DR TAHEER CHAPTER 10 BY UMMU ASHRAF
Www.bankinhausanovels.com.ng
Idan baku mantaba I once told you Nafeesa da Mijinta Awwal were cousins..so kar wasu su fara tunanin me zai kawo Ramla Dutse..itama family dinta ne..da mahaifinsu da mahaifin Awwal uwa daya uba daya suke.Wata yarinya ce tazo wucewa ta gabanshi yayi saurin tsaidata Yana nuna mata Layla da hannunshi yace”kin San waccen?..”yarinyar ta kalli inda yake nuna matan snn tace”eh na santa mana..Layla ce”…da sauri Taheer yace”yawwa dn Allah kawai ce Mata zakiyi tazo Ina kiranta”…tace”inji wa zance?..”yace”kawai ki nuno mata ni zata gane”.. yarinyan tace toh snn ta nufi wurin da su Laylan suke…Saida taje har kusa da Laylan snn ta nuno Mata shi da hannunta kmr dai yanda yace tayi tace”kinga wancan mutumin ne yace inyi mai mgn dake”…Layla ta daga idanu tana kallon Wanda yarinyan ke nuna Mata…sai ta zare idanu da sauri hadda su dafa kirji tace”daddy”…yarinyan tace mata”eh shi yace in kiraki..kin sanshi ne”…Layla da batama jin abinda yarinyan ke fada kawai sai ta nufi wurin da yake..gabanta sai dukan tara tara yake..tasan da kyar idan basu rikici dashi ba yanzu..amma ya akai ya taho yau shida yace sai gobe zaizo…
Taheer na ganin ta kusa karasowa inda yake sai ya juya tareda fita daga cikin hall din…Layla na binshi da kallo itama ta fita da ciki…tana fitowa taji an kama hanunta da kyau snn an shiga janta suna tafiya daga wurin…tayi tsit kawai tana ganin yanda yake janta kmr zasu tashi sama…bakin titi taga sun fito…har ta fara hawaye tace”daddy listen to me dn Allah..ka tsaya kaji bayanin da zanyi maka”…bai tanka mata ba..ya tsare musu taxi..ya dan risina saitin mai taxi din yace”nearby hotel nakeso ka kaimu..baki ne mu..so bamu San kan garin ba”…mai taxi din yace”ba damuwa ku shiga muje”…ya bude motar ya turata ciki snn ya zagaya shima ya shiga..Layla dake kuka wiwi tace”daddy ka saurareni dn Allah..kar kayi haka daddy su ummi zasu yita nemana..dn Allah ka maidani”…ke da kike karatu idan kin amsa to shima Taheer ya amsa…Yana dafe da kanshi kawai yanajin yanda har yanxu zuciyarshi batayi sanyi ba…duk ya rufe ido sai ya hangota tana rawa tana dariya a cikin maza duk suna kallonta..shi gani yake yau babu kalar namijin da bai kare mata kallo ba…sunyi tafiya kusan na 11 mins kafin su isa hotel din…ya kama hanunta suka fita daga motan..ya biya mai taxi kudinshi snn suka shiga ciki…har yanxu Layla bata bar kuka tana rokon yayi hakur ya maidata ba amma kmr da dutse take mgn don ko kallon inda take baiyi ba…suna shiga reception yayi musu booking daki..aka fada mashi room number snn ya amsa key suka tafi zuwa dakin…ganin yanda take tirjewa tanaso ta tara mai jama’a kawai sai ya sunkuya ya dauketa cak snn yaci gaba da tafiya har zuwa kofar dakin…ya matseta da hannu daya snn ya bude kofan dakin da daya hannun…yana shiga ciki ya sake maida kofan ya kulle snn karasa cikin dakin tareda ajiyeta kan gado…fuskan nn nashi a daure yace mata”stop crying”…da sauri ta hadiye kukan nata tana gyada kai alaman ta dena…shi kuma ya haura kan gadon tareda kwanciya yana sake lumshe idanunshi…Layla ta matso kusa dashi a hankali tace”daddy am sorry”…ya bude idanun nashi da kyar yace mata”kinyi min wani laifi ne..why are you apologizing”…tana girgiza Kai da sauri ta sake cewa”I know..ba sai ka fada ba..nasan nayi maka laifi amma dn Allah ka tsaya ka saurareni…anty Ramla da Ya Ma’u ne suka dage sai anyi min..wlh daddy Saida nace musu banaso anty Ramla tace ai ba yau zakazo ba wai dole sai anyi min..am telling you the truth daddy kuma ka tambayi Anty Ramla zata fada maka”..Taheer ya mike zaune da kyar yana fuskantarta yace”you have no idea how jealous I am baby..da kin San yanda nake kishinki da duk bazakiyi wnn abubuwan ba…look at how beautiful you are..kikayi make up baby..kika sa mayafi snn kika fito da gashi kika shiga cikin taron maza kina rawa kina musu dariya baby is that fair..kinsan yanda naji dana ganki kuwa..kinsan zuciyata ta kusa bugawa”.. ya karasa mgnr yana girgiza kai tareda sake lumshe idanun shi..har yanxu bai bar takaicin wnn abu ba…Layla tasa hannu tana share hawayenta tace”na sani daddy..dn Allah kayi hakuri..wlh ba laifina bane..am so sorry ka yafemin”…ya bude idanuwanshi tareda zubasu a kanta…ganin yanda take hawaye wani kan wani sai yasa hannunshi ya janyota jikinshi…ya rungumeta sosae murya a hankali yace”you have no idea how much I love you baby..Ina sonki sosae..kimin alkawai bazaki taba barina ba in future..I will be nothing without you..I love you so very much”…Layla ta saki murmushin jin dadi kafin tace”baka ce ka yafemin ba daddy”…tana rufe baki yace”na yafe maki babyna..kawai dai inada kishi ne..amma bazan iya daukan fushi dake for so long ba kin sani..so ki kiyaye gaba kinji”…tasa hannun tayi hugging dinshi itama tace”nagode sosae daddy..I love so much”…yana murmushi yayi kissing kanta snn ya dago face dinta yana kallo yace”you look so gorgeous baby”…itama dagowa tayi tana kallonshi with a smile tace”you also look handsome hubby..and I love you for that”…Taheer ya dago face dinta yana kallo yace mata”I like that name”…sai ya matso da face din nata dab da nashi ya hade..hancinshi na gogan nata hakama lips dinsu…Saida ya lumshe idanunshi kafin yace”baby please”..Layla ta bude ido tana kallonshi sai kuma ta sake maidasu ta rufe tanajin yanda heart dinta ke beating at a faster rate…Taheer ya sake matso da face dinshi jikin nata yayi kasa da murya yace”baby dan Allah kinji..ki tausaya min plss”…da sauri Layla ta bude idanunta don sai yanxu ta fahimci abinda yake nufi…ta shiga ja baya da sauri tana girgiza kai tace”no daddy..dn Allah kayi hakuri”…yai azaman dawo da ita jikinshi still murya a kasa yace”dn Allah baby kiyi hakuri..I can’t..ki taimaka min kinji”..tana kuka tace”daddy ni tsoro nakeji..dan Allah ka maidani kar su ummi suyita nemana basu ganni ba dn Allah”…yana girgiza kai shima yace”nace maki bazakiji zafi ba baby..kiyi hakuri ko 10 mins ne kinji..I promise I’ll be gentle”.. daga haka bai sake bata space din mgn ba ya hade bakin nasu wuri daya…
(Asha kuka lfy🏃🏻♀️😹)
STORY CONTINUES BELOW
A can wurin dinner kuwa su ummi duk basu lura Layla bata wurin ba..don akwai mutane sosae a wajen so ko da basu ganta ba sunyi tunanin maybe tana wurin wasu family members din suna hira or something like that…
Saida aka tashi daga dinnern mutane sun fara watsewa snn hankulansu ya dawo kanta..ummi na duban Al’ameen tace”kai tashi kuje ku nemo Layla..kuce mata wucewa zamuyi zaman me takeyi Kuma”…su Al’ameen suka mike shida Ramadhan suka tafi neman Layla…suka ringa shiga lungu da saqo suna nemanta amma basu ganta ba..har premises din wurin suka fita suka duba ko Ina Amma ba Layla babu alamarta…suka dawo suka shaida musu sun duba ko Ina Amma ba Layla…”to fah”..shine mgnrda umma ta fada yayinda take duba cikin hall din kusan duk kowa ya watse su kadaine suka rage…a hankali suka mike suma suka fita daga cikin hall din..nan ma dai ba mutane sosae a wajen don da yawa sun tafi…ummi ta dubi Ramla tace”ke wai ba tare kuke bane tun dazu..ya zaayi a nemeta a rasa all of a sudden”…Ramla tace”ummi nifa tunda ta bar wurin likin nn ban sake ganinta ba..duk a tunanina wajenku tazo shiyasa ban nemeta ba”…”innalillahi ummi ta fada har karshe ta Dora da fadin”to Ina Kuma ta shiga ni Maryama”…umma tace”gsky dai abun da mamaki..ita ba karamar yarinya ba balle ace ko wani ne yai Mata wayo ya tafi da ita”..ummi tace”shine abinda na gani Aisha..ynxu idan bamu ganta ba ya zamuyi ni Maryam”..Nafeesa ta dafa kafadan ummi tace”ummi karki damu kanki dn Allah..zaa ganta InshaAllah..Bari in sake Kiran wayan nata”…tana gama mgn ta shiga dialing number Layla da taketa Kira tun dazu ana ce mata switch off..ta sauke wayan daga kunnenta a hankali..tana dubansu tace”har yanxu wayanta a kashe yake wlh”…gaba daya hankalinsu ya sake tashi…umma ce ta zaro wayanta daga jaka tareda Kiran number Taheer amma har ya gama ringing dinshi baa dauka ba…Saida ta jera mai 3 missed calls snn ta hakura..haka nn jikinta ya bata shine yazo ya tafi da ita..dukda yace sai gobe zaizo tasan halin kayanta tsaf zai iya cewa bazai iya bari sai gobn ba ya taho yau..amma gashi tanata Kiran wayanshi baya picking…Ganin mutane kalilan ya rage a wurin..umma tace su samu su karasa gidan bikin maybe tabi motan wasu ta tafi tare dasu…hakan kuwa sukayi..duk suka shiga mota suka koma zuwa gidan.
A canma dai duk binciken duniya sunyi amma ba Wanda yaga Layla…yarinyan da Taheer yasa ta kirata dazu..da taji ana nemanta tace wani mutumi ne yace ta Kira mishi ita..Kuma ta tabbata taga lokacinda ta tafi wurin mutumin…ummi ta rushe da kuka tana”innalillahi wainna ilaihi rajiun..wane mutumi ne wnn zaizo ya dauketa ni Maryam..me yake nema a wurinmu”…umma ce tayi karfin halin tambayan ta ko ya fada Mata sunanshi…yarinyan tace bai fada Mata ba Amma taji Layla ta kirashi da daddy…cak ummi ta tsaya da matsar hawayen da takeyi tareda kewayo da idanunta kan yarinyan…tana kallonta da kyau tace”me kikace ta kirashi”…yarinyan ta sake cewa”daddy”…ummi tayi wani kwafa tana fadin”aiko sai naci ubanshi wlh..mu zai rainawa hankali yazo ya sace yarinya ana cikin biki kawai sbd ya daga mana hankali”..umma da ko kadan batayi mamakin jin shi ya dauketa ba ta danyi dariya kawai..dama tasan da kyar idan bashi din bane..gashi kuwa zarginta ya zama gsky…ko Ina Kuma ya kaita yanxu sai Allah…Nafeesa ma dariya ta danyi kasa kasa cikin ranta tana ayyano rigimar da zaa sha da ummi idan ya dawo da ita…Sam ita bataga laifinshi ba tunda dama tun asali ya nuna baiso a taho mai da ita amma ummi ta dage..yanxu kuwa ko Abuja ya maida ita bazata taba ganin laifinshi ba…
A haka suka koma part din da aka saukesu..hankalinsu dai yanxu ya kwance tunda sun san tana wurinshi…ummi ce kawai taketa faman mita tun dazu..wai yaki dawo da ita ko gidan ubanwa ya kaita oho..Ramla na dariya tace”to ummi koma Ina ya kaita ba matarsa bace..ya gaji da abinda kike mai ne shiyasa kawai ya silalo yazo ya dauke kayarshi suka tafi..maybe ma zuwa yanxu sun sauka Abuja”…ummi ta maka Mata wani harara tana cewa”aiko da ya jama kanshi wlh..don sai tayi wata hudu a gida bata koma gidan nashi ba..sai inga karewan iskanci”…Ramla ta sake cewa”ummi baa shiga tsakanin ma’aurata fa..kilan yanada bukatar matarsh..”bata karasa abinda zata fada ba ummi ta buge mata bakin tana ce Mata”rufema mutane baki da Allah..kema da yake ba kunyan ne ya isheki ba zakizo ki cikani zancen banza”..gum Ramla tayi tana shafa bakinda ummi ta kaima duka…Nafeesa na zaune gefensu duk tana sauraron abinda suke fada tanata kokarin boye dariyarta amma sai daya fito…ummi ta dubeta baki bude tace”kici gaba da dariya kema..zakisha mamakina wlh..bazaku maidani tsohuwar banza ba”…
A can hotel din kuwa tana kwance a jikinshi tayi luf da idonta kmr tana bacci…a hankali ya yaye blanket da suka lullube dashi snn ya dauketa suka shiga bayi…ba tareda ta bude idanun nata ba tace”daddy ka tafi dn Allah..ni zanyi wakana da kaina”…Saida ya manna Mata kiss a Kumatu snn yace”no baby tare nakeso muyi wankan yau”…ta bude idanun nata da sauri sai Kuma ta sake maidasu still da sauri don batasan ba Kaya a jikinshi ba…ta kwabe fuska kmr zatasa kuka tace”nidai dn Allah daddy kaje ka kyaleni zanyi ni kadai”…Taheer yasa hannu tareda kamo kumatunta yadan ja snn yace mata”to mu sake komawa kan gadon idan muka Kara another round sai in bari kiyi wankanki ke kadai”…fuskan ta sake kwabewa tana makale kafada tace mishi”ah ah”…ya janyota kusa dashi tareda hade bare skin dinshi da nata..ya sunkuya saitin kunnenta yace”to ya zamuyi knn..kindai san bazanyi maki alfarman abubuwa har guda biyu ba koh”…tana hawaye Kuma still idanun a kulle tace”to ka sa kayanka”… murmushi mai sauti ya saki before saying”kin taba ganin inda mutum yayi wanka da Kaya a jikinshi”…tana turo baki tace”to nidai bazan bude idona ba”…ya juyo da ita saitinshi yace”come on baby open your eyes dn Allah..am all yours so ba wani abu bane idan kin kalleni”…ta sake makale kafada tace mai”No”… shi Kuma bai sake mgn ba ya dagata sama kawai sai jinsu tayi cikin bathtub…ya cikashi taf da ruwa…a haka ya farayi Mata wankan tun tana rufe idon har Saida ta hakura ta bude..saidai taki kallon side din da yake..ita a dole bazata kalleshi ba kayaba…shi Kuma Saida ya tabbatar da ta kalla din snn ya saurara Mata…
Saida suka gama lalacewarsu a toilet din kafin suyi wankan su fito…Yana daukeda ita a hanunshi kmr jaririya…ya ajiyeta kan gadon snn shima ya zauna..tana tsuke bakinta tace”daddy dn Allah ka maidani gida…su ummi fa basu san na taho ba”…ya dauki wayanshi yana dubawa yace”ai ke da ganin su ummi sai gobe Kuma”…Layla ta wara idanu tace”hope bada gaske kake ba”.. ya dago kanshi daga kallon wayan da yakeyi yace”da gaske nake wlh..sai gobe da safe zamu koma”.. yana rufe baki tace”dn Allah daddy kar kayi haka..zasu shiga damuwa wlh dn Allah mu koma can kaji”…Taheer baiyi Mata mgn ba sai wayarshi da taga ya Kara a kunne alaman Kira zaiyi… ringing biyu umma ta daga tana fadin”sannu shugaban marasa kunya”…ya shiga shafa kanshi Yana murmushi yace”umma kinsan dai ba laifina bane koh”…tace”ba laifinka bane ai laifina ne”…yace”no umma ba haka nake nufi ba..sai da na fada maku kar ku tafimin da matata amma kuka dage Saida kuka zo..shine nima nazo kawai na dauke abata yanxu haka mun koma Abuja ma”…umma tace”ai shknn Kai da Yaya ai..zakayi Mata bayani”…Yana dariya yace”umma wasa nake wlh..Muna nn cikin Dutse bamu tafi ba”….”cikin Dutse a Ina Taheer..dama kasan wani wurin ne”… yace”aah umma..Muna hotel..amma umma dn Allah kuyi hakuri Nima ba laifina bane wlh..kawai zuwa nayi na ganta taci uban kwalliya tanata rawa shine ni Kuma na dauketa daga wurin gaba daya..am sorry kinji ummata”….umma tace”Ai shknn Taheer..yanxu sai ka dakkota ka dawo da ita tunda ka gama abinda kakeso”…Taheer ya zare idanu sosae jin abinda umma ta fada…sai kuma yai kasa da murya yace”umma ai..sai..gobe..zamu dawo”…ya fada words din a rarrabe…umma bata sake yunkurin mgn ba kawai tayi hanging call din…Layla ta matso jikinshi da sauri tana cewa”daddy dn Allah muje gida..kaga umma ma bata yadda ba..dn Allah mu koma gida kaji”…Saida ya ajiye wayanshi yace Mata”babu inda zamuje sai gobe…yanxu bari in fita samo maki abunda Zaki sa”…banza tayi dashi tana binshi da harara..ya fara shiryawa a gurguje snn yasa kayanshi…ya dau key din dakin tareda wallet dinshi snn ya fita daga dakin.
After like 15 mins ya dawo daukeda leda a hanunshi…ya karasa kusa da ita yaga har tayi bacci ma..ya dauko rigan daya siyo mata snn ya zauna a hankali ya zira mata rigan a jikinta.. ya rage kayan jikinshi shima snn ya kwanta tareda sanyata sosae a jikinshi feeling extraordinary happy.
Washegari ma Saida suka sake another round snn sukayi wanka suka fara Shirin tafiya can gidan don Taheer zaije daurin aure 11…Layla sai kumbure kumbure take ita a dole ya bata Mata rai…da kanshi ya dauko abayan daya siyo Mata jiya ya zura Mata a jiki..sai Kuma ya rungumeta yana fadin”nace am sorry fa baby..bazaki hakura ba ne..kuma mace maki ban karawa sai da kanki kince mn kinaso”…tana turo bakinta tace”ai nasan ba denawa zakayi ba..kawai kasa duk jikina yanamin ciwo”..sai ta fara hawaye…Taheer yace”come on baby mene abun kuka Kuma..na fada maki as time goes on zaki dena jin zafin..kiyi hakuri kinji”…da kyar ya samu ya lallabata ta karasa shiryawa suka tafi bayan shima ya shirya…dama tun jiya daya fita yaje ya taho da kayanshi ba tareda kowa ya ganshi ba.