DR TAHEER CHAPTER 9 BY UMMU ASHRAF
Www.bankinhausanovels.com.ng
Wani kallo mai cikeda ma’anoni daban daban yake jifanta dashi..wai meyasa ya siyo kaza…cikin ranshi yace”me kike ci na baka na zuba”…a fili Kuma sai yace”just eat baby..bana son surutu”…bata sake mgn ba ta fara cin kazan…shima yanaci idanunshi a kanta…yau kallon da yake jifan ta dashi ma na daban ne…tana lura dashi amma batace komai ba har suka gama…ya dauke ragowan da suka rage tareda tattara duk abubuwan da suka bata yayi kasa dasu…ita Kuma Layla sai ta koma dakinta..haka nn ta ji gabanta na wani irin faduwa…kan gadonta ta hau ta kwanta…sai Kuma ta shiga tunanin abubuwan da suka faru tsakaninta dashi…tanaso ta tambayi meya sauko dashi daga fushin nashi amma tanajin tsoro…+
Shikam Taheer bayan ya ajiye komai a kitchen ya sake komawa saman…dakinshi ya wuce direct don yasan itama tana can…amma sai yaga ba kowa.. ya duba bayi bai ganta ba..sai ya fita zuwa dakin nata…tayi nisa cikin tunani ko noticing shigowanshi batayi ba…ta daiji ya dagata cak snn ya dorata kan laps dinshi…ta lumshe idonta da sauri don ya bata tsoro sosae…shi Kam binta kawai yakeyi da kallo kmr zai cinyeta…ya dago fuskanta dab da nashi..yana kallon lips dinta data tsukesu sosae..ta bude idanun a hankali..murya a shagwabe tace mai”daddy ni ka bani tsoro wlh”…tana turo baki ta karasa mgn…shiko Taheer bai maji me take cewa ba don ya shagala sosae yana kallon bakin nata…ta dago idanun nata tana dubanshi…taa dan jijjigashi ta sake cewa”daddy mgn fa nak”…bata Kai ga karasa mgnr nata ba ya hade bakinshi da nata…Layla ta zaro idanu waje tana mutsu mutsun kwace kanta amma daddy ba rikon banza yayi Mata ba yau…tasa hannunta ta shiga bubbuga bayanshi tana girgiza mai kai amma inaa..daddy bai ma san tanayi ba kwata kwata… ringing din da wayanshi ya fara ne ya dawo dashi hayyacinshi…ya saketa da sauri tareda dafe Kai da hannu bibbiyu yana salati…ita kuwa data samu ya saketa sai ta matsa daga jikinshi da sauri…a hankali Taheer ya mika hanu tareda dauko wayan nashi daya sake daukan ruri for the second time…umma yaga ke Kira..yayi silencing wayan tareda ajiyeshi nn kusa dashi don ko ya dauka ba iya mgn zaiyi ba…ya dauki almost 5 mins a haka kafin ya tattara dan sauran energy daya rage mai ya mike tsaye..ya dauki wayan nashi yasa a aljihu snn ya dago week and tired eyes dinshi ya dorasu kanta…tana zaune tsakiyar gadon kanta kasa…yanaso yace mata zaije masallaci yayi sallah ya dawo amma yasan bazai taba iya yin mgn a wnn halin da yake ciki ba..bazai taba iyawa ba…ya karasa inda take tareda kamo hanunta yana kallonta…ta dago da sauri tana dubanshi da idonta da har ya cicciko da hawaye…ya girgiza mata Kai snn ya share Mata hawayen ya fita…ita Kuma ta bishi da kallo ganin yanda lokaci daya yanayinshi ya sauya..idanunshi har tsoro suka bata tsaban Jan da taga sunyi…gashi kuma ya fice baiyi mgn ba..ko me yake damunshi oho…a hankali ta koma tareda kwanciya kan gadon tana shafa bakinta da takeji kmr Yana bakinshi ne har yanxu.
Taheer na fita ya wuce dakinshi direct ya shiga bathroom ya sake alwala snn ya fita zuwa masjid da sauri don har ankai raka’an farko…har yanxu mood dinshi bai dawo yanda yakeba.
Yana dawowa yasa duk wayoyinshi a silent snn ya nufi dakinta don yasan har yanxu tana can…tana nn kan gadon har yanxu…ya karasa ciki ba tareda ya zauna va yace mata”kinyi sallah”…ta daga kai ba tareda ta dago idanunta ba…Taheer ya kama kugu yana kallon yanda taketa wani sunkuyan da kai kmr mara gaskia… murmushi ya saki yana girgiza kai kafin ya karasa inda take…ya janyota ya rungume a jikinshi..murya can kasa yace”fadamin meya faru kike sunkuyan da Kai”…Kai ta sake girgiza mai alaman ba komai… Taheer yace”come on baby talk Mana..kina azumin mgn ne”…a hankali tace”babu komai fa daddy..kawai ni bacci nake so inyi”…tana rufe baki ya dauketa cak yana cewa”yanzu kuwa zakiyi bacci babyna..muje in kwantar dake”…ya shiga wutsil wutsil da kafanta tace”dan Allah daddy put me down…a dakina fa zanyi bacci baa dakinka ba”…bai ce Mata komai ba..Kuma bai sauketan ba Saida ya shiga dakinshi…ya direta kan gado yana cewa”karkije ko Ina..am coming”…yana gama fadan haka ya juya ya shiga bathroom…alwala ya sakeyi don already wancan ya karye snn ya fito…ya mikar da ita tsaye yana cewa”we are going to pray”…ta dan dubeshi a kaikaice snn ta turo baki tace”ni na riga nayi sallah na”…bakin nata ya kama yana smiling yace”wnn bakin anjima kadan zaiyi min bayani…sai naji dalilinda yasa yakeso kullum ya ringa tsole min ido”…ta maida bakin nata normal snn tace”Allah da gske da nayi sallah na daddy”…ya dauko dadduma ya shimfida musu..snn ya dauko Mata hijab da dogon riga ya bata kafin yace”ai Nima bance baki yi sallahnki ba baby…kawai nafila ne nakeso muyi”…bata sake mgn ba ta nufi inda yasa dadduman ta tsaya…shima ya karasa ya hau Kai snn ya tada sallahn.
STORY CONTINUES BELOW
Raka’a biyu sukayi snn sukai sallama…bayan ya gama add’u’o’inshi sai ya dafa kanta ya shiga yin wani addu’an…Layla ta lumshe idanunta tana fatan Allah yasa ba abinda take tunani bane…Saida ya gama addu’an snn ya mike yana ninke sallayan…itama mikewan tayi ta ninke nata snn ta ajiyesu inda suke…tana ajiyewa kuwa hadda gudunta ta fada kan gado tareda lumshe ido…Taheer dake kallonta yai murmushi kawai…cikin ranshi yana cewa”komai wayon amarya dai sai ansha manta”.
Saida ya bari ta gama guje gujenta snn ya haura kan gadon shima ya kwanta…snn ya matso jikinta sosae…Layla da gabanta keta faman lugude ta sake yin luf da idonta wai a dole ita bacci take…a hankali Taheer yasa hanunshi tareda janyota jikinshi gaba daya…sai ta matsa da sauri har yanxu Kuma bata bude idon nata ba…ya sake janyota a karo na biyu tareda matseta gam gam yanda ko motsin kirki bazata iya ba…ita Kuma ta sake yin lub wai ita nn bacci take…fuskanta ya dago daidai da nashi snn ya lumshe idanunshi tareda manna lips dinshi kan nata…sai ta bude idanun da sauri tana rarrabasu kmr munafuka😹
Lokaci daya Kuma ta fara kuka don dama kukan na kusa ne tun dazu…ta shiga mutsu mutsu tana son kwace kanta a hanunshi amma ta kasa…kuka take sosae Wanda da bakin nata is free ba karamin ihu zata mai ba…ta shiga Shure Shure da kafanta duk a kokarinta na kwatan Kai amma ko alaman saketa baiyi ba…wnn karon Taheer ya riga yayi nisanda ko mutuwa zatayi a yanxu dai bazai iya ganewa ba…ya manta da komai ya Kuma manta da kowa sai abun da yasa a gaba kawai…Layla tayi kuka..tayi cizo…tayi yakushi all to no avail don Taheer bai ma san tanayi ba kwata kwata…yau ya tsinci kanshi cikin duniyar da tunda yake bai taba tunanin tana existing a doron kasa ba…it’s like the sweetest thing he’ve ever come across iya tsawon rayuwarshi….Layla Kam zuwa yanxu kukan ma ta kasa don idan kaji ana kuka azaba bata Kai azaba bane…tayi tsuru da idanu kawai tana jin zafi da radadin da tunda uwarta ta kawota duniya bata taba jin makamancin wnn azaban ba….in takaice muku dai yau Taheer sai daya zazzage duk soyayyan nan daya dade yanayi Mata kaff tun tana ‘yar mitsitsiyarta har kawo yanxu…abubuwn sai suka hadu suka zame mai guda biyu…ga azabtacciyar soyayya daya jima yana dako na tsahon shekaru…ga tuzuranci shima da ya dade yana fama dashi na tsahon wasu shekarun…gsky dole abubuwan su yima Layla yawa…
A hankali na kwashi sayyada ta nima tareda ficewa daga dakin don in basu sarari…na koma parlor na zauna Ina jira idan suka gama sai in koma in cigaba da dauko muku rahoto.
Lokacin dana koma na sameshi rungume da ita sai jijjigata yakeyi amma kmr bata numfashi…Taheer ya kidime sosae har ya manta cewa shi wai likita ne…jijjigata kawai yakeyi cikin voice dinshi da bai fita sosae yake fadin”baby dont do this to me dn Allah…wake up kinji…I promise bazan kara disturbing dinki ba baby dn Allah ki tashi”…duk wnn surutan da yakeyi Layla batama san yanayi ba don she’s unconscious…sbd tsananin azaba bata san time din da ta sume mashi ba…da sauri ya kwantar da ita tareda sauka daga kan gadon kmr Wanda ya tuna da wani abu…ruwa ya dauko da sauri snn yazo ya shafa mata a jiki da kuma face dinta amma a banza…sai ya ajiye ruwan ya kamo hanunta..ya shiga murza tafin hanunshi cikin nata tafin hanun amma ko gezau…sai ya rungumeta gam a jikinshi lokaci daya hawaye suka wanke mai fuska…cikeda rauni yace”baby wake up dn Allah..am sorry plss..it’s not my intention to hurt you dn Allah ki tashi kinji…I promise bazan sake yi maki abinda baki so ba…kar ki tafi ki barni plss…I will be nothing without you plss”…har yanxu dai Layla ba alaman zata tashi…a hankali ya sa hannu ya sake dauko goran ruwan daya ajiye a gefe..ya bude Goran snn ta zuba ruwan da dan yawa a hanunshi ya watsa Mata a fuska…ta sauke ajiyan zuciya mai karfi sai Kuma ta sake komawa tayi lakwas kmr ba ita tayi ba…Taheer ya sake watsa Mata ruwan a karo na biyu sai ta bude ido a gigice tana kuka tana fadin”daddy am sorry plss…dn Allah kayi hakuri ka kyaleni daddy mutuwa zanyi…wayyo Mami na shiga uku…wayyo ummi wayyo daddy…wayyo Allah naaaa”…da sauri ya maidata jikinshi yana toshe Mata baki da hanunshi…lokaci daya regret din abunda ya aikata ya dira a zuciyarshi…baiyi handling dinta yanda ya dace ba…Allah ya sani yayi iya bakin kokarinshi to be gentle amma it’s like abun yafi karfinshi…shi kanshi bai san duk yaushe ya aikata abubuwan nn ba.. gaba daya yayi loosing mind dinshi that bai tuna komai bai Kuma ganin komai sai abunda yakeyi…yasan dama dole zata wahala a hanunshi tunda she’s too small compared to him…yayi mata girma nesa ba kusa ba..amma ya zaiyi…shima bazai iya jurewa bane da ko kusa ba abunda zaisa yayi hurting nata to this extent…a hankali ya Kai bakinshi saitin kunnenta yace”baby am so sorry plss…kiyi hakuri ba intention dina bane nayi hurting dinki…I just can’t help it ne baby…i couldn’t control myself”…banza Layla tayi tana cigaba da kukanta…for the very first time taji ko ganinshi bata sonyi talkless of sauraron maganganun shi…a hankali ya kwantar da ita nn kan gadon tareda mikewa da kyar ya shiga bathroom…ruwa ya hada mai dan zafi sosae snn ya dawo ya dauketa ha shiga bathroom din da ita…ya sata cikin ruwan zafin a hankali yana runtse idanu…wani uban ihu data fasa bai San lokacinda ya toshe mata bakin da hannunshi ba…cikin lallami yace”baby dn Allah kiyi hakuri ki zauna nn ciki..zakiji dadin jikinki”…Layla banda kuka ba abinda takeyi..sai tuttureshi takeyi tana dukan chest dinshi amma bai saketa ba saida ya tabbata ruwan yayi sanyi snn ya canxa wani ruwan ya sake sata ciki…
Kuka dai yau Layla ta Shashi kmr ba gobe…shima Kuma yasha duka da yakushi ta ko Ina amma bai saurara Mata ba Saida ya tabbatar ta gasu tukunna…yana kokarin yi mata wanka cikin hargagi tace”ni zanyi abuna da kaina ka kyaleni”…sum sum mutuminku ya fice daga bathroom din kmr munafuki…a yanda take din nn yasan idan ya matsa tsaff zata iya tara mai mutane..maganin kar ayi kar a fara…yana fita yai changing bedsheet din da yayi staining snn ya kai shi dayan dakinshi yasa cikin washing machine…a gurguje ya koma dakin wai don karta gama bai nn..
Bayan kmr minti 6 yaga bata fito ba sai yaje bakin kofan bathroom din ya Kara kunne…sai ya jiyo sheshshekan kukanta a hankali…a rikice yace”baby dn Allah what is it”…tace”ni ka kyaleni”…ya kwantar da murya yace”baby kiyi hakuri pls..ko in shigo ciki?..da sauri tace”nidai aah..ni karka shigomin wlh”…Taheer ya dafa kai yanajin yanda take sake dagula mai lissafi…bai sake cewa komai ba kawai ya shiga bathroom din…tana ganinshi ta mike tsaye da niyyan guduwa sai kuma ta zube nn kasa da sauri tareda sakin wani razanannen ihu sbd zafin da taji ya ratsata…da sauri ya karasa inda take ya dauketa snn ya fita da ita daga bathroom…tana dukan kirjinshi tace”ni ka saukeni..ba ruwanka dani wlh ka rabu dani”…Taheer ya direta kan gado yana cewa”I can’t baby…wlh bazan iya rabuwa dakeba kin sani…kiyi hakuri ki dena wnn kukan kinji”…bata sake cemai komai ba taci gaba da kukanta don a yanzu gane takeyi ba wani sonta da yakeyi…da yana sonta kmr yanda yake fada bazai taba azabtar da ita haka ba…a hankali Taheer ya mike zuwa inda first aid box dinshi yake…ya dauko analgesic da ruwa snn ya karasa inda take…ya dagota a hankali…kmr zaiyi kuka yace”baby to ki daure Kisha magani sai ki kwanta..am sorry kinji”…bata ce mai kala ba..ta dai sha drug din daya bata…ya lullubeta da bargo snn ya fita zuwa dakinta…ya dauko mata dan riga mara nauyi snn ya koma dakin…har yanzu bata dena kuka ba dukda muryanta ba fita yakeyi sosae ba…ya karasa inda take tun kafin ma yayi mgn yaji tace”dan Allah ka kyaleni plsss”…a sanyaye ya ajiye rigan nn gefe snn ya shiga bathroom don yin wanka shima…
Yana shiga ya tsaya gaban mirror yana karema kanshi kallo…jinshi yake kmr bashi ba…bai taba tunanin haka abun yake ba…ya lumshe ido yana murmushi daya tuna dadin da ya kwasa…wato da yasan haka auren yake wlh da bai tsaya bata lokaci kafin yayi ba…da tuntuni yasan haka take so sweet da bai daga mata kafa kmr yanda yayi a baya ba…yanxu da yasan dadinta baijin zai iya kwana guda ba tareda ya karayi ba don ba karamin zuma gareta ba…murya can kasa yace”my sweetest baby…Allah ya maki Albarka..Allah ya faranta maki fiyeda yanda kika faranta min..I love you sosae”..
Saida ya gama surutanshi shi kadai snn yayi wanka ya fito…a hankali ya karasa inda take..ya sauke ajiyar zuciya ganin tayi bacci…dama yana sane ya hada da maganinda yasan zai Sata bacci…Allah ya sani tsoron rigimarta yakeyi…dama yasan zai sha rigima da shagwaba a wurinta tunda duk halin tane…ga kuma raki…ya saki kyakyakyawan smile daya tuna yanda take cewa ya rabu da ita…ai bazai taba iyawa ba wlh…not after what happened….
Ya dade nan tsaye kafin ya sa pyjamas dinshi shima ya kwanta tareda janyota jikinshi sosae…rigan daya dauko dazu ya Sanya Mata a hankali snn ya rungumeta…wani irin extraordinary farin ciki yaji yana sake lullubeshi…wato babu abinda yakai samun nutsuwa daga macen da kake so sa farin ciki…jin kanshi yake kmr yana cikin gajimare…Saida ya gama blowing mata kisses all over snn ya sake manneta da jikinshi tsam…shima wani ni’imtaccen bacci mai cikeda tarin ni’imomi da mafarkanta ya saceshi.
(Asuba ta gari Layla da Majnoon😻)Da sauba saura kadan ya makara sallah sbd baccin ba karamin dadi yayi mai ba…rabon da ya samu bacci mai dadi irin haka har ya mance..yana tashi a gurguje ya fada bathroom yayi alwala snn ya tafi masjid.+
Yana dawowa ya zauna a hankali kusa da ita yana kallon yanda har yanxu bata dena sauke ajiyan zuciya ba…ya kai hannu zai tasheta yaji jikin nata ya dauki wani irin zafi alaman da akwai zazzabi a jikin…a hankali ya kama hanunta guda ya rike cikin nashi..sai kuma ya sunkuya dab da fuskata yasa dayan hanunshi yana gyara mata gashinta daya rufe mata fuska…bakinshi daidai kunnenta yake dan hura mata iska a kunne da nufin ya tasheta tayi sallah…cikin bacci Layla taji wani iska mai sanyi na ratsa har cikin dodon kunnenta..ta shiga bude idon a hankali har ta saukesu kanshi…Taheer ya taimaka mata ta mike zaune ganin zata tashi da kanta…har yanxu hanunshi na rikeda nata yace”baby kiyi sallah sai ki koma ki cigaba da baccinki”…dauke Kai Layla tayi daga kallonshi…lokaci daya Kuma hawaye ya wanke mata fuska data tuno azabar daya bata jiya…ko kusa bata taba tunanin daddy can be that dangerous ba sai jiyan…ta riga ta gama ganin true colors dinshi so ba wani sweet mouth da zaiyi mata daga baya…cikeda damuwa Taheer ya matsa kusa da ita sosae…ya janyo kanta tareda dorawa a kirjinshi…yana shafa bayanta yace”don Allah baby kar kimin kuka kinji..akwai fever jikinki idan kikace zakiyi kuka fevern zai sake karuwa ne..am so sorry kinsan i Iove you..and bazan taba hurting naki purposely ba”…a takaice tace mai”baka Sona”…ya shiga girgiza kai yana cewa”baby how could you say bana sonki…Billahi i love you..Kuma you are the only woman da zan cigaba da so har karshen rayuwa ta..yanxu kiyi hakuri in taimaka maki kiyi sallah kinji…I promise bazan wuce limit dina ba”…shiru tayi mai bata sake cewa komai ba…shi Kuma ya mike a hankali snn ya sunkuceta ya Kai bathroom…ba yanda baiyi kan ta sake shiga ruwan zafi ba amma tace bataso…haka nn ya kyaleta ba don yaso ba…ya taimaka mata tayi alwala..snn ya sake daukanta ya fito da ita..ya shimfida Mata sallaya ya Sanya Mata dogon riga da hijab da kanshi snn ta tayar da sallah…shi Kuma yana zaune gefe yana aikin kallonta…yanajin yanda wasu sabbin kaunarta ke sake ratsa ko wace kafa ta heart dinshi…jinta yake tafi gold and diamond tsada a wurinshi…yana jinta can cikin zuciya da gangar jikinshi…
Tana idarwa ta mike da kyar..Taheer ya isa inda take da sauri ya kamata zuwa kan gado…ya kwantar da ita..a hankali yace”kina son wanin abun ne”…idanunta lumshe ta girgiza mai kai alaman babu…bai sake mgn ba shima sai ya haura kan gadon ya kwanta kusa da ita…ya janyota ya sanya jikinshi yana sauke numfashi yace”Allah ya saka maki da mafificin alkhairi baby..Allah yayi maki Albarka..thank you so much for yesterday..I really appreciate”…ya Karasa mgnr tareda manna Mata kiss a forehead dinta da both cheeks dinta…a haka bacci ya sake yin gaba dasu.
11:45am
Daidai wnn lokacin Layla ta fara bude idanuwa zata tashi daga nannauyan baccin da takeyi tun asubah…Taheer da tun dazu ya tashi har yayi wanka ya shirya..yaje ya siyo musu breakfast yanata zaman jiran tashin nata..ya karasa inda take da sauri ganin ta fara kokarin mikewa zaune…ya kama hanunta zai taimaka mata sai ta fizge hanun tana cigaba da yunkurawa zata tashi da kanta…kawai ta fashe da kuka tana jujjuya Kai from side to side tana cewa”wayyo Allah na..wayyo kafana..wayyo bayana..wayyo ko Ina na jikina..wayyo Allah na Shiga uku”…da sauri Taheer ya sake kamata ya dorata kan cinyanshi…ya rufe Mata baki da hanunshi yana girgiza Kai yace”baby dn Allah am sorry..ki dena wnn kukan ko kinaso fever ya sake kamaki ne”…tace”daddy ko Ina na jikina fa ciwo yakeyi..wayyo Allah nidai ka kaini gida wlh”…Saida ya matseta jikinshi snn yace”naji zan kaiki..amma ki bari in fara yi maki wanka..idan kikaci abinci kikasha magani sai in kaiki”…a hankali ta daga mai Kai tana cigaba da hawayenta…shi kuma ya kwantar da ita snn ya wuce zuwa bathroom…ruwa mai zafi ya hada snn ya dawo ya dauketa yai bathroom din da ita kawai sai jinta tayi cikim ruwan zafi…aiko ta fasa wani wahalallen kara tana ita bataso..ita ya Dena mata mugunta…Amma Taheer bai sarara mataba Saida ya gasata tsaf snn yayi Mata wanka ya fito da ita…har ynxu bata dena hawaye ba…da kanshi ya shiryata…ya sa mata gown mara nauyi snn ya kawo mata breakfast din daya siyo ya shiga bata da kanshi…tana hawaye tanaci har suka gama…ya tattara komai ya fita dashi..Allah sarki shi ko ta kanshi ma baiyi don yama manta baiyi breakfast din ba shima…so yake kawai ya gama shiryata snn ya tabbatar yayi mata duk abinda ya kamata.
STORY CONTINUES BELOW
Kusa da ita ya sake komawa ya zauna…a hankali tace”daddy to baza muje gidan ba”…yace”baby bakida lfy…ki bari idan kika warke zamuje..ba jiya ma muka je gidan ba”…yana rufe baki tace”Allah daddy nidai yau nake son zuwa…nidai kawai ka kaini”…yace”meyasa”…tace”ni bazan sake kwana a gidan nn ba daddy..baka Sona”… murmushi sosae Taheer ya saki don mgnr nata ya bashi dariya…Yana shafa kanta yace”baby wai why kike cewa ban sonki…ya kamata ace kinfi kowa sanin irin sonda nake maki…Ina sonki more than any other thing a doron kasa”…ya karasa mgnr yana Jan dogon hancinta still yana murmushi…saida ta dago fuskanta tana kallonshi snn tace”idan kana sona to meyasa ka kusa kasheni jiya…Allah daddy saura kadan in mutu sbd azaba”…Taheer da har yanxu ke smiling yace”come on baby ta ya zaayi in kasheki… believe me ba laifi na bane…I wasn’t on my right senses na aikata duk abunda na aikata…ke dince baby baa mgn… saura kadan ki zautar dani wlh…you are the sweetest…I love you sosae”…lumshe idanunta tayi tana boye face dinta a kirjinshi tace”to abar mgnr daddy..ni kunya nakeji”…yasa hannu yana sake matseta a jikin nashi before saying”an bari my baby..your wish is my command”…
A bangaren AY Gambo kuwa he’s totally depressed…Allah ya sani ba karamin so yakema Layla ba…sai daya riga ya gama sa rai snn ya fahimci matar wani ce…a ranan ko bacci kasawa yayi…yanda yaga rana haka yaga dare..onthe other side Kuma yana tunanin hanyar da zaiyi dealing da Sameera da Class Rep dinsu Layla..Wanda shine sanadin duk halinda ya samu kanshi ciki.
Washegari yana shiga school ya tura a Kira mai class rep din…ba bata lokaci kuwa sai gashi yazo…AY ya daure fuska kwarai snn yace”inaso ka fadamin wacece wnn yarinyar da ka kawo kace sis din Jakada ce”…da sauri class rep din yace”Sister dinta ce sir”…tun bai rufe baki ba AY ya daga mai hannu alaman ya isa…ya jingina jikin kujeran da yake zaune a kai snn yace”I want you to tell me the truth..na rantse da Allah idan ka sake ka Kara yimin karya ranka sai yayi mummunan baci..zakasha mamaki na wlh”…calss rep da mamaki ya kamashi don bai San meke faruwa ba…shi dai a iya saninshi Sameera tace mai Layla sister dinta ce…lokaci daya jikinshi yayi sanyi kafin yace”Allah sir gaskiyana nake fada maka..ita ta sanar dani cewa ita yayar tace”… AY shiru yai yana kallonshi for some secs snn yace”ok naji…yanxu fadamin a ina ka Santa..snn menene dalilinda yasa kace zaka hadani da ita sbd ta shawomin kan Jakada..but mind you karka kuskura kamin karya..I want nothing but the truth idan kayi karya ma zan ganoka”…a hankali class rep din yace”wlh sir duk abinda na fada maka gsky ne…tazo school din nn ne tana tambayan class dinmu…sai nace mata zan rakata don nima a class din nake…muna tafiya ne take cemin akwai sister dinta a class din namu sunanta Maryam Taheer Jakada..wai wurinta tazo…sai nace mata bata shigo school ba yau tun jiya wani lecturer dinmu ya tura in kirata bata zoba…sai tace bata fara zuwa gida ba wai tayi tunanin tana school shine ta biyota..shine ta tambayeni wai meke tsakaninka da ita..nace mata ban saniba..tace idanma sonta kake ita kadai ne zata ita shawo maka kanta…amma tanaso in hadaka da ita tanaso tayi mgn dakai…shine na fada maka snn na rakota office dinka…wlh sir iya gaskiya na fada maka..ni abunda tacemin knn”….tunda class rep din ya fara mgn AY yayi shiru yana maimaita Innalillahi cikin zuciyarshi…mamakin makircin Sameera kawai yakeyi…duk don tana son Taheer take hada munafurci haka kawai sbd bai aureta ba ya auri wata…wato shima class rep din tayi using dinshi ne sbd ta cimma burinta…Saida ya dade yana sake sake cikin ranshi kafin yace”shknn zaka iya tafiya..amma inaso ka tabbatar da abinda ka fada min gsky ne.. idan nayi bincike na gano kaima kayimin karya bazakaji dadi ba wlh”…da sauri class rep din yace”na yadda sir”…daga nn bai sake mgn ba ya fita daga office din yana tunanin abunda ke faruwa..
A bangaren love birds kuwa yau Layla yini tayi tana zuba shagwaba son ranta…dama ya lafiyar kura…ba dalilin komai ma shagwaban takeyi balle Kuma yanxu da takeda kwakwkwaran dalili…Taheer duk yau a gida ya yini..sallah kadai ke fitar dashi kuma yana idarwa zai dawo…da tace Abu kaza takeso zaiyi Mata da rawar jiki…daga Safiya zuwa ynxu yayi lallashi kusan sau 20…motsi kadan zata fara kuka wai ita ko ina na jikinta ciwo yake…sai yau Taheer ya tabbatar da shagwaba da rakin Layla da ummi keta fada…Ashe da duk wanda takemai ba komai bane…yanxu ne yake ganin ainihin ta6ara da shegen rakin tsiya..
STORY CONTINUES BELOW
Yanxu ma tana kwance kan gado sai massaging kafafuwanta yake..tun dazu take mai mita wai ita komai na jikinta na mata ciwo…yanayi yana sakin murmushi time to time…duk ya tuno ihun da ta ringa mai dazu sai abun ya bashi dariya..duk wahalan daya bata jiya Saida ta fanshe kayarta don ko abinci saidai ya bata a baki…ko toilet zata shiga haka zatace ita bazata iya takawa ba saidai ya dauketa..haka yaita jigila da ita from one place to another…
Cikin lumshe ido alaman bacci na son daukanta tace”daddy”…ya amsa Mata”naam my baby”…Saida ta turo baki snn tace”promise me bazaka kara yin wnn abun ba dn Allah…wlh idan kace zaka yi mutuwa zanyi daddy”…yana cigaba da yi Mata massage din yace”stop saying Zaki mutu babu inda zakije ki barni..I can’t do without it…bazan iya hakuri ba but i promise I will be gentle..bazaki sake jin zafi ba”…yana rufe baki ta shiga bubbuga kafanta da yake massaging tana kuka tace”Allah daddy bazan yadda ba…nidai ka maidani gida…in ba haka ba in fadama ummi”…dariya ya saki sosae snn ya dagota ya dorata jikinshi…ya lumshe ido yanajin yanda yanayinshi ke sauyawa…a yanxu ma da zata amince he’ll do it again and again amma yasan bazata taba yadda ba…wnn shagwaban nata na daya daga cikin abubuwanda sukesa yake Kara sonta kullum…bai taba gajiya da kasancewa tareda ita…yayi mata irin rainon da yakeso…ta Kuma kasance irin matar da yakeso…a hankali yace Mata”to naji baby ban karawa..stop crying”…”daddy kayi alkawari”…ta fada don ta tabbatar da ba wasa yake Mata ba…ya matseta jikinshi yana cewa”nace maki ban karawa..kiyi bacci dn Allah”…ta makale kafada tace”sai kayi alkawarin bazaka sake ba snn zanyi baccin”…tana rufe baki yace”to bari mu sakeyi ynxu kinga daga nn sai inyi maki alkawarin”…tun bai gama mgn ba ta daka tsalle tareda sauka daga jikinshi…Taheer yasa dariya sosae yana kallon yanda ta mike tsaf kmr ba ita ke cewa bazata iya takawa ba…yana girgiza kai yace”dn Allah baby ki yadda mu sakeyi ko sau dayane..gashi nn kafan naki ya warke gaba daya”…yana rufe baki ta kama kugu da duk hannayenta tareda sunkuyawa kmr mai yin ruku’u…ta zuba mai idanunta dake shining as a result of hawayen daya taru ciki tace”Allah daddy bai dena ba..bakaji yanda bayana kemin ciwo ba kmr zai 6alle”…yace”naji..zo ki kwanta idan ba hakaba kuma am going to change my mind”…yana rufe baki ta shiga takawa a durkushe kmr mai labour har ta isa kan gadon ta kwanta…shima ya matsa kusa da ita tareda lullubeta…yanata faman kallonta yana smiling har bacci yayi awon gaba da ita…yayi mata kiss a forehead dinta kafin yace”have a wonderful sleep my juciest baby..I love you so much”..
Washegari dai ta tashi da sauki sosae..amma har yanxu bata dena complain din ko ina na jikinta na mata ciwo ba…tare suka shiga kitchen suka hada breakfast dinsu..don cewa tai bata yadda yaje siyan abinci ba…bayan sun gama kowa yaje yai wanka ya shirya snn suka sauka don yin breakfast din…bayan sun zauna dinning tana kokarin yin serving dinshi ya hanata..shi yayi serving nata snn yayi ma kanshi…suna cin abincin yana kallonta..har yanxu ya kasa mance how sweet she was in bed…he can’t wait to have her for d second time..he’s just eager…ita kuwa Layla cin abincinta take hankali kwance…suna gamawa Kuma kowa ya dauki abunda zai bukata suka fita..ita zataje school..shi ma zaije clinic…
A kan hanya ne yake tambayanta why bata tambayeshi yanda sukai da AY Gambo ba…a hankali tace mai”inajin tsoro ne daddy…I don’t want you to get upset with me again”…nan ya bata labarin duk yanda sukayi da AY din…da mamaki sosae Layla ke kallonshi tace”yanxu daddy you mean duk abubuwan da suka faru plan dinta ne knn”…yana daga kai yace”wlh..ni kaina ta bani mamaki”…”ikon Allah..dama she’s this heartless bamu saniba daddy”…Taheer yace”ki bari kawai…I will definitely find a way to deal with her..shima Lecturer din naku yace bazai barta ba”…Layla da har yanxu mamaki bai saketa ba tace”amma daddy kasan me”…yace”no sai kin fada”…Saida ta kamo free hand dinshi ta rike snn tace”duk ta aikata wnn abubuwan ne because she loves you…tana sonka sosae daddy..har yanxu bata dena sonka ba”…ta karasa mgnr jikinta a sanyaye sosai..harga Allah tsoro take kar taci gaba da bibiyan Taheer har ya zama watarana zaiji ya fara sonta shima…hanunta dake rikeda nashi ya sake rikewa snn yace”bata Sona baby..da tana sona zata tayani son abinda nake so…ni ke nakeso ba itaba..you are the only woman I love”…wani murmushi ya subuce mata jin kalamanshi…ba karamin faranta mata rai sukayi ba…at leats dai ta yadda da irin kaunar da yake Mata…a haka har suka isa school dinsu…ya dauko wayanta daya fito mata dashi ya bata..yana kallon cikin idanunta yace”I don’t want him to see you baby”…tadan wara idanu kafin tace”who are you talking about”…”your lecturer..baby da gaske yake sonki wlh ba da wasa ba..that’s why am jealous banaso ya ringa ganinki yana sakejin yana sonki”…Layla ta karyar da kai tana cewa”come on daddy..wnn ba abun damuwa bane fa..da bakinka kace yace muyi hakuri bai san inada aure bane..yanzu Kuma da yasan inada auren am sure ba abinda zai sake shiga tsakanina dashi..so ka dena damun kanka pls”…a hankali Taheer ya daga Mata Kai yana murmushi…ita Kuma ta bude motan ta fita tana daga mai hannu…yana ganin tafiyanta shima ya tafi.
Yana isa clinic tun kafin ya bude office dinshi ma wata nurse tazo tana sanar dashi yayi bakuwa tun dazu..ya dan dubeta da mamaki yace”bakuwa Kuma..ba patient bace?..”nurse din tace”tace she’s not your patient..wai tanason ganinka ne”…bai sake cewa komai ba yace a kirata…ya bude office din ya shiga…ko zama baiyi ba ta turo kofan office din ta shigo…ya daga Kai da mamaki sosae ya shiga binta da matsiyacin kallo…tun kafin yai mgn tace”don Allah listen to me doctor..I need to talk to you plss”…tana rufe baki ya dauki wasu files dake kan table dinshi ya jefeta dasu..fuskanshi na nuna tsananin bacin ran da yake ciki yace”so you have the audacity to come into my office bayan duk abubuwan da kika aikata…kinada guts”…Sameera da har ta fara hawaye tace”ka tsaya ka saurareni doctor..wlh duk abubuwan dana aikata na aikatasu out of love.. son da nake maka yasa bazan iya jure ganin kana tareda wata ba..ka yafemin plss”….tana rufe baki ya sake jefo mata stepler dake kan table din nashi yace”Sameera ki bar min office dina nace…I don’t want to see you..nor do i have the patience to listen to you..leave my office right now”.. bata sake yunkurin mgn ba ta fita..don ta fuskanci ranshi bace yake da ita sosae…wnn wulakancin da yake mata shi yake kara tunzurata tana aikata abubuwan da ba daidai ba…
Shiko Taheer komawa yai kan kujera ya zauna dabas yana sauke numfashi…he can’t believe tana can tana kokarin rabashi da matarshi Kuma wai har takeda nerves din da zatazo office dinshi tace he should listen to her…listen to what..duk abubuwan data aikata basu isheta ba sai tazo office dinshi ta sake lalata mai zuciya…tsaki yaja mai karfi tareda zaro phone dinshi daga pocket dinshi…maybe sbd taga sunyi shiru dagashi har AY din shiyasa take ganin taci bulus…Kai tsaye number din AY da har yanxu baiyi deleting a wayanshi ba ya lalabo… without waste of time ya shiga dialing number din nashi..Ringing biyu a na uku AY Gambo da zuwanshi school din knn yayi picking call din…bayan sun gaisa yake bama Taheer lbrin yanda sukayi da class rep dinsu Layla…wani mamakin ya sake kama Taheer wato Sameera ta wuce duk tunaninsu..knn shima kanshi class rep din tayi using dinshi ne ba tareda ya sani ba…shima Taheer lbrin yanda sukayi da ita yanxu a office dinshi ya bashi snn ya dora da fadin”yanxu hukuncin dana yanke zanje har gidansu in samu mahaifinta inyi masa bayani..inaso ya shiga tsakanina da ita don nan gaba idan ta sake yunkurin rabani da matata kotu ce zata rabamu da ita..yanxu ma sbd Ina ganin girman mahafinta ne kuma batayi succeeding ba amma wlh da kotu zan makata..so idan kanaga zamuje gidan nasu tare sai muje..idan kuma kana ga akwai hukuncin da zaka dauka shknn”…Taheer na gama mgn AY yace”ba damuwa sai muje gidan nasu tare..da Ina tunanin in hadata da hukuma amma kuma naga kmr bai kamata in kaita kara ba tunda she’s a woman..ko ba komai Ina respecting Mata sosae..so taci albarkacin wnn respect da nake dashi a kan Mata..and InshaAllah zamuje tare wurin mahaifin nata..kaga koda next time ta sake wani abun muna da right da zamu kaita koma inane tunda mun hadata da iyayenta bata bari ba”…Taheer yace”shknn..yanxu yaushe kake free sai muje?..”AY yace”gaba daya yau am free..class daya gareni kuma 10 to 12″…”alright zan tura maka address din gidan zuwa anjima sai mu hadu a can”…Taheer ya fada mai…shima yace”ba damuwa Allah ya kaimu..na gode sosae”..nn sukayi sallama..Taheer ya tura mai address din gidansu Sameera kmr yanda yace..
+
A can school kuwa bayan sun gama lectures Layla ke bama Hanna lbrin duk abinda ya faru..Hanna tayi mamaki sosae tace”shiyasa nayita kiran wayanki bai shiga..gsky wnn matar ba karamar muguwa bace..ynxu kinga amfanin rashin boyema miji irin wnn issues din koh”…Layla tace”na gani wlh..na kumayi dana sani sosae..inata so in kiraki to bai bani wayana bafa sai yau”…Hanna na gyada kai tace”Allah ya kiyaye gaba..ynxu sai ki gyara next time…nima na kwana biyu ban zuwa sch din sbd banjin dadi”…Layla ta Dan zaro idanu hadda gyara zama tace”Hanna kawai ki fadamin ciki ne dake..ni banga abin boyewa ba”…itama Hanna murmushi tayi kafin tace”two months”…Layla hadda fasa ihu tace”I can’t wait wlh..kice mun kusa muyi ‘da ko ‘ya very soon”.. Hanna na dan hararanta tace”bazaki gane bane babe..laulayi wahala wlh..ko abincin kirki ban iya ci ga fever kullum dashi nake kwana..ga shegen bacci kmr as’habul Kahfi..ga Kuma exams zamu fara very soon..ni ban San ya zanyi da karatu ba”…Layla tace”ba wani wahala kin fiya raki ne kawai..haka Zaki cigaba da hakuri har ki fita daga first trimester”…cikeda tsokana Hanna tace”babe fadamin..ya kikaji fisrt night din..akwai dadi koh”…wani zaro ido Layla tayi tana girgiza kai tace”ke Ina wani dadi..saura kadan in mutu wlh”…dariya sosai Hanna ta kwashe dashi tana fadin”yarinya taji maza..ni dama nasan duk kika shiga hanun mutumin nn sai kinci kaniyarki wlh..wnn soyayya da ake maki ai bazai tafi a banza ba..sai ya fanshe kayarshi tasss”…tsaki kawai Layla ta saki tana cigaba da hararanta…Hanna bata da kirki wlh..wato dariya ma take mata…
Taheer da AY kuwa sunje gidansu Sameera kmr yanda suka tsara..sun yima mahaifinta bayanin komai..sun Kuma ce mai ya tsawatar mata don idan ta sake aikata wani abu makamancin haka a nn gaba to hukuma ce zata rabasu da ita…da yake mahaifin nata is responsible and reasonable man…ya kirata yayi Mata fada sosae a gabansu kmr zai sa mata duka…ya Kuma ce lallai lalla ta nemi yafiyarsu…haka duk ta basu hakuri tana kuka….su Kuma sukayi sallama da dad dinta suka tafi.. the next time ta sake aikata wani abun dama kawai saidai tajita a hannun hukuma…wnn din ma don Taheer na respecting mahaifin nata ne shiyasa ya sanar dashi…tun lokacinda yazo ya sanar dashi ya fasa aurenta yasan cewa mahaifinta babban mutum ne.
Wannan kenan
Kwanaki nata tafiya yayinda Layla is becoming very occupied with her studies…kusan kullum sai sunyi test as exams dinsu is approaching…ta dage karatu sosae…duk abinda bata ganeba Taheer na koya Mata…har yanxu Kuma ba abinda ya sake shiga tsakaninshi da ita…duk yanda yakai ga so tana fara kuka yake hakura ya kyaleta…gaba daya a tsorace take da al’amarin don ba karamin wahala tasha a hannunshi ba last time…fannin girki kuwa zaace an samu improvement sosae…don tana iya girkinta ynxu ita kadai without watching any video…dukda bawai ta kware sosae ba amma she is really trying…taste din abincin ma na yanxu yafi na baya…Taheer na alfahari da ita ta wnn fannin Kam..Sam bata barinshi yace zaije siyan abinci yanxu..don bataso a kwace Mata shi..musamman yanda taji ana maza basuda tabbas..so bazata bashi single chance da zaisa ya hadu da wata macen har su fara soyayya ba…
His only problem is yanda tun first night dinsu taki bari wani abu ya sake shiga tsakaninshi da ita…hakurinshi na gab da karewa don yanxu bazai iya hakurin da yayi a baya ba sbd ynxu yasan dadinta so bazai iya taking so much time without having her for the second time ba.
STORY CONTINUES BELOW
Yau ma kmr kullum suna zaune bedroom dinshi..shi yanata faman aiki a laptop ita Kuma ta baje handouts dinta kan gado tana karatu don gobe tanada test karfe 9…wayan Taheer dake gefenshi ya fara ringing…yasa hannu ya dauko wayan tareda picking call din..yasa a speaker snn ya ajiyeta kan laps dinshi Yana cigaba da aikinshi yace”Ummi barka da dare”…a daya bangaren ummi tace”barka dai Taheer ya gidan”…yace”gida lfy Lou Ummi”…ummi tace”to madallah…kana jina”…”inaji ummi”…ya fada idonshi kan laptop dinshi…ummi tace”dama bikin Asma’u ne dana fada maka..to wnn satin ne..gobe Nafee zata biyo jirgin yamma ta sauka a nn..idan Allah ya kaimu jibi Alhamis zamu tafi Dutsen gabaki daya”…Taheer ya Dan dakatar da aikin da yakeyi yace”ummi wace Asma’u kike mgn wai”…ummi tace”Asma’u mana ‘yar gidan yayan Awwal dake Dutse..bana fada maka zancen bikin bane?..yace”ummi kin fada min amma wlh na manta..Allah ya kaimu lokacin.. Saturday ne daurin auren koh”…ummi tace”eh asabar ne…sbd haka ka dauko Layla ka taho da ita gida gobe..inaso ta kwana a nn don jibi sammako zamuyi InshaAllah tunda ba jirgi zamu bi ba”…Taheer buda ido yayi sosae yana cewa”in kawota gida Kuma ummi…ba tare zamu taho da
Ita ba…ai yayi wuri ta tafi biki tun yanxu”…a fusace ummi tace”bikin ‘yar wan uban nata kake cewa yayi wuri ta tafi yanxu..wane irin mutun ne Kai wai..ka maidani abokiyar wasanka koh”…yayi kasa da murya yace”wlh ba haka bane ummi..kawai dai gani nayi ta tafi biki tun yanxu kusan sati guda fa knn zakuyi a can..kuma kinga tana zuwa makaranta fa exam ma zasu fara”…Saida ya gama mgnrshi a takaice ummi tace”bani Laylan muyi mgn”…ba musu ya Mika Mata wayan…tana amsa tace”ummi Ina yini”…ummi ko amsa gaisuwan batayi ba tace”ba kince min Kun kusa fara exams ba Layla..ko Kuna wani abun sosae ne a makarantan?..”Layla ta dauke kanta daga kallon Taheer daketa girgiza mata kai wai tace eh suna lectures…snn tace”ba abunda mukeyi ummi…duk revision ne sai tutorials..test ma idan nayi na gobe saura guda daya mu gama Kuma ba cikin week din nn zamuyi ba”…ummi tace”to Alhamdulillah..yanxu ki hada kayanki kaff..gobe zai kawoki nn..jibi Kuma in Allah ya yadda zamu tafi Dutsen”…Layla na murmushin farin ciki tace”toh ummi”…sai ta mikama Taheer daketa kallonta da wani expression kan fuskanshi wayan…ya amsa ya Kara a kunne…ummi tace”to tace ba abinda zatayi a makarantan..don haka gobe lallai lallai ka kawota gidan nn..idan ba hakaba kuma zan bata maka rai wlh”…tana gama mgnrta ta kashe wayan…Taheer ya ajiye wayanshi yana duban Layla daketa faman murna zataje biki yace”so baby kin matsu kije ki barni koh…baki tausayina…baki tunanin halinda zaki tafi ki barni a ciki right?..”Layla ta dan rausayar da kai tace”ba haka bane daddy..kawai dai inason zuwa bikin..kuma da gaske ba abinda zanyi missing a school”…idonshi na kanta yace”baki amsamin tambayana ba ai”…ta dan turo baki gaba tana cewa”Ina tausayinka mana daddy..ai ba dadewa zamuyi ba Kuma kaima ba zakazo daurin aure ba”…shiru kawai Taheer yayi yana kallonta.. sai can Kuma yace”tunda haka kika zaba shknn…ynxu bari in karbi na satin d zakije kiyi a can..kinga shknn nima bazan damuba”…Layla ta gwalo idanuwa waje tace”don Allah don Annabi daddy kayi hakuri..wlh na fasa zuwa bikin..zancema ummi na fasa zuwa Allah”…ya ajiye system dinshi kan bedside snn ya shiga matsawa kusa ita yana fadin”ai kin riga kin gama mgn yarinya.. tunda kikace mata ba abunda zakiyi..ynxu ko kin Kira kince ba haka bane ba yadda zatayi ba..cewa zatayi ni nace ki fada haka tunda banso kiyi tafiyan..so it’s better ki bani hakkina yanxun nn tunda daga gobe ba Kara ganinki zanyi ba..na dena tausaya miki nima tunda ba tausayina kike ba”…yana gama mgn ya kamota tareda hadata da jikinshi sosae…Layla ta shiga kokarin kwatan kanta amma ta kasa…ya riketa gam gam yanda ko kwakwkwaran motsi ta kasayi…Saida ya fara rabata da kayan jikinta snn ya shiga yin abunda ya dade yana bege duk tsawon kwanakin nn…lokaci daya ya fita a hayyacinshi fitt…ya manta da mgnr daya fada mata cewa he is going to be gentle…gaba daya ya susuce burinshi kawai ya Kai inda yake son zuwa…Layla banda kuka ba abinda takeyi…amma Taheer bai ma san tanayi ba…ya riga yayi alkawarin bazai iya bari ta tafi har na tsawon sati ba tareda ta bashi hakkinshi ba..bazai iya jurewa bane…yayi nisa sosae cikin abinda yakeyi..yayinda duk wani ihu da kukanta ya dena jinsu yanxu…he’s having the fun of his life..yaudai Taheer ya toshe kunnuwanshi tass…bai saurara Mata ba Saida yaje inda yakeso…ya Kuma tabbatar da he’s satisfied snn ya saurara Mata…ba don yana tausaya Mata ba da babu abinda zai hanashi going for another round amma sai ya hakura….Layla tayi ‘dai’dai kan gado kmr matacciya tanata kuka tana Kiran sunan duk Wanda yazo bakinta…shi kuwa cikin kasalan s
daya lullubeshi ya sanyata a jikinshi tareda matseta gam…yanajin yanda yake jinta har cikin jini da tsokarshi…Saida suka dauki tsawon lokaci a haka kafin ya ajiyeta a hankali snn ya mike zuwa bathroom…ruwan zafi ya hada snn ya sake fitowa ya dauketa yai cikin bathroom din da ita.
Yauma Saida ya gasata sosae snn yayi Mata wanka da kanshi ya nadota a towel ya fito da ita..har yanxu mutuniyarku bata dena kuka bafa…Taheer yasa mata kayan baccinta..snn ya bata pain releive tasha ya kwantar da ita tareda blowing Mata kisses ta ko ina..kafin ya koma bathroom don yin wanka shima…wnn karon ma kmr wancan…ya sameta fiye ma da yanda yake tunani …gani yake babu namijin da ya kaishi dacewa da mace mai tarin ni’ima kmr shi…baby is just different..komai nata is perfect shiyasa kullum sonta karuwa yakeyi cikin zuciyarshi…Saida ya gama wankan snn ya fito…a hankali ya haura kan gadon kusa da ita bayan ya gama shirin kwanciya..ya kwanta kusada ita tareda janyota jikinshi…sai Kuma ya shiga tunanin tafiyar da zasuyi gobe…Allah ya sani dn dai ba yadda zaiyi da ummi ne amma da ba inda zaa Kai mai matarshi…gaba daya baison yin nesa da ita yanzu…not for a second…haka nn kawai zaa dauke mai ita suje suyi kusan sati a wani gari…shi baice bazata je biki ba amma da a bari Saturday in zaije daurin saure sai su tafi tare..idan suka kwana daya ranar Sunday sai su dawo…amma ummi ta dage sai sun tafi tare..Allah ya sani shidai bakaramin shiga hakkinshi akai ba..yasan zaiyi missing matarshi sosae ba kadan ba…da wnn tunanin shima bacci yayi awon gaba dashi.
Washegari ma da kanshi ya taimaka Mata tayi wanka snn ya sake sawa ta shiga ruwan zafi..shi yayi mata komai har Shirin tafiya school…ita kuma har yanxu bata dena kumbure kumbure tana fadin jikinta na mata ciwo ba..Taheer saidai yayi dariya kawai hadi da girgiza kai…rigimar baby sai ita wlh.
Tun dazu yake zaune cikin mota yana jiranta..daga taje ta dauko hijab su tafi shine har yanxu bata fito ba kusan minti biyar yana jiranta…ya duba agogon hanunshi yana sauke numfashi..bai son yai lattin zuwa clinic don yanada abubuwan yi sosae…can sai gata ta fito bakin nn a tsuke..Taheer ya bita da kallo mayafi ta yafa orange Wanda ya shiga da riga da skirt na atampa dake jikinta maimakon hijab da yace mata…Saida ta karaso inda motar ta bude ta shiga snn yace”baby wnn ne hijab din Kuma”..tana sake turo dan bakinta tace”daddy ni jikina namin ciwo..idan nasa hijab nauyi zaimin wlh..so plss let me”…Taheer ya jinginar da kanshi kan kujera yana binta da kallo..dukda ba make up tayi applying sai yaga tayi mai wani shahararren kyau kmr tayi heavy make up..uwa uba daurin dankwalinta daya zauna das a kan nata sai kace ba hannu ne yayi shi ba…bai sake ce Mata komai ba ya kunna motar suka tafi…har ga Allah ba da son ranshi zataje makaranta a haka ba..yasan ba kowane namiji ne zai iya dauke ido a kanta ba..amma bazai iya da rigimarta ba..yasan duk tanayi ne sbd taji haushin wahalan daya bata jiya…haka yaita Satan kallonta yana danne dariya dakeson kufce mai..ita wai bata yadda ba ta daure fuska😅
12 saura ta kirashi a waya tace mai ta gama abinda zatayi yazo ya kaita gida…yace Mata gashi nn zuwa…ba bata lokaci kuwa sai gashi yazo…maimakon su nufi gidan ummi kmr yanda tayi tunani sai taga sun dauki wani hanyan.. tana dubanshi tace”daddy Ina Kuma zamuje..ummi fa tace ka kaini gida”…yana cigaba da tukinshi yace”zan kaiki mana baby amma ba yanxu ba..so nake sai dare idan mukayi picking su Nafeesa daga airport sai mu wuce gidan gaba daya”…ta marairaice mai tace”nidai dn Allah daddy ka kaini ynxu”.. ya juyo ya dan kalleta snn yace”baby kin gaji da ganina koh..Ina takura maki abi?..”tace”Ni ba haka nake nufi ba..kawai dai inaso inje gidan ne”..Taheer shiru yayi mata..kmr bazai sake mgn ba sai can Kuma yace”to ynxu muje wani wurin muci abinci..muna gamawa sai mu koma gida ki hada kayan naki sai in kaiki can”.. Kai kawai ta daga mai tareda kwanciya kan seat din da take..har yanzu bata bar jin jikinta kmr anyi mata dukam tsiya ba..ba karamin wahala tashaba jiyan nn..dukda bai kai na first encounter dinsu ba still tanajin jikinta a gajiye..ga bayanta da cinyanta har yanx basu dena yi mata ciwo ba..ta lura gaba daya daddy ficewa hayyacinshi yakeyi duk yake mu’amala da ita… murmushi ta saki data tuna mgnr da suka tabayi da Hanna…wai idan mijinki bai takura maki baki cika a kiraki da mace ba…haka tayita sake sakenta har suka isa wani restaurant mai kyau..bayan ya samu wuri yayi parking sai ya bude mota ya fita…ta bude ta fita itama snn suka shiga ciki.
Karfe 8 daidai yayi musu a airport don daukan su Nafee… jirginsu bai sauka ba sai 8:15..suna nn zaune cikin mota mutanen dake cikin jirgin suka fara fitowa…Taheer ne ya fara bude motan ya fita snn ya bude mata itama ta fito…yaran ne suka fara hangosu…aiko sukayo wajen da suke da gudu..gaba daya kan Taheer sukayi suna rungumeshi kowa yana fadin”daddy..daddy”…shima rungumesu yayi sosae yanabinsu da kiss a goshinsu daya bayan daya..Nafeesa ma ta karaso inda suke face dinta da murmushi tace”angon baby”.. Taheer ya dan kalleta ta gefen idonshi yana dan kauda Kai…wai ita batasan yanajin nauyinta bane..shi kanshi bai taba tunanin akwai rananda zatazo yaji yanajin kunyar Nafeesa ba..yarinyar da suka taso tare tun suna kanana..ya tuna irin fadan da sukeyi tun da can…ya saki wani murmushi yana shafa kanshi..bai taba tunanin Nafeesa ce zata haifi macen da zaiyi ma matsanancin so irin haka ba..ko da yake Allah ba yanda baya al’amuranshi…Layla ce ta karasa tareda daukan hibba dake kusada Maman nata tana fadin”Mami sannunku da zuwa”… Nafeesa na gyada kai tace”yawwa”..shi Kuma Taheer ya bude ma yaran mota suka shiga..itama Nafeesan ta shiga..Layla da shi duk suka shiga snn yaja motar suka bar wurin.