahul khair. ” da sauri ta dago. Tattausan Murmushi ta sake masa, cike dajin kunya da nauyinsa.
” sorry banji shigowarka ba, Barka da safiya?” Ta fada cike da shagwaba
Yana rike da kafar yana dan wasa da ita. amatullah da taketa wuntsilata a hankali. ” princess dina ta iya rigima ashe?”
” lokacin tashinta yayi, ni kuma na shiga wanka.”
” shine baki jirani, muyi tare ba.” Ya fada yana daga mata gira.
” I think zaka wuce karatu, daga sallar asubah.” Ta fada
” waya gaya miki karatu nake zuwa?” Ya tambaya yana mikewa
” a bakin Hajiya naji.” Ta fada tana tsare shi da ido
Smirk yayi, ” bari inyi taking shower tunda anki jirana!! Ko in bari a sallami princess tukun aji dani.” Ya fada yana kashe mata ido
” in hakan ya maka!” Ta fada a takaice
Har ya isa kofar toilet din, ya juyo ” next month zamu tafi!! So ki fara shiri .”
Shagwabe fuska tayi ” ya maganar ziyarar kankiya, kano, abuja da na maka?”
” zamuje amma tare!!” Ya fada yana shigewa cikin toilet din
Ba haka taso ba, amma ba yadda ta iya, karta matsa ya hanata gaba daya, don yanzun ma saida Hajiya tasa baki tukun.
Cikin wata dayan da sukayi, sun yishine cikin ziyarar yan’ wa da abokan arziki. Ta gefe daya kuma suna cin amarcinsu.
*******************
Kallon hubby Aisha tayi, ta kalli beby Amatullah. Ta kwashe da dariya, harda rike ciki. Kwafa hubby tayi, tana Jan dogon tsaki ” ba laifinki bane, laifinane dana zo gidanki, kika samu damar min iskanci. “
” sorry. ” Aisha ta fada tana toshe baki
Rungume Amatullah tayi a jikinta, tana jin son yarinyar a ranta, tare da tunowa da yaya Yusuf, da yanzu wannan kyakyawar yarinyar tashi ce? Rayuwa kenan? Wani baya haihuwar wani. ” yanzu wannan kyakyawar bebyn taki da hayder ko.” Harararta hubby tayi ” bari in zo in bar miki gidanki, ina gadai kora da hali kike so kiyi min.”
” Allah ba haka bane Anty hubby!!! Kawai ina jin jina abun ne, in na tuna rayuwar secondary sch. Da yadda muamalarki da hayder take, cika bakin ki lokacin aurenku. Sai inga abin kamar almara, Jiya muka gama hirarku da humaira.”
” kice jiya muka gama gulmarku da humaira. ” hubby ta ce
” ba gulma bace wallahi. ” ta fada
” kun kyauta. Allah ya shiryeku.” Hubby ta fada tana murmushi
” muna labarin aurenta ne, shine zancen naki ya shigo, kin san itama iyayenta sun nace sai ta auri cousin dinta! Ita kuma akwai wanda takeso. Shine nake bata shawarar tayi hakuri ta bi maganar iyayenta, ta musu biyayya, kamar yadda kikayi, ke dama a lokacin kinada damar zabawa kanki abinda kike so, amma kika daure kikayi biyayya. gashi tun baaje ko ina ba kin fara ganin alkhairi a rayuwarki.”
” nima dazu abinda na gaya mata kenan da mukayi waya.” Hubby ta fada
” dama tace zata kiraki, bata samu ta miki tsiya ranar suna ba, saboda jamaa, gashi tun daga lokacin baku haduba.”
” bar yar banzar yarinya. Naso ganinta kafin mu wuce, but wuraren ziyarar suna da yawa, ba isashshen time. “
” haka ne, Allah yasa kin yiwa kanki dabara.” Aisha ta fada tana murmushi
Cikin rashin fahimta hubby ke kallonta. ” dabara wace iri?”
” kefa matsalata dake bakya saurin kawo wuta. Planning nake magana! Don’t tell me bakije kinyi ba, kafin ki koma.?”
Mararraice fuska hubby tayi ” wallahi na manta, kwata kwata munyi maganar dake, yanzu meye abinyi?”
“Yanzu kam sai dai in kun isa, sai kuje kiyi, in baki kunshi wani ba. Don naga alama hayder ba wasa.” Aisha ta fada tana dariya
Harara hubby ta jefa mata ” bakinki ya sari guntun kashinki. Amma fah ina tsoron masa maganar, don ban san yadda zai dauketa ba.”
” haba!!! Kamar ba mace ba? Kalallameshi zakiyi, tuni zai amince, tunda duka saukin kune, kodon Ku samu natsuwar karatu nasan bazai kiba. Namayi mamamkin da bai miki maganar ba shi da kansa.”
Numfashi hubby taja ” bazaki gane son yara irin na Hayder ba? Shi yasa nake tsoron masa maganar, a gefe daya kuma, ina tsoron daukar wani cikin.”
Dariya Aisha tayi sosai tana nuna hubby da yatsa ” ke kike tsoron hayder!!! Wayyo!!! Duniya juyi juyi “
Tabe baki hubby tayi ” ya zanyi? Tunda Allah ne ya bashi girman dole na hakura na sadakar.”
” good for u!!! Kina burgeni!! Har ga Allah ina son halayyarki. So da yawa na kanji inama nice ke! Tabbas gwaggo ta ciri tuta. Dauraki a kan tafarki na gaskiya, Da jajir cewa wurin biyayyar aure. Shi yasa har gobe Mmn Yusuf na bakin cikin saken da tayi, na rashin yadda ki auri Abdul fatta. Gashi wadda ta zaba Masan baaje ko ina ba, kullun matsalar yau daban ta gobe daban. Yanzu haka tana Niger wai tayi yaji! Shi kuma yace wallahi bazai bar aikinsa yaje bikonta ba, sanda taga dama ta dawo dan kanta. Mmn Yusuf data kira yayantan a waya don ta basu hakuri, in kinji masifa da bakaken magan ganu, karema bazai Ciba. Harda gorin shi yarikesu tsawon shekaru, amma yarsa daya sun gagara rike masa. Alhalin sun san itace Mara gaskiyan. Har yaushe miji baya gari zaki dinga tara masa kartin banza, dasunan makotaka? Mu kanmu ranar da mukaje ganin daki, baya kasar matasa da yan mata sun kai shida muka samu a falonta sun baje bamai suturar arziki a cikinsu, har gara ita da Arabian dress a jikinta. Sun baje kayan abinci dana sha, ga kida kamar a club.
Muda mukaje da niyyar kwana uku, kwana daya mukayi, sai gidan uncle omer muka karasa sauran kwanakin. Hakan ma wai yar uwarmu, da muka hada jini. Abin Sam ba dadi, ni kaina banso hadin ba, amma ba yadda ka iya.”
Kasa cewa komai hubby tayi, sai kada kai, tana godewa Allah da bata sake fadawa cikinsu ba. Don bazata taba manta izaya, da cin mutunci da tozarcin da suka mata ba. Da sunan bata haihuba. Gashi cikin ikon Allah ko bantaren magani bata sha ba, Allah ya bata nata rabon. Haka Allah ya kaddara bazata haihu da Yusuf ba, haka zai koma ga Allah ba tare daya ajiye kwansa a duniya ba, hakan na cikin kaddararsa da suka kasa ganewa, suka dauki karan tsana suka daura mata a lokacin.
” Allah ya kyauta. ” ta fada tana mikewa don gabatar da sallar la’asar la’asar, kafin hayder ya karaso.
******************
Yau su hubby suka iso kasar Cyprus, lefkosia town. A kusa da school din apartment din da zasu zauna yake, mallakin don Harris. 3bedrooms with toilets 1 falo with toilet, sai kitchen.
Allah ya taimaki hubby mahaifiyar Mariya ta amince ta taho da ita, da sharadin sata a school. Hakan yama hubby dadi, don ta saba da ita, yarinyar ta iya aiki, ga son yara, bata da matsala ko kadan, sai dan rawar kai, wanda hubby bata daukeshi komai ba.
Cikin sati daya suka kammala, duk wani shirye shiryen fara karatu. Haka ta bangaren bukatu na gida. A kusa dasu suka sama ma Mariya day school. Amatullah sun mata register da day care,dake cikin school din. inda hubby zata dinga ajiyeta kafin ta fito lectures, Mariya kuma tunda tana rigasu dawowa, zata kula da tsaftar gida da sauran aikace- aikace.
Alhamdulillah hubby kam at first tasha matukar wahala, kafin komai ya dai daita. Hayder na matukar kokarin ware lokaci na musamman don kara fahimtar da ita abunda bata gane ba, duk da dunbin nashi karatun da business dake kansa.
Yau watansu hubby uku a Cyprus. Tana kwance a falo, tana nazarin wani assignment da aka basu. Mariya da amatullah suna garden ta korasu don ta samu cikakken natsuwa.
Kamshin turarensa ya tabbatar mata da dawowarsa, kafin sallamarsa ya shigo. Ya kara kyau da budewa, sanye yake da Jens blue da Shir gashin kansa da kyakyawan sajensa sai daukar ido suke. Da sauri ta tashi tare da taryansa. Dagata yayi yana juyi da ita, kafin ya sauketa suna dariya. ” Allah matarnan kin kara nauyi sosai, meye sirrin ne? Don na lura nan da dan lokaci kadan dau kanki zai gagareni.” Ya fada yana dukawa alamar gajiya.
Bayansa take kokarin danewa tana dariya ” kato dakai ka kasa dagani? Ai da kaji kunya wallahi.” Ganin da gaske bayan zata hau yasa yayi ciki da gudu. “Allah bazan yadda ki karyamin baya a banza ba.” Da gudu ta bishi, suka fara zagaye falon. Da ta kasa kamashi ta tsaya tana maida numfashi. Dariya ya fada mata shagwabe fuska tayi. ” zamu hadu, Allah bazan yadda ba, sai ka goyani.”
” Rikicinki yafi na princess kwanan nan, ban kara goyaki.” Ya fada yana smirk
“Kwantar da hankalinka, lokacin da zaka goyani ma, ba wanda ya sani. Ta fada tana mayar masa da smirk dinsa
Shafa kai yayi. Tare da karasowa inda take, dukawa yayi ” oya!! hau.” Murmushin mugunta ta masa ” aa na fasa.” Ta fada tana makale kafada.
” Allah sai kin hau! Don bazan yadda kimin mugunta ba.” Ya fada in husky voice dinsa
Dariya tayi ” ba yanzu ba, in my right time. ” ta nufi kitchen don hada masa lunch.
Yana kallonta harta shige, ya shafa sajensa yana smirk
Books dinta ya dauka yana dubawa. Yaji dadin yadda take forming yanzu. Har ta gama hada dinning din, yana nazarin takardun.
” wanka zaka fara, ko abinci?” Ta tambaya cike da kulawa
Dagata yayi bridal style zuwa bedroom dinsa. Toilet ya wuce dasu, a tare sukayi wanka, bayan sun sha romance dinsu, suka fito, a shiririce suka shirya, suka fito dining.
” ware is my princess, tunda na dawo banji motsinta ba.?”
Dagowa tayi daga zuba masa abincin. ” suna garden.” Ta fada a takaice
” jeki dauko min ita, I want to see her.” Ya fada in husky voice
Tura baki tayi, ” ka gama cin abinci tukun.”
” no!” Ya fada in serious tone
Tabe baki tayi tare da nufar kofar da zata sadata da garden din.
Masha Allah, Amatullah ta yi wayau abinta. A zaune na ganta kan wani tattausan carpet ga kayan wasa baja- baja a gabanta, sai zillo da tsalle take daga zaune, tana dauko wancan tayar ta dauko wancan. Tasha riga da wando na blouse pink masu matukar kyau. Kanta an mata kakaba kanana dayasha molti color ribbons gashin har kafadunta baki wulik dashi.
Mariya ce ta dauketa, ta kaiwa hubby dake tsaye dan nesa dasu, kafin ta dawo tana tattara kayan.
Amatullah tana arba da hayder ta fara tsalle tana mika hannu ya dauketa, sai wangale masa baki take. Da sauri ya mike ya amsheta tare da cillata sama, yana dariya, itama dariyar take harda kyakyatawa. Ya Rungumeta yana ” miss u my princess. ” ya manna mata kiss a kumatunta. Hubby na tsaye tana kallonsu cike dajin dadi, inda sabo ta saba da hidimar hayder da amatullah.
Bayan ya gama lunch, shiya taimaka mata tayi assignment dinta. Yana zaune kanta akan cinyarsa, yana shafa sumar kanta, kamar mai massage. Ta kalleshi cike da shagwaba ” ya maganar da mukayi dakai jiya?”
Kallonta yayi, ya tabe baki, sai da yaja fasali tare da sauke ajiyar zuciya ” tun yaushe muka gama wannan maganar? Bana son kina taso da ita kuma.”
” please hayder!! Its just a matter of 2years.” Ta fada cikin muryar ban tausayi
” tun ba yauba na gaya miki, bana sha’awar family planing a rayuwata, koda duk shekara zaki haifamin, ina son kayana. So stop bringing the subject again and again.” Ya fada
Tashi hubby tayi ta zauna, ta kamo hannunsa, tana murzawa cikin nata a hankali. ” kai kanka kaga irin wuyar da akesha!! Amma shine kake min fatan duk shekara? Saboda badaga jikinka zasu tsago su gito ba shiyasa zaka fadi haka. ” ta fada cike da damuwa
Harara ya zuba mata ” duk abinda zaki ce, ni dai ina nan kan bakana. Ki gode Allah wani da kudi yake so bai samu ba, so in Allah ya baki ki amsa da hannu biyu ki gode masa. Har nawa kika haifa da kike maganar planning? In ke bazaki iya rainonsu ba, ina da inda ake maraba dasu. Wannan ya zama na karshe da zaki sake zuwa min da maganar family planing a gidan nan.” Ya mike cike da bacin rai ya fita.
Kanta ta daura akan hannun kujera, sai kuka. Ta rasa dalilin da yasa ya kasa fahimtarta. Yanzu haka a tsarge take da kanta, saboda wasu alamu data kasa tantan cewa,. Yanzu ta sake daukar ciki, yazatayi da amatullah? Ta gefe daya kuma karatunta.
Ta bashi tausayi, amma baya jin xai yadda da kudirinta, Yana son yara.
Zama yayi kusa da ita, tare da rungumota jikinsa. Cikin lokaci kadan ya lallashi abunsa.
” shirya min Amatullah zamu FIta.” Ya fada in husky voice
” kai da ita kawai.” Ta tambaya cike da rauni.
Kai ya daga mata. A sanyaye ta nufi dakinta, ta hada dan bag dinta, da duk abinda zai bukata. Kafin ta kira Mariya ta kawo mata ita, ta shiryata cikin pink din roll-on.

Har mota ta rakasu ta dawo. Gidan suka sake gyarawa, tare da baza turaren wuta bayan sun kammala dinner.
Ta idar da sallar magrib tana azhkar ta tuna da sauran p- test dinta da tazo dashi. Da sauri ta mike, ta fara duba inda take tunanin ta ajiye.
Hamdala tayi data ganshi. Ta nufi toilet gabanta na dukan tara – tara.
Safa da marwa take tayi, tana fanan kallon agogo jefi -jefi, tare da Jan tsaki. Falo ta dawo kamar ance ta daga labulen da zata iya hango compound din gidan.
Gabanta ne yayi mugun faduwa……Hayder ne a saman mota, kafafunsa na dan sarke da juna, sai waya a hannunsa. A gefensa Nasrin ce dauke da Amatullah tana jingine jikin motar, da alama hirar ta musu dadi, don daga inda take tana iya hango hakoran Nasrin dake waje, alamar dariya take. Shi kuma fuskarsa na dauke da lallausan murmushi daya fito da kyawawan dimples dinsa. Kasa jure kallonsu tayi, daboda zuciyarta da takejin yana bugawa kamar zai faso kirjinta.+
Duk iya yadda taso daurewa kasawa tayi, ta saki wani kuka, mai cike da kunar zuciya. Dakinta ta wuce har bata ganin gabanta sosai, saboda damuwa da bacin rai, Wannan shi ake kira abu goma da ashirin. Tana kukan targade ga karaya tazo.
Sai da taci kukanta ta koshi, sannan ta nufi toilet ta wanke idonta. Agogo ta kalla to 11, amma har lokacin bai shigo gidan ba. Kwanciya tayi. Tunanin Yusuf ne, ya dawo sabo dal a zuciyarta duk yadda taso kauda tunanin ta gagara.
Zuciyarta ta fara ba hakuri, tunda abunda ta dade da sanine, ko ba dade ko ba jima, dole sai hakan ta faru. The early the better. Allah ya bata ikon danne kishinta, yasa tafi karfin zuciyarta.
Motsinsa da kamshin turarensa shiya shaida mata isowarsa. Da sauri ta rufe idonta, tare da gyara kwanciyarta kamar mai baccin gaske.
Kusa da ita ya kwantar da Amatullah, ya manna mata kiss a goshi,. Shafa fuskar hubby yayi a hankali, tare da kai bakinsa kan nata, ya nata kiss. Sannan ya fita a dakin.
Jin fitarsa ta bude idonta. Tana kallon Amatullah daketa baccinta hankali kwance. Kofarta ta murzawa key, ta dawo tai kwanciyarta. Don gaba daya ta tsinci kanta dajin haushinsa., ta wani gefe kuma tana ganin bata yi masa adalci ba.
Hayder yasha mamakin jin kofarta a rufe, abinda bai taba faruwa ba, tun bayan shiryawarsu. Juyawa yayi ya koma dakinsa, kasan cewar yasan basu kadai bane a gidan balle ya tsaya yana buga mata Kofa.
Iya tunanin abinda zai sa ta masa hakan, yayi amma ya kasa, maganar family planing ce ta dawo masa, innalillahi wa inna ilaihir rajiun, Allah yasa ba har yanzu tana kan bakanta ba, shiyasa ta zabi wannan hanyar don ta tursasashi ya mata abinda takeso. In ba wannan ba baiga dalilin da zai sa ta masa hakan ba. Gashi a bukace yake da ita, sosai. Wayarsa ya dauko ya fara trying number dinta, swhech up!! Tsaki yaja yafi kwando dubu. Dakyar ya samu bacci ya daukeshi. Don ta riga ta gama saba masa da bacci a jikinsa. Ga bukatuwa dake tare dashi.
Ta bangaren hubby kam, baccin ma kin zuwa yayi. Yanzu ne lokacin da zata kara kaimi wurin mallake zuciyar mijinta, ta hanyar data dace. don samowa kanta mafita, da saukin zama a cikinsu, in ba hakaba tana ji tana gani zata zama yar kallo, ko machine for producing children. Lokaci yayi da zata kara maida hankalinta kan karatunta, don tallafawa rayuwarta dana yaranta. Ko batayi don kanta ba, yanzu dole tayi don yaranta, kafin a dauko mata kishiyar da ta fita ilmi da wayewa. Yanzu ne ta fara ganin wautarta da tun tuni bata farga da hakan ba. Allah ma ya taimaketa kafin Nasrin ta shigo ta yi nisa, a nata karatun. Cikinta ta fara shafawa a hankali, tana hawaye, ikon Allah yanzu wata halittarce kwance a ciki, ba tare da ta farga ba. Ya makomar Amatullah yanzu? Ci gaba da shayar da ita zatayi, ko yayeta zatayi? Dole ta nemi shawarar doctor but how? Bata son kowa yasan da cikin, har sai ta tabbatar dashi, da kuma watanninsa. Kallon Amatullah dake ta baccinta hankali kwance tayi cike da tausayin yarinyar, tare da tausayin kanta. Tama gode Allah da ba wani laulayi na tada hankali take yiba, da ya zatayi da karatunta?.
A gogo ta kalla 2:14am sai lokacin Amatullah ta farka ta fara kukan neman abincinta.
Daukarta tayi, ta shayar da ita, tare da sata a kafadarta tana jijjigata har bacci ya sake gaba da ita.
Alwala ta dauro, ta kabbara nafila.
3 am dai dai hayder ya farka, alwala shima ya dauro, ya fara jera nashi nafilfilin, kamar yadda suka saba, duk dare. Yaso zuwa ya tasheta, amma baya son Mariya ta jishi yana buga kofa, ba mutuncin su bane, don haka ya share ta.
********************
Sai 7:23 ta fito daga dakinta, sanye cikin wata maron Arabian gown, mai adon gold stones and bits. Rigar ta bude sosai da wadataccen mayafinta. Amatullah ma tana sanye da riga da wando masu matukar kyau yellow and White, ta mata fakin din gashinta, ta daura mata hular kayan tafito a balarabiyanta sak, Sai kamshin sukeyi daga ita har hubby.
Already Mariya ta tafi school, don 7 school bus dinsu ke zuwa daukanta, so in ta tashi sallar asuhah bata komawa, zata rage ayyukan gidan, kafin ta nemawa kanta abinda zataci, sannan ta shirya ta tafi. A school ake basu lunch.
Kitchen ta nufa, don hadawa amatullah priso cream, a kujerarta ta sakata don ta samu damar yin komai a natse. Kamshin turarensa da dariyar amatullah taji, yasa ta juyowa. Ido hudu sukayi, da yasa gabanta faduwa. Yana sanye da black jeans da white shirt, sai hannunsa dake daure da silver watch. He look hansom.
Dauke idonsa yayi a kanta, ya durgusa ya dauki Amatullah daketa mika masa hannu tana zillo tare da dariya irin ta yara. Dagata yayi, ya cillata sama kamar yadda ya saba, yana juyawa da ita, suna dariya.
Kafin ya mata kiss a chic dinta.
” an tashi lafiya?” Hubby ta fada cikin karfin hali da basarwa, don ganinshi ya kara sa taji kishin ya kara taso mata
Takowa yayi zuwa inda take tsaye, tana juya priso din don ya huce, yadda zata iya bata, Rungumeta yayi da hannunsa daya, ya manna mata kiss a goshi.
” what I have don to u? To deserve this kind of punishment? ” ya fada yana daga mata gira
” notting!” Ta fada in very low voice
Kallon idonta yayi, for some time, yana karantar yanayinta. Ya kada kai ” ban yadda ba komai ba, amma koma menene daga yau komai nayi, amin wani punishment din banda wannan.”
Harararsa tayi kasa- kasa. Smirk yayi don ya ga me ta masa ” u see!!! Allah yasa ba maganar planning bace tasa ake min wannan horon? “
Tabe baki ta yi, tana kokarin amsar amatullah a hannunsa. Kin yadda yarinyar tayi, ta kara makalewa a jikin hayder. ” kinga princess ma tasan na fiki gaskiya.” Ya fada in husky voice dinsa yana amsar abincin a hannun hubby. “
Batayi niyyar musu break fast ba, amma wata zuciyar ta gargadeta, da kar ta biye kishin banza, yanzu ne lokacin da zata kara zage damtse ta kama mijinta a hannunta. Agogo ta kalla at lest tana da sauran time, hakan ya bata damar daura musu break fast mai sauki.
Cikin minti 30 ta kammala, ta jera komai a dinning
.Gaba daya haka suka gama break fast, ba armashi tamkar kurame, dama ita ce mai yawan kawo hira to itanma brain dinta ya dau caji. Shikuma nazarinta ya tsaya yi, jikinsa yayi sanyi, anma baya jin zata samu abinda take so.+
Sai da ya ajiyeta sannan ya nufi nashi
Wurin daukar karatun.
Zainab da Hafsat kawayene ga hubby. Tare suke karatu, duk kansu yan nigeria ne, zainab yar jahar kebbi, sai hafsat gombe, ta samu har sun rigata isowa. ” ummu ama, yau kam kin buga latti.” Hafsat ta fada bayan sun gama gaisawa.
” yau da gobe kenan, ballantana kar Ku manta sai na sauke Amatullah a day care, kafin na karaso, amma kullun ni nake rigaku isowa, sai yau aka samu akasi.”
” shi yasa nake sara miki, mu kuwa ba cas- ba -as, shirya kanmu kawai sai kiga lokaci ya tafi.” Zainab ta fada dai dai lokacin da lecturer dinsu ya shigo.
Gaba daya yau hayder kasa gane kansa yayi, karatun ma baya shiga yadda ya kamata, Hankalinsa na kan hubby. Yau ya kara tabbatar da son hubby da ya gama mamaye ransa. Duk da bai furtawa kowa ba, amma alamu sun gama nuna kansu. Tunda rashin walwalarta kawai na rana daya da ya gani ya hanashi sukuni. Tunanin abinda zai mata, ya sata farin ciki ta manta da damuwarta ya fara, duk abinda yazo ransa sai yaga kamar bai yi ba. He is not a romantic person, yan matan suke binsa, balle yasan yadda ake lallashi, ya kira hafiz omer ya tambaya, yana jin tsoron iskancin hafiz din. bai taba jin son wata kwata kwacin yadda yake ji akan hubby ba a yanzu. Yana son Nasrin, amma jigon soyayyar tausayi da kyawawan halayyarta. Sabanin hubby da sonta ya fara shigansa a hankali, har yayi girman da yanzu yake ganin bazai iya ci gaba da adanashi, a cikin ziyararsa ba. Hubby na sonsa he is 100% sure of that, kamar yadda bai furta ba itama ta adanashi a nata zuciyar. Sai dai action din kowanne na fallasa sirrin zuciyarsa ga dan ‘uwansa.
Kyawawan halayyarta, rikon addini, tsafta, son jamaa, biyayya, da kawici. Kadan daga cikin halayyarta dake burgeshi.
Ta bangaren hubby kam, tunanin yadda zata samu damar zuwa hospital ba tare da sanin hayder ba, shiya tsaya mata a rai.
Sun fito daga day care kenan, ita da Zainab, don shayar da Amatullah kamar yadda ta saba in ta samu free time.
” please umm ama, yunwa nakeji, mu dan biya cafeteria ko snacks in siya. ” Zainab ta fada tana yamutsa fuska kadan.
Dariya hubby tayi mata, suka nufi hanyar cafeteria.
Pizza suka yi order sai coca- cola. Suna ci suna dan taba hira kan abinda ya shafi karatunsu, da exams din dake gabatowa.
Wasu yanmatane su uku suka shigo. Sun sha kananun kaya, kamar yayan turawa, saboda tsabar belching ga uban Brazilian heir da suka sha kai ka rantse nasu ne, Ba laifi kowaccensu nada kyanta dai -dai kwargwado. Sai dai kallo daya zaka masu kasan kudi da duniyanci ya samu wuri.
” mutuniyarki!” Zainab ta fada tana murmushi
Tabe baki hubby tayi, tare da jan dan karamin tsaki. Kallo daya ta musu ta dauke kanta, tare da fatan musu shiriya, da sauran daukakin musulmi da sukabi hanyar da suka dauka.
A table din kusa dasu hubby suka zauna. Bayan sunyi oder din abinda suke bukata. Dayar ta kalli ta kusa da ita. ” ina mamakin yadda zakiga mace tana cika, tana wani fadi, ita a dole kasaitacciya, amma at long last sai abun ya baki mamaki in kinji wani abu daya dangan ceta. A lokacin sai ta baki tausayi, kiga Ashe a isar ma bata isaba.”
Tabe baki ta kusa da ita tayi, tana wani yamutsa fuska, cikin yauki ” wannan zancen naki haka yake Merry. “
Wadda aka kira da Merry, wanda asalin sunan maryam ne. Tayi murmushi tana kallon su hubby cikin kallon da suka kasa gane ko na menene.
” duk wannan kafafar Ashe matar cushe ce, yaro nada wadda yake so, iyayensu suka aura masa ita. Kin san me? She is divorcee, his late brother wife. “
” don Allah Merry? ” dayar ta fada cikin mamaki tana kallon Merry
Gira Merry ta daga mata,tare da yin fari da idanuwanta. ” kin san jiya da idona na ganshi da yarinyar da yakeso, kamar zasu cinye juna don so da kauna. U know the sad of the story? “
” what!! ” dayar ta fada cikin gaguwa da son jin karashen zancen.
” harda cute and beautiful angel dinshi. Kai jiya naga love, abun yamin dadi, tunda mu an toshe mana damarmu, wata ta samu ba kuma yadda mutun ya iya, matar cushe da bata da daraja, ina tausaya mata ranar da sweet heart dinsa zata shiga gidan nan. Don da ganinta gara namu duniyancin akan nata.”
” meye matsalanki, can su karata.” Dayar ta fada in I don’t care manner
” ni ko nakeda matsala! Kinsan irin son da nake masa? Love at first site. Amma fa har yanzu ban hakura ba, sai naga abinda ya turewa buxu nadi.”
” sai kiyi tayi ai, kamar shine autan maza? Let them be.” Inji dayar
” ko don abinda akamin, bazan taba bariba, ko ban shigaba, sai na tabbatar da wata ta shiga. I want to see her supper.” Ta fada cike da mugunta da kyashi.
Zainab ta kalli hubby da ranta ke a bace, amma tayi iyakar kokarinta wurin saita kanta, she can give them the room to insult her. Da ido Zainab ke mata alamar tayi cool down, and take heart.
Har suka gama su Merry na kan zancensu.
Dai dai wurin Merry hubby ta isa fuskarta dauke da killer smile ” wow!! Kinfa burge, meye ban bancin naki da matar cushe? Gara ma ita iyaye suka cusata, kefa? I promise u no matter how u try u never enter that house, it belongs to hubby and her children. About that lady da kika ce kin gansu tare. I know every think about her, I don’t have any problem with it. So ki kwantar da hankalinki. Bazaki taba samun hayder ba, in sha Allah, har gaban abadan. Yaso kowa, ya auri kowa amma banda ke, bai daman ba.”
Cike da mamaki Merry ke kallon hubby, don a tunaninta hubby bata san da zaman Nasrin ba.
“Husband snatcher!” Zainab ta fada tana Jan hannun hubby suka bar wurin.
Da ido su Merry suka bisu, har suka fice.
” wannan yarinyar yar rainin hankali ce, ki daina biye mata.” Zainab ta fada tana Jan tsaki
” ba yadda zaayi ka bugi mutun ka hanashi kuka, sai dai ni bana barin ta kwana, shan yanzu maganin yanzu.”
Dafata Zainab tayi ” har yanzu baki gayamin abinda ya hadaki da ita ba.”
Tabe fuska hubby tayi, ta fara ba Zainab labari kamar haka ” farkon zuwana school din nan da ita na fara karo. Ganinta bahaushiya yar Nigeria yasa na dan saki jiki da ita, don na ganta cikin shiga ta kamala, a lokacin. Ita ta nunamin wurare da dama a cikin school din nan. Kasan cewar ta rigani zuwa, a wurinta na samu bayanan topic din da akayi bananan. In zaki tuna ko lokacin da kuka zo tare muke da ita, lokacin bata hadu dasu sintia ba.
Ranar da suka fara haduwa da hayder a ranar na fara ganin changes a tare da ita, na yawan tambayana shi, ko in ta rakani wurin shayar da Amatullah ta dinga yabonta, tana abu kazanta ma irin na babanta, kaza na babanta and so on. Abin na damuna amma ban taba nuna mata ba. Sai ya zama kullun ita ke jirana a parking space, bayan dan uban kwalliya da zataci, haka zata gaisheda hayder tana wani karairaya, da kakkashe ido.
Satina biyu da fara zuwa, hayder ya gargadeni bani ba wannan yarinyar, baya son alakata da ita. Hakan yamun dadi, amma ta ya zan zame kaina bayan na bari ta shiga jikina da yawa?
Abu na farko dana lura dashi, shine yar burun- burun taso shirya min. Idonta a bude suke tar, mission dinta ta samu kyawawa, wanda zasu kawo mata haske cikin sha’aninta. At first ta dauka banida aure sai daga baya, duk da haka tana ganin zata iya brain worshing dina, sai taga sabanin haka, don sau da yawa nakan zauna namata waazi kan abunda nagani tanayi ba dai -dai ba. Musamman ta fannin addini, dana lura tana amsa sunan musulman ne kawai. Ganin hayder ya kara tabbatar mata da zanyi wuyar damuwa, yanda take tunani, don mai irin mijina baya bukatar kowa a rayuwarsa. Sauda yawa zakiji tana kokarin bugar ruwan cikina taji how he is, in our multimonial bed?. ” auzubillah!! This is haram, maryam. Its between me and him, no body eals. Zakiga ta cika kamar ta fashe.
So tunda hayder ya gargadeni a kanta, na fara ja baya da ita. Abun bai mata dadi ba, don na lura gaba daya yanzu attension dinta ya koma kan mijina. Wannan ya kara sa na tsaneta, naji ta fita a raina kwata- kwata, ga halinta na rashin kamun kai, dana fara ganowa a lokacin. Rana daya na dauke mata wuta. Kusan sati tana bina ina shareta, cikin ikon Allah sai gashi mun hadu daku a cafeteria, Allah ya hada jininmu, ganina tare daku yasa ta kara daukan zafi. Washe gari na ganta tare da su sintia, tun daga lokacin muka fara yar tsama da ita. Hayder yasha cemin wai ta bishi har school, ranar dai na sameta har hostel na mata wankin babban bargo, to tun daga nan in ba a lectures ba bama haduwa, sai yau.”
” anyi yar iskar yarinya! ” Zainab ta fada tana jin jina kai.
” Allah ya shiryeta yasa ta gane, kina yar musulmai ki maida kanki tamkar taxi no gari, da sunan wayewa”
” ta amma wacece yarinyar da tace taga mijinki da ita? Har kike ikirarin kin santa.” Zainab ta fada cike da son jin karin bayani.
” itace yarinyar daya kamata ya aura, kafin kaddarar aurenmu aurenmu. Tana karatu a nan, suna tare kusan 4years kenan.” Hubby ta fada
” very sorry! Is not easy kasan mijinka na soyayya da wata, koda ko baka son shi. Ta dauka baki sani bane ta kunna miki wuta a gida. Duk da bansan dangan takar aurenku da mijinki ba, zan baki shawara! Ki zage damtse ki rike gidanki da kyau. Don irinsu maryam ba karaman shaidanu bane. Ki dage da addua.”
” insha Allah, Thanks. “
” ina kuka shigane tun dazu na dawo ina ta faman nemanku? Ga wayar ma bata shiga” Hafsat ta fada cikin jin haushi
Murmushi sukayi ” very sorry, muna daga day care muka wuce cafeteria,” Zainab ta fada tana mika mata pizza da suka mata take away.
” kun kyauta, kamar kunsan ina jin yunwa sosai.”
” ya jikin Islam din?” Hubby ta tambaya
” taji sauki, sunma dawo da ita clinic din cikin school din nan. “
” ya ka mata gobe muje mu dubata.” Inji Zainab
” haka ne kam! Allah ya kaimu goben.” Inji hubby
” amin.” Suka amsa baki daya.
**************”*”****
Ranar hayder ya shirya musu romantic dinner, a wani 5star hotel dake kusa dasu. Don faranta ran hubby.
Mariya da Amatullah suka saukesu a gidan friend dinsa.
Hakan ba karamin dadi yayiwa hubby ba, don tun a Egypt rabon da su share din moment irin haka.
Sai past 11 suka koma gida, bayan sun dauki su Amatullah.
Haka suka raya daren cikin so da kauna, duk da baki ya hanasu furtawa juna, sai zuciya da gabbai dake nasu aikin.
Suna rungume da juna, cike da farin ciki, bacci yayi gaba dasu.
******************
Zuwan hubby da su Zainab dubo Islam school clinic, yaba hubby damar nazarin clinic din. Ya hadu, ga kayan aiki irin na zamani, mamaki ta fara da yasa tun farko basu kawo Islam nan ba.
Bayan 2days, daga school sun samu interval, ta wuce clinic din. Cikin 1hour 3omin result dinta a hannu, ta koma lectures ba tare data bude ba, don bata shirya gani yanzu ba, tafi son sai ta natsu tukun.
Maryam Kabir kamba, yarinya ce yar shekara 21 a duniya. Haifaffiyar garin Abuja, mahaifinta Alhaji Kabir kamba dan majalisan dattawa ne, wanda ya dade ana damawa dashi a gomnatoci da dama dasuka shude. Maryam ita ce auta a yayansa. Sun shagwabata, shagwaba na karshe. Hajiya tumba mahaifiyar maryam mace ce mai son abun duniya, wanda neman kudinta yafi mata tsayawa kulada rayuwar yayanta. Kusan duka yaran tarbiyyan yan aiki ne. Maryam tun daga secondary sch idonta ya bude da bin maza, ga son kudi. Duk da kudin da ubanta ke sake mata.
Shekararta 4 a kwakwalada amma ta kasa achieve din komai, makarantar ma sai ayi fiye da 2weeks bata leka ba, ganin hakan yasa mahaifinta yanke shawarar ta fita waje tayi karatun, a tunaninsa ko don tun farko ya hana ta yin karatu a wajene yasa bata maida hankali.
Taji dadin hakan, don zata samu damar barje tsiyarta ba tare da an sa mata ido ba. Tare suka taho da Best friend dinta Regina. Ranar data fara haduwa da hubby taji hubby ta kwanta mata, tana son kulla alaka da ita, duk da ta lura hubby ba irin su bace, amma with time, sunyi irin hakan yafi a kirga, so wannan ma bazaiyi wuya ba. So koda suka hadu da Regina ta mata bayani, tare da setting plan dinsu a kan hubby.
Zamanta da hubby na dan lokaci, ta gano tana da aure har da beby, amma hakan bai sanyaya gwuiwarta ba. Abu daya daya fara cimata tuwo a kwarya kan hubby shine, ta lura addini ya shigi yarinyar sosai, da zatayi wuyar samuwa.
Yawan waazi da Jan hankalin da hubby ke mata, kusan ko yaushe ya kara sa ta fara kwakekwanto kan hubby. Ganin hayder ya rikita duniyar maryam don duk dunya ji tayi ba wanda ya kwanta mata, ya dace da rayuwarta sama dashi, ta gefe daya kuma ga hubby. Zata jefi tsuntsu biyu da dutse daya.
Babban tashin hankalinta da hubby ta fita hanyarta lokaci daya. Hakan wani kalubale ne ga nasararta kan kudirinta a kansu.
Sannan ta gefen hayder Sam ba sassauci. Ita a yanda ma ta samu labarinsa abun tsoro ya fara bata, sai dai tadau kudiri da babu komawa baya. Ganinsa da Nasrin yafi komai daga mata hankali, nan da nan ta koma neman karin bayani, alhamdulillah ta samu dai -dai abinda take bukata.
Kalaman hubby sun sata, canza akalan plan dinta. Dare nayi ta kira kawarta dake gida Nigeria ta labarta mata komai da taimakon da take bukata daga gareta.
Dariya Nancy tayi ” ki kwantar da hankalinki an gama, ki turomin da cikakken sunansa, sunan babansa da mahaifiyarsa, angama.”………Saida tayi sallar isha’i, tayi wanka ta shirya cikin wasu hadaddun English wares, riga da wando masu matukar kyau. Tama Amatullah wanka ta shiryata cikin kayan baccinta. Roll- on red.+
Reports dinta ta dauko ta warware, ta fara karantawa, tana jijjigata Amatullah dake goye a bayanta. positive, 4month pregnant. Ido tadan zaro cike da tsoro da mamaki, 4month ta maimaita. ” no it can be.” Ta fada tana ninke report din.
Kenan tana komawa gidanta ta samu cikin, in tayi lissafi dai- dai, yanzu watan Amatullah 5 tana cikin na 6. ” ya Allah!!! ” ta fada tana sauke ajiyar zuciya, tare da tausayin kanta dana Amatullah. Tana maganar planning Ashe aikin gama ya dade da gamuwa. Duka 1 month kenan data fara jin changes a tare da ita, da yasa ta fara zargin kanta.
Dakin Mariya ta nufa, don dubata, tun dawowarta school ta dawo da ciwon kai. Ta samu tasha magani har tayi bacci. Saita mata Ac din dakin tayi, ta kashe mata wutar dakin ta fita.
A falo suka ci karo da hayder dake kokarin shigowa. Da sauri ta nufi she hannayensa ya bude ta shige, ya rungumesu daga ita har Amatullah dake bayanta. Kissing bakin juna duka fara kamar life defend on it. Kafin suka janye daga juna. Ta karbi jakar laptop dinsa. Kiss ya mannama Amatullah a goshinta, ai kuwa kamar jira take ta bude ido, baki ta bangale masa, tare da juye -juye, tana don taje wurinsa, hubby ta shigar mata da hannun cikin goyo.
Showel din ta balle ya daga ta yana cillata suna dariya. ” kaji dadi da ka tasar min ita!! Na samu na lallabata dakyar.” Hubby ta fada cikin shagwaba, tana nufar dakinsa.
Murmushi yayi, yabi bayanta dauke da princess dinsa.
Ajiye bag din, ta wuce toilet ta hada masa ruwan wanka.
A kadonsa ta samesu sai wasa yake mata tana bangala dariya harda kyakyatawa, Tana mamakin hayder, bata taba tunanin yana son yara haka ba, sai yanzu. ” ruwan wanka is ready.”
*******************
Shiya kwantar da Amatullah tare da mata addua, kamar yadda suka saba ( A’uzu bi khalimatul lahi ta’matih min kulli shai’danin wa hammat wa min kulli ai’nuin lammat 3)
Gira ya dagawa hubby dake kwance tana kallonsu, tare da kashe mata ido. Murmushi tayi tare da ware masa hannayenta.
Hancinta ya hade da nasa, Ido suka lumshe a tare,Wani iri suke ji a jikinsu wanda bazai misaltu ba,kasa matsawa kowannensu yayi, a nutse ya daura lips dinsa saman nata tare da dorata a samansa shi yana kasa, bakinsu ya hade wuri daya ya kamo harshenta da nasa Yana tsotsa kamar zai cinye Mata Baki, hannunta ta kai kan sagensa da tafukan hannunta masu matukar taushi tana shafawa a hankali zuwa gemunsa tana Kara kissing dinsa sosai, Kirjinsu ya hade waje daya tare da gangarowa zuwa wuyanta Yana lasarta, a hankali ya zuge zip din rigarta, Jin hannayensa a saman a saman kirjinta yasa ta rudewa, tare da kaimasa nata sakonnin.
Harshensa taji saman kirjinta wani shidewa ta fara yi, tare da zagewa wurin gigitashi da natsa salon.
Bakajin komai sai nishinsu, da kurnani, sai kalamai na maabota shauki.
Tana kwance a saman kirjinsa, bayan komai ya lafa, suna maida numfashi, duk kansu fuskarsu cike da farin ciki da annuri. Kiss yama goshinta, tare da kwantar mata da gashin kanta daya gama hargitsewa. ” meye sirrin ne?” Ya fada in husky voice. Dago kai tayi tana kallonsa cikin rashin fahimta. Gira ya daga mata murmushi tayi tare da kara shigewa jikinsa, ” kai ne sirrin.” Ta fada a shagwabe
” thanks. ” ya fada yana smirk shafa lallausan fatar kirjinsa zuwa 6 pack dinsa take cikin salonta.
” kullun cikin godiya ga Allah nake daya kaddari aure na dake, yanzu nake ganin anfanin biyayya iyaye, dana bijere musu kamar yadda na bijircewa wasiyyar dan uwana, da na tabka babban kuskure a rayuwata.” Ya fada cikin sanyin jiki, da raunin murya.
Da sauri ta dago, tana kallonsa. Jin ya ambaci wasiyyar dan’uwansa, me hakan ke nufi?. Tashi yayi ya zauna, tare da jingina da jikin bed din. Tana kwance a kan cinyarsa fuskokinsu na fuskantar juna. Kallo sukewa juna mai cike da ma’anoni masu yawa, Masu wuyar fassaruwa.
” me kake nufi da wasiyyar dan’uwanka?” Ta fada cike da raunin zuciya
Ajiyar zuciya yaja, tare da kamo hannayenta duka biyu cikin nashi, yana dan murzawa a hankali. ” in zaki iya tunawa, 3 weeks before rasuwan ahee! Ya kawo min ziyara.” Kai ta kada, don ta tuno, da tare ma zasu zo, haihuwar Anty samira a lokacin yasa bata bishi ba.
Numfashi yaja, tare da fesar dashi tunowa da moment din na matukar dawo masa da mutuwar tamkar lokacin abun ya faru.
” A ranar da yazo mun tattauna abubuwa da dama, sannan ya bammin wasiyyu guda 3, biyu kam na amsa masa, kuma Alhamdulillah ina iyaka kokarin ganin na sauke wannan alkawarin dana dauka. Dayan ne dai duk yadda yaso, ban amsa masa ba, don nasan da kamar wuya, wurin yiwuwarsa.”
Jin yayi shiru, tare da lumshe idonsa, ita kuma ta kagu taji duk da sanyin da jikinta yayi. ” meye abu daya daka ki amsa masa a lokacin?” Ta fada idonta a kansa
” aurenki.” Ya fada tare da bude idonsa ya sauke a kanta. Tashi tayi ta zauna, taja bargon ta dan rufe jikinta dashi.
Baki na rawa tana nunashi ta nuna kanta ” auuure niii daaa kai?”
Smirk ya mata ” of course, ahee!!! Ya rokeni da na aureki, don ya tabbatar zan kula dake yadda ya kamata. Baya son bayan mutuwarsa rayuwarki ta tagayyara, yana fatan ki kasance cikin farin ciki da walwala, Amma gaskiya a lokacin ban amsa masa ba. Duk da abun na cikin raina yana damuna, amma a lokacin nasan bazan iya cika masa wannan kidirin nasa ba.”
Cike da mamaki hubby ke kallonsa. Kara matse hannunsa yayi cikin nata ” yanzu kin kara yadda aure na dake mukaddarine? don ban manta kalmarsa ta karshe a kan hakan, dana rakoshi airport zai wuce Oregon. Kafadata ya dafa yana murmushi ” na rokeka alfarma kaki min, ka sani Allah na cika burin bayinsa ta inda baa zato, a lokacin da yaso. Bazan matsa maka kan abinda baka ra’ayi ba, don muma ba wanda ya matsa mana. Duk abun da kake gani da wuya, a wurin Allah mai sauki ne. Zuwa gaba zaka gane soyayya da gatan da nama. Karike a ranka Yusuf na sonka so mai girma.” Ina hawaye yana hawaye haka muka rabu, ina tsaye ina kallonsa, har ya bacewa ganina.”
Hawayene kebin kuncin hubby, ganin hakan yasa hayder shiga damuwa da tashin hankali. Lallashinta ya fara in romantic way. Duk da shi kansa daurewa yake, amma kewar dan’ uwan nasa fil ta dawo masa, shi yasa bai taba maganar da kowa ba.
” me yasa baka taba gayamin hakan ba?” Ta fada cikin dasashshiyar murya ” ko don babu digon kaunata a zuciyarka?” Ta sake furtawa tana kafeshi da idonta da suka kada sukayi ja. Lashe labbansa yayi, ” ban taba maganar da kowa ba, tsakani na dashi ne, sai mahaliccinmu, sai ke yau dana furta miki.”
” ajiyar zuciya taja, tare da mikewa ta nufi toilet don ta tsarkake kanta. Meye anfanin gaya matan da yayi? Tunda bai gaya mata a lokacin da ya dace ya gaya mata ba! Tabbas da tasan da wannan maganar ko ja bazatayi ba zata aureshi, kodon son cika muradin masoyinta. Amma shi da yake ikrarin yana sonshi, ya gagara cika masa. Wacce irin kiyayya yake matane har haka? Me ta taba masa mai zafi har haka? Tunanin da suka cika zuciyar hubby kenan.
Jiki a sanyaye yabi bayanta. Rungumeta yayi a jikinsa ganin kamar fushi take dashi. ” I’m so sorry!! Abinda ya wuce ya wuce, nasan kuma bai wuce kiruciya da rashin fahimtar juna ba. Ina so ki sani a yanzu soyayyarki ta gama mamaye zuciyar hayder, kece duniyarsa wanda Allah ya sanya farin cikinsa a cikinta, ke kika zamo min tamkar Zara cikin dubban mata, U are my every thing. Don Allah kar kiyi fushi dani.” Ya fada cikin husky voice dinsa
Tare da shagwabe fuska
Dagowa tayi tana kallonsa, zuciyarta na bugawa, a hankali. ” I love u so much. ” ya fada idonsa cikin nata.
Kallonsa take cike da so da kauna, wani dadi na ratsa zuciyarta. ” I love u too.” Ta fada cikin muryarta mai sanyi da dadin sauraro. Bakinsa ya kai kan nata, ya lalubo lallausan lips dinta suka fara aikawa jina hot romantic kissing, kamar zasu cinye juna.
******************
Bedroom din hubby ya shiga, dauke da Amatullah dake makale a kafadarsa. ” habitty what take u so long eh!!!!” Ya fada in husky voice dinsa yana shigowa. Daskarewa yayi daga bakin kofa yana kallonta baki sake.
Dariya tayi, tare da hure masa ido, bayan tayi dage sosai. Kaftawa yayi, ya saki murmushi ” is that u.” Ya fada yana kai hancinsa kan gashinta da yasha gyara sai kanshi da daukar ido yake.
Juyawa ta fara a gabansa in romantic way. Runtse ido yayi jikinsa na tsuma yana kara godewa Allah bisa duk kan ni’imar da yayi masa.
” don’t kill me please. ” ya fada muryarsa na rawa. Dariya hubby tayi tana kara kashe masa ido da salonta na Jan hankali. Tuni goga hayder ya dane network, kwalliyar da hubby tayi na kananun kaya (English wares) robber skirt and top da sukai asalin kamata ko Brazer bata bukata ba, gasu nan a cike kamar sa tsone idon oga hayder. komai masha Allah, ga gyaran gashi, yau na musamman tayi da makeup.
” ba dama mutun yayi kwalliyarsa sai an bata masa.” Ta fada tana tura baki, cike da shagwaba
Smirk ya mata ” kema kinsan abinda kikayi ai? abinda kika nema aka baki, right? ” ya fada yana kashe mata ido
Duka ta kaimasa a saman faffadan kirjinsa,. Ya rike hannun, tare da mirginawa ta koma kasansa. ” u say u want to talk to me? ” ya fada yana shinshina wuyanta.
Lumshe ido tayi, tana maida numfashi. ” let me show u.” Ta fada cikin rashin kwarin jiki.
Dagata yayi Ta mike, da ido ya bita tana takunta mai tafiya dashi.
Amsar takardar yayi ya bude. Ido waje yake kallonta, murmushi tayi tare da shafa cikinta, da yadan tasa kadan, don in baka lurabama bazaka ganeba.
Hamdala yayi tare da daga hannu yana godewa Allah. Ya tashi sai ji tayi ya sureta ya fara zagaya dakin da ita, cike da farin ciki.
Dariya take, tana ya sauketa. Kukan Amatullah da suka farkar da ita da hayaniyarsu ya dawo dasu hankalinsu. Sauketa yayi, ya dauki princess dinsa ya fara mata rawa, suna celebrating sun kusa samun new beby.
Ranar hubby taga so da tattali, sosai yake nuna farin cikinsa mara misaltuwa, a kan cikin hubby. Da yamma ya dauketa zuwa wani special clinic don neman shawar -warin yadda zasu kula da Amatullah, da abubuwan da ya dace taci. Sun yanke shawarar Jan bakinsu suyi shiru. They want to surprise there family.
Koda suka yi waya da Aisha take tambayarta maganar family planing, ce mata tayi, tayi babban. Daga karshe ta shashantar da maganar.
Kula sosai hubby ke samu, a wurin hayder, haka ya hadata da wata doctor musamman take zuwa har gida ta dubata tare da bata shawarwari. Ta ci gaba da shayar da Amatullah yarinyar tayi girma da wayau abunta. Watanta tara ta fara takawa. Ta bangaren karatun hubby abin masha Allah, ta dage tare da taimakon Allah duk sakamakonta na 2 section din da sukayi sunyi kyau.
Maryam kam tana nan sai faman tura kudi ma Nancy take, kan hayder amma shiru ba nasara. Gashi zuwa lokacin soyayyar hayder ta kara nunkuwa a ranta. Haka zata bishi school ta tsaya daga nesa tana kallonsa kamar photo, don bata da ikon zuwa inda yake, tun tanar da ya sauke mata tagwayen maruka, da warning take tsoronsa.
Nancy kam kasuwa ta bude, sai tatsar maryam take, da sunan zuwa wurin malan alhali harkar gabanta kawai takeyi. Sai in maryam ta kirata kan aiki bai ciba har yanzu. Sai tace zata canza wurin wani malamin ko zaa dace. Haka zatayi ta mata bill na abubuwan da malan yace a siya na kayan aiki. Ita kuwa wawiyar jiki na rawa duk inda kudi suke zata nemo ta tura mata. A na haka list din Wanda aka kora saboda rashin maida hankali, da rashin samun makin da ya dace ya fito. Sunan maryam na daga ciki, hakan ya balain daga mata hankali. Dole tana ji tana gani, ta tattaro zuwa kasa Nigeria, da niyyar sake komawa Cyprus koba the same school ba.
Tama dawowa, hajiyanta ta hadata da wani dan ambassador na kasar France, ganin kudi yasata saurin amincewa da maganar aurensa, ba tare da bata lokaci ko bincike ba.
Ranar wata Monday su hubby suna lectures ciwon nakuda ya kamata, daga nan aka wuce da ita school clinic. Zainab ce ta kira hayder ta shaida masa. In no time sai gashi ya iso.
Wannan karon ma tare suka shiga labour room, da yake su sunma fi son mijin mace na wurin.
Tun 4 na yamma sai 11 na dare hubby ta santalo beby girl dinta again. Mai kama da hayder tamkar Amatullah. Murna a wurin hayder baa magana. Hada hubby da beby din yayi ya rungume a jikinsa, yana jin sonsu da kaunarsu na ratsa duk wata gaba ta jikinsa.
Hajiya na tsaka da baccinta, taji wayarta na ringing, ganin auta, yasa gabanta ya fadi, don bai taba kiranta a wannan time din ba. ” lafiya auta?” Ta fada murya irinta mai bacci daya shiga fargaba.
Dariya yayi ” mun samu karuwa!” Ya fada still yana dariya
Ajiyar zuciya Hajiya tayi ” Wane irin karuwa? Kar ka cemin Ummi keda ciki ka kirani a wannan tsohon daren?”
” ta haihu dazun nan! Mun samu Amatulrahman.” Ya fada cike da jin dadi.
Ai tuni bacci yayi kaura a idon Hajiya, ta gyara zama ” an gaya maka haihuwar wasa ce? Ban son rainin hankali meya faru ka kirani?”
” Allah da gaske nake, gata ki tambayeta. ” ya mikawa hubby dake kwance wayar yana murmushi
Ko gaisawa basuyi ba Hajiya ta katse hubby dake kokarin gaisheta ” da gaskene abinda auta ya fada min?”
Kada kai hubby tayi cike da kunya, kamar Hajiya na kallonta, sai da ta kara tambayarta sannan ta iya ce mata “eh!” Ta mika masa wayar.
” amma yaran nan bakuda hankali, har ayi cikin ya kai haihuwa amma Ku kasa gayawa kowa, sai bayan an haihu?” Hajiya ta fada cikin fada da jin haushin abunda sukayi. Don bataji dadi ba kiba ko basu gayawa kowa ba sa gaya mata.
Hakuri hayder ya fara bata, cike da damuwa, bai dauka abun zai mata zafi haka ba.
Cikin daren Hajiya ta fara kiran jamaa tana shaida musu haihuwar hubby.
Hubby na zaune tana shan tea, kiran Aisha ya shigo wayarta. ” hello besty.” Ta fada tana murmushi
” ba wani besty! Ai ni kin gama ban mamaki, wannan kyakyawan labarin, amma sai injishi daga sama.” Ta fada cikin jin haushi
” Allah ya huci ran besty.” Ta fada tana murmushi
” yar rainin sense, shiyasa da muke maganar da Ummul khair kan maganar babban planning, tayi dariya ta ce ” yanzu haka in kin bibiya Anty hubby ta kuma kunsan wani cikin ne, ta fake miki da babban tayi” ina cewa ina ba haka bane.”
” tuba nake! Ya yarona?”
” gayi can, yanzu na senda shi wurin nanny dinsa. ina bebymu?” Ta fada tana washe baki, kamar ba ita ta gama korafi ba
” gata nan, tana bacci. Na tura muku da pictures in kin kunna data zaki ganta.”
” ok. ina beby Amatullah? ” Aisha ta tambaya
” tana wurin daddy dinta.”
” na kosa inga new beby, how she look? ” ta fada cikin kaguwa.
” like u.” Hubby ta fada tana murmushi
” sai munyi waya, bari inga picture din bebynmu, I hope kin hado dana beby Amatullah?”
” yes!” Hubby ta fada tana sauke wayar a kunnenta
Kafin su hubby su iso gida, daga hospital, harsu Mariya da hafsa,Zainab sun gyara mata gidanta tsaf, sun saka turare, ko ina na tashin kamshi, dakin hayder ne kawai basu shiga ba. Hatta girki sun kammala.
Hubby taji dadin abunda suka mata. “Madallah da aminan kwarai” hubby ta fada tana murmushi
” dont meantion, we are know sisters right? ” inji Hafsat
Kai ta kada tana murmushi ” right. “
8:41 sai gasu Hajiya da gwaggo, Anty samira sun iso. Basu kira kowaba, don haka su hubby basu san da zuwansu ba, sai ganinsu sukayi. Zo kaga murna wurin waannan bayin Allah.
” da kungaya min inzo in daukoku daga airport. ” hayder ya fada yana gefen Hajiya dake rike da Amatullah
” Abinda kuka mana, muka muku, kuji in da dadi.” Gwaggo ta fada tana harararsu.
” mun bada hakuri fah!” Inji hayder
” ko don wannan zukekiyar bebyn kwayi hakuri, Ku yafa musu.” Anty samira dake rike da bebyn ta fada tana murmushi
Ranar haka suka kwana cikin farin ciki, hubby na makale jikin gwaggo.
Haka duk nisan Cyprus bai hana yanuwa da abokan arziki zuwa duba hubby da beby dinta ba. Haka su junaid duk kansu sunzo kusan a tare, kwanansu biyu suka koma. Satin hubby biyu da haihuwa su gwaggo sukayi haramar komawa gida. Anty samira dai dama kwananta biyu ta koma tare dasu ummu sulaim.
Hubby taso gwaggo ta zauna mata, rike baki gwaggo tayi ” kafata kafar Hajiya, ina zan iya da rashin kunyarku ta yaran zamani, wancan karon ma ya muka kare, balle yanzu da abun naku ya kara shahara? Ma dawo shekara mai zuwa ganin wani bebyn.”
” haba gwaggo, wannan wane irin fatane?” Ta fada cike da shagwaba tana tura baki.
” fata ko gaskiya!! Miji na nanike dake kamar cungum ta ina zaki kasa haihuwa duk shekara.? ” gwaggo ta fada tana tabe baki
Dariya Hajiya tayi ” keda takwarar taki?”
” yo!! Me nace? Zamane dai banyi, Allah miki albarka da kika dauke Amatullah, kafin shekara ma dawo wani sunan. Ban zama inga wannan fitsara, kina nan ma ya muka kare, balle bakyanan?”
Dariya kawai Hajiya tayi. Don itama bata bayan zaman gwaggon. Don hayder yanzu bata ido ce ta isheshiba. A gaban kowa yake nuna soyayyar matarsa. Garama ita tana dan kawaici da kunya, daba haka ba. Hajiya taji dadin hakan sosai.
Tafiya da Amatullah dasu Hajiya sukayi ba karamin daga hankalinsu hubby yayi ba, musamman hayder da Mariya. Don har hawaye hayder yayi, Mariya kam kuka riris.
Tafiyarsu gwaggo da kwana biyu, su mommy Hauwa da Alhaji Munir suka iso, ganin jika. Sunji dadin ganin yaran nasu. Albarka sosai Alhaji Munir ya dinga saka musu. Haka mommy Hauwa baki yaki rufuwa don farin ciki. Ummin tace wai da yara har biyu? Ikon Allah.
Haka suka maida hankali kan karatunsu da kula da Amatulrahnan. Soyayyar hubby da hayder sai dada bungasa take, suna kula da juna, da gudun bacin ran juna, da nunawa juna tsantsar soyayya.
Hayder ya riga hubby kammala nasa karatun, hakan yasa ya kara maida hankali wurin karatun Islam, da dama kusan a tare yake yin kayansa. Zuwa lokacin yayi nisa sosai a littatafan hadith, fighu, tafsir da sauransu.
Alhamdulillah, Beby Amatulrahman nada shekara daya da wata biyu, hubby ta kara samun wani cikin. Na wannan karon mai matukar laulayi. Allah ma yasa Mariya ta kammala secondary sch dinta, kula da Amatulrahman ya koma hannunta.
A wahalce haka hubby ta kammala nata karatun. Lokacin cikinta na cikin watana 7 amma har lokacin tana laulayi, sai dai bai kai farkon cikin ba.
After one month suka tattaro zuwa gida Nigeria. Hubby tasha mamakin ganin gidan da hayder ya tsantsara musu a lamido crescent, Unguwar rimi. Gidane na gani na fada. Suna Jere dana junaid, komai iri daya.
Zuwa wannan lokacin business dinsu hayder ya kara bunkasa, saboda sabon salo da suka zo dashi na dabarun kasuwanci. Zuwa lokacin kowa ya fara cin gashin kanshi. Sabanin da da sukeyi a tare.
Ansa ranar auren junaid da Asiya, abinda ya faranta ran hubby sosai, tare da dunbin mamaki, koda yake ta dade da fara ganin alamu daga garesu, sai dai bata zurfafa tunani ba. Wata uku masu zuwa
******************
“please tell me, what happen between u and Nasrin? I want to know.” Hubby ta fada tana narkewa a jikin hayder
Hancinta ya lakace ” its all your fault ” ” my fault? how?” Ta fada tana mikewa zaune
Smirk ya mata ” by stolen my heart.” Ya kashe mata ido
Murmushi ta masa tare da kiss a lips dinsa.
” parents dinta sunki amincewa tayi aure nesa dasu, she is the only child da suka haifa. She love me so much, sun yadda ta aureni but da sharadin zan koma Egypt da zama. Abunda bazai taba yiwuwa ba, I can live my parents because of her. So mun dade ana ta jayayya, at last suka ce lallai se dai ta auri dan uwanta, tunda naki amincewa da sharadinsu. She come to me, so I advice her tayi hakuri ta musu biyayya tunda sun kafe kan hakan. Ni kuma bazan taba yin abinda suke so ba. Nasha wuya sosai kafin ta hakura zata aureshi. Yanzu haka 6 months kenan da akayi bikinta.”
” baka kyauta ba, da sai ka dinga zuwa kana dawowa ai!” Hubby ta fada
Harararta yayi ” kina dona kuwa?” Ya tambaya in husky voice
Dafe saitin zuciyarta tayi ” sosai ma” tana kashe mishi ido
” ta ina zan iya yanke wannan danyen hukuncin, bayan kin bararraje a cikin zuciyar, baki bar space ko kadan ba.” Ya fada yana smirk
” kar kasa kaina yayi kato fah?” Ta fada cike da shagwaba
“Kin riga kin gama da hayder Habiba, baya iya kallon ko wacce mace sai ke. A sonki bana ji bana gani. Don haka ki kwantar da hankalinki, zuciyar hayder taki ce da yaranmu. Haka gidan hayder belongs to u and our children’s, sai kaddara da baa fata.”
Rungumeshi tayi tana kissing nasa every ware ” haka zuciyar Habiba taka ce only u, no one but u, till my last breath. “
Kara matseta yayi a jikinsa, cike da farin ciki, suka fara romancing juna daga nan suka wuce…..
******************
Wannan karon beby boy hubby ta santalo, mai kama da ubansa sak. Farin ciki baa magana, yaro yaci sunan Yusuf.
Hubby ta ci gaba da kula da yaranta, har lokacin Amatullah tana wurin Hajiya.
Anyi bikin junaid da Asiya. A lokacin akasa na Ashir da aina, Hafiz omer da Zainab kawar hubby.
Yusuf nada 3 month business Trip India ta kama hayder. Gidan Hajiya suka kai mata Amatulrahman, suka nufi kasar India.
Kwanansu biyar a kasar India, suna soyewa, a haka kuma yake samun time na abinda ya kaishi.
Hajiya ta kirasu, suje su duba Hajiya kaka, su Abdul Karim sun taho da ita ba lafiya. Abdul Karim ya kira, nan yake gaya masa hospital din da take, duka anan cikin Mumbai ne.
Bayan ya dawo daga meeting, suka shirya zuwa duba Hajiya kaka. Sun sha mamakin samunta ita kadai, sai rarraba ido take a gadon asibiti kamar agogo. Tana ganinsu ta fashe da kuka. Duk sun shiga damuwa bisa halinda take ciki.
Tun safe dasu Abdul Karim da matarsa sailuba, suka zo suka dubata har zuwa lokacin 7 na yamma basu kara lekota ba, tsawon 3 days daaka kawota haka suke mata, in sunzo da safe, sai gobe kuma su dawo dubata. Kasan cewar hospital din baa bukatar mai jinya, hatta abinci su suke ba majinyata. Shiyaba su Abdul damar banzatar da Hajiya kaka. Alhalin yawanci kowanne mai jinya, zaka samu akwai wani na kusa dashi a wurin, har zuwa lokacin bacci, kafin su tafi, su dawo da safe.
Ciwon zuciya ke damun Hajiya kakan, hakan yasa Mmn samira tattara yan kudadenta don samawa mahaifiyarta lafiya, ta turo Abdul Karim da matarsa don suyi jinyarta, don itama hawan jini yasata a gaba, yan kwanakin. Da ita zatazo da kanta.
Tunda suka zo kowa ya kama gabansa, in gari ya waye sun duba Hajiya kowa keyin hanyarsa. Don yanzu sosai halin Abdul Karim na muamala da mata ya shahara har kowa yanzu ya sani. Ita kanta sailuban abinda take yi kenan, kuma duka sun sani, har lokacin ko batan wata bata taba yiba, bata so ta tsufa da wuri, shiyasa take shan maganin planning. A cewarta
Hubby ce taci gaba da kula da Hajiya kaka, da safe kafin ta taho saita tana dar mata abinci na musamman wanda zai mata dadin ci, da saurin narkewa, ta taho mata dashi, haka zasu zauna susha hira har yamma, kafin hayder yazo ya dauketa su tafi. A haka har akama Hajiya kaka aiki, alhamdulillah an samu nasara duk da sai a hankali, tunda ya hada da girma. Hubby tunda take zuwa sau biyu suka hadu da sailuba, wadda takewa hubby kallon raini da kishi, don taji labarin komai, kuma har yanzu tasan akwai son hubby a zuciyar mijinta.
Sun hadu da Abdul Karim da dan dama, don tunda yasan hayder na zuwa, yake kokarin biyosa suzo, ko kuma lokacin da zasu tafi, shi kuma zai zo.
Saboda ciwon Hajiya kaka yasa suka kara kwanaki a India. Saida aka sallameta suka rankayo gida Nigeria gaba daya, suka bar Abdul Karim da matarsa a can, cewarsu akwai abunda suke, basu kammala ba.
Kuka sosai Hajiya kaka tayi, tana ba su hubby hakurin, abunda ta musu, tare da shi musu albarka da zuriarsu.
” nasan nayi kuskure, amma duk laifin samira ne data zugani, gashi ta kai dan uwanta ta baro, meye anfanin wannan aure na Abdul Karim? In banda takaici.” Tabe baki hayder yayi ” baki mana komai ba, illa ince abinda kika min banda kudin da zan biyaki dasu. Kin gama min komai, tunda kika zama sanadin aurena da Habiba. Allah ya saka miki da mafificin alkhairi, ya baki lafiya. “
” amin! Allah ya riga ya kaddara Habiba matarka ce, Allah ya raya muku zuria.” Ta fada tana share hawaye. Zuciyarta cike da dana sani da nadama
*******************
Sun dawo ba dadewa hubby ta fara aiki a hospital din doctor sabir. Lokacin arziki da budi kota ko ina haka suke bulbulowa a rayuwarsu hubby
Duk wani hidima na yan’uwa, da dangi kusan hayder ya dauke, kowa matsalarsa ta tashi hayder! Ya koma tamkar shine babba a gidan, duk abunda babban yaya yakamata yayi, shi yake gudanarwa.
Ta fannin taimako kuwa baa magana, don shi mutun ne mai matukar sirri, baka taba sanin ayyuka na alkhairi da yake gudanarwa. Yanzu haka yana da katafaren gida, mai kama da boarding school, inda yake ba tsofaffi mafaka, wanda basu taba haihuwaba, ga tsufa ya kamasu babu mataimaki. Wanda ya danka shi kalkashin kulawar malaminsa sheikh Ahmad al- kanawiy. Haka masallatai da rijiyoyi ya Samar ba adadi, sadakatul jariya, gareshi da dan’ uwansa. Haka taimakon marayu, wanda hadin hannune shida abokanshi, sai hubby da tayi joining dinsu.
Shakuwa da kaunar juna, shine tsakanin hubby da yayyen mijinta, musamman ummu sulaim da Aisha, haka anintarta da yusra da humaira ya kara bunkasa, a gefe daya ga Zainab data shigo family duk ta sanadiyyarta. Sai Hafsat.
So da kauna sai abinda ya karu, tsakanin Hubby da oga hayder, kullun ka gansu kamar sabon aure. Rayuwa tamasu hubby dadi, sai dai duk yadda rayuwa take lallai tana zuwa da nata jarabawar iri iri,. Yusuf na wata 6 hubby ta sake samun wani cikin, fatan Allah ya sauki hubby lafiya, ya kara dankon kauna tsakaninta da oga hayder, ya raya su Amatullah da kannenta masu zuwa……..
Anan na kawo karshen littafina mai suna DA KAMAR WUYA. Na gode da kauna da soyayyarku gareni