KECE SIRRI NA COMPLETE BY HABEEBA MUH’D
Www.bankinhausanovels.com.ng
_Wannan k’irk’irarren labarine banyishi don cin zarafin wani ko wata ba, duk wanda yay dai 2 da rayuwarshi to ina neman afuwa._
_______Zanune yake akan white chair dake a cikin had’dd’en garden d’in da yaji shuke2 da fruits nd vegetables, yayi crossing leg d’inshi, kanshi a sama idonshi a lumshe yana tunanin tadda zaifara bayyan soyayyarshi ga karamar yarinya wadda bata wuce 16-17 years ba.
Kamar ni *Muhammad Kabeer* [M.K] matashi, maiji dakanshi, namijin duniya wanda yazaga duni yafita many different countries, wanda yammata masu aji big2 girls ke haukarso, amma natsaya akan son karamar yarinya wanda nasan yarin tarta.
Mtswww! Yabuga uban tsaki dai2 nan wayanshi yafara k’ara.
____ya d’aga batare da ya duba ko wayeba.
Daga d’ayan bangaren naji wata zazzakar murya ana magana cike da yanga.
_______””””””Hlo sweery don Allah yazakamin haka tun dazu nazo inata jiran ka amma baka isoba.
“” am coming”””.
Daganan yakatse kiran.
Zuwairat tace shege miskilin banza koban aure kaba sainaci moriyar jikinka.
Yana tashi direct part d’inshi yanufa ya watsa ruwa yasa wani 3qter red da black din riga mai guntun hannu, yadau car key yay waje.
Yana fitowa ma iykatan gidan suka ringa zubewa suna kwasar gaisuwa ammashi ko d’aga kai baiyi ya kallesu ba.
Motar sa yashi yay mata key mai gadi yabude get yafice aguje sai *G.R.A*.
Wani plain hause naga yanufa da motarsa.
Defen gidan kuma wata arniyar motace tareda wata tsaleliyar mudurwa a jiki,kana ganinta kaga wayewa da boko, cikekkiyar yar duniyace bugu da kari yar masu tanu da shunine.
tana sanye cikin wata tsadaddiyar atampa dinkin riga da skart yayi balain kama jikinta sai dan wani yalolon mayafi tai roling dashi.
M.k yana karasawa ya pointing remote ajikin get din kawai yabude.
Shigewa da motarsa yayi baikobi takan Zuwairat ba.
Bakaramin baci ranta yayi amma tunda tasan halin miskilancin sa hakan yasa ta basar, taima motarta wuta takarasa daga ciki.
A palour tatarar dashi yana kwance kan sopa ya aza kansa bisa coshing kansa a sama idanunsa a lumshe.
Takarasa gefensa ta zauna tadaura hannu bisa kirjinshi tana lailatawa a hankali2.
Yasoma bude idonshi a hankali2.
Tasakarmishi wani murmushi mai balain riki tarwa, nan da nan idanuwansa suka sauya zuwa red.
Bai ankaraba ya bakinta bisa kannasa.
Aikuwa shima yararumo harshen ta yashiga totsa kamar yasamu loly pop.
Nan da dan duka suka rude.
Hannunsa yasa a bayan ta ya zuge zip din rigarta tare da balle bra dinta.
Yadaura hannu kan nipple dinta yana murzawa a hankali2
Nunfashinta sai sama2 yaye tasa tannu cikin wanfonsa takamo babbar aykuwa yasa wani uban kara auuch.
A hankali2 tazame mishi wando tana faman kai abunshi cikin gabanta yay sauri turata gefe.
Bakida hankaline!
To bari infada miki duk iskancina a shafe2 yake karewa bana X da mace don taka karki kuskura ki kara.
Dakyar tasamu tataso don jikinta ba kwari.
Tamosho tana kokarin mikamishi bres dinta ya tsotsa yaja da baya yana mata wani mugun kallo.
___”Pls m.k don Allah kabari insamu natsuwa.””
“”””Tashi kifitamin a gida dan ubanki!
Kobaki jine? Yadakamata wata uwar tsawa.
Bashiri tatashi rigarta tagyera tadau mayafinta tafice afusace.
M.k yabita dawata uwar harara.
___ Bedroom d’inshi yanufa yay wanka, kan katafaren gadonsa yanufa yakwanta yana istigfari.
Bai tashiba sai 2:00pm
Yay alwala sallar azahar yagabatar yay kusan 1hour yana addu’o’in sa sannan yatashi .
Yafito motarsa yashi sai ina kuma……….
*❤ILUSM MY NEENAH____COOL* Allah yabar mu tare.
Urs Queen BEEE
[9/8, 5:38 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA*
*♻€°W°F♻*
NA_
Habeebah Muh’d🍃
_Where are you my Aunty. I sincerely dedicate this *BOOK* to you, bcause I want yhu to know that I love you._
_I really love you from the bottom of mah hrt , love you bohot botoh🌹🌹, love you to the forward nd backward._
_Kai ni banmasan me zanceba thnx for d support nd care, i love nd adore u._
_Front of you for ever *AUNTY JIDDA BELLO*_ *ILUSM❤❤*
*°°In Dedication to KHALEESAT HAIYDAR°°*
2⃣
Direct gidansu yanufa wanda ke sharad’a phase 2 acikin garin KANO.
Dai dai wani tamfatsetsen gida naga yayi horn maigadi yazo da sauri ya wangale masa get d’in yana mai mik’a gaisuwarsa. shiko gogan naku kauda kansa yayi kamar ba dashi akeba.
A parking space yayi Parking motar, yafito cike da tak’ama yana takunsa na i’sa.
Yay tafiya ya kai ta 10mins kafin ya i’sa part d’in *Ummi* nsa.
(Kai M.K amma fa gidankun nan yyi, bak’arya irin wannan duniya guda shantami🙁.)
Yana shiga kuwa sanyin Ac, gauraye da k’amshin air freshener suka buge shi, bai tarar da kowa a parlour ba sai makeken TV n dake aiki aciki.
Upstair Yanufa don i’sa gun ummin sa.
Yana shiga yatarar da Abdallah wanda shine yabiyo bayansa, sai farida wanda i’ta ta biyo bayan abdallah snn *NANA KHADIJA* wanda sukece da i’ta *NEENAH* .
Suna zube bisa gadon ummi gaba daya, hankalin kowa na akan laptop d’in da suke buga candy crush game aciki.
Sannu k’aton banza!.
Duk suka juyo suna kallonsa, yayin da mk ya tad’e rea ba’alamar ba wasa a tare dashi.
yaci gaba dacewa “kai Abdallah ban hanaka shiga harkansu ba?.
Ku kuma bance kudaina zama tare da Shi ba?.
Barin ma ke yanuna neenah dake sanye cikin yar wata riga iya gwiwa wanda gabadaya kusan rabin k’irjinta awaje suke, abinda ke bala’in rikirkita M.K kenan kanta ko d’an kwali babu.
Bana hanaki sa irin wannan kayan ba? Kobaki jinane?. Ya daka mata tsawa
Neenah da tuni tafara kuka, cikin shashshek’a tace
“”Wllh ya moha k’urjine yafitomin, kuma inasa kaya mai nauyi yana famanin.
“” a ina yafito maki? Ya tambaya yana harararta
Uh…uhm…dama dama a nan yafitomin tanuna d’an saman k’irjinta ba tare da ta kallesa ba.
Mtsww! Yaja tsaki.
Ummi fa?.
Tatafi unguwa tun d’azu. Cwar farida.
Harya juya zai tafi, ya juyo ya kalli Neenah sannan yace kutashi kutafi dakinku kai Abdallah katafi dakinka saura kuma inzo naganku tare…..yay kwafa ya fitarsa, Abdallah ya tabe baki kafin ya mike ya fice daga dakin.
Aikuwa da gudu suma tashi kowa yay nasa guri, tunda sunsan halin yayan nasu baida kirki.
M.K ne kwance bisa katafaren gadonshi, yana tunannin NEENAHrsa wanda itace muradinsa akullum baida wani burin daya wuce ya mallake ta itace hasken idaniyarshi don i’ta yake kalla yaji dad’i.
Sai dai abu daya kuma, yatsani yaga Neenah tareda Abdallah sakamakon irin wasan da suke yi yana yawan taba jikita, shikuma saboda irin kishin da yakeyi saisa duk sanda yagansu tare yake koranta.
Yakara lumshe idon sa yana tuno WATA RANA (Asmy b Aleeyu) yashiga dakinsu itakuma fitowarta daga wanka kenan tana d’aure da towel, ganin mutum yasa ta tsorata hakan yasa tajuya da gudu zata koma toilet din timmm tafadi a kasa towel d’in yacire.
M.K yak’ara rungume pillow nshi yana murmushi yace insha allahu wannan kyakkyawan surannanki wata rana zaizama mallakina….
*URs QuEeN BEEE*
[9/8, 5:38 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA_____
Habeeba Muhammad
*💅🏻Habeeiy__Mooh😘*
_pg3⃣_
__________________________
Wata tsaleliyar mota nagani tasako kai gidan *Alh kabeer*, a haraban gidan akayi parking.
Canna hango wata santaleliyar Hajiya mai siffar larabawa, ambude mata tafito daga ciki.
Sanye take cikin wani tsadadden _lace blue colour_ da ratsin _milk_ ajiki, tana d’auke da _milky handbag_ haka takalminta tareda mayafinta. Kai kaganta karantse balarabiya ce.
Fuskanta d’auke da murmushi tana amsar gaisuwan ma’aikantan gida.
tak’arasa ciki tana takunta nakamala.
Assalamu alaikum.
Aykuwa suku fito aguye .
Ummi oyoyoooooo duka suka cukuykuyeta sai faman ihu suke.
“””Oh!🤦🏻♀ ni ayshatu naji dadi da Allah yabani yara marasa ji, yanxu so kuke kukaryani kome?.”
“””Kai ummi mu ‘yan yaran nan ta i’na zamu iya karyaki? Cawar Abdallah.
Ummi tabuga mishi harara.
Tace masu 25years ma yarane ko?.
Abdallah yad’an sosa kai, yace haba ummi yaushe ma aka haifeni nifa yarone k’arami ma.
Duka sukasa dariya.
Neenah tace ummi muk’arasa daga ciki kihuta.
Jennifer kuma tashiga daibo mata abin sha.
*********
Iyalen gidan alh kabeer sun hallara a dining don gabatar da dinner, da alamu M.K suke jira,don bai gurin saisa basu faraba.
Shiko mutumin maku, tun magrib daya fita masallaci bai dawoba saida yagabatar da sallar i’sha.
Bayan dawowarshi part d’in sa yaje, wanka yayi ya zura jallabiyar shi sanna yafito.
Abangaren su ummi kuwa kowa jiranshi yake….
Can2 nummi tace “”” Neenah jeki kiramana yayanku.
Zcyr Neenah da tariga tatsinke…acikin ranta tana cewa “”””” nashiga uku ya moha zankira…..
Ha’a tashi kije mana.
To ummi.
Aikin sauri tabige kanta da gini…ouuucch.
🤦🏻♀oh! Nikam,kiyi a hankali Dan allah….Cewar ummi.
Tana fita taganshi yashayo kwana, aikuwa da gudu takoma……..A’a lpy kuwa, ko uban me tagani oho mata☹.
Cewar m.k.
“”Ummi gashi nan yana zuwa.”
Assalamu alaiki ya
*UMMINA*.
Yahad’a hannunshi biyu a had’e gu d’aya, irin pls d’innan. Koda yaushe inyasan yamata laifi haka yakeyi.
Ummi ta watsa mishi harara zatayi magana yad’aura yatsansa akan makinta………ummina nasan nayi laifi ina maiman afuwa🙏.
Ummi tai murmushi tace kaidinne wallah sai a hankali
M.k yadan mararraice…ummina shine kikaki kinemeni dakika dawoko yay magana kamar wani karamin yaro.
Ummi tashafa kansa tana murmushi tace “””” srry my son time d’in dana dawo agajiye nake saisa, yanxu bagashi kazoba.
Shima murmushin yayi yace “””to ummina.””
Abdallah, Neenah, Jennifer. Suka sake baki da i’do suna kallon su.
Dagabisani Neenah tafara saving d’in su, tunda i’tace karama dukwani k’ananan aiki insuna tare itace maiyi.
M.K sai satan kallonta yakeyi☺.
Yazo kanshi sai _saving spoon_ d’in yafad’i k’asa, tatsuguna zata d’auka gaban riganta yad’an bud’e sai a idon m.k.yalashe baki😋
Yana had’iyan miyau.
Carab suka had’a ido da Neenah yasaurin kauda kai.
Haka suka gama cin abincinsu.
M.K yakora abdallah d’akinsa, suma yakorasu… yama ummi saida safe yay part d’in shi.
______________
Zaune suke a harabar gidan, akan _rise bench_, daya tansanye da English ware daya riga da skart na atampa.
Daka gansu kaga Yan duniya, wayayyu, Wanda sukasha boko suka koshi, uwa uba ga naira!!!.
Zuwairat da k’awarta zeeiy, dake zaune , suna tattaunawa akan *Muhammad Kabeer (M.K)*yaro d’an zamani.
Zuwairat ce kecewa “”””””” hmmmm kede zeee bari kawai ai wllh sainayi maganin m.k, sai na nunamishi bashida wayau.””
Zee tace “””hhhh lallai zury kece baki da mayau, tayaya zaki i’ya maganin m.k, wannan namijin duniyar, duk wani iskanci da kikeji dashi kinsan cewa a tafin hannunshi kike……ke tukunnama meye burinki akanshi???.
Zuwairat tai wani shu’umin murmushi tace “””” auren sa shine Burina.
“”Hhhhmmm Kina bama kanki wahala zury, don kinsa cewa yadda kike tamba d’addiya! M.k bazai ta6a aurenki ba! Karki manta tare kuke sheke ayarku…..kuma bawani d’an iskan dazai fatan ya auri yar iska …saidai yayi addu ar tagari.
Hhhhh zury tace “”” lallai zee haryanzu baki gama sanina ba, baki san irin plan d’in daneke hadama m.k bane saisa kike fadan haka.
To wani irin shiri kike a kansa???.
Zury tace “””ZEE kinsan cewa sonake kawai na yaudari M.K yakunsan ceni!!, a wannan lokacin ne i’dan nasamu ciki zan aiwata da duk makircin danake so……..zanje insamu Iyayen m.k infada musu cewa dansu yayi raping dina kuma gashi yanxu harna dau ciki……kinga kuwa dole susa ya aureni ko baiso.
Zee tasauk’e wani nauyayyen ajiyar zuciya.
Lallai zury zaki hada mishi gadar zare…amma ni ina ganin wuyar yiwuwarsa!!.
“Hhhhh hakadai kikace, ammani banga wani abin wuya ananba, tunda muna d’an ta6a harka, kad’an yasa baya shigata.
To allah bada sa’a…….amma a zuciyarta kuwa cewa take. “”””Lallai bakida wayau zury dakike fadamin mummunan shiri da kikeyi akan BURIN RAYUWATA *M.K*!!!……..wannan plan din dakike adawa saina wargazashi….. Don kuwa nikadai ce macen dazata kasance tareda M.K har abada!!!………….
Gogiya mai tarin yawa zuwaga masoyan wannan littafi …..Allah yabar *💞SO DA K’AUNA💞*@men.
_Urs QuEeN BEEEE💅🏻_😘😘😘😘😘
[9/8, 5:38 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA4⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA____
Habeeba Muhammad
“`Bazan tab’a mantawa dakuba members of *Habeeiy__Mooh 📓Hausa Novel* ina alfahari daku.“`
*#One love❤*
4⃣
______________
Ummi, Jennifer, Neenah tareda babbar ma,aikaciya maikula da girke2n gidan wato baba larai.
Sun d’unguma a kitchen, saifama aiki sukeyi, don abbansu zaidawo daga _China_ ,aikam dole a had’a mishi _delicious_.
Bayan sungama aikinsu, kowacce taje ta tsara kanta da tad’add’en wanka, barin ma ummi datadawo kamar ‘yar 17 .lol
Dank’ara dank’aran motoci ne guda biyar, sun mufi _Mallam Aminu International Airport_ don d’auko _Alh Kabeer_.
I’sarsu keda wuya jirgin yak’araso, aiko mutane sai fitowa suke kowa najidakai, farerene, bak’ak’ene, koraye, shud’aye duk gasu😂.
___canna hango alh kabeer dattijo mai mutunci da kamala, sanye yake cikin wani _suit black colour_ tareda _medicated glass_ wanda yake a i’donsa.
yana saukowa daga matattakalar.
Dasauri bodyguards dinshi suka nufi inda yake, aikuwa da Sauri M.K yak’arasa gurin abban nashi, yarungume yana murna .
Shima abban rungumeshi yayi yana murna, don yana matukar son m.k duk da bashine kad’ai d’ansaba amma duk yafi jidashi. Hakama m.k.
Abbana kadawo lpy???.
“” lpy qlau my son, mayi missing d’inkafa dayawa.
Me too abbana.
“”””To mukan aisaikuzo mukoma tunda ba’a sandamuba…cewar Ummi.
Sannan ne Abba yakula da kowa dake gurin….yahad’a hannushi, biyu yace ”””‘ina maiman afuwa _wifey na_🙏.
Duka sukasa dariya.
Guards d’in suka bud’ema Abba tareda matarshi mota sukashiga, m.k yashi d’aya, abdallah , Neenah tareda Jennifer suka shiga d’aya
Guards d’in sukashi ge biyun saigida……….
Duka part d’in Abba sukanufa. woooowwwww kawai nace yayinda naga wannan had’add’en parlour n.
Alh kabeer tareda matarshi , sukayi upstair inda bedroom d’inshi yake don yayi wanka.
Bayan yagama cin abinci, yana zaune tareda iyalinsa, sai hira suke, donshi abba indai yana gari to zaka sameshi tareda iyalinsa sunata faman hira..
Neenah datake gefen damansa a mannedashi, haka Jennifer a gefen hagu, abdallah nakusada k’afarshi duksun cukuykuyesa kamar wasa ‘yan yaye😜😂.
Ma’aikatan gidan sai shigowa suke suna mishi sannuda zuwa, yana amsawa cikeda fara’arsa.
M.k ne yashigo polourn da fara’arsa, yana ganin yanda wa’yancan ‘ya’yan magen da suka zagaye Abba yab’ata rea.
“””Kuuuuuu dallah mehaka, kunzu kunwani zagayeshi kamar wasu kulyoyi, dallah kutashi kufita….
“”‘A haba son, yanxu rabun dana zauna dasu haka aina dadi kabarmu mushak’ata nida yarana🤗.
Haba Abba jifa yadda suka takuraka…..kai dallah kutashi kukoma kan sofa kuzauna.
Ayko bashiri kowa yanemi gurin zama…
To itade Ummi ko uffan bataceba.
Shima m.k yazauna, aka d’aura daga inda akatsaya.
Neenah ne da jenny, cikin mota driver najansu da’alamu daga _saloon_ sukadawo sunda hanyar gida.
Wata motane dake bayansu, wanda tun tasowarsu take binsu.
Wani had’add’en guy ne acikin mortar saifaman murmushi yake.
Dai2 anzo kofar gidan , guy din yafito daga motarshi yasha gaban tasu.
Driver n yafito yake tambayarshi “”””ko lpy.”
Guy din yace “”” don Allah inason magana ne da babes dinnan.
Drive n yace ‘” to”……..don baison yayi shishshigi a al’amarin dabaisan kansaba👐🏼.
Guy din yadoshi inda suke……..zuciyar Neenah kuwa sai fat fat tuke……..a xcyr ta take cewa gaskiya guy dinnan yahadu bakarya……
Sallamarsa ce tadawo da i’ta daga tunanin datake ….
Suka gaisa “”yace don Allah inason magana dake yanuna Neenah…..uhmm su Neenah yan mata😂.
Neenah kam kamar bada i’ta akeba wai i’ta adole za’aja aji.
Saida janny tace. “”” plsss Neenah kije mana……..sannan tafito , shikuma driver yashiga da Jennifer.
Suka kara gaisawa, ya gabatar mata dakanshi…..suna khaleel usman marafa,ni haifafen dan kano ne, INA aikine a _central bank_so yanxuma nazo hutune, saikuma Allah yahadani dake.
Yanacewa marafa tagane don kuwa bawanda baisan marafa’s a kanoba, yanada companies, malls, da manya2 gidaje.
Khaleel yace to malama banji kince komaiba, don kosunanki baki fadamin ba..
“Am ni sunana _Nana Khadija_”
“Woow nice.”
Amma dai malama Nanah nasan kinfahimci abinda nake nufi….kuma wllh tsakani da Allah nake sonki da aure!!!!!.
Neenah kam gagara cewa komai tayi….don ita a rayuwarta bata taba tsayawa da nimiji a sunan saurayi ba.
Shiru2…..to my neenah don Allah kiban phone Num.naki.
Bamusu kuwa Neenah tabashi number.
Haka2 yana janta da hira a hankali2 harta sake dashi…………sai faman dariya suke suna k’arawa.
Aikuwa saiga motar *M.K* tanufo inda suke……………
For any comments/correction
08104117749
Lurv u mah fans 😘😘😘😘😘😘
*UrS QuEeN BEEE💋*
[9/8, 5:38 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA5⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA_____
Habeeba Muh’d Marafa *{HM²}*
_________________________
_____M.k ransa yayi bala’in 6aci, zuciyarsa sai tafarfasa takeyi.
wata zcyr tace “” to kai yanzu inkaje maizakace? Kuma awani dalili zaka hanata tsayawa da saurayi?, kokai zaka aureta???.nooooo.
Hakadai yawucesu yashige ciki, zuciyar sa kamar zata fashe don tsananin kishi da 6acin rai.
Haka ko parking d’in baik’arasa ba, yafito ya buga marfin motar yayi part d’ibsa.
A bangaren Neenah, ga6a daya sai yanayinta yasauya……tace “”” am naceba zanshiga daga ciki yayana yadawo.””
Khaleel yace “”” yayanmu dai banakiba.
Neenah tad’anyi murmushi tace “” to yayan mu.
Daga bisani sukayi sallama.
baitafi bakuwa saida yaga shigewarta gida.
Yajuya yana jind’ad’i da farin ciki aransa, nasamun Neenah a matsayin _girlfriend_ ko ince mata.
(Kai kai kai khaleel katafi dayawa😂😜)
M.K direct fridge d’inshi yanufa, kwalbar _beer_ d’insa yad’auka tunda yakifa abakinsa bai cireba saida yarage sauran 👌.
After 5mins beer tafara aiki, tashi yayi yana layi ba’abinda yake gani a i’donsa sa siffar neenah……..yayinda i’ta kuma tashigo parlour n a tsorace don a tunanin ta zataga ya mooha najiranta saitaga wayam bakowa parlour n.
Direct d’akinsu tanufa, yayinda Jennifer (nop *Fareeda* saka makon binciken dana yi, nagano cewa *Jennifer* sunan Christan ne, so baidace abama Muslim sunanba to *Jennifer* takoma *Fareeda* insha Allah)
*Fareeda* tanacan kuriyar gado, saifaman fari take dalankwasa, da’alamu waya take da *sahibinta*🤗.
Baya da kammala wayarta tane, tajuyo takalli neenah “”” ooo neenah manyan k’asa”…….tafad’a cikin sigar zolaya.
Neenah tace “”” ke bansan iskanci fa……..
To bawannan badai ya guy d’in naki?.
Neeneh tai farrrr da i’do tace”””” hhhmmm kedai bari kawai fareeda, don guy d’in yayi arayuwa komai nashi yazo.ga i’ya kalamai……..ay wllh da tuntuni nasan haka love yake dana kama…….nifa kinsan inkina waya da saleem kallonki kawai nake kina shirme Ashe kam bahaka abin yake.
Hehrhehehehe neenah fall in love, ke tunkan abin yay nisa harkin fara zaucewa…..tukunnama ay wollh nangaba ji zakiyi inbashi bazaki i’ya rayuwa ba…….aynikam yanzu haka inba Salim sai rijiya.
Duka sukashek’e da dariya.
Neenah tace”” aikam fareeda dagaski yarki wollh.
Nikam bara inshiga toilet fitsari nakeji….cewar fareeda.
Tashige toilet abinta, i’takuma neenah tafad’a duniyar *Khaleel*.
_(Niko ince kan ubancan neenah tatafi dayawa😂)_
Fareda fareda fareda Ummi ne daga parlour tana kwalla mata kira.
“”Ummi, tashiga toilet fa…cewar Neenah.
“”To ked’in fito kikaima yayanku abinci, don baiyi lunch ba kuma bashigo ba.
“”Neenah da hantar cikin ta keta kad’awa…..nashi ganga bansan mai zantarar ba.
“”Kinajina fa ko neenah””‘.
“To Ummi ganinan zuwa.””
Tad’au basket d’in da collar n keciki, tanufi part d’in M.K……..
Shigarta parlourn bakowa a ciki, sai k’amshi da sanyi AC dake tashi.
A tsakiyar parlour n ta tsaya tana tunanin yadda zata bullowa lamarin nan,…… Tasan cewa in tabar abincin a parlour n zaice ta rainasa saisa batafada mishi ba…..gaya batason shiga bedroom d’insa.
Hakadai tai shahada, zuciyarta na harbawa tashiga.
Tsaye taganshi a gefen gadonshi yakifa kansa da bango.
Sallama tayi, yayinda zuciyarta ke harbawa kamar zata fito don tsananin bugawa.
Jin sallamarta ne yasashi juyowa, yana kallonta da rinannun idonsa wanda suka rikid’e suka koma kamar garwashi don jaaaaa.
Abun saida yabama neenah tsoro, don yadda ya mooha Yakoma irin bugaggun nan sak👐🏼.
A hankali yafara d’aga kafarsa yana takowa i’zuwa gabanta.
Neenah data faraja da baya2 zata gudu……..caraf m.k ya cafkota ya hadata da bango.
Gaba daya Neenah tagama tsorata, don a tunanin ta bugunta zaiyi.
Tabude baki da niyyar bashi hakuri….ayko sai jin bakin m.k tayi anata……. Taware i’do mamaki da tsorone cuka cikita.
Shiko gogan kamar yasamu lollipop haka yake tsotsar bakinta.
A hankali2 tafara jin m.k nakokarin zuramata hannunsa cikin rigarta.
Tafara kiciniyar kwace kanta, aykuwa m.k yakara mannata da kirjisa…..jikinsa sairawa yake, k’afa funsa suka gagara d’aukansa…….ayko yajata suka zube a gado…………….
*to mah fans kubiyoni donjin yadda M.K zaiyi da Neenah.*
For any comments/correction
08104117749
*UrS QuEeN BEEE MaRaFa*😘😘😘😘
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA6⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA_____
Habeeba Muh’d Marafa *{HM²}*
_____Hankalin M.K gaba d’aya yafara tafiya, naima kawai yake yaraba ta da kayan jikin.
Neenah da fuskanta yayi sheb’e2 da hawaye, saifaman turashi take amma takasa.
M.K yafara zige mata zip d’in rigarta.
datayi wani yunk’uri ta tattaro duka k’arfinta ta hankad’ashi gefe.
Aykuwa tatashi tafita aguje sai faman haki take.
____d’an gefe da part d’in shi ta tsaya, ta goge hawayen fuskarta tareda gyara rigarta tanufi part d’in su.
Ab’an garen m.k kuwa, yadda ta hankad’ashin nan anan bacci mai nauyi yay awungaba dashi.
Saifaman zare i’do take, tana addu’ar Allah sa bakowa a parlour n.don i’ta a tunaninta za’a gane abinda M.K yay mata.
Aykuwa tai sa’a bakowa ciki. Da gudu tashi ge dakinsu, direct toilet tanufa donyin wanka.
M.k kuwa baitashi ba sai 4:00pm, ya gabatar da sallar la’asar.
Bayada yagama u’zurinsa ne yazauna yana tunanin abinda yafaru tsakaninshi da Neenah, ouucchhhh yadafe kanshi yana danasanin abinda yayi.
🤦🏻♂allah wadaran shan _beer_.
(Hmmmm tukun nama ai)
Sai 5:30pm yafito saka makon yunwar data adda beshi.
Neenah ce sanye cikin wata doguwar riga na atanfa _colour n Orange_ tai bala’in amsarta.
Gefe kuma fareeda ce kezaune akan sofa tana charting, da alamu da saleem takeyi, don irin k’aya taccen murmushin danaga tana dokawa.
Neenah ce tashiga kitchen don dafama kanta _indomie_.
After 8mins, m.k ko sallama babu, baiko kulada fareeda wanda take a parlour n ba, kaitsaye yashige kitchen abunshi yana shafa ciki.
_Manage wlloh agajiye nake_
*UrS QuEeN BEEE MaRaFa😘😘😘😘😘*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA7⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA_______
Habeeba Muh’d Marafa *{HM²}*
________Neenah tajuya da niyyar d’auko plat , kwata2 tashafa’a daruwan data zubar a lokacin yin girkin nata, tsantsin gurin ya d’ebeta tatafi luuuu zata fad’i.
Yayi dai2 dashigowar m.k tafad’o jikinshi.
Yinyin da shima san tsin yad’eb’eshi duka suka zube a k’asan gurin.
(Ooo karona biyu Neenah a k’irjin m.k.)
K’amshin turarensa yatabbatar mata dacewa shine, dasauri tafara kiciniyar tashi .
Yayinda shikuma m.k gaba d’aya tunaninsa yafara sauyawa, sakamakon yadda jikinta ke goguwa da nashi, gawani shu’umin turaren dake jikinta.
Dasauri neenah tatashi donjin abinda ta d’aura yafara k’auri, gaba d’aya ta diririce tamanta dacewa abin yad’au zafi, wani k’ara tasaki yayinda tad’aura hannunta akan towan daniyyar saukewa, bashiri kuwa tasaki abun taja baya.
Hannun tarik’e tana yarfewa hawaye na malala.
M.k wanda ke ganin duk abinda ke going, mtswww! Aransa yakecewa kai anyi kid’i manmiya anan wllh mtsw.
Yaje yasauke indomien akan _gass cooker_n, plat da spoon ya d’auko ,indomie yajuye aciki yad’aura spoon din akai, copee n dake acikin dan cup a gefe yadau, yahada tareda indomien yay ficewsrsa dasu.
Neenah kam ikon Allah kawai take kallo, kan ubancan! Lallai ya moha yagama dani.
Gazafin hannunta daya dameta, gaya ya d’auke abincin, ga yunwa tadameta.
Gabad’aya sai haushin MUH’D yacikata.
Haka tafito tana yarfe hannu da’alamu k’unar tad’an shigeta.
Shiko gogan dining yanufa, yabaje yanaci yana zuba santi.
Kekuma dalla malama meye hakan?, kinzo kinama mutane iskanci kina wani yarfe hannu.
Cewa fareeda wanda neenah tazo wucewa tagefen ta.
Neenah, tawatsa mata harara tai wucewaita.
Fareeda ta balbale da uban dariya……cause taji duk abinda yafaru tsaka ninta da m.k.
Tak’ara shek’ewa da dariya tai d’akinsu aguye don meman tsokana.
Kamar kullum iyalen gidan *Alh kabeer madugu*ne , ke hallare a dining da zummar yin diner.
Yayinda neenah tai saving d’in kowa yakama nashi yanaci.
Alh kabeer naji yace “””fareeda””.
“”Na’am abba…..fareeda ta amsa.
Yazancenki da Salim?……kwanaki kuma yamatsa da zai turu zaituru so yauzu kuma naji shiru ko lpy?.
Fareeda tai k’as dakanta tace””””” am dama Abba bayada tafiyarka yakara cewa daddyn sa yamatsa mai…….shine na fad’ama ummi tace abari inka dawo koda yaushema sai su iso…………..am yanzudai Abba kai akejira.
Tom masha Allah, tunda allah yadawo dani lpy inyaso kocikin week dinnan saisu iso insha allah.
Fareeda d’ad’i yabi yacikata, burinsu yakusa ciki i’tada salim namallakar junansu💃 .
To autata fa. Abba yafad’a yana kallon Neenah.
Neenah tasunne kai k’asa kamar munafuk’a………caraf abdallah yaka ma””””” ay infad’ama kashirya, kakusa aurar da autar…………fareeda ma tacafka…..wllh kuwa don neenah kam tayi nisa a soyayyar *KHALEEL* …..kuma wllh abba tsakani da allah yakesonta da aure.!!!!
Kalmar da taringa yawo a kwakwalwar m.k ……khaleel, yana sonta da aure!!!!!!.
Abba yace lalala shikuma a i’na yake?.
Aykuwa fareeda takwashe duk wani labarin datasani akan khaleel wanda neenah tafad’a mata a Abba……..arda yadda suka had’u, da yadda suke soyayyarsu gwanin ban sha’awa duk ta I’darma Abba……..ardama Ummi wanda batasan da zancen ba.
A to masha Allah abu yayi d’ad’i, indai har kinasonshi , kuma yayarda zaibarki kici gaba da karatunki, aishikenan kuma sai zancen aure!!.
(Abinda yake ta6a ran m.k)
Neenah da zuciyarta tamamaye da farin ciki, don harga allah tanason khaleel.
Ummi ma da d’ad’i yacikita, don a yanzu batta da wani buri dayawuce allah yabawa ‘yanma tanta biyu miji nagari a aurar dasu……dakuma mataye nagari ga yaranta maza biyu.
M.k wanda zuciyarsa tacika da kishi, haushi tareda bak’in cikin wannan zance……baisan sanda yabuga wani uban tsakin da yasa duka hankalinsu yadawo kanshi.
Muh’d lpy kike tsoki haka???….cewar abba.
M.k dayarasa tacewa, dakyar ya tattaro natsuwarsa yahad’a “”””am..am… wllh Abba kwata2 yau banjin d’ad’ine, abincin ma kwai inacine amma bawai inajin d’ad’insa ba .
Ummi tace sannu kaji son…Abba ma…kowa yay mishi sannu.
Ummine tarakashi har part d’in shi, tabashi magani yasha sannan tace yakwanta don yasamu hutu.
Kowa ya tafi d’akin baccinsa, neenah da fareeda kowacce ta duk’unk’una a blanket da’alamu kowacce soyewa take da habibinta.🤗
Neenah sai wani lankwasa murya take tanawani farrr da ido kamar tana gaban khaleel🤣.
Tana fad’amishi yadda Abba yaji zancenshi.
Bak’aramin d’ad’i khalel din yajiba, don ayanzu baida burin daya wuce ya mallaki neenah.
Haka dai sukaci gaba da hiransu cikin ji dadi da farin ciki , daga bisani sukayi sallama.
Neenah kam adda’a kawai tayi bacci ya d’auketa.
_____________*Taya family n Alh kabeer madugu yakafu*………..
_Kukasance tare dani donjin yadda abun yake.._
For any comments/correction
☎08104117749☎
*UrS QuEeN BEEE MaRaFa💋*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA8⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
NA_________
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
*♻€°W°F♻*
*Taya _family_ n Alh _khabeer Madugu_ yakafu???.*
*____________________________*
*”””””””Alh Muhammad Madugu*, yakance mahaifi ga *Alh kabeer* tareda d’an uwansa *Muktar*, wanda shi khabeer yakance shine babba.
Suntaso cikin jind’ad’i da farin ciki, kasan cewa mahaifinsu *Alh Muhammad Madugu* babban attajirine agarinsu *GEZAWA* LGA kano.
Mahaifiyar su khabeer *Haj Nana khadeeja* , dattijuwar arziki, mace maikamala, gasanin yakamata. Wanda Allah yamata rasuwa tunsu kabeer na k’anana, hakan yasa Alh Madugu yad’au son duniya yad’arama ‘ya’yansa, don ko aure yak’i yi gudun karya auri matarda zata azaftar masa da yara.
Hatta school acikin kano sukeyi, makaranta ‘ya’yan manya2n masu k’ud’i. Kusandai rabin rayuwarsu acikin kano sukeyi, hutu kad’ai kedawo dasu _GEZAWA_.
Bayan gama secondary school d’insune muktar yasamu _Admission_ a _Germany_, bak’aramin farin ciki yayiba , don yana bala’in son rayuwa a _outside_.
Wanda ra’ayinsa yasha banban da kabeer donshi yafison yazauna a k’asarsa _Nigeria_. Haka rayuwar su tacigaba da tafiya cikin jind’ad’i da nasara.
Ranar da kabeer yake kammala _degree_d’inshi a *BUK*, ranar Allah yama *Alh Madugu* rasuwa. Sakamokon _accident_ d’in dayayi a hanyar zuwa kano don taya d’ansa murna.
Wannan ranar kam tazamewa khabeer Madugu ranar b’akin ciki, haka kuma bazai tab’a mancewa da i’taba.
Bak’aramin tashin hankali mukhar yashiga ba yayinda labarin rasuwar mahaifinsu ya riskesa.
Haka yasha jima minsa, daga karshe yabarwa Allah lamarinsa.
*______________________________*
*________*Alh kabeer Madugu, ne zaune tamfatsetsen parlourn sa, gefe kuma ga uwargidan sa *Haj A’isha* wanda sukayi aure da’i’ta lokacin yana aiki a kark’ashin _company_n mahaifinta.
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA9⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻E.W.F♻*
N@____
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
Alh khabeer, sunyi aure da aysha tun lokacin da yake ayki a k’ark’ashin mahaifinta. Zama sukeyi da matarsa zama na soyayya da amana.
Shekara daya da aurensu Allah yabasu haihuwa yayinda ta haifo d’anta namiji, bak’aramin so sukeyiwa d’ansu Muhammad ba, yarone maishiga rai gashi gifted kowa sonshi yake tunyana yaronsa.
Abdallah k’ani ga Muhammad wanda haj Aysha tahaifesa bayan Mohammad nada shekaru 8.
*Alh khabeer*zuwa yanzu da Allah ya azurtashi yakuma daukakashi. yazama shararren mai kudi , yanada companies bila adadin.
Kuma yana aywatar da duk wani tarkokinsa a _chaina_, baifiye zama a Nigeria ba.
*Mukhtar*, wanda yakare karatunsa a Germany, acan sukabashi ayki haka yake rayuwarshi a can ,amma yakan zuwa gurin dan uwansa don sada zumunci.
Haka har Allah yahadashi da farisa a Germany sukafara soyayyar su tainisa har Allah yasa suka mallaki junan su tahanyar aure, bakaran zaman lpy sukeba.
Bayan shekara biyu da aurensu Allah yabasu d’iya mace wanda tacisunan ta *Nana Khadija* mahaifiyar su mukhtar, kai tubarkallah Allah yiyi wanan yarinya baiwar kyau da farin jini kowa k’aunarta yakeyi.
*Muhammad kabeer madugu*, da ga *alh kabeer madugu* jika ga *alh Muhammad madugu*. Yataso cikin jindadi da kulawar iyayensa, wanda kocikin abokai daban yake, jinkansa da k’asaitarsa ma kadai abin burgewa ne.
agarin kano yay primary school dinshi yay secondary school dinshi kuma a abuja, yayin da kuma yatafi Spain donyin doctoring degree dinsa.
Tofa! Acan Spain idon *M.K* yakara budewa yazama dan duniya, don hatta jikinsa tattoos ne. Acan yaywata girlfriend mai suna *Zuwairat* wanda ita ma yar kanoce tazo karatu nan. Haduwar m.k da Zuwairat ne takara hargutsa rawuyar m.k. gashan Bear.
Zuwairat takasance diya ga alh mustapha, alh mustapha mutunne maitarin dukiya, Allah yabashi ‘ya daya wanda yadauson duniya ya dauramata duk abinda tayi maikyau da akasin haka daidaine agurinshi.
Wannan dalilin yasa Zuwairat ta fetsare bataganin kowa da mutunci, gabin maza tun a Nigeria barekuma a outside wanda bawanda zaice cikanka.
Zuwairat ce takoyama m.k iskanci , tunda suna dan tabawa kadai.👌🤗…………………
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA 10🔟*
Dedicated to Khaleesat Haiydar
Abdullahi khabeer madugu kani ga Muhammad kabeer madugu, yaro kyakkyawa dan zamani, gasanin darajar mutane da faram faram da jama’a.
Yana karatunsane a garin kano don baison yin nisa da i’yayensa.
Sai k’anuwarsa FARIDA wanda wata shida tabama Neenah a haihuwa, yanzu haka takusa kammala secondary school dinta.
Yiyin da abdallah yake 200 lvl a BUK.
**********************
Yau Neenah saifaman murna take, alkawarin da daddy nta yadaukar mata nacewa “”” saita gama secondary school dinta zata je Nigeria don ziyartar yan uwanta .
don saidai tagansu a photo ko taji muryansu.
Ahaka kuma take bala’in son umminta, don Ummi tana matukar ji daita.
______ yausu FARIDA saimurna da rawar kai akeyi, kawalliyarta zatazo daga Spain ( su farida anga ‘yar fara za’a mak’alema ta lolz).
Haka abdallah ma sai Jindadi yakeyi don sunshaku sosai da Neenah a waya.
Sai delicious ake hada mata, abinci kala2 haka akacika dining dashi. Kai kace wani babban mutum ne zaizo.
Haka abdallah da farida aka tafi airport d’auko Neenah.
Sunjekuwa a dai2 don zuwansu saukar jirgin kenan.
Sanye take cikin wata jacket black wanda tadan wuce guwarta, kafarta sanye cikin wani arnen shoe mai i’giyoyi wanda suka kaimata har gyuwa, tayi rolling kanta rik’e take da ‘yar trolley dinta, tana saukowa daga matakalar jirgin.
Aykuwa abdallah da farida suka nufi inda take da faraarsu, itama da murnarta take tahowa don taganesu kasan cewa sunsan fuskokin junansu a photo.
Hakaduka su ukun suka rugume junansu suna jindadi kamar zasu hadiye junansu.
Farida da bakinta baya shiru taga yarinya kamar’yar turawa tace “””””” kai wllh Neenah dama haka keki gsky kin tadu dayawa zaki kashe mazan Nigeria yasin.
Duka sukasa dariya.
Daga bisani suka shiga mato saigida……………
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA1⃣1⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA_____
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_Ina mik’a sak’on gaisuwata ga *SWEET KHARDRHYY😘💅🏻*, inaga kamar kinfi kowa son wannan littafi ngde da nuna soyayyarki akai.Allah yabar *SO* _# one love_.
_Banmanta dakeba my_ besty *_Neenah____Cool* *muna tare* _ILUSM❤_
*_____________________________*
Makeken Get d’in aka wangale motar tashigo, a harabar gidan tai parking, Neenah da fareeda wanda suke zaune a baya susuka fara fitowa.
Abdul yafito yad’ouko trolley n Neenah a booth drivern yak’arba don k’arasawa ciki da i’ta.
Neenah tace “”” ya abdallah “
“Naam”.
Kasan me?…….wallh kana kama da dad d’ina sosai, musamman yanayin tafiyarku.
To mamar sa i’do haya kikasan haka??.
Hhhhhhh bakasan duk abinda kayi ina lura dakai, time din da zamushiga mota dakayi gaba inata kallon tafiyarka………bayadahaka inata kallon fuskarka a Miro baka saniba😉.
Abdallah yalakuce mata kumatu da yatsanshi yace “” nidai kidaina kallona don in matata tasani tammmm baruwana in tacire miki ido.
🙄dama kanada mata??.
Caraf fareeda takarba……mutumin da ko girlfriend baida ka kezancen mata…….y moha ma baiyi aureba barekuma kai.
Waye ya moha!???????.
Oyoyoooooo ‘yata.Ummi ne tatafo dakan don taga anshigo da trolley kuma haryanzu sunk’i shigowa shine tazo dakanta.
Neenah tatafi da gudu ta hugging din Ummi k’am2 kamar zata shige ciki.
Ummi ma murna kamar me…..don tana matuk’ar jin Neenah a ranta.
Ummi takama hannun Neenah tace muk’arasa daga ciki ko ‘yata.
Neenah tace “” to umminta”.
Suka karasa dagaciki.
*After one week*
Abdallah ne kezaune a parlor yana jiransu Neenah, zai kaisu saloon.
Sukam anacan saishek’a kwalliya akeyi kamar za’a gasa.
Neenah CE kesaukowa daga matakalar benen, tana sanye da riga da wando wanda sukayi bala’in amsarta, saidan mayafin datayi rolling.
K’anshin turarentane yabigi abdallah, dasauri yadubi inda take.
Fuskanta dauke da murmushi, tana takunta mai jan hankali.
SubhanAllah! Abinda abdallah yafada a zuciyar sa kenan……nikan nakasa gane maiyake damuna akan Neenah kosonta nake . …….nooooo……..bahaka bane kawaidai inajinta a raina kasancewar mud’in *DANGIN JUNA*ne.
Jin kan Neenah bisa kafad’arshine yadawo dashi daga tunani.
Neenah kinya kyau sosaifa……..amma kidaura jacket a kai …….don a Nigeria mata masu sa irin kayannan sufita ba’a ganinsu da mutunci!.
“😧”.
“‘Yes of course.”
To bara indauko jacket din.
Abdallah yabi bayanta da kallo, yiyin da hips dinta ke kadawa.
Hhmmmmm! Yakawar da kansa.
(Abdallah abdallah🤣🤣😂😆😉).
Ummine tafito daga bedroom dinta.
Ha’a abdallah haryanzu baku tafiba??.
Wllh kuwa ummi, sunje saiwani kwalliya sukeyi kamar nace gidan biki zankai su.
To Allah yakyauta bara infitoma dasu.
“Ummi basaikinzobama gamunan zuwa…..cewar Neenah data saka pinky din jacket……..wow abinda abdallah yace azuciyarsa……don ansha shi😉.
Fareeda tana sanye cikin doguwar riga orange colour, saidan karamin mayafin rigar da handbag dinta. Bak’aramin kyau tayiba.
To aisaikuzo mutafi ko….cewar abdallah.
Sukama Ummi sallama suka wuce…………….
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRI NA1⃣2⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA___
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_Dodiya maitarin yawa zuwaga masoyan littafina, nagode kwai da kulawar Allah yabarmu tare._
_Together with u lovely fans *XieXie*._
_#one lurv#_
*________________________*
“Ni wallh Allah Ummi bazan komaba ba i’nda zanje nafison zama daku”.
Neenah keta faman birgima da i’hu ta had’a gabar da yamma wai i’ta adole bazata koma Germany ba.
Ummi tace “haba habibty kiyi hak’uri kikoma mana, kinga in ran dad d’inki yab’aci yazo da kanashi yatafidake kinga next time bazai k’arabarinki kizoba.
Abdalla yace “haba Ummi, don Allah don annabi abarta tazauna nan tunda batason komawa……..kuma wllh muma munason zama da’ita.
“Kuma wllh Ummi gidannan bazai mana dad’iba in Neenah tatafi, tunda munsaba da i’ta , kuma komanmu tare mukeyi fa Ummi….fareeda tak’arasa maganar kwallah nataruwa a i’donta.
Toni yazanyi dad d’inta yadamu tadawo……amma duk ku kwantar da hankalinku insha Allah zamuci gada zama tareda Neenah, in Allah yayarda zansan yadda zanshawo lamarinnan.
Neenah kam dagudu taje tarungume ummi. Ummi dan Allah kisan yadda zaku shawo kan dad dina don inci gabada zama an an,……wllh Ummi banjin zan iya tafiya inbarku plss Ummi kishawo kansa👏🏻.
Karki damu habibty a Nigeria zamu zauna abinmu insha Allah……… Daga nan har aurenki ko ‘yata
In Allah yayarda ummina…….Neenah tafad’a.
Yeeeeeeeee💃💃 dagudu fareeda taje tarungume neenah ……..”yawwa kawas kinga zamu zauna abinmu muyita shagali ko?”…… Neenah tace “tabbasssss kawalliyata, *nida ke muna tare*.”
Abdul shima farin ciki kamar yayi yaya…..yad’au tro pillow ya wulla musu “dallah malamai kinbi kun ishi mutaneda ihu …zaku kama gabanku kosaina …..
Aykam dagudu sukayi dak’in su …..suna farin ciki da murna.
Washe gari.
Suna zaune a garden su uku, sunyi jugum2 suma naiman mafita.
Abdallah yace “Nikunga a yadda nayanke, kawai Neenah kik’ira Abba awaya kifad’a mishi gaskiyarki kebakison komawa”.
“Eh to kumafa hakanefa, in abba yama dad magana da kansa sumul zaibarki kizaune”….inji fareeda.
“To bara ind’auko wayan.”
Tatafi d’aukowa….ba’afi 2min ba saigata da wauarta k’irar iPhone 7 white colour.
Tai dealing Num d’in abba.
“Kuma kuku zakirinka yi kamar yankaki za’ayi, hakan zaisa abba yace i’na bazaki komaba”….fareeda tafad’a
“Yawwa ‘yargari kinaganewa fa”…..cewar abdallah.
Ringing biyu abba yay picking call din.
“Wayyo Allah abbana kataimakamin dan
Allah.”
“SuhanAllah meyafarudake Neenah?.”
“Ba dad d’inbane wai adole saina koma , kuma wllh abba banason zama acan kawa2 bana sakewa ko ina zanje saida guide, Abba ko friend fa banda wai zasu b’atani. Nidai wllh abba nafison zama a nan dan Allah kashawo kan daddy na pls abba😭👏🏻.”
“Shikenan kiyi shirunki’ indai akan wannanne karki damu tunda kinfison zama a Nigeria to nan zakizauna kiyi shiru dena kuku share hawayenki.”
“To abbana ngde.”
“Kikwanta da hankalinki karki damu.”
“To abba kahuta lpy…..sai anjuma.”
Abba yakatse wayar….yashiga dealing Num din dan uwansa.
Yeeee💃💃wallh munci gari fareda sukatafa da neenah, farida tace “kawa kinga yanxu hankalinmu kwance bamuda wata matsala.”
wllh kuwa kedai kawai shoki💃👻.
“Ku wallh bama zamanku guri dayaba kudamu mutane wllh.”
Sukace “A to ya abdallah aisai karinga zama a site dinka kawai.
“Kut hakama zakuce nasama muka mafita zaku watsamin k’asa a i’do”.
Every body shoki💃💃💁🏼…..Sukayi ciki a d’ari……….
For any comments/correction 04117749.
Ur’s _*{HM²}*_
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA1⃣3⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA______
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
*〰〰〰〰〰〰〰〰*
Tana kwance bisa kan k’irjinsa, yayinda shikuma hannunsa yake cikin rigarta saifaman jijjuwasa yakeyi.
Zuwairat sai lumshe take tana bud’ewa,
Cikin wani irin muryanta mai suger tafara magana haka
“Dear yanzu kaga saura kad’an ka kammala karatunka, nima kuma haka.
To yanzu meyarage maka bayan kakoma Nigeria???”.
M.k da idonsa yake a lumshe kamar mai bacci yiyayi kamar bajitaba, saida takara nanatawa ya amsata da cewa “ke kinsan fani banson damuwa kibarni inhuta.”
“Plsss my dan Allah kafadamin plss plss👏🏻”….😘ta manna mishi kiss a kumatu.
M.k yakara lumshe idonsa sannan yabude…a hankali yace *”AURE*”.
“To yanzu kanada girlfriend acan wanda kukayi alkhawarin aurene?”.
“Banda”…….in short ya amsata.
“Yauwa dear dama haka inkeso inji.”
“Saboda me?”. M.k ya tambayeta
“Saboda inaso miyi alkhawarin aure dakai kaga inmuka koma sai amana aure………don nasan yanzu parent d’in burinsu inkadawa kawai kayi aure……tunda kazama d most biggest doctor wanda yanzu haka ko hospital kakeso abbanka zai bud’emaka…..so kaga kawai muna komawa sai zance auren mu.”
Tunda tafara maganar m.k yake kallonta da mamaki.
“Amma lallai bakida hankali Zuwairat.”
“Meye nayi narashin hankali kuma dear??”.
“Kinazancen cewa nizan aureki, bayan kingama tambadewa, banamijin da baiyyi connection dakeba,bayan kinje kingama zubarda mutuncinki da kimarki ta ‘ya mace kice inaureki”.
Haba sweery wani irin magana kake haka, ni ba namijin da yataba koda rike hannunane bayan kai….
Kuubb.., m.k yabige mata baki…kan boruobanki ‘yar iska shegiya, ni👈🏻👉🏻dake wayafara gigin taba jikin wani.
Dan uwarki badake nakeba…..yadaka mata wani uwar tsawa.
Dasauri tace ” ni..n..nice”.
To bari infada miki abinda bakisaniba….ni bantaba yunkurin taba koda yatsan mace wanda ba mutarrama taba…banta taba boos din maceba sai akanki bantaba sa hannu acikin pant din maceba sai akanki kekika kika kawo kanki.
Kuma ke kika koyamin duk wannan, don ba halina bane kuma ba dabi a tabace….don haka inaso kisani in mafarki kike to kifarka don bazantaba auren kwashashshiya tanbadaddiya irinki ba…..nd d last get out of my side.
Zanci miki uwa inbaki fitarmin ananba……yadaka mata wani uwar tsawa mai gigita.
Bashiri tasauko takyara rigarta, takalmi a hanu still dayan hannun yana bakinta wanda sai jini yakeyi, dasauri tafice daga dak’in.
A compound din hotel din tatsaya, tana tunannin rashin mutuncin da m.k yayimata….kodan meye abin damuwa tunda yanamin abinda yafi hakama…amma wllh wllh nadaukan ma kaina alkhawari saina auri *Muhammad Khabeer Madugu* kota halinya yaya sai m.k yadawo tafin hannuna *!!!*.
Tana kaiwa nan tafice abunta.
Shiko gogan ko a jikinsa yashige toilet abinsa.
****************************
Ring Ring Ring…….
Wayar neenah ce taketa faman ringing, tana duba wayar wazata gani *Sweet father* aikuwa tai tsilli2 da ido.
Ummi tace ” lpy kuwa neenah da ank’ira waya kawai saikifara raba ido…tukunnama waye???.
Neena da hantar cikinta se kadawa take tasan yau tayi ba daidai ba…….tana tsoron daddynta yaci uwarta don batasan abinda abba yafada mishi……..gaya Ummi batasan sun hada wannan plan dinba……
Ha’a kobakiji tambayarki nakeyi bane???
Dasauri tadawo………am Ummi daddy ne.
*Duuummm* kamar tashin booommmmm haka zuciyar abdallah da fareeda ta buga…….suna tunanin kar daddy yace abin nata haryakai ta hadashi da dan uwansa to tunda hakane abin bazata zaunaba saita koma…
Maganar da Neenah take ne tamaidosu cikin hankalinsu, suka baza kunnuwa don jin abinda zai faru.
“good afternoon dad”.
Bai amsata ba yafara magana haka…..” Sweet Neenah naji duk abinda kikafama abbanku kinkyauta”.
Neenah da fitsari yakusa zuba mata atunaninta ransane yabaci.
Yacigaba da cewa ” neenah kinsan inason duk wani abinda kikeso aruyuwa, don haka nayarda kici gaba da zama dareda dasu dougter fareeda a Nigeria.”
Wani ihu neenah tasaka wanda saida duk na parlour n sai da suka tsora, saida suka kula kuma sukagane murna ne.
Wullar da wayan tayi da gudu ta rungume farida …..”daddy ya yarda in zauna wllh yayarda”.
Haba ihu….. Ummi sai dariya take musu ….haka daddyn natama dayakejin abinda ake, daga karshe yakatse wayan yana fadawa mummy ta suna dariya.
Fareda tace “wollh yanzune zamubude duniya sabuwa nida ke yasin”….”hmm aikedai bari kawai kawas”…. hehehehehe suka tafa😆.
Abdallah dake can gefe yana kallon ikon Allah.
“Ya abdallah yanaga ko farin ciki bakayine”….inji neenah
“Au to rawa kikeso intashi inayi kenan?.”
“Bawannan badai yanzu kowa yaje yayi sallah zuhr kuzomuyi lunch”…Ummi ta fada.
Abdallah yayi masjid , ‘yan biyu sukayi dak’in su don gabatar da sallah, Ummi ma tai nata dak’in .
*____________________________*
*M.K*, yakammala karatunshi a Spain yayinda yafita da daraja na d’aya _first class_, a halin yanzu m.k yazama *Doctor* babban doctor wanda harsun bashi aiki acan.
Kamar abin kirki m.k yafara aiki a Spain, amma da akayi 6mouths yace ina shibazai i’ya wannan kayan wahalar ba.
Gwamma yadawo gida yana shek’a bacci abinsa.🤗
Haka m.k yafara shirye shiryen dawow
Today is Thursday , ranar da *M.K* zaidawo.
Gidan alh khabeer yacika da ‘yan uwa da abokan arziki, kai saikace biki akeyi don mutane da dafe2 n abincin da akeyi.
Lailai an had’ama *m.k* _delicious_kam. kan dining d’in cike yake da abinci kala2 wanda akalla zasukai 25.
Motocine nagani nafad’a wanda kowa yagani yasan bak’arya, guda 17 dukkansu bak’ak’e, sai dauke ido suke don tsabar kyalli haka suka d’unguma _international airport_ don d’auko *m.k*.
********
“Fareeda, waiyau yanaganki hakane duk kinsanza kamar bakida lpy. mai yake damunki?.”
“Hhmm kedai neenah bari kawai, wllh ba’abinda yake damuna kamar dawowar ya moha…….don wllh in ya moha yadawo to mutum yashiga uku kwata2 baya barinka kasake, gashegen fushi baya dariya, kokin gaishesa saiyaga dama ya’amsa…….ke wannan m.k n halinsa saishi.”
“To shikuma haka yake”.
“Wllh kuwa”.
“Kinsan kuwa har tsoransa yakamani tunkan ingansa.”
“Uhm aisaikin gansama tukun, don inya murtuk’e fuska kamar horror 😡…….bari kiga in nunamiki pics d’insa”.
Tabud’e wardrobe tad’ebo potunan m.k kala2 tabaza akan bed d’in.
“Yawwa neenah gasu kikalla.”
Neenah tafara kollon pics d’in m.k…….. La ai wannan nasashi yanazuwa gurin daddy, inna tambayi daddy sai yace yayana ne ashe shine ya mohan.?
“Eh mana….dama yana zuwa Germany?”.
“Sosai mai………
Uhm yabanga kuna kamaba yafi kamada ummi……. Amma yanada kyau don duk yafiku chau.”
Fareeda ta bata harara….” To ba saiyafi kyau dinba, nibanga wani abin kyau ananba.
wai a haka har “yan mata masuji dakansu ‘ya’yan manyan masu k’udi suke kowa kansu da kansu gun Yamoha , wai suna sonshi yay tamusu rashin mutunci yanazaginsu.. waibasuda class tunda harzasu kawa kansu wa namiji….
“Uhm nidai bawannan ba yanxu bara natashi nashiga wanka kafin a daukoshi kar Ummi tayi magana.”
Fareeda tace”To……..ni wllh badan kar Ummi da abban suyi magana ba da ba’abinda zaisa nafita tarbanshi, don zai i’ya baka kunya a idon jama’a .”
“Uhm nidai nayi nan.”
Neenah tashige toilet abinta…….fareeda kuma tafita.
Fitowarta keda wuya tafarajin shigowar motoci, aikam dagaski m.k yadawo.
Saida motocin sukagama parking guide’s din suka fiffto kowanne da bakin suit bakin takalmi da bakin glass……..suka budema *M.K* marfin mota.
Sanye yake cikin wani tsadadden suit White, idonsa manner da irin farin glass dinnan na doctors.
Kafarsa yasauko daita kan carpet din dayeke shinfide daga bakin motar har kofar parlour.
k’afar m.k data rikita yanmatan dake gurin kowa burinta takalleshi .
Hakasuka fara takowa shida abdallah sai guides d’in dasuke binsu abaya.
Wlcm wlcm wlcm. D handsome guy, d most biggest doctor in d world, yaro dan Ummin da, mai takama ilimi da naira ko a ina daban kake……wannan yace wannan Kowadai da’abin da yake fada anayi ana watsamishi flowers.
‘Yammata kuwa dasukayi mutuwar tsaya suna mamakin irin kyau na m.k.
Shiko gogan burinsa kawai yaga parents d’in shi.
Can yahango iyayenshi natsaye suna jiran isowarshi, tundaga nesa yafara sakar musu murmushi jiyake kamar yaruga dagudu yajegurin.
“Thinking about you, missing you, loving you with all mah hrt…….ya rungume umminsa yabata pick daya a kumatu………Ummi sai murna take tanajin dadi. U’re wlcm son.
Yay hugging din abbabsa kamar zai kadashi………..”I Miss you, I very miss you, I miss a lot abban.”
“Nooo karkace kayi missing dina, aidakazo Ummi nka kafara kulawa.”
M.k Yadan langubar da kansa a kafadar abban nasa yana magana da shagwaba kamar wani karamin yaro…..” Allah sarki abba na dayanxu kainafara kulawa ummima hakazata ce , so nasan kaidin maihakuri saisa.”
“Ja’iri abba yalakace masa kumatu.”
“Wlcm big bro” tamika mishi flower….. Fareeda da zuciyarta sai dukan uku2 take don bak’aramin aikin m.k bane yabata kunya.
M.k yamika hannu yakarba da fara arsa ” thanx lil sis kingirma dayawa fa.”
Yakamo hannunta sukashige ciki.
Abin yabama farida mamaki sosai sai taji dadi aranta yanda dan uwan nata yamata.
Abba Ummi abdallah suka rufamusu baya .
A dining area sukayi parking , akafara saving din m.k…….abincinsa yakeci cikin kwanciyar hankaki, sai zuba santi yake.
Sanye take cikin wani riga da wando wanda wandon iyakar kwiwartana sai rigar maidan guntun hannu tayi parking gashinta dayasha gyara sai shining yake ko kwali babu.
Kwas kwas kwas tafiyantane yadawo da hankalinsu kanta, m.k dayayi mutuwa zaune don tabbatas yaganeta *NANAH KHADIJA* wanda ko aina yaganta kocikin wani irin hali zaiganeta, cause itace burin rayuwarshi…….wanda neenah i’ta batasan da wannan ba.
“Sannu dadawowa ya Muhammad.”
Wannan had’add’iyar muryarta ta, me suger ,salty salty maggi maggi i’ta tadawo dashi.
“Yawwa” ya amsata👌.
“Ya moha kagane ta kuwa?.” Abdallah ya tambayeshi .
“A’a kam”.
“Wai mutum k’anwar sa ace bai ganetaba, meye wannan inba rashin ziyarar yan uwaba”……abba yafada.
“Oh abba wllh bahaka bane kasan abun sai a hankali.”
A zuciyarsa kwa cewa yayi ” lai lai abba bakasan ya neenah take a raina bane saisa.”
Don m.k tun neeneh tana karama yake sonta, tundaga Spain yake wucewa Germany don neenah haka yake bibiyarta a social media.
Haka rayuwar su acigaba da tafiya, son neenah yana karuwa acikin hrt din m.k………wannan kenan 👌.
*Cigaban labarin…………*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 1⃣5⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻ €°W°F♻*
NA_______
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_Cigaban labarin_
______________________
Soyayya ce maik’arfi tashiga tsakanin Khaleel da neenah, Wanda hakan yasa m.k kamar zaimutu do kishida da takaici. Ga abba yabijiru masa da zancen aure akan duk yadda za’ayi yasamo matar aure ayi auren tare danasu neenah.
M.k yashiga damuwa wanda bazata misaltuba, ga wutar soyayyar neenah dake ruruwa a zuciyar sa tana cinyesa, dukya rame yafita hayya cinsa .
*________*Yau Monday, around 4:30pm *M.K* yadawo daga gurin aiki. Wanda yake aiki a malam aminu kano, m.k shine babba a hospital d’in don m.k bakarim gifted bane a bangaren nan hakan yasa suka duba wannan akabashi wannan matsayi.
Zaune suke akan rise branch din daka’a compound d’in gidan.
Yakura mata ido saiwani irin kallo yake mata maicike da so da kauna. Yayinda i’takuma neenah saifaman b’oye fuska take tana murmushi.
” to yaud’in kuma kunyana akeji?”.
“Uhm uhm niba kunyarka nakejiba”……tai maganar a shagyabe abinda yake kashe Khaleel kenan.
Yalashe lips dinshi nak’asa. ” to meye inba kunya ba kin rufemin fuskata……plsss bude in gani mana”.
Khaleel yakai hannu fuskanta daniyar cire mayafin data kare fuska……
Yay daidai da i’sowar m.k inda suke zaiwuce. kamar ance d’aga kanki. Neenah tana d’aga kanta sukayi 4eyes da *M.K*. Durun durum durum haka zuciyar ko wannansu take bugawa.
Zuciyarta na bugawa don tsoro, ta m.k na bugawa don tsananin bacin rae. M.k rasa wani irin tunanima zaiyi aranshi……lai wannan inbaiyi a hankali ba zankasheshi akan neenah watau abin nashima haryakai ga taba jiki…..maganar neenah ce tadawo dashi hayyacinsa
” wlcm back ya moha”.
Wata muguwar harara m.k yabuga mata, dasauri takauda kanta gefe jikinta har rawa yake, i’donta yaciko da kwalla tsabar gigita.neenah irin muta nannanne masu sauri gigicewa da anmusu abu gashegen tsoran tsiya.
Khaleel da fara’arsa yatashi, yanufi gun m.k don sugaisa.
hakan yakara kular da m.k , dakamar zaitafi yak’i kula Khaleel …..sai wata zuciyar tace katunafa kai mai ilimine ba jahiliba …..taya kuma zakayi abu irinna jahilci.
Khaleel da fara’arsa yamik’ama m.k hanu, ba yabo ba fallasa m.k yamika mishi sukayi basabaha. M.k yajuya yatafi dayayi niyar zuwa gurin umminshi amma yanxu yana bukatar kadaici.
part d’insa yawuce.
Neenah daduk jikinta yayi sanyi, kana kallonta Kasan akwai wani abu.
“Princess yanaga yanayinki yasanza ko naimiki wani abune?.”
A hankali tagirgiza mai kanta. “To meyene oya tell me ….talk to me mana.”
“Uhm kaina kemin ciwo.” Tafada muryanta na rawa tanason yin kuka.
“Oh! Sorry dear kinji…..to yanzu abinda za’ayi kishiga daga ciki, kisha maga saiki kwanta kid’an huta. amma fa karkiyi bacci kinsan baccin yamma ba kyau”.
“To”
kawai tace tatashi tatafi .
bin bayanta Khaleel yayda kallo yana mamakin sanzawar ta cikin lokaci kadan. haka yarinka kissima abu aranshi daga bisani yashiga motarsa yatafi.
Yabugu yayi tatil, yanazaune a bakin katafaren gadon da kwalbar giya a hannunsa.
Ba’abin yake tunowa sai hannun Khaleel a fuskar neenah , gawata muguwar sha’awarta data tasomasa. Soyayyarta sha’awar duksun addabi rayuwarsa, bashida wata mafita a yanzu data wuce yasaukarma Zuwairat.
Wayarsa ya lalumu a side drawer yay dealing Num din zury .
“hlo sweery ya akayi?”.
Yanda Zuwairat taye maganarta cikin wani irin shi umin salona yakara hargutsa m.k.
“I need ur help Zuwairat kisameni a GRA.”
Yakatsa wayan.
Jinhaka zury tasan abinda m.k yake nufi, aikuwa bak’aramin d’ad’i tajiba don tarda tsallenta . hehehehe m.k yakusa fadawa tarkona saini Zuwairat . sauri 2 tagama shirinta, fitowa tayi tashiga motarta tadau hanya….
………..
Oh! Ah! Washhhhh!. Gabada nishinsu da numfa shinsu yaciki d’ak’in.
Please dear kamin a hankali wallh dazafi.
M.k dariga yafita hayyafinsa ba’abinda yake sai shan nipple d’in zury.
Biyayi yafara sa hannu cikin pant d’in, wani d’auk’ara tasaki tana k’ara b’ud’e k’afan saik’ara mik’o mishi takeyi. Don so takeyi kawai m.k yashiga.
Hanu hasa gaban m.k tad’auko tanason turo abin gabanta, dasauri m.k ya………………….
_*❣ILUSVS❤* mah fans we will be together 4rever & ever_
_UrS QuEeN BEE MaRaFa❣❣❣❣_
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 1⃣6⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻ €°W°F♻*
NA____
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
*M.K* yacakama Zuwairat naushi a fuska, kawai zury taji abu unexpected bashiri tasuma.
M.k kwa bai barta ba saida yagama ta6e2 da shafe2 nsa sannan yak’ele Zuwairat.
Gefe can ya matsa yana dafe da goshinsa. Kai subtanallah astagfirullah.
Yajuya dubi zury wanda har yanzu take a sume, yak’are mata kallo heat to toe, yay kwafa aransa yana cewa inama neenah ce hmmmm……. Haka ya shiga toilet a daddafe dan kansa bala’in ciwo yakeyi.
D’aure da towel yafito , sai kofin ruwa dake hannunsa.
Kangadon yanufa , yana zuwa ya maka mata ruwan a fuska.
a gigice tatashi tana kakkama jikinta da’alumu sanyi takeji.
M.k ya watsa mata wani mugun kallo, bashiri tasauk’o daga gadon sai dibi dibi take nonon ta sunata rawa.
“””Keeee banza karuwa!. kisa kayanki kifitarmin a d’aki, nabaki 3mins kar nadawo nasameki. Daga nan yay ficewarsa .
wani k’ofa yabude a downstair saiwani arnen parlor ya bayyana, direct yashige bedroom donyi shiri.
Zuwairat kam bashiri tasa kayanta ko d’ankwali bata d’auraba tafice a d’ari. Don ba k’aramin aikin m.k bane inya sameta ya tattaka abin banza.
Tuk’i yake a hankali2 kamar baison yi, kiraye2n sallar magrib akafara, parking yayi a gefen wani masallaci. Alwala yayi yashiga jam’i aka gabatar da sallah.
Bayan yakoma gida direct main parloun yanufa.
Assalamu alaikum. Da sallamar sa yashiga, gefen Ummi nsa yanema yazauna. Kansa yad’aura bisa kafad’arta ya langwa6a.
Ummi tashafa kanshi “yau aikinne ya6oyeka haka?, tunsa safe sai 7:19pm”.
” Eh Ummi. 4:30pm nadawo ko nan ban shigoba kuma akak’ara naimana sai yanzu nadawo”.
“To sannu da k’ok’ari”.
“Abba sannu dahutawa”.
” Yawwa”…… abba ya amsa.
” i’nason magana dakai bayan sallar i’sha kasameni”.
“To abba”. …….ya amsa cike da gaimamawa.
______Bayan yadawo daga masjid , parlour n abbansa yawuce .
da sallamar sa yashiga. Ummi ce a gefen abba tana had’a mishi coffee. Gefe yasamu kusan k’afar abba ya zauna.
Alh khabeer ne yay kyaran murya yafara magana kamar haka
“watau Muhammad namaka maganar kasamo mata a had’a aurenku tareda na k’annenka amma abu yagagara ko. Yanzu sati nawa dayima maganar?.
M.k datunda abban sa yafara magana yake zazzare i’do , zuciyar sa tana fat fat. Murya k’asa2 yace ” sati uku”.
“Masha Allah to nak’arama 2weeks akai, wallh wllh inbaka nemo mata aure acikin lokacin dana bakaba kaji na rantse nidai kai zannemo maka, kuma wllh ko kana sonta ko baka sonta sai anyi auren. kanajina?”.
M.k da idonsa yay jajir kamar gaushi. ( to anta6o maza)
“eh abba inaji”.
I’ta dai Ummi ba’abinda tace, don tasan halin mijin nata baya magana biyu.
” Zaka i’ya tafiya.” abba yafad’a.
Jiki bakwari m.k yatashi, yay musu sallama ya fita…..
*______________*Washe gari dasafe yafita gurin aiki. baibi takan kowaba agidan haka ko breakfast baiyiba.
baiko kulada gaisuwar da ma’aikatan kemasaba yawuce office d’insa.
Yana zaune kan kujera, Kansa ya aza bisa table d’in dake gabansa, Ba’abinda yake tunawa sai maganganun abba najiya.
“Oh Allah help me”.
Yafad’a a bayyane. Cankuma saiya ya zabura kamar an tsikareshi, phone d’in sa yalalu6o a aljihunsa yashiga dealing Num d’in abokinsa *FAUZAN*………………
“Hlo d brilliant doctor what’s up?.”
” I need ur help fauzan.”
Fauzan yaji muryanshi yayi sanyi kamar ba m.k ba .
“frnd meyake damunkane ?naji gaba d’aya muryanka yayi sanyi.”
M.k yasauk’e wani nauyayyen ajiyar zuciya. ” uhmmmmm wannan maganar tafi k’arfin yi a waya, kadai inkana kusa kasameni a office plsss.”
“OK karka damu ganinan zuwa”.
ba’afi 30mins bakuwa saiga fauzan ya ‘iso , m.k yafad’ama securities dama zaiyi bak’o bab’ata lokaci akama fauzan i’so.
D’ayan kujeran yaja, yazauna a persing d’in m.k .
” m.k , kanacikin damuwa sosai jiyadda duk kafita hayyacinka plss fad’amin maike damunka.”
M.k yagyara zama.
A-Z yafad’ama fauzan yadda sukayi da abba.
Fauzan yace ” yesssss!! Dama haka nakeso!.”
M.k yasake baki yana kolallon fauzan.
Fauzan yacigaba dacewa “tunda an zubama i’do kak’i fito damatar dazaka aura aidole sai anma hakan. Haba Muhammad kagafa tare muka tashi niharnayi aure with 2kinds ammakai shiru, karkaman 34years kake awannan ege din naka kana buk’atar mace. Koba’ace kayiba aizakayi dan kanka”.
“Kai dallah can. nakawo maka matsalata kasharemin hawaye kuma zaka k’aramin wani zafin . ni fauzan yazanyi ne bansan ta i’na zannemo mataba bansan ta yadda zanfaraba”…….. yafad’a tareda buga table d’in gabanshi.
“Cool down mana sakace banamiji ba haba dan Allah. To yanzu ‘Yanmata nawane sukace sunasonka big2 Bebe’s amma kace bahakaba.”
“Kai dallah forget that yanzudai kawai fad’amin yadda za’ayi.”
“To yanzu dai kabar wannan a gurina insha Allah acikin week dinnan zansamo maka matar aure in Allah yayarda”.
“To Allah yayarda”. Daga nan sukayi sallama…………
_I’na naiman addu’ar Ku my fans👏🏻👏🏻👏🏻._
*_Urs queen beee❣❣❣_*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 1⃣7⃣*
*°° In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻ €°W°F♻*
NA______
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_jinjinar bangirma, tareda godiya mai tarinya yawa i’zuwa gareki *Fidohm💞*. A gaiskiya mun yaba munkuma matuk’ar jin dad’i da i’rin son dakike munawa *Exclusive*, saidai muce allah yabarso❣. *(Amen)*_.
_*We will be together 👭💋💋*_
_*#One love❤*_
____”Khaleel! Khaleel! Khaleel!. Saunawa nakira sunanka?.”
Yana magana ne cikin fushi da b’acin rea.
” Sau uku abbu.”
“To wllh tallahi inaso kabud’e kunnanka dakyau kajini, kaga zancen wannan yarinya neenah kace kowa.
to kacireshi a ranka kwata2, don sanin kanka kasan naimaka mata, kuma ba’abinda zai hana auren nan matuk’ar i’na doron k’asa kai kobana nan akwai wad’anda zasu jagoranci lamarin. Don haka kasa a ranka aure kaida kausar ‘yargidan abokina kuma aminina alh gali kamar an d’aurashi. Bazai yiwu kamaidani k’aramin mutunba.”
Khaleel da yake a d’urk’ushe gaban mahaifinsa yanata sharb’ar kuka kamar wani k’aramin yaro.
“Abbu don Allah karka rabani da neenah, wallh banajin zan cigaba da rayuwa inba tare da i’taba ,bantab’a jin son wata ‘ya mace a rainaba kamar Neenah. abbu tariga tazama wani b’angare na jikina inbabu i’ta zan zamane araye amma ruhina mutuwa zaiyyi.”
“Aikuwa kashirya mutuwa indai akan yarin yarnanne”.
“Haba alh don Allah, yazakarinka fadama yaronka nacikin ka irin wannan maganar akan biye son zuciyarku, fisabilillahi kamar Khaleel ace za’amishi auren dole, aikasan bayaro bane tunda zai’i’ya banbance fari da bak’i. 32years fa yake saboda Allah fa gaskiya kasake duba lamarin nan”.
“Kin gama ko i’nce kungama?. To kubud’e kunnuwanku keda d’annaki kusaurareni da kyau, kunga aure takanin Khaleel da kausar bafashi, kai kuk’addara kamar an d’aurashi”.
Daga nan ya kad’e bunjumarsa yay ficewarsa.
Rungume mahaifiyarsa yayi yana kuka mai tsuma zuciya.
‘Ammi dan Allah kitaimakeni, wllh bansan yazanyi da rayuwa taba in na rasa neenah.”
” Be strong mana Khaleel, kana kuka kamar ba namijiba, ka kwantar da hankalin ka indai akan aurenku kaida neenah ne kamar tazama matarka insha Allahu.”
“Ammi kinsan halin abbu fa inyayi magana.”
“Kaida kazuba ido insha Allahu komai zai daidaita.”
” To ammi na nagode “.
tagoge masa hawayensa da handkerchief , tanashafa mishi bayanshi a hankali 2 harbacci yad’aukesa.
*_____••°°••°°••°°••_____*
Dakaganshi kasan yanacikin matanancin damuwa, kwance yake kan gadon yayi rigingine yana kallon slain, idonsa a lumshe kamar wani mai bacci ba’abinda yake tunawa sairanda za’a d’aura auren neenah da Khaleel, shikuma dawata banza wanda haryanzu ba’a samotaba. “Nooooooo wllh bazan yiwuba, saidai ranan duniya tatashi.” Zuciyarsa saiwani tafasa da soyuwa take.
A hankali taturo k’ofar d’akin, shigowa tayi tazauna bakin gadon. Tsayawa tayi tadubeshi dagashi sai boxer yarame sosai yarame haryaba tausayi.
Ummi tace ” son”.
a hankali yabud’e i’donsa.
yararrafo inda take yad’aura Kansa a cinyarta.
A hanli tafara shafa sumar kanshi tana busa masa iska.
M.k ya k’ara lumshe i’do yana jindad’i.
“Kasan abinda nakesa dakai?.”
“A’a Ummi “.
“Tau kacire duk wata damuwa a ranka indai akan zancen auran nanne. inkabi a hankali kanatsu zaka samu mata intellectual nd very soon.”
” Ummi kinsan halin abba in ban samu mata a lokacinda yabaniba ko kuturwa zai i’ya auramin”.
Ummi abin yabata dariya amma tad’an kintse.
“Insha Allahu ma zakasamo kafin lokacin. Kuma inma bazaka i’ya nemiwa dakanka ba nizansa fauzan yanemo maka tundashima yayi sa’ar mata. in allah ya taimakeka kasami kamar Fatima aikahuta. Nidai kawai sonake kacire duk wata damuwa a ranka kadawo kamar da abinka. “
“To shikenan Ummi karki damu komai zaidawo normal.”
“To shikenan, kamaci abinci kuwa?.”
M.k yad’an shafa cikinsa.
” wllh Ummi banciba , kuma yunwa nakeji.”
Ummi tad’au rakwashe kansa.
” son bakajin magana kadaina zama da yunwa amma baka kiyayewa. Tashi muje kaci”.
M.k yasa jallabiyarsa Ummi takama hannunshi suka fita.
*_______________* Haj Sadiya mahaifiyar Khaleel ne take gindan alh garba yayan mahaifin Khaleel.
Ta karance masa duk abinda sukayi da mijinta dakuma d’anta.
“To kaga abinda alh yace, gakuma abinda Khaleel yakeso”.
Alh garba yasauk’e wani nauyayyen numfashi.
” wllh nad’ad’e banga mutum maitaurin rai irin usman ba, mutum inya kafe akan abu yaruga yakafe.
ga binda yaro yakeso kaikuma kakawo wani alamari.mtsswwww Allah wadaran son zuciya.
Sadiya kikwantar da hanlinki, kifad’ama Khaleel cewa indai aurensa da wannan yarinya ne kamar an d’aurashi in Allah yayarda. Shi usman d’in dabaya zama Nigeria gaba d’aya bama saiyasan za’ayiba duk wani shirye2 dakomai daza’ayi anan za’ayi har a d’aura aure. Daga baya kuma inyaji danuwarsa don ba’isa yace zai rababa.”
“Koma yad’auke subar Nigeria gaba d’aya ba”. Cesar haj Sadiya.
“Ato naga ta yadda zairaba.”
Bayan sungama tattaunawa akan yadda abin zaikasance, daga bisani taima alh garba da iyalensa sallama tatafi.
____Tafad’ama Khaleel yadda sukayi da wan mahaifin nasa, aikam murna agurin Khaleel ba’a magana bakinsa har kunne.
_______Ring Ring Ring. wayar m.k tafara k’ara, yana dubawa yaga childhood frnd d’insane fauzan. M.k yatab’e baki yasan zancen.
“Hi guy haw re u?”.
“Kai dallah malam bawannan ba, ai infad’a maka kayi babban kamu.”
M.k aransa yake cewa “akwai wani babban kamu kowani sa’a dayawuce nasamu neenah ne”.
(M.k u’re cheat our self).
Fauzan yacigaba da cewa “yanzu kana i’na inzokaji komai har pic d’inta zakagani. “
“Inagida “.
“OK tau ganinan zuwa”.
M.k yakatse wayarshi yana tsoki , za’azo ataiyar masa da wata damuwar.
Ba’fi 25mins saiga fauzan, direct part d’in m.k yawuce. A parlour yasamesa yana aiki da laptop d’insa. Da sallamarsa yashiga, yasamu guri yazauna yana washe baki.
M.k dakamar ana zuba masa ruwan zafi dan bak’inciki.
“Kai frnd wallh kayi dace kaganta kuwa wallh tahad’u.”
Fauzan yaciro wani envelope a ljihunsa yamik’ama m.k.
” meye wannan kuma?.”
“Kaidai karb’a kagani mana”.
M.k fir yak’i karb’a saidai yanuna mishi.
Fauzan yaciro photo n ciki yanunama m.k.
” to ya kaganta?”.
M.k yafara yamutsa fusku.
Fauzan yace “meye hakan ko bata maka bane?”.
A yamutse m.k yace “yayi”. Amma k’asan zuciyarsa kam saiwanda yagani.
“””””””Tou wannan i’tace summayya ‘yargidan alh gaddafi, yarinya maitashe, daji dakai ga naira agun ubanta.’
A fudace m.k yace “saika fad’ama wanda basuda duk abinda ka lidsafo”.
“Anyway yanzudai gashi nabaka brief history nata, yarage kafitarmana ranar dazamuje gidansu kufatinci juna, nd saikuma kafad’ama su abba a tsaida magana”.
“Bayanzuba saina samu lokaci zanfitar randa zamu.”………. Daga nan yashige bedroom abinsa.
Fauzan ransa yad’an baci abinda m.k yamasa. “Banza maramutunci dole kai walak’anci tunda kasamu abinda kakeso.”…… Fauzan yatafi abinsa.
°°•••°°••°°
Da sallamarsa yashiga d’akin, Ummi tana zaune bak’in gadon tana waya. Saida tagama wayar tajuyo cikin kulawa tadubeshi, ” ya’akayi son?”.
“Am Ummi dama maganane akan auren yafad’a mata duk yadda sukayi da fauzan.
” To alhmdllh tunda tamaka aishikenan, yanzu zansamu abbanku sai infad’a masa.”….. Hakadai sukagama magannan nunsu after m.k yafito.
_____Yana sauk’owa daga upstair i’takuma tana hawa.
Waya take da sahibinta farin cikin ranta sai doka murmushi take. Ganin m.k ne yasa taisaurin cire wayan a kunnenta. Wani irin kallo yake binta dashi wanda nagagara gane ma’anarsa, so a’a k’ine sai Allah.
cangefe tamatse tatak’ure kanta a k’asa kamar muna fuk’a .
m.k yawuce tabi bayanshi da kallo sai a lokacin ta kulada irin ramar dayayi.
” kome yake damunsa yarame haka oho”….. Tai ciki abinta…..
_(Wehuhuhu💃💃💃💃💃mah fans kuzo🏄🏻♀ mutaya m.k murna😆😂🤸♀ uhhmmm baruwana 🏃🏻♀)_
Yaune ranar daza’a kaima m.k tambayar auren summayya…………….
*QuEeN BEE MaRaFa💋*
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 18*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA____
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
Uhm su sumy ankusa zama matar doctor Muhammad khabeer madugu wanda’yantama kekai kansu dakabsu sai fad’i take a cikin frnds d’in ta .
“shine yakesona kuma zai aure ni wayyo Allah na dad’i.”
gaban mirror taje tadubi kanta sosai ” kai nahad’u ashe gawad’annan boos da hips d’in susuka rikirkitashi wooooo wani abu saina shiga gidan Dr sai juyi da rankwad’a take a d’akin i’takadai.
Tanijin dirin motici wanda da’alamu fita sukayi, tafito parlour aguje.
wasu arnan akwtinane wanda sukaci kud’insu guda shida. sai kud’in sadakinta 250k wani uban shoki sumy takwaso dataga wannan kayan,
“wannan akwatinan aurena gakuma sadakina 250k wowww”.
tawani lumshe i’do d’auka pics d’in kayan tafarayi saida tayi tagaji sannan takoma d’akinta.
K’awayenta tafara Kira , in a few mins sukaci mata d’aki.
sai fasa matakai suke Sumy kam high high takejinta
wata frnd d’in ta tace “sumy dan nuna mana pic dinshi muga don ni kawai inajin sunansa ne ammana bantaba ganin shi ba, so kinga ko watarana in aka hadu za’a gaisa”……
Sumy taimata wani kallon rainin wayau .
” dawa d’in zakirink’a gaisawan?.” “Da m.k din.”
“Ke nifa bansan irin wannan munafircin “.
“wani irin munafirci kuma?”.
” Wanda kikeyi….. inba munafirciba meye wani anuna mini pic dinsa kurinka gaisawa. To inma sokike kizagaye, m.k ba kulaki zaiyiba don yafi karfinki “.
taimata wani harara. “banza kema yakulaki bareni , wallh nasan nawuce ajinsa tunda har yakulaki”.
Sumy tai wani dariyan rainin hankali.
“Wlh wllh uwarkima batakai ajin m.k ba bare tawucesa inakuma ke.”
“Dakata karki kara samun uwa. banza shegiya mara mutunci. Tafice abunta.
“Woooo ajedai. bak”in cikinki ya kasheki kekadai”.
Saurankan sukaci gaba da gashi.
_Gidan alh khabeer_
______daga dubai Abba yasa aka yomusu ordering na wasu mahaukatan furniture’s Wanda ko gidan ubanwa za’a kaisu ansan bakarya.
Ummi, musamman tad’auko masu gyaran jiki daga Maiduguri, sokoto, niger don kyaran ‘ya’yanta.
Su amarya farida sai faman rawar kai d i’yayi ake.
Neenah kam tunda aka yanke bikin 1mounth gaba daya tazama wata kala, batacin abinci sosai duk anrasa ganekanta tazama wata so silent da ita.
su abdallah saifama ake kamar shine angon.
M.k kokad’an bayasa aurennan a lissafinsa. Kullum yana kwance a d’aki.
In Ummi taimishi magana yace baida lpy. abokanan sa in sundameshi Yatafi gidansa Na GRA .
Dole dai fauzan da abdallah ne kekomai na bikin m.k.
_Ina labarin Zuwairat?._
tun ranar m.k baisake nai mantaba.
zury hankalinta yatashi don in tanemeshi a waya baya dagawa. Kwatsam taji labari wai m.k zaiyi aure bak’aramin Rud’u tashigaba.
‘”” lallai m.k nizaiwa haka Dan boroubansa, gani nan anan shikuma zaije can yayi aure.
to wllh yayiwa uwarsa k’arya don narantse da Allah saina wargaza auren anan gatan durun uwa”…… Tashiga dealing number zeey .
zee tafito daga wanka kenan taji ringing d’in wayarta.
” hlo Mrs m.k ya akayi.”
“Ke dalla banason buroubanci wani Mrs m.k?.
kinajin shegen nan zaiyi aure saura 3days”.
“wace ‘yar zee ta malmalo wani uban ashar tamaka zata kwacema frnd d’ina farin cikinta?.”
“Kedai kawai yanzu kisameni agida nasan tuggun dazan had’a. wllh auren nan baza’a dauraba.”
“OK ganinan zuwa karki damu.”
Zury takatse wauar.
Zee tazauna abakin gado tana huci .
“Wllh wllh m.k bai i’sa yayi wannan aurenba! saida nagama d’aura burin rayuwata akanshi yanxu kuma yace…..hmmm.
zanhad’a Hanuda zury miyi wannan abun badon in taimaka mataba a’a don in taimakawa kaina zanyishi……..ni zainab nice Dr Muhammad khabeer madugu zai aura….nice matarsa….nice uwar yayansa …..tare zamuyi rayuwa kuma mumutu tare!!!!………….!.
_UrS QuEeN BEE MaRaFa💋_
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRNA1⃣9⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻ €°W°F♻*
NA____
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_I’na godiya gareku *Ummu khausar,* *Ummu hauwart*, *X33NAT*, *Meenat pretty* tareda *Sweet khardehy😘*.kuna d’aya daga cikin manyan masoyan book d’innan Allah yabar *SO❤.*_ “`{AMEEN}.“`
_*We will be together.*_
_*#one lurv.*_
*____________••°°°••°°°••________*
____Ba’a fi 1hour ba saiga zee ta i’so. zury daketa kai kawo a poluor n tagagara zama.
“Assalam”.
” yawwa shigo shigo”. Zee tak’araso suka zauna.
Zury tace “kinga yadda m.k yawatsamin k’asa a i’do ko shege munafiki.”
Zee datakejin kamar tashak’e zury don haushin zagin m.k datakeyi.
“To yanzuke kina tunanin taya za’a katse auren?”. Zee tatambayeta.
“Kawo kunnanki kiji”.
Kome tafad’a mata oho. Jinai sunbuga wani uban shewa da tafi.
“Kai zury wllh ke mushance”.
Tai wani farrr “ai wllh indai gun sharrine ko shaid’an.”
Haka sukaita hada munafurcinsu har dare.
Wasu mata biyu nagani sun sauk’a a keke napep, duk sunsha zunbula zunbulan hijjabi har k’asa. D’aya da k’aton cikinta wanda zai i’ya kaiwa wata 6. Daidai wannan had’add’en gidan da’aka ajiyesu suka shiga.
Cikin mutunci suka gaisa da megadin gidan , suke tambayarshi ko mai gidan yana nan.
“Eh kam kunyi sa’a , don d’azunnan yadawo daga England saboda auren ‘yarsa daza’ayi. Jibi.”
Mai cikin azuciyarta tace ” dama bai dawoba yayi aikin dake gabansa acan, don wannan aure baimai yayuwa bane.”
“Kuzo inshiga daku ciki mana”.
“Yawwa to mungode.” Sukabi bayanshi .
da sallamarsu sukashiga parlour n, yayinda alh gaddafi da matarsa dakuma tilo’yar tasa summaya sai yayarsa wanda tazo daga Maiduguri da k’anwar matarsa, Sai hira sukeyi cikin nishad’i . alh sai tsokanan amarya sumy yake i’tako saiwashe baki take akace mata matar Dr Muhammad.
Aka amsa musu sallama mahaifiyar sumayya taimusu mazauni suka zauna. Cikin ladabi da girmamawa suka gaishe da duk wanda yake parlour n.
Suka amsamusu cikin sakin fuska.
Can2 zee tace “dama kwatancen gidannan aka mana Allah yasadai bamu b’ataba.”
“Wani gida kenan?.”…..mahaifiyar sumy ta amsa.
Zuwairat tace ” gidansu *Dr Muhammad khabeer madugu!.”*
Zuciyar sumy tace tatsatsatsatsa dataji ankira sunan mijinta.
Alh Gaddafi yaygara zama. “Ko lpy kuke neman alh khabeer ko d’annasa?.”
Zee tace ” eh to duka muke naima don shi Dr ne yazalunci k’awata shine mukakawo k’ara.”
Alh yace “subhanAllah meye yamiki wani irin zaluntarki yayi?.”
Zury tafashe da wani uban kuka mai bantausayi da tsuma zuciya. “Wllh yacuceni d’anku yacuceni ya zalunceni yagama da rayuwata…….
“Annalillahi wai meye yamikine?.
Mahaifiyar sumy tace ” a’a alh adakata asanar da i’ta cewa Muhammad ba d’anmu bane . saifaman cewa take d’anmu yacuceta tomu bamuda wani d’a namiji ma bare yacuceki”.
“Baiwar Allah kinatsu kisaurareni. Kinga Muhammad ba d’anmu bane, abinda yasa nace d’anmune shine saura kwana uku ranar juma’a za’a d’aura mishi aure da ‘yata”…. alh yanuna summayya .
“innalillahi wa i’nna i’laihi raji’un”. Zury tadoka wani uban sallallami. Tararrafa gun suammaya. Tace
“Baiwar Allah inafatan baitab’a tab’akiba kuma ba’abinda yatab’a shiga tsakaninku?”.
Sumy tabita dawani kallon raini “bangane mekike nufiba wani irin abu?.”…. Tafad’a atsiwace.
Zury tajuyo cikin falourn tana shashek’ar kuka tace ” bayin Allah don Allah karkuce nacimuku fuska. don Allah kukai ‘yarku asibiti a dubata, kokuma kudubata da kanku wllh kuduba ‘yarku.”…….. tak’ara fashewa dakuka harda d’aura hannu aka.
Alh Gaddafi yace “baiwar Allah don Allah kinatsu kifad’a mana meke faruwa wllh gaba d’aya kinsamu a duhu.”
Sai da akarink’a bata baki sannan tanatsu tai shiru.
Zury tafara magana kamar haka. “Bayi Allah inaso kutsaya kuji abinda zan fad’a muku, kunga wannan cikin dake jikina banakowa bane saina *Dr Muh’d Khabeer Madugu* .”
duka suka d’au salati da sallallami.
“Keko baiwar Allah garin yaya haka tafaru?.” …. Yayarda alh Gaddafi ta tambayeta.
Zury tashare hawayen dake kwaranya a i’don “munfara soyayya nida Muh’d tun a Spain gurin karatunmu , lokacin yanuna yana sona tsakani da Allah kuma da niyyar aure . yamin alkawarin cewa muna dawowa Nigeria zaitura magabatansa domin ayi maganar auren.
bayan dawowarmu Nigeria ne naga yana nunamin wasu halaye da d’abi’u wanda basu daceba. Nacemishi banason irin haka bazantab’a yarda wani abu yashiga tsaninmu inhar bamuyi aureba. Yanunamin cewa banwayeba inaduk karatun danayi baida amfani. inwani abu yashiga tsakaninmu ma aibawanda zaiji tunda aure zamuyi. Ahaka haryarink’a jan ra’ayina.
ranar wata laraba ranar dabazan tab’a mantawa da i’taba………. Tarushe dawani uban kuka…….. Kowa saida yaji tausayin zury a falaoun nan yadda take kuka kamar ranta zai fita sukarink’a batahak’uri Allah zaisaka miki. Tacigaba……. “Ranarne yajani wani hotel yaje yarabani da mutuncina na ‘ya mace……kuka kamar zata shid’e.
Alh Gaddafi gaba d’aya yayi shakaf da gumi. Sumy sai tsitstsillo i’do takeyi.
” bayan wata biyu da faruwar hakan nagane cewa inada juna biyu, bak’aramin tashin hankali nashigaba. nasamu Muh’d da maganar , Muh’d yanunasam baisan zancenba sai nadage masa sosai nacewa ba namijin dayatab’a rik’e koda yatsanane saishi sannan yayarda amma abisa sharad’i nacewa saidai inzubar dacikin…. Inanalillahi wai’nna i’laihirraji’un duka na parlour n suke fad’a….
” Nace niban yardaba don bazan aikata kisan kaiba. Daganan Muh’d yanuna cewa kar insake nai man shi, bani bashi tun.
Tunlokacin haryanxu bankumajin d’uriyarsaba har rana maikam tayau. ……… Saidaga baya nakejin ashe yasaba yaudara, sai yanuna yanasonka sai dab da aure bayan yagama lalata ‘yar mutane sannan yace yafasa…..yanxu haka last 4month dasuka wuce yanuna yanason wata yarinya da aure, daga baya yawula k’anta yarinya da i’yayenta don sai ranar d’aurin aure da safe yad’auki yarinya akan cewa zata rakashi unguwa haka yalalata yarinya kuma yace yafasa auren haka yabama Iyayen yarinya kunya bayan sun gama gaiyyatar yan uwa da abokan arziki”……taja wata uwar majin tana share hawaye.
Alh Gaddafi yasake wani nauyayyen numfashi. “To shi i’na iyayensa, basusan yana aikata irin abubuwan nanba ne?.”
” wannan i’yayen nasa ba i’yayen kirki bane ba mutanen arzaki bane don duk abinda yakeyi dagoyon bayansu da had’in gindinsu yakeyi.”
Alh Gaddafi yatarzoko don duk yayarda da magar Zuwairat. “To wllh zan basu mamaki, zasu gane kuskurensu don kafin subani kunya nizanbasu kunya bazanbar yata ta auri fasiki mazinaci ba.”
“wllh daddy K’arya sukeyi bahaka Dr yakeba.”…… Sumy tafad’a tana shishshure k’afa.
” Ke dalla can rufe maba baki kinga wani alamar Karya ko rashin gaskiya tattare da baiwar Allah nnane? Don haka duk abinda tafad’a bakarya acikinsa……yayar mahaifin sumy ne ke wannan fad’ar. Mommyn sumy tace “gaskiya kam don wannan dagani salahace bazatayi k’aryaba. “
Zee tadubi sumy tace ” inkina ganin wannan maganar k’aryace ki bari a zo d’aura aurennan. don sai mahaifinki ya yattaro yan uwa da abokan arziki azo a watsamasa k’asa a i’don, inkinci sa’a ma baiyi reping dinkiba.”
Alh Gaddafi yace “bayin Allah nagode nagode sosai da kuka kawomin wannan agajin. Allah yasaka mukada akhairi , kuma Allah yasaka miki wannan zaluncin daya miki.”
duka suka amsa da amen. Sai godiya akemusu. Haka suka tashig za su tafi ……. Zury dakyar tatashi tana cize lebe tana rike baya.
sai sannu akemata. Hakasuka fita sai godiya da sa albarka akebinsu da i’ta.
Gurin mai gadin gidan suka nufa. “
a harkun fito?”….. Megadin ya tambayesu.
“Eh wllh harmun fito zamu tafi. ” suka wuce abin su.
Suna fita suka tafa zury taciro kayan data tusa acikin , aikinmu yayi 👍🏻.
titi suka nufa don samun abin hawa, sunazuwa kuwa sukasamu saigida……………………..
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 2⃣0⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻ €°W°F♻*
NA___
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_________________
Biki budiri gidan alh khabeer saishiye shiryen biki ake.
______Neenah ce kwance akan k’aton gadonsu, i’don ta alumshe kamar mai bacci amma babacci take. Mommyn Neenah wanda sukazo tun kwana tud’u dasuka wuce.
I’ta da farida sukashigo. “Yawwa mommy kinganta ba kullum haka i’dan an tambayeta tace bakomai”.
haj farisa tazauna a gefen ‘yartata tad’aura kanta bisa cinyar ta rik’e hannunta cikin nata. A hankali neenah tabud’e i’don. tasakarma mommy nta murmushi, itama mayarmata tayi. “Sweet neenah”.
“Na’am mommy.”
Tashafi gefen fuskarta. ” my neenah kifad’amin abinda ke damumki karkib’oyemin ko mai, kingani mommynki CE ko?”.
“Eh mommy, Ammni ba’abinda ke damuna kawai dai banason hayaniya ne saisa nakezama na ad’aki.’
Neenah tafad’i hakanne kawai amma i’ta kanta batasan meke damuntaba.
Farida dake gefe tace “mommy k’arya takeyi akwai abinda ke damunta, karki yadda saita fad’a miki.”
“To ko auren ne bakiso?.”
Neenah tazsburo bashiri ” lalala mommy wllh i’naso Allah.”
” A yo nazata bakyaso yanzu insa a tsada auren, kinga sai ayi na ya Muhammad da farida kawai.”
Neenah harda d’an hawayenta ” wllh Allah mommy i’naso kuma ni ba’abinda ke damuna barima kiga.”
Tasauk’a k’asa tafara tsalle2 da rawa. Farida da mommy sai dariya suke mata. Farida tace “mara kunya agaban mommy n kike kuka akan Khalil. Hhhhh Zakiyi bayana kikashiga hannunsa ai. (Niko araina nace lallai farida harkene zakima wani maganar kunya keda agaban kowama tsula tsiyarku kuke keda salim. Hmmm.)
“A To inbazaki saki jiki kirinka shiga cikin jama’a kawai zansa a katsa aurennan.”
” A’a wllh mommy zanrinka shiga. Barima kiga”.
tad’aura dogon Riga akan bes d’in dake jikin.
“Mommy kuzo mujeto.” takama hannunsu sukafita.
_________M.k gabad’a yafita hayyacin, ba damur aurensa kedamunsa ba neenah ce kedamunsa. tadami zuciyar sa kullum yana rik’e da kirji jiyake kamar zuciyar zata fa don zafin datake masa. Dukya rame yayi wani iri.
(O kamar ba m.k mezanen tattoo ba tattoo duk ya goge ba’ayi waniba😂).
Fauzan ne yatasashi agaba dole saiya fad’amishi abinda ke damunsa. ” yanxu Muh’d har akwai wani damuwarka dazaka i’ya boyemin?, wllh banyi tunanin taha daga garekaba. Ko auren ne bakaso? Tunda banga wani alamu nafarinciki dakakeyiba”.
“Hmmm fauzan bazaka ganebane. “
“aikuwa kam bazan ganeba tunda bazaka fahimtar daniba, amma intai tsami zamuji ai.”
“Tau nidai yanzu frnds d’inmu sai damuna suke wai evens wanne da wanne za’ayi?.”
” Ba abinda za’ayi.”
“Kamarya ba’abinda za’ayi mifa banason rashin mutunci. “
” Wani irin rashin mutunci?, nifa bawani even daza’a don ko sisina bazan bayarba”.
“Banza matsiyaci. dama saboda bakason bada kud’inka saisa kace baza’ayiba?”.
“Kai banason buroubanci fa dan iska kawai, aiba shegen dayake nemamin.”
” Oho makade mude zamu had’a pertyn mu, kuma wllh naga kafar mutum agurin bazai fito da i’taba don ballata zanyi.”
“Aikin banza kawai ubanme dama zaikaini Allah yakiyaye.”
Haka sukagama fad’ansu nabanza da wofi wanda anjima kad’an zakagansu suna shek’a dariya.
______________________________
Around 9:34pm, Alh khabeer ne da i’yalensa gakuma d’an uwansa da matarsa duk sun hallara a parlour n sai hira suke cikeda nishad’i . wayar alh khabeer ne tafara ringing picking yayi batareda yaduba wayeba yakara a kunnenshi.
“Assalamu alaikum”.
Daga d’ayan bangaren naji ance “babuk’atar wannan. Inafata kagane dawanda kake magana?”.
Abba da mamaki yagama mamayeshi yace ” a’a.”
“To alh Gaddafi ne!.”
“Alh Gaddafi” abba yarink’a nanatawa a zuciyarsa. Hankalin kowa yadawo kan Abba ganin yadda lokaci daya yanayinsa yasanza.
” kasaurari dakyau abinda zan fad’amaka. Kai gaggawar dakatar da mutanen daka gayyata d’aurin auren d’anka don cutar da ‘yata. Ashe danka fasiki mazinaci ne saisa akeson lakama yata a cuceta to asirinku yatonu kuma alkhadarinku yakara, duk wani iskancin da d’anka yake aikatawa kake goyenishi baya nasani. Don haka nakesanar dakai karnaga kafar wani mutumin banza kofar gidana dazancen yazo d’aurin aure, inba hakaba zansa a d’aure mutum kuma har abada bazai fitoba . abu nak’arshe banason batun wani bada hakuri ko makamancin haka, don ‘ya tawace kuma nafasan auren sanan k’azaman kayanku dakuka kawo suna k’ofar gida kuzo Ku d’auka!!!!.”
Kit yakatse wayar.
Abba dayayi mutuwar zaune, ba’abinda zuciyarsa yakeyi sai tafasa . “yau ani akefad’a ma irin wad’annan bak’ak’en maganganun don na nemawa d’ana auren ‘yarsa balaifi.”
A fili yake maganar .
“ha’a wani irin magana kuma Abba?….. M.k ya tambayeshi. Abba yayshiru zuciyarsa na tafarfasa. Alh mukhtar yace” wai mayake faruwane yaya? duk kasamu duhu don Allah kafad’a mana.”
” Ko wanine yamutu?”….. Ummi ta tambayeshi. Yagirgiza kai.
” To dan Allah kasanar damu mana”…..mommy tafad’a.
Abba yafara magana ya irgemusu duk yadda sukayida alh Gaddafi.
Daddy yayi matukar harzuka” wayeshi dahar zairink’a gayawa mutann magana don mun nemi aure agunsa wayeshi?.” Yatashi a fusace .
“Muhammad d’aukomin key d’inmota inje nanuna masa shibakowa bane shidin banza da wofi…….hakuri akebawa dad amm fad’a yakeyi…. Abba yace “mukhtar kazauna”. Daddy yazauna zuciyar sa na watsatstsaka.
Abba yace “abun bab’ukatar fushi. Muhammad abinda nakeso dakai shine kakwantar da hankalin kacire yarinyarnan aranka Allah zaibaka wanda tafita. ( Very very soon ma kuwa). Shikenan banason k’arajin wata magana akan haka.”
Daganan Abba yatashi Yay part d’insa.
M.k dawani farinciki yadirarmai a zuciya yarinka hamdala “wannan koma waye yaje yahada wannan abu bak’aramin taimokona yayiba. Gefe guda kuma inyatuno da auren neenah da Khalil bafashi saiyaji kamar ana kuzamishi ruwan zafi…… Maganar daddy ne yadawo dashi.
” kowa yaje yakwanta dare yayi.”
Haka kowa yay nasa guri zuciyarsu duk ba dad’i.
_____________________________
Washe gari Friday.
ranar d’aurin auren: neenah da Khalil, farida da Salim m.k kuma …………….
Raran m.k kokad’an baiyi bacci ba , ga tsananin ciwon da zuciyarsa kemasa in yatuno da auren Khaleel da rayuwarsh. duk maganin dayasha abanza jiyake kamar ana karamishi.numfashinsa saiwani sama2 yakeyi yanajin wani iri. m.k salati yafara don yaukan yasaddak’ar mutuwa zaiyi. Dakyar yalalubo wayarshi yay dealing Num din fauzan, don yafad’a mishi Sirrin zuciyarsa kafin yabar duniya.
A cikin gida kuwa saishagalin biki akeyi kowa kaganshi kasan yanacikin farin ciki.
_Sa’ada banbili_ akad’auko musamman don yiwa amare da ‘yan biki makeup. Inkaga amare biyun nan bazaka ganesuba especially neenah datake wani shek’i da silb’i sunyi balain kyau harsun gaji da hedewa. Farida sai rawar kai ake, jitake kamar takai kanta gidan Salim .kawayen su sunzo sosai inkagansu anci gayu kowacci tanaji da kanta bak’arya ‘ya’yan manyane.
Neenah farida sai frnd d’insu, suna zaune a babban falon baki sai hira suke akan zancen aure .
neenah data zuba uban tagumi agefe tanajin duk irin iskancin dasuke.
Caraf neenah tace. ” dalla malamai kuma mutane shiru da wannan zancen iskancin’ aisai in d’an iska ka aurane zai rink’a cirema kaya yana shafaka , amma in mijinka bad’an inka bana i’na ruwansa da wannan.”
Duka suka kwashe da dariya. Wata frnd dinsa tace ” wllh neenah Allah yashiryeki . ai inde kwa hakane duk mazan duniya ‘yan iskane , inkina tunanin sai d’an isakane zaiyi haka to kicire a ranki don wllh ayau aka kaiwa Khaleel ke saiya d’and’anaki kwanda kisa aranki. “
Neenah tace “kanbu wllh karya kikeyi , nasan ya Khalil bad’an iskabane don haka bawani iskancin dazaimin”.
Farida tace “wallh kidaina b’ata lokacinka akan neenah, don bazata ta6a gane harkan nanba sairanar dataji abun agabanta. don bayadda auty hafsa batayi da i’taba amma tagagara daukar darasin. ” (Aunty hafsa k’anuwar ummice).
Neenah tace “oho mukudai ku k’arashi kwartancinku”.
Tatashi tafice. Abakin k’ofa suka had’u da aunt hafsat zata shigo hanunta dawani gora .
” to kekuma ina zakije”.
“wllh auty hafsat nibazan i’ya zama da waddan ba, tund’azu saizancen iskancin sukeyi kwanda inje daki ya abdallah inkwanta.”
Auty hafsa taja dogon tsaki “sai kiyi kuma ai. bansan yaushe zaki ganeba neenah, wuce mujeni dallah.”
Sukakoma falon tare, frnd d’insu saigaishe ta sukeyi don yawanci suntanta. aunty hafsa mutumce Maison jama’a gawayewa.
Tad’auko cup biyu tacikasu da abun cikin gorar, tamik’ama neenah da farida.
bab’ata lokaci farida ta ansa ta kwankwad’e abinta.
neenah tafara turabaki ” ni wllh auty hafsa wannan abun yai’sheni kullum sai anta d’urama mutum wannan da wannan kumani bansan amfaninshi ba. “
“saikin shiga d’akin Miji zakisan amganinshi Oyo Kar6a kishanye yanzu”.
Takarb’a tana kumbure kunbure dakyar tashanye kamar zatayi kuka.
Auty tace “zakiyi kukan in kukan kikeso akwai na dad’i akwai na wahala kumaduk zakiyi. “
Haka sukarik’ama neenah tana k’ulewa .
Around 1:47pm fauzan yazo , direct part d’in m.k yanufa.
Abakin k’ofa yatarar dashi durk’ushe yarik’e k’irjinsa.
“SubhanAllah”. fauzan yak’araso ciki yad’aga m.k yajinginar a jikin kujera.
“Frnd meyake damuka haka?”.
M.k dashi kad’ai yasan irin azabar dayakeji cikin zuciyarsa, m.k yakamo hannun fauzan yace “frnd i’naso infad’a maka wani b’oyayyen Sirrin dake zuciyata don kobayan raina Kasan da wannan”. fauzan da duk jikinsa yayisanyi “m.k wani irin magana kakeyi haka don Allah kafad’amin abinda kedamunka”.
M.k yad’aura hannun fauzan a kirjinsa “frnd nanne kemin ciwo.”
“SubhanAllah haba m.k harwani damuwa zakasa aranka da harzai haddasa maka ziwon zuciya ko akan auren sumy ne?. “
M.k ya girgiza Kansa “kokadan ba’akanshi bane hasali d’ad’inaji da’aka fasa auren don kokadan banjin zan i’yazama da wata mace in a neenah ba!.”
“Neenah” fauzan yarinka nanatawa.
“Eh neenah i’ta wadda kasani.”
M.k kokad’an baib’oyewa fauzan koda abu d’aya daga cikin son neenah dayakeba.
Fauzan idonsa yaciko da hawaye yayi matukar tausaya masa.
“Meyasa zakayi haka m.k meyasa zaka yaudari kanka meyasa zaka hana kanka abinda Kasan zaka i’ya samu sai yanzu da lokaci yariga tak’ure bakin ak’halami yabushe zakafada gaskiya baka kyautama kankaba”.
“Eh nasan banfad’aba saida lokaci yak’ure kamar yadda rayuwata tak’are….. Plss karkace haka nizansamu Abba da maganar nan sai abama i’yayen Khalil hakur…..ban yardaba kobayan raina kafadama wani sirrin nan banyafeba…… M.k yay wani tari yak’ara rik’e zuciyarsa ….. “fauzan gurinnan zaikasheni zuciyata plss help me.”
Fauzan duk yarikice ga m.k saiwani irin tari yake rik’eda zuciyarsa. Dagudu fauzan yafita k’iran su Abba.
Abba suna gurin hidimar d’aurin aure don baifi saura 30mins ba.
Agigice fauzan yafad’a musu , aiko bashiri Abba da dad sukayi gurin m.k . ashargwab’e suka sameshi tsakiyar falon kokadan baya motsi. agigice sukasashi amota dad da fauzan suka tafidashi asibiti.
Gaba d’aya ran Abba ya jagule ” shegen mutumi zai kashemin d’ana”. Shi Abba duk tunaninsa yadauka kanzancen auren sumy ne yasashi damuwa. Baiko fad’ama su ummiba don kar hankalinsu yatashi , abdallah ma baisaniba. Haka Abba yafita gurin d’aurin auren duk baijin dad’i.
4doctors ne suka rufu akan m.k suna dubashi, bayan kamar 15 mins sukafito daya yay gurin su dad yamusu bayani akan “damuwace aransa amma insha allah sunshawo kan lamarin yanzu zai iya farkawa nanda 1 hour sai akula” .
dad yacema fauza yatafi gurin d’aurin auren zai kulada m.k d’in. haka fauzan yatafi amma badan ransa yasoba.
Gurin d’aurin auren nan acike fall ko matsakar tsainke babu a layin don tsabar jama’a , ga familyn su Salim kaya guda don motoci sunkai 70. sai fsmilyn su Khalil basuzo dawani yawaba cause auren sirri ne ba’ason mahaifinsa yasani.
Bayan kamar 15mins dazuwan Abba kowaya natsu akazo gabatar da d’aurin aure. Akad’aura auren Salim idriss maisoro da farida khabeer madugu. Akan sadaki 50k don mafi karancin sadaki shine albarkar aure.
Anzo d’aura na Khaleel da neenah ne daga alh Marafa yataho a gigice wanda yanzu saukarshi Nigeria. yana dakatar da me d’aurin auren.
“Dakata kar a soma banyarda da wannan aurenba, ban lamuntaba bada d’ana za’ayishiba”.
Sairaba i’do yakeyi ta inda zai hango Khaleel cannesa kuwa ya hango shi , sanye yake cikin wani had’add’en farin shadda yasha bunjima fuskarsa sai kyalli yakeyi. Alh marafa yatunkari Inda Khalil yake fuskarnan ba rahamaniyya. Hanunsa yakama yafara jansa sutafi , Khalil yafara tirjewa kamarwani karamin yaro yafara kuka yanarok’on abbu.”abbu dan Allah kayi hakuri kabarni na auri neenah, wllh bazan i’ya rayuwa in ba i’taba abbu dan girman Allah kayi hakuri.”
Alh marafa kuwa kamar kara zigashi yake .
alamu yayiwa guards d’insa dasuke d’annesa, dasaura sukazo sudauki Khalil sukai motadashi. Alh marafa yashiga sukatsfi.
Alh garba kuwa rasa yadda zaisa ransa yayi don kunya da bak’in ciki. ” agaban jama’a zaiwatsawa mutane k’asa a i’do.”
Allah sarki Abba wllh haryaban tausayi ” jiya ankira ni ancimun mutunci yaukuma agaban jama’a “. Bak’aramin b’aci ransa yayi ba. (Niko ince Abba ga abdallah nan) aiko kamar aransa nafad’a yace “abdallah.”
Yasamu me d’aurin auren komeyafad’a masa akunne oho. Naji gari yadauka an d’aura auren *Nana Khadija mukhtar madugu* _da_ *Dr Muhammad khabeer madugu* akan sadaki 50k.
Sai a kunnen neenah . “ha’a Nana khadija dakuma Muhammad toko ya khalil d’inne Yakoma Muhammad a’a kam ai Khalil Ibrahim ne kai something is wrong…. Tai falon Ummi don tabbatar da abinda kunnenta ya jiyemata.
Fauzan dayaji an d’aura auren m.k da neenah jiyayi kamar yarusa uban ihun murna yarasa Inda zaisa ransa don d’ad’i kowa yaganshi yasan yanacikin farin ciki. Mota yashiga yay asibiti. Dad yasamu zaune agefen m.k wanda yakai 10mins da farkawa. Dad yaga fauzan cikin farinciki ” an d’aura auren ne?.
” eh dad an d’aura yanzu yakamata kaje ai.”
M.k dayaji wani abu yataho ya kullemishi k’ahon zuciya, jiyake kamar ya zundu uban ihu kozaiji dad’i aransa amma badama.
Dad yatafi fauzan yazauna a kujerar da dad yatashi.
Fauzan yatintsire da dariya yace .”kaji ango mijin amarya”.
m.k yahade rai bai kulashiba.
“Haba Ango irin wannan kikari amma koka kulani.”
” Fauzan yauna tabbatar dacewa bakasona, harwani farinciki kake don an d’aurama neenah da Khalil auren, kodan ban hanaka kai murnaba amma bazakazo kak’aramin wani ciwon ba danhaka katafi abinka.”
” To meyasa bazanyi farin cikiba an d’aura auren abokina kaga aidole intayashi murna.”
M.k yak’ara k’ulewa.
“Kaga malam kawai katashi katafi abunka.”
“Eh zantafi amma saina sanar dakai abu d’aya.”
” Meyeshi”.
Fauzan Yakama hannun m.k . “Muhammad kagodewa Allah.”
M.k yace “aikullum munacikin gode masa.”
“To kak’ara godemasa.”
“Kai waimeye ne ha’a.”
“Albishirinka.”
” goro” …….
Neenah bata k’arasa cikin falon ba taga Abba, dad ,Ummi, mommy da ya abdallah.
“Kunga yadda alh marafa ya watsabmana k’asa a i’do, shine naga yadace inhad’a auren da Muhammad.
kowa yace alhamdllh hakan ai yayi…
K’aran fad’uwar neenah ce yadawo da hankalinsu inda take, agigice sukayi kanta ….
“Plss fauzan kafad’amin mekefaruwa mana”. Don m.k yagama zakuwa.
_Dr Muhammad khabeer madugu mijin Nana khadija mukhtar madugu._ …”Wai kayi haukane?.”
“Eh inaga”.
Fauzan ya zayyanawa m.k duk abinda yafaru .
m.k yay wani ihun murna , yataso ya kamkame fauzan yanajin dad’i. sai can kuma yasakesa “frnd dan Allah wannan maganar taka gaskiyace kar inje wasa kakemin.”
” Haba frnd ai inzanmaka wasa bazan maka da irin wannan ba.”
M.k rawa yafara yi yanata godewa Allah. yafara duba k’ark’ashin gadon kozaiga takalminsa.
“fauzan i’na takalmina mutafi gida.”
fauzan sai dariya yake “mutumin dayake asume i’nayaga tasa takalmi, haka kazo abinka Angon neenah.” M.k yashafa kansa
“fad’a kanka tsaye angon natane ai.”
Kotakan likitotin basubiba saka tafi gida abinsu.
D’aukan neenah akayi aka kaita dakinsu, ruwa aka yayyafa mata tafarfad’o.
wani irin kuka mai ban tausayi da tsuma zuciya tasakar, Dakyar aka rarrasheta tai shiru.
Abba yafad’a mata duk yadda abin yafaru. ” ammana idan bakyaso sai a raba auren .”
neenah ta girgiza kanta hawaye nazuba ” kobakomai ya moha d’an uwanane, meyasa bazan zauna dashiba.” Abba yaringama neenah albarka, haka akarink’a rarrashinta har taishiru.
Direct part d’in Ummi m.k yanufa, mutane sai ango2 suke yanata d’aga musu hannu. Kaitsaye yashige dakisu neenah, aunty hafsa yatarar ad’akin sai nasiha takema neenah, Yashiga da salla marsa yagaida aunty hafsa .
” oh ni wannan wani irin k’azamin ango ne haka kowanka babu.”
“Aunty’s bakisan abinda yafaruba ne saisa kike fad’an haka. akwai magana fa amma kiban 5mins i’naso nai maganada amaryata”… yafad’a yanakashe i’do.
Aunty hafsa tatab’e baki. “to farinshiga don Ku haka kuke bakwa b’oye maitarku bara inbaku guri”….tafad’a tana ficewa.
M.k rufe kofar yaje yayi, yahawo kan gadon. lek’a fuskar neenah yayi i’don arufe, don tunsanfa tashigo tarufe idonta.
M.k d’aura hannunsa yayi yadanshafi gefen fuskarta,
tajanye fuskarta gefe tana kuka.
Jinkukan yake harcikin zuciyarsa.
Yadubi k’afarta santala santalan cinyoyinta duk awaje rigar yatattare. Wata irin sha’awar tane tatasoma m.k, joystick d’insa sai tashi yakeyi jiyake kamar yay x dai’ta.
I’tako saikukanta takeyi.
kukanta yana taba mishi zuciya jiyayi bazai i’ya hakuriba. A tankali cikin wata rikitacciyar murya m.k yace “to wannan kukan fa nameyene?.” Neenah bata kulashiba tacigabada kukanta.
A hankali yad’aura hannunsa kan kirjinta. Neenah tajuyo azabure sai zazare i’do takeyi tabude baki zata saki ihu….. m.k yahad’e bakinsu guri d’aya. Cikin wani irin salo m.k yake💋 tsotsar bakin. Neenah babakin ihu sai hawaye takeyi.
Hannunsa yasa cikin rigarta yafara wasa da nipple dinta , sai murzawa yake cikin wani irinsalo.
neenah wani irin rikitaccen alamari takeji sai shure2 da mintsilin m.k takeyi amma babaisan tanayiba. A hankali yafara sauko da d’ayan hannun sa kan mararta yanashafawa……….
_ILU❤ MAH FANS_
_MUJE ZUWA_….
_*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋*_
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA2⃣2⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA____
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
___________________________
Gabad’aya *M.K* yafara fita hayyacinsa, sai k’asa2 yake da hannunsa cikin pant d’inta yasa. Neenah sai mintsilin da yakushi takeyimasa amma baisan tanayiba.
Ummi ne taturo k’ofar d’akin tashigo, Firgigit m.k yad’aga neenah.
Ummi tahad’e rea yadda taga hannun shi a rigar neenah…..
“Meye hakan kakeyi mata?.”
M.k da gabad’aya kunya yarufeshi, yagama dibibicewa.
“Tambayarka nakefa.”
“Am.. Ummi dam.. dama kawai i’nadan…uhm…yawwa i’na bata hak’urine akan abinda yafaru…. Daganan yafice.
Ummi tabishi da harara, amma ak’asan ranta kuwa wani farincikine yamamayeta.
Ummi tak’araso gurin neenah wanda takejin hannun m.k yana Goingrun akan nonuwanta da cikin pant d’inta, ga yadda yamurmurzawa mata nipple sai zafi takeji. Ummi zauna abakin gadon tad’ago neenah
“habibty kiyi shiru kibarni dashi saina mishi bulala ko?.”
Neenah tai nodding d’in kanta hawaye nazuba. Ummi tagogemata.
“Yanzu jekiyi wanka ak’ara miki wani dressing d’in kinga friends d’in Ku sai tambayarki sukeyi.”
“Ummi kaina ciwo kemin.”
“Sorry kik’ok’arta dai kiyi. Ko nazo inmiki?.”
Tagirgiza kai tana sauk’a.
“To nakira yayanku yamiki?.”
Dasauri tak’arasa cikin bathroom d’in tarufe k’ofa.
“Tobara naturo miki aunty hafsat hashiryaki.”
“To.”
Ummi tafita.
__________________M.k kau part d’insa yatafi, a hanya yahad’u da Abba da daddy zasu tafi asibiti agurinshi.
” yahaka kaikuma zamuje dubaka kuma haka anan?. “……..abba yafad’a.
M.k yad’an shafa kai.
” Uhm Abba nasamu lpy ai.”
“To masha Allah haka akeso ai.”……inji daddy.
“Amma inason magana da kai Muhammad koda daddare haka in hayaniya taragu.”
M.k yace “nasani Abba nasan maganar da zakamin bai wuce akan abinda yafaru d’azuba, Indai wannane Abba karkadamu insha allahu zan rik’e neenah da amana kobakomai ‘yar uwatace gashi tazama matata.”
Abba da daddy sukarink’a shima m.k albarka abun har mamaki yabasu yadda m.k yak’ar6i abun hannu bibbiyu, amma dad aransa yakecewa “kawai tsantsan biyayyace”. (Niko ince hmmmm dad kenan bakansan. M.k nema yake i’do arufeba). Haka su Abba sukakoma sha’anin bikinsu, m.k kuma yak’arasa part d’insa.
kosallama babu yashiga falon, fauzan dake kwance akan 3siter yaga mutum kansa tsaye .
m.k yagani wanda i’don sa sukayi ja ga gaban rigarsa duk sequeze har botle biyu a bud’e .
wani dariya fauzan yasaki ” @Ango ango ango kasha k’amshi.”
M.k yahad’e rea don yatsani arinka mishi dariya. ” meye kakewa dariyar?.”
“Fauzan harda kama ciki yamasa nuni dagaban rigarsa.
M.K tsoki yaja. ” tokuma saime gurin matata naje.” Yayshigewarsa bedroom. Saikuma yadawo.
“Yawwa frnd yau munada party a gwallaka hotel, anan zamuma bak’inmu masauki kuma anan za’ayi partyn. kak’ira wasa frnds d’inmu nima zankira wasa, zansa abdallah yagudanar mana duk wani shirye2n daza’ayi agurin. Zanshiga wanka.”
“OK nima bara natafi gidana, insamu relief agurin matata after saina shirya.”
“Saika fad’ama wanda baida mata.”
Yashige wanka fauzan ma yatafi.
°°••°°••°°
Anshiryata cikin wani arnen net _maroon colour_ , tasha makeover don banbili badaga nan ba indegurin makeup ne. Wata had’add’iyar foss ce a hannunta ga irin maficin amarennan. Inka duba k’afarta wane d cute hell hill ne wanda kud’insa zaikai 500k, bata rufa mayafiba.
Aunty hafsat takaita gaban dressing mirror. “Yakika ganki.”
Neenah taduba kanta sosai tasan tayi kyau harta gaji da had’ewa amma fuskanta da d’an damuwa.
” Neenah kisaki ranki kinsa halin mutane yanzu wani yad’an fuskanci kinacikin damuwa sai yakai gaba, kisaki ranki plsss.”
“To aunty.”
Takama hannunta suka fita.
Kwas kwas kwas takun da neenah takeyi, hankalin ‘yan falon duka yadawo kansu.
” tabarakAllah masha Allah, amarya tasha kyau kowa da abinda yakefad’a.”
Abdallah ne yafito daga cikin d’akinsa, sanye yake cikin wani k’ananan kaya sunyi matuk’ar yimasa kyau, ga gashinkansa wanda yake kamar na larabawa yasha gyara . abdallah yahad’u iya haduwa yanada kykkyawar k’ira wanda kowace mace datayi fatan samun namiji haka.
” matar yayana .”….yad’agoma neenah hannu.
Dankwalonsa aunty hafsat tayi bashiri yafice.
Aunty hafsat ma suka fita.
Sunafita suka had’uda m.k yanasanye cikin wani designer suite maroon colour yayi bala’in kyauuuu.
M.k mutuwar tsaye yayi dayaga Neenah rsa.
“Woyyo Allah”.
kawai yakecewa aranbsa, yadda yaga kirjinta kamar zasu fasa rigar sufito don tsabar ciki. Ga hips d’inta kamar yatsafka yakeji .
a hankali yajegurin aunty hafsat.
” Aunty’s nace bazatad’an sa mayafi bane?.”
Aunty hafsat ta harareshi ” saikazo kasa mata ai.”
Taja neenah sukayafi.
M.k yabi bayan neenah dakallo yad’an shafi k’eyarsa ya lashe lips d’insa nak’asa yadda yaga inda take juya botos “hmmmmm”. M.k yayi.
Fauzan yace ” garin d’ad’i bakusaba.”
“Waya fad’amaka ko yau inason X da i’ta zanyi abina cause matatace.”
” Bismillah jekayi mana.”
“Ahh ina tausayama Babybea bazata i’ya d’auke buk’atataba, intashi hannu zataji ba sugar. “
Sukatafa da fauzan.
Mota sukashiga harda abdallah driver yajasu sai gwallaka.
Tafiyar 1hour ne yad’aukesu suka i’sa, kanashiga zaka faraganin arnan motoci kala2 na frnds d’insu direct sukashige cikin wani k’atin hall wanda akamishi decoration da maroon & white colour ba’abinda ketashi aciki sai musiction sai wani dum light maroon blue white, inkaga had’add’un guyz d’in dake gurin ‘yan’yan masu k’ud’i kowa yana manne da girlfriend d’insa inakaga mutanen dake gurin saikarantse ba bak’i aduniya gaba d’ayansu fararene. Kadubi yadda skins d’insu yake shek’i kamar zaka hango abinda yake cikin fatar.
Bawani abinci ne mainauyi agunba kawai drinks da snacks ne ga beer many different colours masa tsadar gaske. (Oh naira tanagun masu shi).
Masusha drinks sukasha masushan beer suka haba akafara rawa kowanne da budurwarsa sai shafe2 suke.
m.k fauzan abdallah suma sairawa sukeyi ammana ba mace, saida sukayi suka gaji sannan sukazauna. Haba ‘yan samari kuwa sai harka akeda ‘yammata atab’a nan ata6a can. Wanda sukasha beer sukara zubewa saikaga mutum sunacikin rawa da baby nshi shakwaf sun kwanta k’asa. Su m.k kam ba’abinda suke saidariya harda kama cikin.
” wllh fauzan kataramin ‘yan iska aguri.” Yafad’a kamar zai shid’e don dariya. “Ko muka Tara ‘yan iskaba”…… Cewar fauzan.
Basusuka tashi daga party nnanba sai 8:30pm kowa yay nasa guri. Fauzan ma gidansa suka kaisa sannan suka wuce gida.
M.k wanka yayi yasa wani farin shadda, fula da takalmi yasaka yabad’e jikinda zafafan turarukansa. Wowww ango kasha k’amshi. M.k yakashe i’do d’aya😉.
Gidan cike yakeda manya2n motoci ak’alla sunkai guda 50 nad’aukar amarya farida,part d’in umminsu yatafi. Da sallamarsa yashiga falon, Ummi mommy aunty hafsat sai ‘yan uwan Ummi da abba. Kewaye suke da farida sunsata gaba saifaman fad’a ake mata, farida ba’abinda take sai shar6ar kuka kamar ranta zaifita. Gefen mommy yaje yazauna, saiyaji gabad’aya tausayi k’anwar tasa yakamashi.
Azuciyarsa yakecewa ” O nima wataran haka za’asa sweet neenah ta gaba inamata fad’a inza’akaita gidana.” Yad’an shafi sajensa yana murmushi.
Neenah tana kwance a d’akin tanajin duk abinda sukeyi saifaman kuka takeyi. Tanata tunanin dayanzufa datare za’amusu fad’annan i’tama akaita gidan khaleel d’inta…..kawai tak’ara fashewa da kuka. (Neenah kicire khaleel a ranki kidaina tunashi yinhakan zunubine don auren wani gareki).
Cikin kuka farida tace “inason yin magana da neenah.” Aunty hafsat takama hannunta takaita hard’akin i’takuma tafito.
Abakin gado farida tazauna tana sauraron yadda neenah ke rera kuka.
“”Kina kukane saboda an aura miki ya moha, kina kukane saboda bakisonshi kobakonai ya moha d’anuwanki. kuma bakiganin yadda abbun khaleel yacima iyayenmu mutunci yabasu kunya a i’din duniya ne?…….tanayi ta goge hawayen dake sintiri a fuskarta…… Ina maitabba tar miki cewa wataran saikinyi alfahari da aurenda i’yayenki suka miki……wata rana saikinyi alfaharin kasancewa matar ya moha……inamai tabbatar miki haka kirubuta ki ajiye ranar zatazo…..farida tashare hawa yenta.
” neenah natafi sai wataran innazo ko kinjemin……. Neenah tataso tak’amk’ame farida tana kuka kamar zaka mutu…..i’tama faridan wani sabon kukan tafashe dashi. Bamai rarrashin wani acikinsu.
Aunty hafsat ne tajiwo kukansu tundaga falo dasauri tai d’akin. Kuka sukeyi kamar intatafi bazasu k’ara had’uwaba, dakyar aunty hafsat ta b’anb’are neenah ajikin farida suka fita. Haka suka k’araso cikin falon tana kuka m.k ne yakama hannunta yafita da i’ta gurin abban.
abbane da daddy a falon sai wani abokin Abba, Fad’a sukashiha yamata sosai da nasiha.
daga bisani suka fito daga d’akin still m.k yana Rike da i’ta.
gurin motar da Salim ketsaye m.k yakaita m.k yakamo hannanu Salim yasana farida aciki.
“Salim ga amanar k’anwata nan karik’eta amana kasan inkacutar da i’ta Allah bazai barkaba”….. M.k yafad’a idonsa nacikowa da hawaye. Yajuya zai tafi farida takamo rigarshi tana kuka duk wanda yake gurin saida tabashi tausayi.
abdallah dayake can gefe yagagara i’sowa don zai iya fashewa da kuka, haka yajuya yatafi d’akinsa.
Haka m.k yanajin kukan farida har zuciyar sa amma bayadda ya i’ya yazame jikinsa yatafi don inyacigaba da tsayuwa hawayen zasu i’ya zubowa………Salim yasata amoto driver yaja suka fice……. su mommy sai d’aga mata hannu sukeyi, Ummi kam gagara gitowa tayi don i’tama kukan take.
Haka frnds d’in ta sukacika sauran motocin akatafi dasu………
For any comments/correction 08104117749.
_We will be together👭👫 mah fans_
*#One love❣*
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA2⃣3⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA____
Habeeba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
*__________°°°•••°°°•••°°°__________*
_Washe gari yini._
________ _neenah_ ta tashi da matsanancin ciwon kai wanda ko i’don ta bata i’ya b’ud’ewa, donji take kamarzasu fad’o.
Ummi gabad’aya tashiga damuwa yadda taga halinda neenah takeciki, asussuba tak’ira wayar m.k. dawowarsa daga masjid kenan yaji phone d’insa yana ringing, abun yad’an bama m.k mamaki ko lpy Ummi take nemanshi haka…….picking yayi.
Daga d’ayan b’angaren Ummi tace” son kazo kadubamin yarinya ta ba lpy”….takatsa wayan.
M.k baisan sanda yatafi dagudu ba, don yasan ayanzu bawata yarinyar dawuce neenah rsa.
Yanazuwa yatura k’ofar yashiga.
ummine zaune gefenta sai shafa matakai take tanamata sannu, neenah ba’abinda take sairuwan hawayen dake malala tagefen fuskarta.
gurinta yak’arasa yad’aura hannunsa akan goshinta, wani mahaukacin zafi yaji. Yasauk’o wuyanta shima wani bala’in zafi…” SubhanAllah”…..m.k yafurta. Fita yayi yad’auko first aid box d’in a side nashi.
Dawowa d’akin yayi, wani stool dake gaban dressing mirror yajanwo yazauna akai…..” Ummi taciwani abune?.”
“A’a bataci komaiba.”
” yanzu a had’amata tea tasha kafin maganin.”…….Ummi kitchen tatafi don had’o mata.
M.k yajuyowa yayi yana fuskantar neenah rsa. Tanasanye cikin wata faran ves kok’arasa rufe cibiyanta baiba, sai shot niker. Fuskantan nan tayi fayau da’i’ta, blanket d’in yaja i’zuwa wuyanta. Ummi tashigo rik’e dawani karamin try wanda yake d’aukeda kofi. Mek’ama m.k tayi yakar6a sannan tafita. D’an bakinshi yamik’a kamar zaisha yajida zafi a side drawer ya ajiye. Still neenah batabar zubda hawaye tagefeba……”to shikuma wannan hawayen namaye?.”……bakida lpy kina kuka zaik’aramiki ciwo……m.k yafad’a cikin wani cool voice wanda bansan yanadashi ba. A hankali neenah tatsaida hawayen…….” Tashi kizauna”………dakyar neenah ta i’ya furta “ya moha bazan i’ya tashiba.”……..wani dad’ine yamamaye m.k dayaji tak’ira sunanshi da wannan sweet voice d’innata.
A hankali m.k yasa hanu yad’agata, jinginar da i’ta yayi jikin pillow….still i’don ta arufe. “Shikuma i’don baya bud’ewane?.”
“Ciwo yakemin.” Sorry to amma kibud’eshi.”……….a hankali neenah tafara bud’e i’don ta, sunyi ja sosai kamar jini…… Abin saida yad’anbama m.k tsoro ganin yadda i’donnata yarine.
“Kinyi brush ne?.”
“Eh.”
Kofin tea d’in yamik’a mata…….”gashi kisanye saikisha magani.” Amsar cup tayi, bakinta takai zatasha hannun yafara rawa cup d’in zaifad’i, amsar cup d’in m.k yayi daga hannunta kan ciyarsa yadaurata yashiga bata. A hankali takesha, saida yay rabi takauda kanta…….m.k ya girgiza mata kai…..” Kik’ara kad’an sai abarshi”…….hakadai tak’ara ya i’jiye sauran.
Magani da allura yaciro daga first aid box d’in……”zab’i d’aya”…… Yanuna mata magani da allura.
Neenah girgiza kanta tafara yi tana hawaye……don tatsanesu.
Abin harmamaki yabama m.k kamar annuna mata mutuwa. M.k yadawo real m.k dinsa yab’ata fuska yamurtuk’e yadda yake musu da, i’nba hakan yayiba basha zatayiba……tuni neenah tashiga hayyacinta……tana hawaye hannunta narawa tanuna magani……d’auka yayi yab’alla…..” Haaaa”…..ya umarceta tab’ud’e baki……maganin yasa mata acikin, dakyar ta i’ya shanyewa dasauran tea d’in kamar zatayi amai……” Banson k’ara ganin hawayen nan.”……yafad’a ba’alamar wasa.
nan da nan tahad’iye abunta…..i’don ta ak’asa tana wasada da zuben hannunta.
sunkai 10mins haka shiru sannan yakwanta da i’ta , yanashafa mata baya ahaka har bacci yad’auketa. Blanket d’in yarufa mata, yay mata kiss agoshi sannan yafita.
Ranar neenah kokad’an batafitoba tana d’aki tana bacci, haka akagama yinin bikin kowa yawatse.
Washe.
gari daddy da mommy zasu tafi, saida sukama m.k da neenah nasiha sasai sannan Abba da m.k sukarakasu airport. Neenah ko saikuka take wai zatabisu…..dakyar Ummi tararrasheta.
______________
___Amarya farida.
Suna kwan agado i’ta da angonta tana manne k’irjinsa sai shagwab’a take zubamasa.
“Uhm uhm nikam wllh dazafi banyarda ba, wanda kayi ranarcan ma baiwarke kuma yanzu kace……. ” Oh! Habbity nace miki nafarko keda zafi……yafad’a yanatura mata hannu cikin riga……….woyyo Ummi nikam karkami…….bata k’arasaba yahad’e bakinsu guri d’aya, yafara ciremata kayan jikinta……………..
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 2⃣4⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA___
Habiba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_Wash Allah, bansan wani irin lafazi zanfurta akankuba:_
_Ummi zee dear_
_Aunty queen_
_Aunty Haliloss_
_Ayshan Umma_
_Phauxy Ammany💋_
_Real khady_
_Sweet neenah😘_
_Ermeenat_
_Nabilancy💘_
_Aishat Alto_
_Hannatu Dada kuta🇳🇬_
_Seesee😍_
_Ummukhady_.
_Saida nace Allah yakara hada kammu dakuma so da kaunar juna_ _{Ameen}_.
*____________••°°°•••°°°••___________*
___Farida sai kuka takema salim don allah yay hak’uri yabarta, shiko gogan baisan tanayiba don gabad’ai yafita hayyacinsa.
Salim baikyale farida ba saida yajishi zam2 yasamu natsuwa, farida kam saikuka take tanakiran umminta. Jawota yayi jikinsa yanasha mata baya ahankali yana huramata iska sai albarka yakemata. Sunkai 2mins haka sannan yad’auketa cid’ak yay toilet da i’ta.
Ruwan zafi yahad’a yasata cikin, saida tagasu sosai sannan yacireta. wankan tsarki sukayi after sukayi normal bath daga bisani yad’aukota sukafito.
____Kan sofan dake d’akin ya i’jiyeta, sannan yazauna facing d’in ta yak’ura mata i’do.
Farida tarasa yadda zatayi don yanxu kunyarshi takeji, hanu tasa tarufe fuskanrta. Salim yay murmuahi. ” deary kunya na kikeji kenan?”……. Farida baya amsashiba……..” To bara kiga incire kunyarnan”……. Dasauri tacire hannunta tana yayyarfechi at d same time tana b’uga k’afi, komai najikin ta kad’awa yakeyi. Salim wani sabon al amari yafara ji…..” Plss tashi mujeman kosaina d’aukeki?.”…………farida kuka tafarayi dataga abunda gaske yake, Salim d’anshafa kanta yayi a hanli yafurta “lazy girl.”
Wardrobe yabud’e yad’auko musu kayan wani riga da wando yad’akoma farida, wani b’akin wando i’ya kwiwa mewani Chen a gefe sai wata pinkyn riga wanda bazata wuce cibiyaba. Wani 3qtr da wata riga mai guntun hannu yada’uko makansa. Haka sukagama shirinsu. farida d’an light makeup tayi . “wow.”…… Salim yace a zuciyarshi dayaga yadda kayan yama bby nshi……rigan mai b’ud’add’en k’irjine, ga ba bra ajikin dukiyar fulaninta sunfito car2 aciki…… (Nico nace Hmmmmm anjima kad’an salim zaifara cakulosu ai).
Hanunta yakama suka fita falo .
Makeken TV n dake cikin falon yakunnamusu, akan k’irjinsa yakwantatta yana shafa mata gashi dayasha kyara akamasa parking da pink d’in ribbon. Kallo sukeyi ammana Rabin hankalin salim yana akan dukiyar fulaninta…….” Ya salim, don Allah kak’iramin ummina mugaisa.”
“Ya salim don Allah kak’iramin ummina migaisa”…… Salim yafad’a da irin muryarta……dariya duka sukayi……” To ai Phone d’in tana bedroom. jeki d’auko.”……. Farida tatashi d’auko wa…….salim yabi bayanta dakallo.
Takawo moshi wayar zaiyi dealing Num d’in ummi kawai k’iran ya moha yashigo. salim picking yayi sukagaisa cikin mutunta juna, yake tambayarshi farida wayar yabata suka gaisa take tambayar shi su ummi, abba, neenah ya abdallah….dakowa2 ….. Duk lpy rsu daga k’arshe sukayi sallama. Haka sukaci gaba da zamansu cikin kwanciyar hankali.
__________________________*
_Ina labarin khaleel Marafa ne?._
____Khaleel yariga ya fawwalawa Allah komai don dan ance matar mutum khabarinsa da neenah matarsa ce ko ana hamaza hamata ko a tskiyar wutane saiya aureta amma ba rabonsan bane rabon Dan uwantane.
A week d’in Yakoma abuja bakin aikinsa.
__________________
____Zuwairat, tun ranar take baza kunne don jin yadda abin zaikaya, lallai tayi nasara akan alh Gaddafi amma ba tayi nasara akan m.k ba dataji an d’aura aurensa dawata cosine d’in shi. Zuwairat saida tayi kamar zatayi hauka, taita surutai tana d’ure2n ashar tana yacuceni ya yaudareni gaya yayi aurensa.
Saikuma can tanatsu. To minyi alkhawarin aurene dashi? Ai bamuyi ba kuma dama yace bai tab’a aurenaba, kaina kuma nina kaimasa.
bawani yaudara ko cutata dayayi woyyo Allah na…. Duk saikuma jikinta yay sanyi.
Sai kuma k’aryar datayi agidan alh Gaddafi yadawo mata. “nawargaza aure ibada sunnar annabinmu Muhammad (S.A W), gaya nama bawan Allah sharri nashafama familynsu bak’in fenti a i’don familyn alh Gaddafi…… Dabad’aya saitai nadamar abinda ta aikata……wayarta tad’auka tak’ara zee………”hlo zury ya akayi?.” Assalamu alaiki zainab don Allah kina gidane?!.”…..”zainab!.”…… Zee tananata…..”to ko bahaka sunan yakeba?.”…….”eh nasan haka yake ammani zury inaga tunda muke bakita6a k’irana zainab ba hasalima kekika dauramin zeee.”……… Eh komade yayane sunanki zainab nikuma ba zury sunanaba sunana Zuwairat don yanzu banason wani harkar shashanci kwanda mutum yasan i’na yasa gaba a rayuwarsa inyau kaine gobe bakaibeba. Gabad’aya abun yabama zeee mamaki…” To i’takuma mafarki tayi tamutune naga duk tayi regretting?”…. Nidai yanxu inkina gida don Allah ganinan zuwa akwai maganar danakeso muyi.”
Zee tace “i’nagida”…… ” to ganinan zuwa.” Takatse wayar ……. K’aton hijab tad’aura akan riga da skirt d’in atamfar dake jikinta tad’au car key d’in ta, tomarta tashiga ta dau hanyar gidansu zee.
Zee mamaki abin yarink’a bata yadda zury take magannanu…….to bara tazo najikuma mezatace.
A k’ofar gidansu zee tai horn maigadi yazo yab’ud’e mata. A harabar gidan tai parking, fitowa tayi tak’arasa ciki. A falo tatarar da mahaifiyar zee zaune kan sofa tanakallo. Hark’asa Zuwairat ta tsuguna tagaidata, maman zee ta amsa cikin fara a tana tambayarta ya mommy ta…… ” lpy lau”… Zury ta amsa…….zainab tabaciki ko?”…..”eh”….mamar zee ta amsa. Tashi tayi tanufi d’akin zee. Tana turawa taga zee sai cashewa takiyi daga i’ta sai bes da shotniker. Tak’arasa cikin d’akin airspace d’in dake kunnen zee Zuwairat tazare, zee tajuyo zata buga uban ashar tazaci k’anwartace saitaga zury ce. “Ha’a ‘yar gari harkin k’araso kenan?.”…… Zee tafad’a tana haki…..Zuwairat samun bakin gadontayi tazauna…..zee tai fridge.
Fresh milk tad’auko da glass cup biyu, zama tayi gefen zury. cikin cup d’in tazuba saidatasha tayi katsa sannan tadubi k’awarta. Zuwairat tace ” yanxu zainab a yadda Nazo nasameki in mutuwace tazo tad’aukeki meye zakice agaban Allah!?.”
Zee jin tambayarta tayi wani banbarakwai….” Kinga zury meye kike nufine?, ai wllh kwanda ni sau dubu d’ari akan abinda kike aikatawa kedakike zina! Nasan ni duk iskancina ashafe2 yake tsayawa”……
” Astagfirullah2″….. Zuwairat tafad’a.
“Ahaf saunawa kuma kikecewa kindaina kuma kidawo ruwa , nasan wannan hijab d’inma nak’aryane.”
“Wllh wllh kinji narantse harcikin zuciyata natuba nadaina aikata duk wani abu marakya insha allah.”
“Ko meyasa?.”
“M.k yayi aure”.
Wani dummmm zcyr zee tayi tafara hayak’i kamar ana barin gaushi. Kina nufin duk plan din damuka hada yabaci?…..” Hmmmm zainab kenan ba’aja da ikon Allah , to duk wani haukar danakeyi akan m.k me to yanxu shi yayi aurensa meye amfanin intsaya cigaba da irin rayuwarnan? Kwanda nima nai aurena nahuta….kuma zanje gidan sumayyah nanemi yafiyarsu haka m.k ma duk wani wanda nasan nab’ata masa zanje yayafeni nd nazo naita istigfari.”
“Uhm lallai makuwa zaki iya, nidai ba abinda zanfasa. inkinsan irin magan gannunnan zakirink’a zuwamin dasu kawai muyanke alaka!.”
“Zainab kinsan mekike cewa kuwa?.”
“Rassss”.
“Any way zamu yanke alaka don Nina baxan iyacigaba da mu’amala da mai gurb’acacciyar rayuwa kamarkiba, amma wallh2 zee kiji tsoran Allah kituba”……tana kaiwa nan tafice .
Zee tabita da harara.fresh milk d’in tak’ara kwankwad’a sannan tace ” m.k yayi aure amma banji dad’iba, amma najidad’in yadda Zuwairat tafi ta harkar m.k yanxu bakowa agabana gadan gadan zannufi m.k kuma sainayi nasara akanshi!!!!……….
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋.*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 2⃣5⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA___
Habiba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_A true friend is someone who accepts your past, supports your present and encourages your future._
_Nagode Allah dayabani k’awa kamarki *Neenah* we will be together👭 forever & ever my real &, lovly frnd._
_lov u🌹._
*#ILUSM❤ once again* .
*I’na gaisuwa AUNTY JIDDA🌹💋❤😜*
_1month later_
___________________________
Yauzu m.k kullum yana nanik’e a falon ummi, dazarar yadawo daga wurin aikinsa yaje part d’insa yay wanka zaishigo yahakimce kan sofa. Hakan Bak’aramin tak’urawa neenah yakeba, don kofitowa batayi sai ummi tak’ira cin abinci.
Abba yakoma chaina gurin harkokinsa tun last 2week yayi asamawa neenah administration tacigaba da karatu amma m.k yak’i wai abarta tahuwa yarink’ade hanya2 shiso yake kawai akaimasa matarsa Abba da ummi sun fahimci hakan amman sukabasar don haryanzu neenah batadawo yadda takedaba saita gama sakinjiki tamance dakomai dakuma amincewarta sai tatare. M.k kokad’an bahaka yasoba waikanada mata kullum kana famada abu bamai biyamaka…..uhm m.k danma kand’an mata wannan dai………
Yau sat., tunda yadawo daga masjid yakoma baitashiba 11:46am. Wanka yashirya cikin wani yadi milky yayi matuk’ar masa kyau baisa hulaba wani bak’in takalmi yasaka part d’in ummi yatafi don yin breakfast.
Yanazuwa dining area yanufa don yau ummi batanan tafita unguwa. Saving d’in kansa yayi yafara harawa.
Abdallah ne yafito daga d’akin sa cikin wani kananan kaya da’alamu fita zaiyi, shibaima kulada m.k dake a dining ba don gurin yana ad’an gefe.
Hanyar d’akin neenah yanufa tunkan yak’arasa yake kwalamata kira
.
“sweetheart d’in ya moha don Allah kizo mana.”
Fitowa tayi tana tura baki yanda taji sunan dayakirata dashi.
“Yawwa kinga ni fita zany…..baik’arasaba tatareshi…..” Haba dan Allah ya abdallah yazaka fita bayan Kasan ummi batanan nidawa zanzauna don nidai wllh tsoronake ban i’ya zama nikad’ai.”
“To ai mijinki yananan baije ko’inaba yau weekend basai kitafi part d’in shiba ko kik’irashinan nan kusha soyayyarku……yak’arashe maganar da zolaya.
Neenah tad’an kaimishi duka tana yarfe hannu
” wllh kaganka ko ya abdallah.” Eh mana bara inkira miki shi……yad’ago wayarshi.
hannunta tamik’o tanason kab’e wayar dasauri abdallah yay baya yad’ago mata car key d’in “bye”. Yafice.
Neenah kukan shagwab’a tafara wllh nikam saina bika”….. Tafad’a tanayi hanyar fita.
” keee”.
bak’aramin tsorata tayiba , tajuyo a hargitse tanason yin i’do hud’u da aljani kawai taga m.k…ayko jikinta yadau rawa don da aljanin tagani hankalinta zaifi kwanciya akan ya moha. Sign yamata dahannu tazo…… Kamar wanda kwai yafashewa aciki haka tafara takawa zuwa gurinshi. Again yamata sign tazauna a kujerar gefenshi …….tazauna badon tanasoba. Saida yagamaci Yakoma cikin falon “zo nan”…. Ya umarceta. Takowa tafara ahankali kanta k’asa zuwa gurin saikallonta yake kamar zaicinye wani wando i’yakar gwiwa ne ajikinta sai body hock mai dogon hannu rigan yagama d’ameta sosai2 ga ba bra ajikinta . ” zauna”….. d’an gefe dashi tazauna……”matso”….tamatsa…..”kara matsowa”….saida tai dab dashi sannan yashiga k’aremata kallo…
” Wannan wani irin rigane?”….. Neenah taji tambayar wani irin. “Uhm..uhm..riga”…..
“Eh”…
“uhm auty hafsatne tasayo mana…..” Yasunanta?”….yak’ara tambayarta….. Neenah azuciyarta tace i’takam tashigo uku tome zatace………”kobaki jine?.”
Am uhm..body hock. “. “Uhm yayi kyau.”
“I’donsane yasauka kan d’an nipple d’in ta daya fito a rigar. Tofa m.k yafara tad’iyar miyau. “
“meye wannan?”……tadubi saitin indayake nunamata taga k’irjita yake nunawa saitin abun nata….dan dan dara daran! Zuciyarta sai harbawaba take .
“nashiga uku toyanzu mezance aiyariga yasani wannan airainin yawaune.”
azahirikwa gagaracewa komai tayi i’don ta k’asa kawalla nataruwa…”uhm kobakiji?.”……. Nanma shiri taji…..”OK tau meye wannan?.”…. yanuna k’afarta……”my leg”…… Toshikuma wannanfa yak’ara nunamata gurinda……hawaye tafara” uhm..ni.kam bansan sunanshiba.”…..OK bakisaniba?.”…… Tai nodding kanta…….”to bara infiddoshi saina fad’a miki sunan….aikwa yakai hannu kan k’irjinta…..dasauri tajada baya tana girgiza mishi kai hawaye nazuba…..shiiiii…yad’aura hannunsa kan lips……”kimin shiru aikene kikeso”…… “Wllh ya moha banaso Allah.”
Kinaso man inbakiso meyasa zakiyi irin x dressing din…….oya tashi mutafi part d’ina…..yafad’a ba alaman wasa…….hannu tafara yarfewa tabuga k’afa…. ” tashi kid’auko hijab …..m.k yadaka mata wata uwar tsawa ……bashiri tai bedroom d’in ta dagudu ……dahijab jikinta tafito tana hawaye…..”oya shige muje …..hakayasata gaba suka fita……….
*UrS QuEeN BEE MaTaFa💋*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *NECE SIRRINA 2⃣6⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA___
Habiba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_Special gaisuwa ta gareku:_
*Fidohm💧*
*Aisha A Muh’d (zuciya💔)*
*Ummi A’isha🌹*
*Sanah Ummu Beena*
*💅🏻Sadnaf lalata*
*Maman Shakur*
*Aisha Garkuwa*
*Hauwa shehu Aliyu*
*Zuwairat (Ummu maryam)*
*Fido Sodangi*
_Kuna burgeni kuma i’na sonku irin sosai d’innan❤._
_Keta dabance Aunty Jidda *(KHALEESAT HAIYDAR)* kina mak’ale a k’ahun zuciyata._
*#One love❤*
________
*M.K* yasata gaba suna tafiya tanakuka, kamar daga sama naji ance”son i’nakuma zakakaita?.”
M.K arazane yajuwo jin magana kamar ta Ummi.
k’arasowa inda suke tayi , taga neenah sai shar6ar kuka take. Ummi tab’ata fuska “meye kaimata?.”…..ummi tatambayeshi with angry.
” am ummi ni ba’abinda namata.”
“To i’na kakaita?.”
“Oh Allah! Ummi nifa ba’inda nakaita kuma banmata komaiba, kawai nace tazomuje takyaramun kan bed d’ina shinefa.” “Toshikuma salees d’in meye amfaninsa?…….(salees shine maikulada part d’in m.k daduk wani bak’atarsa).
M.k yashato k’arya ” uhm na aikesa ne.” Ummi tadubi neenah taga har i’la yanzu kukatake “wannan kukanfa?, fad’amin koyamiki wani abu.”. Dasauri neenah ta girgiza kanta tana goge hawaye.
Ummi hanunta takama sukakoma, m.k kam jiyake kamarya zurma uban ihu duk baiji dad’in dawowar ummi yanzuba ” dayanzu dad’an rage zafi ai”…. Yay kwafa.
Key d’in motarsa yad’auko yatafi gidan fauzan.
Har bedroom d’in ummi sukashiga. ruwan sanyi neenah tad’aukoma ummi, a cup ta zubamata tasha. “Habibty, karki biyema yayanku sambaida kunya kinji”.
“Tau ummi.”
Ummi azuviyarta tanacewa “meye laifin yabari akaimasa i’ta amma yaran yanzu basa6oye abunsu sam bakunya mtsw Allah yakyauta.”
_________________
Kwance suke akan d’aya dagacikin manya2n kujerun da suke zagaye Afalon, tanakwance bisa k’irjinsa saihira mai dad’i take masa yayinda shikuma i’donsa a lumshe kamar maibacci yana shafa mata baya ahankali2 gakuma karamin yaronsu agefe yana bacci hankali kwance.
Wayansa ne yafara ringing, a hankali yabud’e i’donsa yad’aura akan fuskar kyakykyawar matarshi murmushi taimasa shima ya mayar mata sign yamata data d’auko wayar.
Tanakan wani arnan centre table na glass tashitayi cikin takunta maid’aukar hankali (kamar na aunty Jidda) taje d’aukowa.
fauza bin bayanta yayi dakallo yad’an lasan lips d’insa….bai ankaraba yaji harta mik’amasa wayar, kar6a yayi childhood d’in sa yagani dasauri yay picking yana dariya “ango kasha kamshi”……m.k daya gama ciki…” Dalla malam kanaji anakiranka saikama mutane big time kafin kai picking. “
Fauzan k’ara janwo matarsa jikinsa yayi yafara goingrun a cikin rigarta “danma kasamu nad’auka cause i’natareda matatane yanzu lokacin tane bana wayaba”… Yafad’a yana kashemata i’do. ” any way nidai ganinan hanyar gidanka harna kusa i’sowa”. “To ango saika i’sa…….katse wayar m.k yayi.
Fauzan yake fad’ama matarsa m.k ne zaizo.
” uhm angon neenah ba.” Dariya sukayi.
“Yauzu kisake kaya don wannan dress d’in nikad’ai yadace nagani”…. Yak’arashe maganar yana d’agota….” To”….tai bedroom.
Wani arabian gown purple tasa ya matuk’ar amsarta, fitowa tayi yayi dai2 da tashin fauzan zaije shigoda m.k , matuwar tsaye yayi . karasowa indayake taye kiss yafara kaimata agoshe “you’re always be new”. Yafad’a yana shafo k’irjinta wani farrr tayi da’i’don k’ara maka mata pick yayi a kumata. Fitayayi i’takuma kitchen tashiga had’oma m.k abin motsa baki.
Ajikin motarsa yasameshi tsaye yayi crossing leg d’in shi hannunsa nad’e akan k’irjinsa, K’arasawa gurin yayi yanamasa dariya m.k yahad’e rea .
“Kai angon neenah meye yasameka ne?.”
M.k yawurga masa harara ” kamatse bakina infad’a.”
“Allah baka hak’uri, mushiga ciki.”…. Haka suna tafiya suna aikinnasu nakullum.
Tunkafin suk’araso cikin falon *fatima* takejiyosu .
” to anhad’u kenan.”….don indasabo tasaba jinsu.
“Wllh kinga mijinkin nan kija mishi Kunne tam.”
“Niwa nasan nashiga tsakaninku ma nizanji kunya.”
“Duka sukayi dariya.”
Zama duka sukayi gaggaisawa sukayi fatima take tambayarshi neenah.
Hmmm m.k d’an shafa kansa yayi “uhm tananan lpy.” I’na *AMAN*?. (Aman shine babban d’an fauzan sai k’aninshi jalal me 8month yanxu haka aman yana nursery 2). “Wllh d’azunnan yadameni na aikashi gidan grany d’insa.”
“Kodai kinaso kuci duniyar keda mijinki saisa kika aikashi.”……. Duka sukayi dariya…….bayan sunyi sallar azahar sukayi lunch m.k yakoma gida.
Amai take kwarawa kamar zata amayar da duk abunda kecikin, salim yanarik’e da i’ta sai sannu yake mata. Saida tayi tagama ya wanke mata baki sannan tafad’o jikinshi tanakuka. Salim rik’eta yayi sukafito daga toilet d’in .
abakin gado yazauna tana jikinshi. Saikuka take masa ” ni wllh ya salim kaciremin cikinnan yanamin wahala dayawa……salim duk yarasa yadda zaiyi da i’ta takai sati tana haka. Yarink’a babbuga mata baya hartasamu taishiru.
A hankali salim yafara magana “my precious bakison cikina?.” A hankali farida tagirgiza kai “to meyene?.” “Ya salim wllh yanabani wahala sosai.” “To ai hakane kowa saikinyi hakuri very soon zaidena nd kar ink’araji kince acire kinji ko.”
A hankali tace “to ya salim insha Allah bazan k’ara fad’aba.”
“Yawwa amaryar kokefa.” Dariya sukayi.
“Am ya salim don Allah kak’ira ya moha kacemai banda lpy neenah tazo tadubani”…… Lalala amaryarne zatazo kinsa zaiyi wuya yayarda.”
Wllh zaiyarda inkace banda lpy……saida tafara mishi kuka sannan yayarda yak’ira.
Nanma dakyar m.k yayarda don nauyin salim dayakeji. Farida kam murna kamar anbata rabin gari.
M.k nakomawa gida yatafi part d’in ummi afalo yataddasu zaune ummi neenah abdallah suna kallo, sallama yayi yazauna gefen ummi. Rasama tayadda zaifara cewa neenah taje gidan farida yayi can wata idea tafad’o masa.
“am ummi d’azu salim yake fad’amin farida ba lpy.”
“SubhanAllah.” Duka suka fad’a
Ummi tace “meyake da munta?.”
“Wllh baifad’amin abinda kedamun taba amma takai 1week ba lpy nd yakamata kuma aje dubata.”….. daganan m.k yafice.
“Innalillahi toni gashi wllh duk nagaji unguwar danafita…..caraf neenah takama” ummi Dan Allah zanje indubata….tafad’a kamar zatayi kuka.
Abdallah ne yaharareta “saikije mugani ai kinsanma mijinki bazai yardaba.”
“Bawani nan wllh, ummi dan Allah.”
“To bara intambayi Muh’d d’in jekishirya.”
💃Yeeee neenah tafara tsalle dagudu tai dak’inta. Ummi m.k tak’ira a waya takefad’a mishi …..yace bakomai ammashi zaikaita.
Bayan kamar 40mins neenah tagama shirinta tanajiran m.k batafi 5mins dazamaba yashigo ummi sukama sallama suka tafi.
A hanyar zuwakuwa bamai cewa uffan a motar hasalima neenah kanta k’asa tanawasa da zoben azurfar dake hannunta M.k sai satar kallonta yake .
Maimakon yad’au hanyar gidan farida sai yad’au hanyar gidansa na GRA tau i’tade neenah batace komaiba don dama batasan gidan ba. Yanazuwa get d’in yay pointing remote d’in get yabud’e bayan sunfitone yarufe baiko mata maganaba yafara tafiya abunshi.
i’tadai baiwar Allah batasan komaiba haka tabi bayanshi harsuka i’sa falon . suna gama shiga m.k yadawo baya yarufe k’ofa baitsaya wata2ba yad’auki neenah cid’ak yay bedroom d’insa da i’ta………..
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋.*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA2⃣7⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA__
Habiba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_Takawarki lafiya *Aunty Zury* Allah yak’ara girma da d’aukaka_*_(Amin)._*
*___________°°°•••°°°___________*
A bedroom d’in ya direta Neenah gabad’aya tariga tagama tsurewa zuciyarta sai dicso takeyi. M.k wani shu’umin murmushi yasakar mata wanda yak’ara rikitata……yadubi kan bed d’in daduk bedsheet d’in yayamutse……”am kikyaramin dak’innan kafin nagamashiri…..daganan yafice d’ayan bedroom d’in yashiga yay toilet donyin wanka….Neenah lumshe i’donta tayi tana hamdala aran “nagode dayasa ya moha bawannan iskancin zaimin ba dana shiga uku cab hmm.” …….a gurguje tagama kyaran d’akin tasamu bakin gadon tazauna tana tunani kala2 aranta….”karan bud’e k’ofan da’akayine yadawo da i’ta…yayi crossing legdinshi sanye da 3qtr saiwata riga mai guntun hanu. Suna ha’a ido taisaurin kyauda nata, yakai 10mins ahaka yana kallonta kana yay gyaran murya sukaha ido yay mata sign tataso sutafi aiko kamar jira take dasaurinta tatashi….tazo gucewa gefenshi yarik’o hannanta wani shock kowannensu yaji….”yanaga kamar bakison tafiya, kokinason wani abune?……. Dasauri neenah tagirgiza kanta…..nooo banyarda ba dolekinason wani abu…….wllh ya moha bakomai….saida yagama b’atamusu lokaci kana suka tafi.
Ak’ofar gidan ya ijiyeta yafad’a mata intagama abunda takeyi takirashi yazo yad’auketa. “To”.. Kawai tace…..m.k baitafiba saida yaga shigewarta…
Gidan tashiga k’arewa kallo gidan yanada kyau gayaji flowers, d’an zagaye tafarayi can tahango wani k’ofa da’alamu nanne mashigar falon k’arasawa gurin tayi wani nadanni tadanna k’ofar yafara k’ara……suna falo tana lafe jikin mijinta suna kallo, ring3 door belt din yanak’ara. Dasauri farida taje b’ud’ewa don tanatunanin neenah…. Aiko wani ihu farida tasa tak’ank’ameta i’ta biyeta tayi sunayi……salim kam i’kon Allah kawai yakekallo…….saida sukagama haukarsu takamo hununta suka k’araso……. Gaisawa sukayi da salim….shima yasamu damar fita tunda tasamu abokiyar hira……neenah tsayawa kallon farida tayi….” Fary kinganki kuwa kinzama k’atuwa kinkara fari da kyau……kodai2?.”…… Farida tatuntsire da dariya tayi….”hhh wllh neenah Allah yashiryeki kodai-kodai ne?.”……”aikinsan me nake nufi ciki mana”……”dubadai kigani”…….”hehehe kice munkusa samun baby dama rashin lpy nkenan laila fary harkinyi ciki babbabr magana”…farida tabuga mata duka…… “Meye wani kema nanda yaushene zamuganki da cikin, nasan wllh kina tarewa gidan y moha bazai sauraramiki ba tuni zaigama dake minti nawane kuma cikin yashiga”……..harara neenah ta watsa mata …”banza ana maganar kirki zakifarama mutane iskanci….”bakiga iskanci basai anbarki keda d’an Dr d’inki a d’aki zakigane.”……”ke dallacan zaitashi natafi abuna tunda ba’a abun arziki dake….”haba tagaban goshi yihak’uri yanzu abud’e wani chapter. “……yinin ranar neenah agidan tayishi sai dare m.k yazo d’aukan ta saida yaga lallatsa mata boos amota sannan yakaita gida.
daren ranar da zzzab’i neenah takwana.
_Don Allah kumin afuwa jina dakukayi shiru, yanzunma ba d’ad’i nakejiba .ngde._
_Lov u mah fans😘_
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA 2⃣8⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
*♻€°W°F♻*
NA_____
Habiba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_Good morning my friends. It’s a new day and I hope things get better. For this I did pray, may all of your problems be out on their way on this bright morning that starts this new day._ Good _morning once again._
_I’na maik’ara baku hak’urin jina dakukayi kwana biyu, matsaloli nasamu matalan cikin gida yama ake fad’a da turanci family pro…pro..family problems. (I’nji *sultan*)🙈😜🤣😂_
_Nagode da i’rin kulawarki *Sumayyah Gireii* *Allah yabarmu tare👭😘😍_
*__________°°••°°••°°__________*
_________Zuwairat ce cikin falon alh gaddafi durk’ushe gaban tana kuka kamar ranta zaifita tana naiman yafiyarsa.
Alh gaddafi shiru yayi yana jinjina irin wannan alkaba’i datahad’a, sumy saikuka take tanamata Allah ya’isa tacuceta.
Mahaifiyar sumayya tace “ai duk laifinkane alh dabaka yi bincikeba akan abinda tafad’a makaba, bakasan mutumba bakayi komaiba anfad’a maka magana kahau kazauna akai aiga k’arshenta nan.”
“Ni wllh dama tunfarko banyarda da abinda tafad’aba, wllh tacuceni Allah ya’isa.”…… Sumy kam kuka take wiwi…
“Duk ya i’sa haka.”……alh gaddafi yafuskanci Zuwairat….” Baiwar Allah kisaurara dakukan nannaki ya i’sa haka. “……. Shiru tayi, sannan yafara magana kamar haka.” Kinzama sanadiyyar raba auren Yanzu kenan kinji dad’i burinki yacika ko?.” Girgiza kanta tayi hawaye nazuba……to kisani cewa wannan abunda kikeyi bamai kyau bane inma halinkine to kidaina, tashi kije nayafe miki.”
“Dasauri Zuwairat tad’ago jajayen ida nuwanta takallesa, don hayi matuk’ar jin mamakin kalmar yafiya abakinsa, hasalima tad’auka dukan tsiya zasusa ayimata.
K’ara fashewa tayida kuka tana yimishi godiya.
“Bakomai tashi kije abinki.”
Tashi tayi jiki a sanyaye zata fita sumy takalla , baki tab’ud’e daniyar kara naiman yafiyata…..” Karkicemin wani abu shigeya munafuk’a , wllh duk yadda ubanki yake saina nameshi kuma na aureshi…….. Daddyn tane yabuge mata baki, dagudu taid’akinta tana kuka. Tafiya Zuwairat tayi.
“Yanzu alh hakan dakayi kakyauta?, kabarta tatafi abulus.”
“Eh hakan shine kyautawar yazan mata karkimanta Allah ma yana hak’uri damu kuma yana yafe laifukan bayinsa.”
“To ai shikenan.”
*****************
Alh khabeer wanda jiyane sauk’ashi Nigeria, zaune akan wani lallausan carpet gawasu tom2 d manya2 yajingine dasu kamar wani basarake a harabar part d’inshi .
gefe guda kuma m.k ne durk’ushe yanason yin magana ammana yagagara fad’a saifaman k’ifta i’don yakeyi.
Abba datuntuni yaharbo jirginsa sai dariya ciki2 yake.
“Son, tund’azu kazonan kagagara magana, i’nbawani abu yakawokaba katashi kaban guri.”
M.k yafara mulmula kai “am dama abba cewa nayi tunda yanzu komai yayi settling maizai hana….am….uhm..saikuma yayshiru.
” maizai hana abaka matarka ko?.”
M.k yak’ara shafa kai.
“Eh mana ai naganeshi tunba yanzuba”……sukaji Ummi tafad’a Wanda yanzu zuwanta gurin.
“Tau alhmdllh tunda harkayi tunanin hakan, to amma kajitabakin i’ta khadijan ne?.” …..dasauri m.k yace”eh abba tun kafin kadawo mukayi maganar.” …..Ummi wani kallo tamishi don bata yarda ba, kodan mata da miji sai Allah bansan mesuke k’ullawa tsaka ninsuba.”……
“to Masha Allah amma duk dahaka kak’iramin i’ta naji tabakinta.” ……tashi m.k yayi yashiga ciki.
A hankali yatura k’ofar d’akinta.
Fitowarta daga wanka kenan d’aure da k’aramin towel tana tsaye gaban mirror da hand drayer tana busar da kanta.
K’arasawa ciki yayi yatsaya yanak’arema halittata kallo…..neenah bata zataba tanad’aga i’donta taga mutum tacikin mirror bak’aramin tsorata tayiba, a razane tajuyo kallonshi tayi taga k’arema jikin kallo yakeyi dasauri tajuya zata koma toilet , taku d’aya yacafkota tafad’o jikinshi sosai yamatseta…..”kinga dodone zaki gudu?.”……bata amsashiba…..sunka 1mins ahaka kana yace”kiyi sauri ki shirya abba nakiranki”…..gaban mirror d’in yakaita yajamata stool yazaunar ” asha kwalliya lpy”…..daga nan yafice…. Neenah dagaba d’aya jikinta bakwari don kwana biyunnan in m.k yatab’ata wani irin weakness takeji,,, takai 3mins ahaka tagagara katab’us……daga bisani tad’anyi light makeup tasawani atamfa tafita.
Da sallamarta tashiga gurin, gefen Ummi tasamu tazauna zuciyarta sai halbawa take. gaishe da abba tayi,Cikin kulawa ya amsa gaisuwar
daga bisani yafad’a mata duk yadda sukayi da m.k…”shine inji daga bikinki don tabbatar da gaskiyar lamarin, eh kunyi maganar dashi ko a’a?.”
Neenah da zuciyarta ke disco kamar zatafito, don kwata2 batamasan mezata ceba.
I’donta dasuka fara cikowa da hawaye, had’ago caraf sukahad’a da m.k wani macaccen kallo na abin tausayi yamata k’astai da kanta hawaye nashirin zubo mata.
“Uhm nanah khadija i’najinki.”
K’ara had’a i’do da m.k sukayi, yak’ara lankwab’ar da kansa…. Cikin rawar murya neenah tace “eh abba hakane.”
“To alhmdllh ngde Allah dayasa kuka fahinci junanku Allah yabaku zaman lpy yakuma yi muku albarka. Yanzu zank’ira daddy nafad’a masa zamu tattauna saimusan yadda ranan tarewar zaikasance, Zaku i’ya tafiya .”
Jiki a sanyaye neenah tatashi m.k yabi bayanta, sunafita daga gurin wani kuka yakufce mata dagudu tai part d’insu.
Abba yama dad waya yafad’a mishi, duk sai murna sukeyi yadda yaran suka basu had’in kai basu basu
kunyaba, mommy kam bak’inta harkunne sweet neenah zatatafi d’akin miji.
Neenah kam gado tafad’a tanakuka, dasauri m.k yak’arasa kan gadon yad’agota yana buga bayanta yana bata hakuri……neenah kamar ana zugata, m.k jiyayi kukan nata yana ta6a mishi zuciya had’e dasashi cikin wani yanayi.
a hankali m.k yafara lalumar bakinta had’ewa yay danashi yafara kissing💋💋…………
M.K yayi nisa, k’okarin rabata da kayan jinkinta kawai yake.
Yasamu nasaran fidda mata rigan jikin. Aiko ba bra ajikinta nashanunta suka bayyana , wasa m.k yashiga da i’ta.
Neenah sai k’ok’arin tureshi take amma takasa.
Shiko uban jarabar yafara fita hayyacinsa. Kamar wanda aka tsikareshi dasauri yad’auke hannusa daga jikinta.
Dakyar yaja jikinsa yakoma bakin gadon ya dafe kansa, takai 10mins ahaka kana yajuya yakalla neenah
Duk tak’amk’ame jikinta kamar mai tsananin jin sanyi, sai hawaye dake sintiri a fuskanta.
M.k tunani yafara aranshi “” meye yarinyar nan take nufi?, tana nufin batajin dad’in abinda nake matane? ko zafi takeji? ammani banga wani abun zafi anan ba kawai rainin wayaune , am sure tanajin d’ad’in abunda nake mata. D’an tab’e baki yayi kana yatashi, jamata blanket d’in yafita.
Dakyar ta i’ya tashi yanda duk jikinta yamutu mik’a tayi tanajin wani irin yanayi ajikinta ahaka tashiga bathroom.
******
Tanazaune a falo tana karatun al-Qur-an, mommyn tane tasauko k’asa.
Kujeran dake kusada nata tazauna , Zuwairat saida takai aya kana d’ago takalli mahaifiyar ta tana murmushi.
“Mommy sannu da fitowa.”
Dubanta tayi cikin kulawa “yawwa d’iyar albarka sannu da karatu. Yaushe kika dawo daga islamiyyar ne?.”
” mommy ai nad’ad’e sosai da dawowa, nashiga gurinki nasamu kina bacci da’alamu kuma magani kikasha saisa bantashekiba.”
Mommy tai murmushi tanamai k’ara godema Allah aranta dayashirya mata tilo ‘yarta aduniya…..sallamar da’akayine yadawo da i’ta .
alh mustapha mahaifin Zuwairat ne. Dagudu Zuwairat tatashi yimasa oyoyo.
“Oyoyo abbana.”…. ta rungumeshi.
Jan hancinta yayi ” saiyaushe zaki girmane?.”
“Ai abba bani bazancen girma tunda nikad’ai ce tilo.”
“OK donbakida k’ani saisa kikema haka?, kwana kwannan zakiyi k’ani ko k’anwa.”
“Ahaf abba mummy tadaina haihuwanta ai bazancen k’ani.”
“Ai to anzo gurin basainayo sabuwaba.”
“Ai mommy i’ta kad’ai gidannan daga kanta k’ofa tarufu.”
Mommy sai dariya take musa, suma dariyan sukeyi k’arasowa ciki sukayi, A falon suka yada zango.
mommy sannu da dawowa tamishi, amsata yayi cikin so da k’auna .
“yawwa abba abincinku fa is ready.”
“To abbanki kad’ai kikasani kenan, tunda ni kotayin bakiminba.”…. Tafad’a cikin sigar zolaya.
” to mommy nasanki bakicin abinci zaida mijinki , konace nazubo miki zakice sai mijinki yadawo saisama banfaraba.”
“I’ta datake tayaki kishi wai daga kanki anrufe k’ofa, kawai manta da rowanta.”
Falon alh mustapha wanda yake sama sukawuce shida matarsa, Zuwairat kuma cigaba tai da karatunta.
A hankali naga anturo k’ofar falon anshigo wani had’add’en guy ne yanasanye cikin k’ananan kaya yazura hanunsa cikin aljihun wanda. Dara-daran i’danunsa yasauke su akan Zuwairat wani k’ayataccen murmushi yasakar wanda yasa fararen hak’oransa suka bayyane. ” *M’aruf* kenan d’an aminin abban Zuwairat, Allah yadasa masa son Zuwairat sosai acikin ransa, ammafir tak’i amincewa lokacinda takekan duniyan cinta m.k kad’ai ne agabanta.
amma yanzu yana ganin insha Allah zaiyi nasara).
K’arasawa cikin falon yayi yazauna, ido yak’ura mata kamar bai tab’a kallontaba.
Zuwairat jitayi ajikinta kamar anakallonta, aiko tanad’agowa sukayi 4eyes da ma’aruf
K’ara sunkuyar da kanta tayi tagaidashi cike da gimamawa. Ma’aruf wani sanyin d’ad’i yaji aransa , cikin tsananin so ya amsata
” lpy lay malamata, zuwa nayi akoyamin karatu.”
Tai murmushi “ainima d’alibace bank’i kak’araminba.”
“To aini nafara fad’a .”
Zuwairat dai taishiru. Ma’aruf tashi yayi yadawo dab da i’ta, Zuwairat k’astai dakanta tanawasa da zuben hannunta.
Oh wannan kunyan, plss kid’ago kikalleni mana naji sanyi araina.”
K’ara sunne kai k’asa tayi.
“” Zuwairat “.
Ahankali ta amsa kamar maiciwon baki.
” nifa haryanzu i’na kan bakana, wallh i’na k’aunarki i’na tsananin sonki wllh wllh haryau bantab’a ganin macen danakeso kamar keba, saisa haryanzu banyi aureba ko sokike nazama tuzuru?.”
Kalmar “tuzurun” ne yabata dariya.
“Eh dole kiyi dariya mana”….ma’aruf hanunsa biyu yasa yakamo hab’arta fuskanta yad’ago, amma still i’donta ak’asa. ” kikalla cikin i’dona, natabbata zakikalli tsagoran sonki aciki.” Zuwairat gabad’aya kunya yamamayeta tarasa yadda zatayi, naiman hanyar gudu kawai take.
“Uhm zankalleka, amma saika sakeni. “
Ma’aruf sakin fuskanta yayi, aikam fit tagudu saida tai rabin matakalan benin sannan tajuyo gwaliyo tamishi sannan tagudu d’akinta.
Murmushin cin nasara ma’aruf yayi don yasan insha Allah kamar yamallaki Zuwairat ne.
Dining area yawuce , saving d’in kansa yayi yafara cin had’add’en girkin Zuwairat.
*••°°°••°°°••°°°••*
Yau farida tazo gida kowa murna yake yanda sukaga batadawani damuwa tayi kyau abinta .
inkaga murna a family nnan dasuka gane tanada ciki kamar sucinyeta, m.k kam kawai suming d’in abun yakeyi ajikin neenah rsa “hmmmm” kawai yace.
” Neenah tafad’ama farida yadda ya moha yamata , gaya yanzu su abba sunyanke nanda sati d’aya datakoma gidansa.”
Farida d’ad’i kamar yakasheta “wllh ya moha yayimin dai2 wayyo Allah na harna zumuku kwance kangado.”
Neenah kawai tunani take taya zatafara zama da m.k amatsayin miji batamasan wani irinzama zasuyiba kwata2 hmm Allah dai yakyauta.
Aunty hafsat ne da kanta tazo tad’auki Neenah don k’ara kyara mata jiki dakuma koyamata wasu abubuwa, sairanar da za’akai ta zata dawo da’ita.
A cikin satinnan inkaga Neenah bazaka ganetaba don kyawun datayi gaya kanta yawaye sosai aunty hafsat takoyamata abubuwa dayawa.
m.k kam kullum yanakan hanyar zuwa gidan, amma aunty hafsat batabari yaganta saidai yak’arashi zamansa yatashi yatafi.
*_1week later_*
_Rana bata k’arya saidai uwar d’iya tajikunya._
yaune ranar da Neenah zata tare gidan mijinta Muh’d.
Abdallah yahad’a musu gaggarimat walima , wanda za’afarata 5:00pm atashi 8:300pm sai a kai amarya gidanta.
Tunsafe aunty hafsat takawo amarya a inda sukatarar da farida tayo asubanci, gida yacikada ‘yan uwa da abokan arziki har *FATIMA* ma tazo (matar fauzan).
m.k kam kamar wanda akaimishi bushara da aljannah Allah Allah yake dare yayi akaimai matarsa, Fauzan sai tsokanarsa yakeyi amma ko ajikinsa.
Amarya saishiga kala2 akemata asamata wannan aciremata wancan tasha kyau harta gaji da had’ewa.
5:00pm dot akafara gudanar da walima acikin gidan. sosai gurin yacika, hardasu queen bee Marafa fans, KHALEESAT HAIYDAR fans , €°W° fans. Su Ummu khausar da Ummu haulat ma anzo kwadayi Allah 2 nake ayi agama abunnan sutafi, don sun’i’ya had’a gurmi insuzo guri saisun tarwatsashi. 8:30pm akagama walima lpy kowa yaynashi guri.
nagida gidane basutafiba.
Wanka Neenah tak’arayi, aunty hafsat tabata wani abu akofi tasha tabata wani natsuguno tayi.
Shiryata tayi acikin wani tsadaddiyar shadda pink aka tsantara mata kwalliya wani tsadadden vail pink aka yafamata , kamak’afarta tayi tasa mata wani had’add’en hakalmi…..i’nkaga neenah kasace kagudu.
Kama hanunta tayi, farida nabiye dasu sukafita falon abba.
Shida Ummi kezaune a falon , dasallama sukashiga guri sukasamu suzauna. Abba ne yashiga ma neenah nasiha sosai i’tako ba’abinda takeyi saikuka. Hakan yasa Ummi tafara hawaye tagagara cema neenah komai.
rungumeta tayi tanakuka maiban tausayi i’tama Ummi n rik’eta tayi sosai tanakuka. Dakyar aka b’anb’are ta daga jikin Ummi fita sukayi da i’ta.
M.k kam yana part dinshi da abokansa sunhanashi fitowa dole sai ankaita kafin yaje.
M.k kwata2 bahaka yasoba shi ayadda yaso kawai abashi matarsa sutafi su biyunsu kawai. Haka yazauna yanata musu kunkuni kamar wani k’aramin yaro.
Motocine cike a compound d’in gidan, komasakar tsinke babu
haka abba yasa neenah amota tana kuka aunty hafsat da farida sukashiga driver yajasu sukafita…..sauran ‘yan uwan su da frnds d’inta sukashiga wasu, sauran mutucin kamma empty haka sukad’au hanyar gidan amarya.
Love u mah fans😘😘😘😘😘
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋.*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA3⃣0⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
NA___
Habiba Muh’d Marafa
♻E♻W♻F♻
_i’nama daukacin al ummar musulmai barka da salla ._
_Allah ya maimaita mana (Amin)._
*N*asarawa GRA akawuce da amarya,
Wani kaftareren get wanda gurin yasha flowers design kala2 naga matocin suna nufa, abakin gurin suka tsaya .
fitowa mutane sukafara, aunty hafsat ne tafito da neenah wanda ba’abinda take sai aikin kuka.
cikin gidan sukashiga da i’ta, mutane sai gud’a suke bugawa.
Sosai gidan tahad’u don ank’ayatashi da flowers
K’ofar falon suka bud’e wani sanyi da kamshine yabugi mutanen gurin, neenah da addu’a tashiga da k’afarta tadama. Bak’arya ank’awata falon da kayan zamani komai na falon purple da milk colour ne sosai yayi kyau mutanen sai yabawa suke.
bedroom d’in ta dake sama aka wuce da’i’ta. Ba’afi 15mins ba akafara watsewa tofa nanne hankalin neenah yak’ara tashi
sautin kukanta tak’ara, takara k’ank’ame aunty hafsat da farida.
Sai rarrashinta suke amma kamar k’ara zugata suke, dakyar suka samu taishiru. Aunty hafsa hafito dawasu abubuwa ajakanta tama neenah bayanin yadda zatayi amfani dasu , tak’ara jaddada mata akan kulada ibadunta, tsaftar jikinta kulada mijinta, gidanta girki dasauran su….. Saitin kunnenta tazo takefad’a mata magana, wani kunyane yakamata ta sunnekai k’asa, murmushi aunty hafsat tai…” Karkiji kunya yayinda kike tareda mijinki kikula sosai.”
Suntashi zasu tafi …haba neenah tace batasan wannan ba tashiga yimusu kuka.
duk sun rasa yadda zasuyi da i’ta. aunty hafsat ne taik’arfin halin cewa ” nikam neenah yayakikeso ayine?, sokike muzauna muyi zaman auren tarene koko?.”.
Cikin shashshek’ar kuka tace “wllh ni aunty hafsat tsoro nakeji nikad’ai.”
“To naji zamu zauna har Muhammad d’in yazo, amma zamuje mukalla tsarin gidan naki. Muje farida.”
Kici niyar saukowa neenah tafara,
” to i’nakuma zakije?….. Auny hafsat tatambayi neenah…
” Uhm nimazan biku nakallane.”
Aunty hafsat tad’an harareta farida tace
” keda gidanki ai harsai kingaji da kalla, kiyi zamanki yanzu zamud’an zagaya.”
“Aunty don Allah karkud’ad’e.”.
” kibamu 5mins zamushigo.” Ficewa sukayi.
Tanatazaune harkusan 25mins basu shigoba , a hankali tasauk’a daga gadon, window taje talek’a bataga alamar kowa a gurin ba sai hasken fitilun dasuka haske ko’i’na nanfa tsoro yafara shigarta .
Saukowa falon tayi, k’ofar tabud’e d’an lek’awa tayi bakowa compound d’in gidan sai kukan tsintsaye datakeji wani mahaukacin tsorone yakamata , dagudu takoma dakinta tafad’a gado tana rusa uban kuka. Kuka take i’ta kad’ai bamai rarrashinta, rayuwar gidane yadawo mata sautin kukan nata tak’ara.
Park motar yayi yafito sanye yake cikin farin shadda yasha bunjima , kana ganinsa kasan yanacikin farinciki fuskarnan sai kyalli take, falon yashige fuskarsa d’auke da murmushi wutar falon yarage yahaura sama.
A hankali yabud’e k’ofar d’akin yashige.
dasauri yak’arasa ciki ganin tana kife sai kuka take.
gadon yahau yad’agota yashiga tambayar meke damunta.
” babe meke damunki?, kifad’amin plss kokinajin yunwane?.”
Girgiza mishi kai tayi taci gaba da kukanta.
Gabad’aya m.k yarasa yadda zaisata, kukanta harcikin ransa.
Jawota yay jikinsa yanad’an buga bayanta .
haka kawai taji kukannata yatsaya,
lamotai ajikinsa tana shak’ar daddad’an turaren jikinsa sai sauk’e ajiyar zuciya take.
M.k idonsa a lumshe yana shakar kamshi maidadi dayake fita daga gashinta, wani mugun kasala yaji, cigaba yay da buga bayanta yana d’an huramata iska.
Sunkai 20mins ahaka , jiyay duk jikinta yasaki da’alamu bacci tayi. Shinfid’eta yay kangadon takalmin kafarta da kyalenta yacire mata, tsurama halittanta idon yayi, idon sane yasauka akan kirjinta da yake sama da k’asa yadda take fitar da numfashi, Wani murmushi yasaki yashafa kirjin yafita.
Dakinsa yaje , wanka yiya yasa kayan baccinsa yakwanta. Kamar wanda aka tsikareshi yatashi yay d’akin neenah… Tana baccinta hankali kwance… addu’a yatofa mata ya kashemata wutan d’akin yafita.
M.k kokad’an ranarbai runtsa ba salloli kyawai yarink’a yi yana godema Allah, saida akakira sallar asuba kana yatafi masallaci.
Bayan yadawo daga masallaci yashiga dakin neenah.
Baitarar da i’ta kan gadonba, saukar ruwa da kamshim sabulun dayajine yatabbatar tana toilet, murmushi yayi yafice. Kangadonsa yaje yakwanta baifi minti biyarba bacci yad’aukesa.
D’aure da towel tafito taja stool tazauna gaban Mirror , saikuma tatashi k’ofar d’akin taiwa key kana tadawo tazauna.
Towel d’in tacire duka, jikinta tashafe da mayukanta masu kanshin dad’i….fant d bra tasa, wata gown na atamfa baki da pattern d’in pink da blue, wani karamin kyale pink tayafa a kanta flat shoe pink tasa jikinta tafeshe da had’add’un turaruka tasauka k’asa.
Sosai tashiga k’arema falon kallo, can tahango dining area medauke da dining table golden nd ash colour me 12 chairs.
Can tahangi wasu kofofi ta yamma guda biyu a jere sai kuma ta gabar guda daya .
Wanda suke guda biyun tabud’e d’ayan, bedroom ne da bathroom aciki, dayankuma toilet ne kawai.
Gurin dayan k’ofar taje tab’ude wani dan corridor ne saiwasu k’ofofi biyu.
Dayan tabud’e wani makeken store ne mai dank’are da kayan abinci , sai kuma dayan babban kitchen ne maikyan gaske.
Fitowa tai falon, d’aya tarasa meye zatayi tunda ko i’na a gyare yake, hakade tak’ara goge ko i’na ta share.
D’akin ta takoma kyarashi tayi tagoge ko ina .
turaren wuta tasa tak’ara da air freshener d’akin ne yahade da wani sihircaccen kamshi , AC n d’akin takure tafito .
haka tafito tasa a falon ma, nanfa gida yakaure da kamshi…kure ACn falon ma tayi.
Yanatashi daga bacci yashige toilet , yakai minti ashirin kana yafito daure da towel gawani karami yana goge ruwan jikinsa. Jikin mirror yazo yay shafen mayuka da turarukansa masu sanyi kanshi, cikin kananan kaya yashirya.
Fitowa yay yanufi d’akin neenah, wani dad’add’en kamshi yakeji yagauraye ko ina. A hankali yatura K’ofar d’akin saida yakusa suma don kamshin sanyin dadin daya bugi hancinsa. Karasawa ciki yayi, gani batacikine yasa yasauka kasa.
Tsaye yahangota a tsakiyar falon, ahankali yakarasa inda take rungumota yayi yanashakar kamshin jikinta.
Hartadan tsorata yadda batayi tsammaniba taji an rungumeta, amma tasan saimutum daya.
Juyo da i’ta yayi yana kallonta, idonta akasa tace “inakwana yaa Mohammad.”
Saida yaji wani tsirrr yadda yaji tak’ira sunan.
“Lpy lau babe, kintashi lpy?.”
Duk saitaji wani kunya wai “babe”.
Bata amsa mishiba sukaji door belt d’in yana ring.
Hanunta yakama suka je budewa.
Baba laraice tsaye da basket a hannunta takawo musu abinci, Neenah batasan sanda tawafce hanunta daga na m.k ba, dagudu tarungume babah larai tana ihu.
” wayyo Allah kawa aisaiki karyani irin wannan runguma haka.”
Neenah tadan turo karamin bakinta
“kai baba , ninagama komurnan ganina bakiyi.”
” baba kawalli sosai nayi kewarki , bakiga harna dan rame kwana daya dabangankiba kawai.” Dariya duka sukayi.
m.k dai saikallonsu kawai yake . sai a sannan baa larai takula dashi gaisheshi tayi amsawa yayi yana karban basket din. “To kawa nikam bara nawuce don driver najirana.”
“Kai baa larai don Allah kishigo mana, inyaso anjima saiyazo yadaukeki.”… Takarashe maganar kamar zatayi kuka.
” kinjikifa , sakarmin mayafi nikam tafiya zanyi.”
Neenah kuka tafara tak’ara rikon datayiwa mayafin baa larai .
m.k dayaga abunnasu bamai karewa bane shigar da basket d’in ciki yayi , yadawo yadauketa cidak yarufo k’ofar.
Zillo tafara tana bugun kirjinshi yasauketa, A dining area yadirarta. Komawa yayi yadauko basket d’in, firfito da cololin ciki yayi yajera kan dining shima yazauna.
Sai aikin kukatake tanabuga kafa, shi abunma dariya yabashi, gimtsewa yayi yace tazauna… kamar bada i’ta yakeba tanaci gaba da kukanta.
B’ata fuskayayi sosea yahade rea kana yabuga mata uwar tsawa bashiri tazauna hartana bugewa.
saving dinsu yashiga yi abinci yacika mata a plat kana yahada mata tea “duk karkibar kodaya kicinye.”.. Yafada baalamar wasa. Bashiri tashigo ci don tatsorata da yanayinshi. Sai da sukagama breakfast d’in sannan duk m.k yakwashe kayan yakai kitchen.
dawowa yayi yasameta a inda yabarta , cidak yadauke sai bedroom d’in sa.
Akan gadonsa yadireta, dago da fuskanta yayi yana kallonta , sai turabaki take i’ta a dole tayi fushii …abunma dariya yabashi ” toshikuma turo bakin nameyene?.”
” uhm..Bakaine ba…saikuma tafashe da kukanta. Janyota yay jikinsa yana rarrashinta
” to am srry bazankaraba.”
“Uhm uhm nikawai kakaini gurin ummina .” m.k kwalo ido yayi..” Gurin Ummi kuma ?.” “Eh ni gurinta zaka maidani.”
“Tam zanmaidaki amma….amma saikinyi duk abinda nace miki , kinyarda?.”
“Eh”… Tayarda batare da tasan maizai sataba.
Kwantarta yayi yatashi kashe wutan d’akin yayi yadawo shima yahau.
Janyota yay jikinsa sosea yana shafa gashin kanta duk kamshin jikinta yafara samasa kasala.
Sosea yayinisa, hanunsa yadaura kan bayanta zee din rigarta yashiga zugemata..yawo yafara da hannunsa a bayanta, yakai minti Bihar yana haka kana yafara tura hanu gaban rigarta. Neenah kwalalo ido tayi tana kallonsa… murmushi yamata yanacigaba da tura hannunsa, girgiza mishi kai tayi tana hawaye ..shima kan ya girgiza mata “
Close you’re eyes.”…yafada a kasalace. Idonta tarufe tana hawaye . mab’allin bra d’in ta ya b’alle, kara kamkame idon tayi hawayenta nakaruwa tankalinta baikara tashiba saidataji hannunsa dumu2 akan nashanunta yanashafawa ….m.k jiyayi gabadaya yafara tafiya wata duniya . k’asa yafarayi da rigartata dasauri tarike hannunsa tana girgiza masa kai.
“Plss…Cwt neenah kibarni nayi….. Dasauri yagama zame rigar yacilla gefe… neenah duk tagama rudewa gabanta sai faduwa yake.
A hankali yake shafasu yana murza bakin, hanunsa yakai kasanta yana fingering, M.k nunfashinsa sai sama2 yake kamar ashi akeyiwa.
A hankali yadauki hanunta yafara turawa cikin wandon . kamkame hanunta tayi tana kara sautin kukanta , fizgar hanunta yayi yakarasa sawa . …saida gabadaya wutan jikinta yadauke dataji hanunta akan bananarsa.. ..” Bebe wipe it plss.”… Yafada cikin wani irin murya.
Kiciniyar fitoda hanunta tafara, hakan yasa takedan gogar abun ..m.k wani mika yafarayi yana fitar da numfashi sama2 abinshi yatsaya cak. Hanunta tafitar tana kiciniyar tashi sai kuka take tanakiran Ummi .
gabadaya kuma saitafara bashi tausayi, rungumota yayi tsam jikinshi yana bugamata baya “sorry dear kibar kuka shikenan.”… Yanahura mata iska. Blanket d’in yaja yarufesu anan bacci yadaukesu.
Sai 2pm m.k yatashi, ahankali yazameta daga kirjinshi, toilet yafada yay wanka kana yadauro alwala yafito.
Harlokacin tana baccin jallabiya yasa prayer mat yashinfida yatada salla . bayan ya idar da salla yayi yan addo’o’insa yatashi yanufi gadon. Blanket din yazame yazubawa boos d’in ta Wanda bakinsu yay ja ido. Hanunsa yadaura akai yana shafawa .
kamar a mafarki taji anashafasu ahankali take bude idonta.. ganin dagaskene yasa tamike zunbur , m yadda yazubama jikinta ido ka kiftawa babu yasa tatuno bakaya jikinta …dasauri ta dukunkune da blanket d’in .
murmushi yayi yana shafa kansa
” am yanzu kijekiyi wanka saikiyi sallah don lokaci nakurewa.”
Turo dan karamin bakinta tayi “uhm”.
” eh nace kije kiyi wanka kiyi salla”.
“Uhm to yaa moha katafi mana”.
” to meyasa zanfita?.”
“Uhm.. nifa tashi zanyi kuma… Uhm..jikinta ba..saikuma taishiru. ” murmushi yay yafita…falo yakoma yakwanta a kan sofa wani annashuwa kawai yakeji .
kararrawan k’ofar ne yafane yafara kara. Budewa yayi yaga abinci akakawo musu karba yayi yajera kan dining yadawo yazauna yana jiran gimbiyarsa tasauko.
Tanatashi dasauri tamayar da rigarta tafita dakinta. Saida tatabba tarufe da key kana tafada toilet . bayan tafito tayi salla tashirya ciki wani riga zuwa gwiwa da wando karamin kyale tadan yafa a kanta sosai tayi kyau sai zuba kamshi takeyi,.
falo tasauka.
A hankali take tafiyarta shikin natsuwa kanta a kasa don wani balain kunyarshi takeji.
Kamshin turarenta na ya tabbatar masa dacewa tafito, Da murmushi a fuskarsa yataso hanunta yakama dining area yanufa da i’ta . bayan sungama cin abincinne yaja hanunta sukayi dakinta .
kwantarta yayi kan gadon ” babe kiyi bacci zanje gurin fauzan yanzu zandawo.” Kiss yamata agoshi kana yafita.
Idonta talumshe tana wanijin dad’i a ranta wanda batasan nameyeba. Tunawa taida d’akin m.k ba’a gyare yake ba, zunbur tamike tai dakinsa , kyarawa tayi fes tasa turaren wutan da air freshener ac n takure kana tafiya .dakinta takoma takwanta, batafi minti takwasba bacci yadauketa.
*Ur$ QuEeN BEE MaRaFa💋*
[9/8, 5:42 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA3⃣1⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
E.W.F
NA___
Habiba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
*Bigi sai bigi babban goro sai magogin karge, sama tayiwa yaro nisa saidai yatadakai yay kallo, kainuwa dashen Allah badashen mutane ba.*
*Kinriga kinma mahassada, munafukai nisa _💛❤💚💙💜Zuwairat (Ummu Maryam)❤💛💚💙💜_, Allah yaja zamani uwar salim da tawa😛muje zuwa💃🤸♀.*
*2gether with u 🎀🎀🎀_Zahra Surbajo (Mmn Yusuf)_🎀🎀🎀 don kunfi tsolema su O’O i’do🤣🤣🤣😝.*
*T*uk’i yake a natse dakaganshi kasan yana cikin farinciki don saidoka murmushi yake.
Waya yad’auka yashi dialing Num d’in fauza , bigu biyu yad’auka yana dariya
“” ango, ango mijin amarya, ango kasha k’amshi ya’akayi ne?.”
M.k wani murmushi yadoka wanda fararen hak’oransa suka bayyana.
“To meyema ba’ayiba, yanzu haka kana i’na?.”
“Wllh nafita anguwa, yanzu hakama driven nake.”
Mtsw m.k yaja wani tsoki ” kaifa wllh kafiye walak’anci , yanzu haka i’nakan hanyar zuwa gidanka….kuma zakakawomin wani bakanan”
“Kai karka fad’amin bad’ad’i fa, nima wllh munacikin hutawa nida matata hajiyata takirani tanason ganina…”
“To ai shikenan.”
Fauzan yasaki wani dariya “ango kajikwa yadda naji muryanka tayi wani suger, kayi dayawa fa ..da’alamu i’nnaganka dakyar naganeka ….ni tukunnanma round nawa kukayi daga jiya zuwayau?.”
“Zakafara ko, matse bakina nafad’ama.”
” af ainasankane da jaraba.”
“Eh naji, duk jaraba na dai abayanka make…kuma ni ba’abinda namata.”
“Kai dalla malam karka rainamin sense, banyarda ba.”
“Tam karka yarda d’in. Kasan wllh tausayi take bani, don kukanta karyamin zuciya yakeyi …sainayi niyar yin abun kawai saitabini tausayi.”
“Hmmm wllh hakane …amma dole ka’ajiye duk wani abunka agefe ka aikatata, inbahakaba za’abarku abaya don sai farida ta haihu tak’ara haihuwa kukunanan.”
“A habade dakuwa nacika babban rago.”
A haka sukayi sallama. M.k juyar da kan motarsa yayi hanyar gidansu yad’auka don zuwa gaida i’yayensa.
**********
*T*anazaune tad’aura k’afa daya ka daya saifaman girgizata take.
zee ne zaune kan resting chair agurin shak’atawa. Mtsswwww! Tasaki wani mugun dogon tsaki wanda saida yasa wani dake zaune can gefe juyowo.
wani wawan harara zee tabuga masa bashiri yajuya.
___” kai nashiga ukuna narasa yadda zanyi da wannan tsinannen m.k kwata2 bansa taya zanfara shawosaba mtsww takara buga wani tsokin “toni danaketa buga uban haukana akansa dakyarma i’nbai mantaniba don tun saud’aya da zury tak’irashi yazo mukagaisa har yau baik’ara sani i’donsa ba. Mrswww kuma mani banjin aurena dashi danaketa ikrari zaiyiwu ….ammana bakomai zanci ubansa don wllh tallahi koban auresaba sainasan duk anyar dazanbi na tarwatsa mishi barinciki! Saina gogamasa bak’in fenti a i’don familynsa wanda zaiyi wuyar gogewa!… in dannawa matarsa k’insa taji duk dunya ba’abinda tatsana, take bak’incikin gani kamarshi!.
Wani murmushi tasaki hmmm m.k saina saka k’aramar hauka.
_After 2days_
Around 5:30pm, neenah tagama komai agidanta tashare ko i’na agidan sai buga uban k’amshi da kyalli yake.
Dakinta takoma tasake wanka ta d’auro alwalan magrib. shiryawa tai cikin wani riga da skirt na atamfa sosea kayan sunyi mata kyau, ga abinda suke bala’i’n rikita m.k kamar zasu faso rigar D’an light mekeup tayi tad’aura kwalinta dadduma tashifid’a tatada salla.
Bata tashi daga gurinba saida tai sallar i’sha tai karatun al qur-an…. Kamar daga sama tajiyo karan mota da hanzarinta tatashi taleka window… idonta talumshe tana maijin wani irin sanyi aranta “oh Allah na , badai son yaa moha nakeba.” (Niko nace nanawa kuma😝).
A hankali yasa hanu yamurd’a k’ofan tabud’e , wani sihirtaccen k’amshi da sanyi yaji wanda yake neman sumar dashi baisan lokacinda yafurta “ILUSM my Neenah.”
Karasa shiga falon yayi,
Juyawa yai yakalli ko’ina wani dadi yaji aransa ko’i’na very neat ga hadadden k’amshi daketashi .
kwas kwas jakejin tafiyar ta cikin natsuwa kanta kasa take saukowa.
M.k mutuwar tsaye yayi yana kallonta ko k’iftawa babu. “Sannu da dawowa yaah mohaa.” Tadan risina tana karban ledar hanunsa.
Firgigit m.k yadawo, janyota jikinsa yayi yana shak’ar k’amshi ta. ” yawwa babe sannu da gida. Ko nemanama bakiyi yau tunsafe baki ganniba , ko missing dina bakiyi ko?.”
Tad’an shakwabe fuska “Uhm yaa mohaa inataso kadawo fa, kumama ba waya a wurina saisa bankirakaba.”
“Tou naji.”
Daga haka yakama hanunta sukai sama .
Hanyar dakinsa taga yana nufa da ita
“uhm yaa mohaa, daka barni tunda kai yanzu wanka zakayi.”
Yanda take maganar gabadaya tabashi sha’awa, tsuramata ido yayi ko kiftawa babu.
“To matar yaa mohaa aike zakimin wankan.”
i’don ta kwalo “nikuma yaa mohaa” saikuma tatsuke fuska “uhm uhm yaa mohaa kaifa babbane kuma ba’ama babba wanka.”
“Wayafad’a miki?, aini yarone karami jinjiri agurinki. Don haka kezakimin wanka.” Cidak yadauketa yakaita dakin sa , bai direta ko’i’naba sai tsakiyar gadonsa. Kayansa yafara kokarin cirewa , dasauri takauda kanta gefe murmushi yayi yacigaba da abinda yakeyi…saida yagama cirewa yadaura towel sannan yadawo gurinta.
Hanu yamiko mata alaman tazo , nokewa tayi tana kallonsa…hannu yamiko duka zai dauketa ….hannu tafara yarfewa..”wllh ni yaa mohaa ban iyama babba wankaba wllh Allah.” Dariya maganan taba shi amma yagimtse …ganin zata b’atamai lokacine yasa cidak yadauketa sai toilet.
Sauk’eta yayi a tsakiyar toilet d’in yana zubamata ido, k’astai dakanta tana wasada zoben hanunta.
“To nacire towel d’in kifaramin ne?.”
I’do takwalo tana kallonsa saikuma taisaurin saukesu yadda taganshi ba riga.
Magana tafara kamar zatayi kuka”Allah yaa mohaa dagaske ban i’ya…….” To to naji , tunda baki iyama babba wankaba to ni bara inmiki.” Baijira wata2 ba yashiga ciremata kayanta. Daukanta yayi cidak yashiga cikin bathtub wanda yake cikin da ruwan kumfa maikamshi ciki.
Bata ankaraba taji bakinsa akan dukiyar fulaninta yanata faman juk’arsu….. To daga haka narufo musu kofa …..
Nakai kusan 1hour inajira kana sukafito. acikin towel yanad’ota ya ijiyeta bakin gado. Neenah kam duk kunyarsa ta isheta, “anyama kuwa wannanshine ya mohan danasani wanda baya dariya, baruwansa da mutane hmmm lallaikam.”
Dakansan yasa mata wata rigar bacci wanda da i’ta da babu duk daya , hijab harkasa yasamata ..kana yasa jallabiyarsa darduma yashimfida yajasu sallah…..raka’a biyu sukayi, bayan sun idarne yafara addu’o’i… kanta yadafa yarinka karanto adduoi…bayan sungama dakansa yaje kitchen yad’auka plat da cup yadawo.
I’tade Neenah tana zaune ba’abinda zuciyarta keyi saibugawa duk tsoro yagama shigarta.
Dakyar yasamu taci kad’an tasha fresh milk… Daga bisani yakai duk abubuwan kitchen yadawo …tanzaune bakin gado tarafka uban tagumi…murmushi kawai m.k yayi yakashe wutan dakin..zunbur tamike tana lalume2 , kawai jinta tayi jikin mutum….gado yahaye da i’ta yacire hijab din jikinta yarufesu da bargo.
Suna kwance harkusan minti goma bataji yamata komaiba nan hankalinta yafara kwanciya…..aikuwa kamarjira yake a tuna masa , nan yafara lalumarta…..hanunsa taji kan n*n nta yana yawo dasu yana dan mammatsa bakinsu cikin wani irinsalo…nan fa munfashi Neenah yafara fita sama2….. Bakinta yacafka yafara tsotsa kamar alawa kana yafara fingering nata……gabad’aya Neenah tarasa yadda zatayi daranta duk ya cukukuyeta, sai nishin datakeyi…..yakai 30mins yanawasa da ita kana yafara kokarin shigarta….nanfa tafara kokawan kwace kanta, shima m.k yanuna mata karfinsu badayaba.
Wani azababbiyar kara tasaki lokacinda yashige.
saikuka take tana kiran Ummi da dashashshiyar muryanta wanda bata fitowa sosae, shiko gogan baimasan tanayi….sai da yajishi zam zam yasamu natsuwa kana yakyaleta… can gefe yakoma yana maida numfashi.. yakai minti goma haka kana yajonyota jikinsa yana zubamata ruwan albarka yana d’an buga bayanta….a haka baccin wahala yadauketa……
*UrS WuEeN BEE MaRaFa💋.*
[9/8, 5:43 AM] Queen BEE Marafa💋: *KECE SIRRINA3⃣2⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
E.W.F
Na_
Habiba Muh’d Marafa _*{HM²}*_
_Kai kubani kid’an manya asama…. Aunty Sanah Ummu Beena Matazu._
_Aunty maijiddah (my jikas)._
_Aunty baraka(k’awallita)._
_Aunty Haliloss_.
_Nabeela y yola (besty na)._
_Aunty Queen Memur dear_.
_Allah ya albarkaci rayuwarku a duk inda kuke amin._
*#One love❤💛💚💙
.
*_________°°°•••°°°•••°°°__________*
M.k jiyake kamar ya maida ta ciki, i’do ya lumshe kana yabud’e. i’donsane yasauk’a akan kyakykyawar fuskarta datai sha6e2 da hawayen daharsun bushe…..i’donsane yasauka akan lips d’in ta dasukayi jaa sosea… d’an k’aramin bakinsa yad’aura akan nata yanad’an jujjuyawa , magana yashigayi ahankali2….. ” komai naki dabanne nurul khalbina mace d’aya tafi dubu ….u re so special , precious, perfect… I promise… to give u want ever u wanted kingamamin komai a rayuwa sweet neenah Allah yamiki albarka Allah ya azurtamu da zuri’a diyyiba…. *KECE SIRRINA* I lov u so very2 much yabata pack d’aya a kumatu. wani dogon ajiyan zuciya tasauk’e , m.k kam k’ara duk’unk’uneta ajikinsa yayi , wani irin d’ad’i wanda baya misaltuwa yakeji …sai around 3:30am yasamu yatashi . direct bathroom yawuce …saida yahad’a warm water yashiga sosea yaji jikinsa yayi karfe kana yay wankan tsaki yak’ara da normal shower …..brush yayi yad’aura alwala kana yafito d’aure da towel …wani jallabiya ash yasa , praymat yashinfid’a yafara jera nafiloli…..baitashi daga gurinba sai yay sallan subhi yay addu’a sosea2 kana yanad’e abin sallan yanufi gadon da neenah ke kwance da murmushi a fuskarsa.
Zama yay dab da i’ta yad’an yaye blanket d’in… I’do yakwalalo yana k’arema gurin da jikinta kallo….saiwani sabon tausayinta yadirarmasa a zcy….ahankali yashiga tashinta yanad’an huramata iska…motsi tafara …sosea yak’ara matsota kamar zaishige jikin , tagama farkawanta ammana i’donta yakibud’uwa tsabar nauyin dayamata saibakinta dayake rawa tanason yinmagana …ahankali m.k yakamo hanunta cikin nasa “” am srry… Nayi maki laifi…erm zaidaina maki zafi soon….kibad’u i’donki…nine…yaa mohaan kine. Neenah kam gagara bud’e i’don tayi sai hawayen dake malala gabakinta dake rawa….laluba hanunshi tayi takamo cikin nata. … D’aura hannun tayi kan fuskarta ..tashiga magana Muryanta narawa gaya bayafita mai kyau tsabar kuka ya dashe. “yaa mohaa..i’dona zaishire….zafi …kabud’uminshi..bazan i’yaba…..wani mugun tausayinta yakeji kamar yayi kuka…ahankali yasa duka hanunsa yana bud’e mata idon….wani firgici da tsorone suka kamasa dasauri yajada baya…idon kamarna horror sunrine sunyi jajawur ba’alamar fari aciki….dasauri yatafi toilet yahad’a ruwa mai zafi kana yadawo yad’auketa cid’ak sai toilet…. Wani k’ara tasaki time d’in dayasata cikin…kara kamkameshi tayi ga hawayen dake ambaliya a fuskanta…” Plss yaa mohaa …kacireni daga ciki….gurin zaicire”… M.k jiyake shima kamar yarausa uban kukan amma haka yay tamaza 3× yana sanja mata ruwa….taimaka mata yayi tai wankan tsarki da normal wanka kana yamata brush da alwala …a towel yanad’ota sukafito.
Akan sofa yakwantarta kana yawuce gado …bedsheet d’in yacire yashiga toilet yasa a washing machine kanayadawo yasaka wani…a closet yad’auko mata riga dogo da hijab …sakamata rigar yayi kana yatafi kitchen tad’omata tea.
kan cinyarsa yad’aurata yashiga bata …kauda fuskanta tayi gefe tana girgiza mishi kai hawaye nazuba taname shigewa jikinsa..
Ajiye kofin yayi gefe yadagota yana kallon fuskarta …harshensa yad’aura kanfuskar yalashe hawayen…”banason kina kuka….nd kisha kokadanne saikisha magani zakiji karfin jikinki ….kuma zaidainamiki ciwo kinji.”
Gyad’a mishi kai tayi tana goge hawayen daya ziraromata.
Ahankali yashiga bata….kad’an tasha takauda kai….baison takurata yabarta….magani yabata tasha kana yashinfid’a mata abun salla. Tofa nanfa k’afarta tafara rawa daya tsaida i’ta…fad’uwa zatayi yay saurin riketa…guri yasamu yazauna kana yad’aura ta kan cinyarsa.”bazaki i’ya tsayuwaba?, kafanki naciwo?.”
Gyada mishi kai tayi tana hawaye.
M.k shiduk yarasama tayadda zaifara mata….kwata2 baimasan taya zata dawo normal ba duk basirarsa tatoshe.(oo m.k kamar ba doctor ba😱).
“Bass bass…kidaina wannan kukan zaisa miki ciwon kai .”
“Yaa mohaa don Allah kakaini wurin Ummi.”……tafad’a tanamai fashewa da matsanancin kuka.
M.k i’do yagwalalo” gurin Ummi kuma?, meye zata miki?.”
“Kawaini gurinta zaka kaini”…. Tanaci gaba da kukanta.
Sosea kukanta yana tab’a mishi zuciya
” its okey..ya isa…ya isa.. Kiyi shiru…zankaiki gurin Ummi. Amma kiyi sallah tukun.”
Azaune tayi sallan tana ciccije baki…bayan ta i’darne yadauketa cidak kamar bby doll yafita da i’ta.
A mota yasata kana yazagaya shiga mazsunin driver yayi yatada motar…horn yayi megadi yabud’e get …gaidashi maigadin yayi, amsawa yayi ya k’aramasa da cewa” duk wanda yazo nemana kace bananan yasameni a family house namu.”
“Angama alaji.”…. hanyar gidansu sukad’auka.
Around 9am suka i’sa sharada phase 2, dai2 gidansu yay horn maigadi yabud’e musu get.
A compound d’in gidan yay parking , d’auko neenah yay a hanu wanda had’ad’e dayin bacci …cikin gidan yanufa da i’ta.
Dasauri idris yataso ganin ogannasa, yazo yanamai sannu da zuwa….wani mugun kallo m.k yasakar masa bashiri yakoma
” baida hankali ne baya ganin damutum a hannu nane yataho wani sangan2″ m.k kwafa yayi yacigaba da tafiyarsa… Ma’aikatan gidan sai gaisuwa suke amma baibi takankowa ba.
Turus m.k yaja yatsaya ganinsu zaune falon sunata hira…abbane da Ummi sai abdalla.
Hira suke cikin nishad’i sai dariya suke…Ummi ne tafara ganin m.k, maza yasauk’e i’donsa k’asa….dasauri Ummi tataso tana tambayarshi .” meye haka Muhammad?, mekuma yasameta?…
“erhm ..Ummi …dama… Wata uwar tsawa Ummi tadaka masa saida neenah tafarka. “dallah kafad’amin meke damunta katsaya kanamin shirme.”
“Uhm Ummi dama…batada lpy ne.”
“Batada lpy?, saukemin i’ta to. “
“Uhm…Ummi ..k’afartane keciwo.”
“K’afarta meyasamu k’afarta? .”
Nanfa m.k yadaburce, ya rasa mai zaice mata yayi..” Erhm…ehr Ummi dama..jiyane ..amm…kuma…
Saiyanzu Ummi taganoshi …..wani dad’i Ummi taji aranta takusa samun jika….”oya wuce kakaimin i’ta daki.”
Sum sum yawuce da i’ta sama.
Abba kam part d’in sa yatifi….abdalla kam wani mugun dariya ne yazo masa ammana haka ya gimtseta.
Ummi binbayanshi tayi …ya kwantarta zaifito Ummi kuma zatashiga….dasauri yaja gefe yana sunne kai …dan shafa kai yayi yace “i’na kwana Ummi.”
Ko indayake bata kallaba tanufi inda neenah take….dasauri m.k yafice.
Abdallah dake zaune a falo wani dariyane ya kufcemasa seyi yake yana k’arawa, makwat yahad’iye dariyan ganin m.k nabinsa dawani mugun kallo….”good morning ya mohaa.”
Wani harara m.k yak’ara buga masa kana yay kwafa yafita yatafi part d’in sa.
°°••°°°••°°
Zee ne zaune a garden d’in gidansu tad’aura d’aya kan d’aya sai girgiza k’afa take.
gawani kuma matashin saurayi zaune kusa da’i’ta.(idris kenan maikulada part d’in m.k nagidansu da duk wani d’awainiyarsa).
“Yanzu idris meye kake ganin yake bala’in b’atama oganka rea dahar zaisha beer yabugu?”
Wani nauyayyen ajiyan zuciya idris yasake….don yana gudun ranar da asirinsa zai tonu yasan m.k saiyaci boruobansa…”ko bakaji menace bane?.”
Girgigit yadawo
“Ai Hajiya shi abu kad’an na i’ya b’atamasa rea ….tahakannema zamuci galaba akansa, kikwantar da hankalinki insha allahu duk yadda zanyi sainasan yadda zanbi nab’ata masa rea.”
“Idris haka nakesob ji don Allah duk yadda za’ayi kasan yadda zakayi abunnan, don wllh ayanzu banwani burin daya wuce naga m.k a buge don da wannan damarne kad’ai zan i’ya cimmasa.”
“Karki damu hajiya zakiji yadda kikeso , kedai kawai kullum kikasance cikin shiri kinajin kirana kawai kitaho.”
Bunch din kud’i zee taciro a handbag d’in ta tamika idris. Karba yayi yana washe baki “ai hajiya karkiji komai kamar kinsamu yadda kekeso.”
A haka sukayi sallama kowa yakama gabansa.
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋.*[9/28, 12:35 PM] Habiba Muh’d: *KECE SIRRINA3⃣3⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
EWF
Na_
Habiba Muh’d Marafa
Takenki nadabanne dear na *Dr ummiey zee (‘yard’akwas)* takawarki lpy ..zauna daram kujeranki mai girma admin…kirkink
i yasa kowa keson ki, k’aunarki a jinina take sweeto Allah yabarmu tare.
“Yaa salim Allah banaso wayyo ummina…nikam yaa salim wllh banaso …kabari …dariya Salim yayi
“to wifey ai gaskiya nafad’a, bamai k’aton cikin bane?.”
D’an k’aramin bakinta taturo “wllh kagankaba… Oho dai kuma lokacin da yaa moha yasani a mota za’akaini gidanka ai bada k’aton cikin bane….kai kasamin ehem.”
Salim dariya yayi ya d’anja kumatunta “kinganki da rigimaba, innabiyeki zanyi let….caraf farida ta k’ar6a…” Ai duk kaine kake tsokanana.”.
“Tau shikenan dai…yanzu kishiga ciki nizanwuce office. kigaidamin dasu Ummi, innazo d’aukanki zanshi mugaisa.”
“To adawo lpy , Allah yatsaremin kai yakuma kareka daga duk wata fitina.” “Amin my princess Allah yamiki albarka yakuma saukeki lpy”…. Amin. My Prince.” Dariya yayi yad’an shafi jajayen lips d’inta. Riganta yad’aga ya sumbaci cikin kana yamata addu’a yarufe. Saida yaga shigewarta kana yaja motarsa yabar compound d’in gidan.
Tana kwance kancinyar Ummi , gaba d’aya batajinta seti , ga tafiyanta haryanzu baidawo normal ba…wani d’an siririn tsoki taji wanda yasa Ummi dubanta..
“uhum habibtii yadai.”
“Uhm..Ummi bakomai kainane kedan mintsilina.”
“Ayya srry, bari Muhammad yazo yabaki magani…..Ummi bata rufe bakintaba taji andoka uban sallama.
“Assalamu alaikum matan gidannan sunan?.” Ummi hab’a tarik’e tana kallon farida da k’aton cikinta.
Caraf i’don farida yafad’a kan neenah. Dasauri tak’araso cikin falon tanacewa “lallai kuwa , wato harkin fara fitowa… Ammadai Abba baisani? nasan daya fatattakeki.”…. Tak’arasa maganar tana zama gefenta.
Neenah dai batace komaiba said’an murmushin datayi. Gabad’aya abun yabama farida mamaki….neenah ta ganta bata taso tamata wlcm ba, bata murna…I thnk kobatajin dad’ine….todai..saida tagama maganar zucinta kanatace .”dear nayi wani laifine naga komurnan ganina bakiyi?.”
D’an dariya neenah tayi, tataso daga kwancen datake “sweeto aike baki laifi, kawaidai wllh banjin dad’ine.”
“Ayya srry.”
“Yawwa.”
Juyowa gurin
Ummi farida tayi “Hajiya ummina …i’na kwana.”
Ummi tace”kedai kinganki….lpy lau. Ya mijin naki.”
“Lpyrsa lay ummi. Ya yara?.”
Ummi tace “k’aniyarki.”
Dariya duka sukayi.
“Yafama da nauyin jiki?.”
Alhmdllh Ummi gashi inata fama.”
“To Allah dai yaraba lpy.” Duk suka amsa da “amin.”
“To bari inshiga daga ciki indan kwanta.”
Atare sukace “to Ummi , afito lpy.”
Farida tadawo da hankalinta kan neenah.
“Neenah kikace bakida lpy ko?.”
“Yea.”
“To meke damunki?.”
“Kai farida, nifa bansan meyake damunaba …kawaidai banji saiti ne.”
Farida d’an dariya tayi “to kodai yaa moha ne yay ajiya anan?.” Tana nuna saitin mararta.
“Zaki farako… Ni ba’abinda nakeda kirufamin asiri…. Ta yayama tukun?.”
“Tayaya kuma, karkicemin….” Kinga ni banason wanna kawai ya i’sa.”
“To shikenan matar yaya”.. Tafad’a cikin sigar zolaya.
Farida tace “, tashi mushiga daga ciki kiji wani lbr.”
“To” kawai neenah tace tatashi.
Farida sake baki tai tana kallon tafiyar neenah, saikuma tabushe dawata uwar dariyar datasa neenah juyowa rea a had’e ..don dama tasan in farida tagano tashiga ukunta …”yaukan saida na yini a d’aki.” tafad’a a ranta.
“Haba hajiya neenah , kyacemin tayaya…to gata i’nda abun yake…o’o gaskiya ya moha yayi k’okari, kuma yaburgeni..kai amma saidai tafiyarnaki dabai dawo normal da k’arfi yamikine koyaya….ke fad’amin ma tukun ya’akayi haka takasance……neenah datakejin kamar tazunduma i’hu don takaici…hakat
ai sama fuuuuu kamar zata tashi sama da d’an bubbud’e k’afa.
Wani sabon dariya farida takasa, dasauri tabi bayanta tana dariya.
Yinin ranar kukane kad’ai farida batasataba….kunya tarink’a bata a gaban su abba dasukazo yi lunch…..m.k kam kawai kunne yab’ude yakejin abinda farida take fad’a…wani maganar intayi kawai saidai yayi murmushi yad’an ciji lips d’insa….don a neenah take tarama gajiya….don i’ntak’ara shigowa hanu “hmmm”…kawai yace.
Sai dare salim yazo d’aukan matarsa yashigo suka gaisa kana suka wuce gida.
*°°°°°••°°°°°••°°°°°*
_2week later_
Duk ‘yan gidan suna zaune a babban falon su sai hira suke cikeda annashuwa.
*M.K* sai satar kallon neenah yake . tasanye cikin wani riga wanda dakad’an yawuce gwiwa rigar batada hanu sai tayafa kyale akai.
Ga abinda yake bala’in rikita m.k kamar zasuyi magana fom-fom sun fito.
Da sun had’a i’do zai jefeta dawani shu’umin murmushi…kaiwai soyake Allah yakawo ranar da Ummi zata fita unguwa ” hmmmm” kawai yace yanashafa kansa.”
“Lpy dai ko babana?.”… Abba ya tambayeshi.
” erhm…lpy lau abba bakomai.”
Abdallah ma “hmmm” d’in yace yanad’an murmushi…wani harara m.k yamuga masa…… Ring ring ring wayar Ummi tashi k’ara. Neenah ce tatashi d’aukowa da takunta mai d’aukar tankali, m.k kam i’do kawai yabita dashi.
“Laa Ummi yaa salim ne, ko fary ce ta haihu?.”
Caraf abdallah yakama” kinjiki fa dakinga kiran waya saikice wani an haihu.”
“O nikawomin dasauri kafin takatse.”
Picking tayi tasa a kunne da sallamarta
“wa’alaikumussalam Ummi …i’na kwana .”
“Lpy lau salim duk kuna lpy?.”
“Lpy lau Ummi.”
“To masha Allah. I’na i’ta farida d’in?.”
Juyawa yayi yakalle ta, ga yaronta agefe ta tsuramai i’do sai doka murmushi take.
“Lpyrta lau Ummi, dazunnan mukaje asibita , bamu d’ad’e dadawowaba ta haihu munsamu bby boy duk lpyrs lau.”
“Kai alhmdllh alhmdllh mungodewa Allah kai masha Allah… Allah yaraya …kai mata sannu muma gamunan munazuwa insha Allah yanzu.”
“To Ummi saikunzo.”
“Yawwa.”
Suka katse wayan….wani tsalle neenah tayi ta rungume Ummi tana murna “kai Ummi wllh naji dad’i farida na ta haihu lpyrn ta tasama mana bby boy wayyo Allah dad’i munyi d’a .”
tak’ara rungume Ummi….”saura ke ai .”..m.k yafad’a aransa. …..murna agun family nnan ba’a magana ….
” To bara naje nashirya saimutafi.”…. Ummi tafad’a.
M.k yanajin zancen tafiya yay saurin ficewa don yasan akwai abinda zai biwo baya.
Abbane yace “tou nikam saikun dawo …don akwai inda zanje .”
“To” sukace “adawo lpy.”
“Allah yasa.” Yafita.
Ummi tace “abdallah kaje kashirya don kaizaka kaini.”
“A Ummi batare zamuje bane?.” Neenah tafad’a.”
“Zakije ne?.”
“Eh mana Ummi”.. At d sme tym tana kyad’a kanta.
” tou kije kitambayi mijinki”…abdallah yafad’a.
D’an turo baki tayi..”kaji kafa.”
Ummi tace “eh kinsan dole saikin tambayeshi inkinason zuwa inkuma bakiso kiyi zamanki.” …daganan tahaura sama.
Neenah turo d’an bakinta tayi tana cewa a zuciyarta” ni wannan wani irin abune mutum inzaifita dole saiya tambaya…wani d’an siririn tsoki taji.
Abdallah dariya yayi yace”saura kuma kib’ata mana lokaci…inkika d’ad’e wllh tafiyarmu zamuyi.”
D’akinsa yashige yana mata dariya.
Tashi tayi tanata zub’ure-zunb’ure tanufi part d’in m.k.
A hankali tabud’e k’ofar falon .lek’e2 tashigayi kamar munafuk’a, bataga kowa acikiba k’arasawa ciki tayi tatsaya tsakiyar falon tana tunanin meye zatacemasa….t
akai minti goma gurin kafin tashiga bedroom d’in.
A tsakiyar gadon tahangoshi kwance yayi rub da ciki bataga fuskan shiba don d’ayan side d’in take kallo.
Ahankali tak’arasa ciki da sallamarta…..
amma no response…. K’arayin sallamar tayi still ba’a amsaba. K’arasowa tayi tahaye gadon tad’aura hannunta a bayanshi tanad’an bubbugawa …..amma kamar abu mara rea take tab’awa…m.k kam duk abinda take yanajinta.
Zagayowa tai tagabanshi takawo fuskanta dai2 nashi zatayi magana…..caraf m.k yabud’e idonsa….mazatayi zata janye…yay saurin rik’e fuskar yana janyota jikin.. bata ankaraba tajita akan faffad’an k’irjinsa.
I’do ta kwalalo tana k’okarin kwace kanta …ammashikam k’ara matseta yake.
I’donsa alumshe bakinsa yakawo saitin kunnenta yashiga yimata magana.
Uhm..wato yau dakanki kikazo k’arbar hakkinki kenan…har zaki tsotsarmin baki saikuma nakamaki…..
” Laaaa yaa mohaa nifa bahaka …..”shhiiiiii” yatsaida i’ta tahanyar d’aura yatsansa akan lips d’inta. “
K’arya nayi?.” Dasauri tai k’as dakanta.
“Karki damu zakisamu yadda kikeso”… Yafad’a yana k’ok’arin tura hannu cikin rigarta…dasauri tarik’e mishi hanu tana girgiza mishi kai hawaye nafata daga i’donta.
” don Allah karkamin yaa mohaa wllh Ummi tace……bata k’arasaba taji bakinsa cikin nata. Wani zazzafan tsotsa yakema bakinta. Wanda yasa neenah ta k’amk’ameshi.
d’an kyalen dayake kanta yacire yazame rigar jikin …..nanfa hankalim m.k yak’ara tashi ganin dukiyar fulaninta bayyane…wani hot kisses yakebin duk i’lahirin jikinta dashi tundaga kanta har tafin k’afarta.i’donsane yasauka kan boos d’inta wanda suke manya2 gasu a tsaye..bakinsa yakai kai yashiga tsotsa cikin wani irin salo yana murza mata d’ayan………..
*UrS QuEeN BEE MaRaFa*
[9/28, 12:41 PM] Habiba Muh’d: *KECE SIRRINA 3⃣4⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
By___
Habiba Muh’d Marafa
*don Allah masoyan littafina ina k’ara baku hakurin jina dakukayi shiru , hakan yafarune sakamakon samun zaman dabanayi wllh hidimar bikine sukamin yawa..amma insha Allah zanyi k’ok’arin baku kullu….kukasance tare dani.*
“Plsssss…yaa mohaa….kakyaleni…don Allah…banaso…zafi gurin zaicire….dakyar take i’ya fad’ar maganar don irin azaban datakesha agun m.k.
Shiko baimasan tanayiba don gabad’aya yalula wata duniya.
Saida yay 2hours yana holewa da jikinta kana barta….neenah kam ko kwakwkwaran motsi bata i’ya, sai hawayen dake gangarowa tagefen fuskarta.
M.k janyota jikinshi yay yanashafa bayanta sai srry yakemata” am very srry babe”.
Lamo neenah tai a k’irjinshi tana sauke ajiyar zuciya, can sai talumshe i’do kamar maiyin bcc.
Ganin hakanne m.k yasa yazame jikinshi yashiga toilet .
I’do tabud’e bayan taji shigewarsa tafara k’ok’arin mik’ewa…tofa wani azababben rad’ad’i taji bashiri takoma , nanfa hawaye sukashiga sintiri a fuskarta. Dakyar tasamu tatashi a daddafe take tafiya tanaware k’afa, riganta tad’auka tasa kotakan pant d’in batabiba tafice .
tana zuwa falon Ummi tafad’a kan kujera tasaki wani kukan wahala.
Ummi da sund’ad’e datafiya don sunta jiranta bata fitoba, abdallah ne yace bara yaduba yana. shiga falon yajiyo ihun m.k aikam bashiri yafito yana dariya. cewa Ummi yayi m.k yace zaikaita dakansa injuma haka suka tafi.
M.k kam wankansa yake cikin natsuwa yanajin wani irin annashuwa aransa, bayan yagama abinda zaiyi yafito d’aure da towel.
Kan gadon dazai gano farin cikinsa yafara wulla i’donsa akan..i’do yad’an fiddo waje ganin batanan , dasauri yazura jallabi yafita. Yana shiga yahangeta kwance kan kujera kafafunta nak’asa sai sharb’an kuka take.
Dahanzari m.k yak’arasa inda take d’agota yayi , hannunsa yad’aura kan goshinta wani zafi yaji gaduk jikintama zafi, d’aukanta cid’ak kamar bby doll yayi yay sama da i’ta.
D’akinta yashiga baitsaya ko’i’naba sai toilet. Warm water yahad’a kana yadawo inda take, hannu yakai jikinta zaicire rigar dasauri tajuya baya, k’ara komawa gabanta yayi tak’ara juyawa.
“Meye haka babe, kitsaya mana.”
“Nikam kabarni zanyi dakaina .”
Baitsaya jin wani shirmentaba yazame rigan yad’auketa.
Tureshi tafara tana zizzillewa.
“ni banaso yaa mohaa , don Allah kabarni.”
M.k kam kamar badashi takeba. Sunkai 40mins a toilet kana suka fito.
Wani gown na atamfa yad’auko mata dakasansa yasamata , yasamata pant kana yazaunarta kan sofa n dake bedroom d’in yafita.
Kitchen yaje tea yahad’a mata kana yadawo. Abaki yarink’a bata hartak’oshi kana yabata magani tasha, kwantarta yayi kan gado shima yakwanta. Lallamata yarinkayi kamar jaririya ahaka har bacci yad’auketa.
Tsurama kyakkawan fuskanta i’do yayi yana jinwani dad’i aransa yakai minta ashirin yana kallonta kafin yarufeta da bargo yakoma falo yakwanta.
Yana kwance haka har akakira la’asar, masallaci yaje yayi salla kana yadawo yashiga d’akinta dubata….bacci take abunta a natse.
K’arasawa gurinta yayi yashafi gefen fuskarta yamata kiss kafin yakoma falon.
Baifi minti goma da kwanciyaba yaji dirin mota , aiko a 360 yagudu part d’insa .
ummine da abdallah suka dawo koda suka shigo falon bakowa Ummi tayi tunanin neenah tana bacci don haka d’akinta tawuce shima abdallah dakinsa yatafi.
Dadare kowa yahalarta agurin diner amma banda neenah, ummine tace.” Nikam Muh’d ina neenah ne?, koda nadawo batazo tayimin wlcm back, to nayi tunanin bacci take to amma haryanzu bata farkaba ko lpyrta?.”
Tak’arasa maganar fuskarta dadamuwa.
“Eh umm bacci take, don d’azu nashigo nasamu tana bacci.” M.k yafad’a.
Ummi tace “to Allah yasa lpy dai, bara nadubata…tafad’a tana mikewa daga zaunen.
A hankali tatura k’ofar yayi dai2 dafitowar neenah daga bayi tana dafe dagoshinta da’alamu alwala tayi.
Da hanzari Ummi tak’arasa inda take, rik’ota tayi tana tambayar meke damunta.
” Ummi kaina keciwo.”
“eyya srry, ai duk jikinkima zafi . yan zun sallah zakiyi ?.”
“Eh Ummi.”
“To yi sallan saikizo kici abinci sai yayanku yadubaki ko.”
Kai kawai ta kyad’a kana tashinfid’e praying mat .
i’do Ummi takuramata tana kallon yadda take motsa kafanta, tabbas tasan m.k yayi mata abunnasa.
“Dan k’aniya shine zaicemin wani yazo yasamu tana bcc” Ummi tafad’a aranta. Fitatayi daga d’akin takoma gurin diner.
Bayan ta i’dar da sallanne tad’auki k’aramin kyale tarufa akanta kafin tafito.
M.k najin alamarta yay saurin yimusu saida safe yatafi part d’insa.
K’arasowa cikin falon tayi tagaida Abba , amsawa yayi cikin kulawa yake tambayarta meke damunta..”Abba kaina kemin ciwo.”
“To Allah yasawwake, yanzu kici abinci sai Muh’d yabaki mahani.”
“To”… Kawai tace.
Ummi takama hanunta hargurin cin abinci takai tazaunarta kan d’aya daga cikin kujerun dake gurin, saving d’inta tayi.
” kicinyeshi duka kinji habibtii.”
“To Ummi.”
Neenah kam kawai citake amma kwata2 batajin d’and’anonsa , wani tashin zuciyama yake sata .
dakyar take iya tura abincin kad’an taci tatashi tadawo cikin falon.
“Ha’a habibtii harkin k’oshi?.”
“Eh Ummi.”
“Sure” Abba yay adding.
Kyad’a mishi kai tayi.
Ummi tace “to yanzu kije gurin yayanku yabaki magani saiki dawo kikwanta kinji?.
” to” tace badan tasoba tatafi part d’insa.
M.k yana zuwa part d’insa wanka yai yasa gajeren wando yahaye gado yana jiran tsammani.
Da sallama tashiga falon shiru bakowa i’ta harga Allah kwata2 batason shiga bedroom d’insa don tatuno irin abinda yake mata aciki “mtswww.” D’an tsaki taja kafin tashiga.
Wutar d’akin a kashe don haka tafara laluba bango kozata ji makunnar. Tuntub’e tayi da gado bata ankaraba taji tafad’a kan mutum.
K’am m.k ya rungumeta.”don Allah yaa mohaa kakunna watan, Ummi nefa ta aikoni.”
Wutan d’akin yakunna yana tsuramata i’do, kauda fuska gefe tayi tanacewa “uhm nifa yaa mohaa magani zakabani kaina ke ciwo.”
Yanda tai maganarne ta burgeshi baisan sanda yay murmushi ba. Tashigo yai yad’auko mata magani tasha kana yamayar.
Tashi tayi zatatafi yaysaurin kamota
” i’nakuma zakije?.”
“Bacci zanje nayi.”…. Tabashi amsa.
” a i’nakenan.”
“A d’akin mana.”
“Kinada wani d’akin dayafi namijinkine? C’mon zoki kwanta.”…. Ya janyota tafad’a kansa.
Kiciniyar tashi tafara tanad’an dukan k’irjinshi, kara rungumota yayi yana lalumar bakinta, cikin sa’akwa yakamoshi yashiga kissing d’inshi.
Neenah turashi tafaryi amma kamar dutsi, riganta yacire daga i’ta sai pant yashiga wasa da boos d’inta . yakai minti talatin yana wasa da i’ta kana yakyaleta, kansa yad’aura tsakankanin boos d’inta yaja blanket yarufesu a haka sukayi bacci.
_One week later._
Anyi sunan farida lpy yaro yaci sunan mahaifin Salim Ahmad sunace dashi (arman) salim kyautan sabuwar mota yaba ta, mahaifinshi yabata gida yakuma bud’emata account duk wata tanada 500k murna agun fary ba’a magana.
Neenah kan wasa2 take kwana tanatashi da zazzabi da ciwon kai..hallau gakuma wani jiri dayake mata , ga batason cin abinci don kokadan batajin dadinsa hasalima tashin zuciya kesata duk tarame sai boos dasuka zama manya2 ga farin datak’ara. Ummi duk tashiga damuwa.
*******
Duk ahlin gidan sun hallara a falo sunata hira, m.k hankalinsa nakan neenah da Ummi tasa gaba saitaci abinci..
“Don Allah habibtii kokad’an kici.”
Neenah dasai faman kauda kai gefe take tana dan kakkare hancinta .
“Ummi wllh banason abincin, cikina a koshe yake.”
“Kina cewa cikinki a k’oshe tunsafe mekikaci?.”
….”nasha fresh milk da orange juice. “
Harara Ummi tabuga mata
“way’annan sune abinci? C’mon open our mouth.”
Tafad’a tanakai spoon d’in bakin neenah.
tashin zuciya ne ya taso mata da tiririn abincin ya bugeta. Wani amai ne yazo mata, da sauri tatashi …wani jirine yad’ebeta taibaya zata fad’i, da mahaukacin gudu m.k yazo yatareta tafad’o k’irjinshi. D’an tureshi tafara yidon aman yatafo mata, k’ara riketa yayi ya maida kanta k’irjinsa….amai tashiga kwararawa ajikin kamar ranta zaifita ..m.k duk hankalinsa yatashi. Takai minti biyar tanayi kafin yatsaya.
M.k d’aukanta yayi yashiga da i’ta toilet d’in dakinta . ciremata kayanjikinta yayi yasata cikin bathtub yana wanke mata jikinta. Kallo yashiga k’aremata yaga tad’an rame saikuma boos d’inta dasuka k’ara girma..kallonta yacigabadayi yanaso yagano wani abu itako saiwani k’amk’ame jikinta take tana kare boos d’inta… Murmushi yayi yacigaba da kyarata. Bayan yagamane yafito da i’ta dogon riga yasamata da pant yafito da’i’ta.
Ummi tagama kyara gurin tsab. Kwatarta yayi kan kujera shima yazauna gefe, Ummi ne tazo tazauna tagefen kanta fuskarta d’auke da damuwa tanamata sannu.
Neenah da i’donta ke lumshe sai maida numfashi take sama2.
“Kaga Muhammad abu mafi sauki shine kad’auki jininta kayi test d’in shi don musan abinda kedamunta.” Abba yafad’a.
Hakan kuwa akayi d’aukan jininta yayi yatafi hospital d’in dayake aiki acan .
****
45mins later m.k ne yashigo falon hanunsa rik’eda wani takarda fuskarsa d’aukeda murmushi dakaganshi kasan yanacikin farinciki mara misaltuwa.
Karasowa cikin yayi yazauna gefe Ummi yana murmushi yanadan shafa k’eyarsa.
Kowa i’donsa nakan m.k suna sauraron abinda zaice .
“to babana kazo kuma kayi shiru.” Abba yafad’a.
D’an sunku dakai m.k kasa yayi yana murmushi. Ummi cikin k’aguwa tace “kai banason iskancifa , kafad’a mana abinda ke going mana.”
….”Erhm… dama…uhm..Ummi neenah are pregnant…” Wayyo Allah karkuga farinciki agurin family nan, m.k kam jiyake kamar yamaidata ciki. Ummi sai albarka take zabgamata. Abba rasa ma maizaice yayi don tsabar farinciki , tashiyayi yatafi part d’insa don samu kyautar dazaibata.
Ummi d’akinta tatafi don d’aukowa wayarsa tayima mommy n neenah albishir.
Wani marayan kuka neenah tasaki wanda batasan ma’anarshiba na farin cikine ko sab’anin haka.
Dasauri m.k yaje yad’agota yarungume yana zubamata albarka, kukanta tacigaba dayi …rarrashinta yafara amma still tak’iyin shuru. Bakinta yalaluba yahad’a danashi …..a 360 abdallah ya gudu d’akinsa..
Kissing d’inta yake kamar zaicinye , neenah saiwani lumshe i’do take tana k’ara kank’ameshi da’alamu abun yanamata d’ad’i …ganin hakan yasa m.k yad’auketa yay part d’insa da’i’ta.
***
Sunazuwa yakwantarta kan gado shima yahaye.
Cigaba da yimata kiss d’in yayi , nanfa neenah tafara mayarmasa da martani cikinwani irin rikicaccen salo. Hanu yasa cikin rigarta yanashafa many an boos d’inta, saikara mannuwa jikinshi take tana lumshe i’do… Hakan yasa m.k yay saurin ciremata rigan …cigaba yai da wasada nonon , wani irin mika take tana k’ara turosu..hakanne yakara rikita m.k yakuma zak’e akan abinda yake.
Hannu yasa cikin wandonsa , wani ihu m.k yasaki yanashigewa jikinta. Amin mamaki neenah tashiga yimasa wasu rikitattun wasa. M.k jiyake Kama ba’a duniya yakeba..” Zaki kasheni…..da d’ad’i…sweet kicigaba da….karki daina…oooo….ahhh…plss cigaba…..m.k gabad’aya yatab’arb’are sai surutu yake….intak’aice muku ranar saida suka bala’i’n farantama junansu, m.k jiyake bazai tab’ata i’ya rayuwa without neenah ba….jiyake bawata datakaita…jiyake yafi kowa sa’ar mace aduniya….Allah yarink’a godema yanashima neenah albarka… Wanka sukaje sukayi kafin yacanza musu bedsheet suka kwanta bacciiiiiii.
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋.*
[9/28, 12:41 PM] Habiba Muh’d: *KECE SIRRINA3⃣5⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
By
Habiba Muh’d Marafa
EWF
*_______________________*
__A hankali neenah tazame jikinta daga na m.k, tashitayi da niyyar sa kaya tatafi part d’insu wani jirine yake neman i’banta bashiri tazauna.
komawa tayi takwanta bata d’ad’eba bacci yak’ara d’aukanta.
Saida alarm d’in d’akin yabuga kafin m.k yatashi yay wanka yatafi masjid yin sallar zuhur.
Koda yadawo neenah i’donta biyu amma tagaga tashi.
K’arasowa ciki yayi yazauna gefenta.
“Babe kobaki gaji da baccin bane kiketa kwance? Ko jira kike inzo nad’agaki?.”… Yafad’a yad’an kashe mata i’do.
Turo baki tayi tajuya masa baya.
” OK..OK..yanzu nagane abinda kike nufi…. to bara nak’ara…yafad’a yana hayowa kan bed d’in.
“A nifa yaa moha bahaka nake nufiba….jiri nake gani saisa ban tashiba.”
Dogon hancinta yad’an ja .”Ok tau naji ….amma kukun meye kike d’azu?.
Turo d’an k’aramin bakinta tayi tana magana a shakwa6e ..” To yaa moha bakaineba…uhm..kace ciki gareni …kumani ba yarinyace ba. “
K’ura mata i’do yayi “wai yarinya.”
“Kamata yayi kinuna farin cikinki ….kikuma godewa Allah da kyautar daya baki don bakowa kesamun wanna ni’imarba…yanzu haka wasu nemasuke kamar suyi yaya amma basusamuba….ke Allah ya azurtaki dashi nuna farinciki zakiyi kikuma godemasa .”
Duksai jikinta yay sanyi.
“Babe, next tym innazomiki da labarin kinada ciki i’naso inga jin dadinki kikuma godema mahaliccinmu.”
“Insha Allah yayana .”
“Yawwa matar yayanta.”
Dariya sukayi.
Toilet yakaita yay mata wanka yasamata kaya kana yashinfid’a mata praying mat.
A daddafe tai sallar don jitake kamar zata kifa don jirin dayake mata.
D’au kanta yay yamaidata gun ummi.
Kyautar sabuwar mota fill abba yaba neenah murna agunta ba’a magana.
koda farida taji neenah Nada ciki murna kamar zata yi hauka, ranar yini sukayi suna waya farida sai tsokanarta take.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya kowa yana nan2 da neenah kullum tana kwance jikinta ummi don jirin dayake damunta.. hakanne yasa ummi ko unguwa batafita.
kamar kwai haka suke lallamata , rasawama zakayi wayafi son cikinsu.
M.k yana ganin ummi tad’an tashi wuff zai suri matarsa yakaita part d’insa susha soyayyarsa.
_After 6months_
Neenah ne da k’aton cikin ta a kitchen saifaman had’a kayan zalama take.
M.k ne kezauna a falo yana aiki da laptop d’insa, abdallah yana can gefe yana daddanna waya.
Wayar neenah dake gefen m.k ne tai k’ara da’alamu sak’one tashigo
dakamar bazai dubaba saikuma yad’auka yabud’e mssg d’in.
Wani mugun razana yayi. Tashin hankali, firgici, rud’ani k’arara yabayyana a fuskar m.k .
“Khaleel! bashida hankaline ? matata zairink’a turoma sak’on soyayya ..lallai saina gyara masa zama, saina nunamishi ruwa basa’an kwando bane , saina koyamasa hankali… Wannan duk a zuciyarsa take maganar. Number da’aka turo mssg d’in ba saving amma akwai sunan Khalil aciki.
Bincike yafarayi acikin wayar amma baisamu komaiba….” Yea! nasan matata bazatayi hakaba shikad’ai yake haukarsa…amma saina koyamasa hankali. “
mssg d’in yagoge yabuga wayar da laptop d’insa atake suka ragargaje…ball yak’ara yi da wayar kafin yafita yana huci.
Abdallah bayan m.k yabi da kallo .
“uban jaraba yanzu haka bawani abin tada hankali bane amma duk yawani rikice wtsww…Allah yayayema.”
Allah sarki neenah baiwar Allah tana kitchen sai had’a kayan lashe lashenta take batasan meke faruwaba.
Dagudu idriss ya tafo dayaga mai gidan nashi yana tahowa…kamar zaki yake tafiya fuskarsa tayi jaaa don tsabar b’acin rea.
“Ranka yad’ad’e alaji”…
Wani wawan naushi m.k yakaimasa Allah yataimakesa yakauce, a d’ari yabar gun..
Idriss Ciro wayarsa yayi yashiga dialing number zee.
Damugun naushi m.k yabuga k’ofar d’akin, shiga ciki yayi ya dafe kansa dake sassara mishi wani bala’in zafi zuciyarsa kemasa, numfashi wani sassark’ewa yake zuciyarsa kamar ta ragargaje haka yakeji ..jiyake inbaikashe khaleel ba hankalinsa bazai kwantaba…harwani hayakin bala’ine kefitowa ta hanci data bakinsa.
Kawai neman abinda zaikaumasa da bak’in cikinsa yake, tunowa yayi da abunsa.
dasauri yashiga bedroom d’insa yad’auko key d’in fridge yabud’e beer yad’auko kwalba d’aya, rufe fridge d’in yayi yadawo bakin bed d’in yazauna tunda yakifa kansa baisauk’e ba saida yashanye tasss yabuga kwalbar tatarwatse.
Zee ne takira wayar idriss take shaida masa ta i’so.
Cewa yayi tabashi minti uku zaisan yadda za’ayi tashigo.
Gurin maigadi idriss yaje yarink’a janshi da hira har zee tasamu tashigo ,.
shigewa tayi tab’uya awani gari.
Idriss tashi yayi yabar gun ….wayarnta yakira yarink’a mata kwatance harta i’sa part d’in m.k.
A hankali tashiga falon, k’aton hijab d’in dakejikinta tacire daga i’ta sai pant da bra.
M.k dayanzu fitowarsa falon yana layi , d’ago rinannun i’donsa yayi yasauk’e akan kyakykywar surarta , fuskar neenah kawai yake gani a nata.
Zee takowa tafarayi cikin wani salo najan hankali zuwa gunshi, had’e jikinsu guri d’aya tayi tana wani shafashi , fuskarta tafara mikawa gurin wuyansa tana goga boos dinta a jikinshi …had’e bakinsu guri d’aya tayi tana wani irin kissing… M.k ma biyemata yayi… Sai juyi suke a falon kamar zasu fad’i.
kan kujera ta kwantarshi tafara wasa dashi tana cire masa kaya….
A gigice idriss yashiga falon ummi yana haki.
neenah tafito daga kitchen ummi tana saukowa, abdallah nazaune a inda yake abba kuma shigowarsa kenan..a gigice suke tambayarsa abinda yafaru.
“Hajiya… alaji Muh’d… zata kashe…zata kasheshi wata ….da wuk’a tayi part d’insa….
A guje duka suka fita daga falon sukayi part d’in m.k…..
*UrS QuEeN BEE MaRaFa💋.*
[9/28, 12:41 PM] Habiba Muh’d: *KECE SIRRINA3⃣6⃣*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
By___
Habiba Muh’d Marafa
EWF
Wani wawan burki duka sukajaa a tsakiyar falon yayinda sukaga wata tsinanniyar karuwa a saman m.k,
Neenah kam wani jirine yafara d’ibanta, sulalewatai tazauna dirshan agurin .
wasu zafafan hawaye sukebin fuskarta.
“Ya Allah ubangiji maigirma , Allah katasheni daga wannan mummunan mafarkin daneke..nasan mafarki nake, mijina bazai aikata wannan k’azamin aikinba..nasani ya moha na maitsoran Allah ne nasan bazai sab’amushiba…Ummi don Allah kizo kitasheni, yaa abdallah kazubamin ruwan sanyi natashi…..”tafad’a tana fashewa dawani kuka mai ban tausayi.
Zee kam hijab d’inta tararumo tafice a d’ari.
Dakyar Ummi ta i’ya d’aga k’afarta hawaye masu zafi nabin kuncinta tanufi inda neenah take.
Abba ne yafara magana cikin mugun b’acin rea.
” irin tarbiyan danabaka kenan Mohammad, haka nakoyar dakai kad’auko karuwa harcikin gidan ubanka da matarka bawai bakada i’taba … Ashe bak’arya bane alh Gaddafi yamaka ba ba k’azafi yamaka ba …a she kowa yasan kaiba mutunin kirki bane mune bamu saniba…muma yau Allah yanuna mana , Muh’d kayaudare mu ka cucemu… Abba ficewa yay daga d’akin zuciyarsa na tafarfasa don inyaci gaba da magana zuciyarsa zata i’ya fashewa.
Shikam m.k kwata-kwata baimasan mesuke ba , shide kawai yana jin wasu surutai gawasu mutane a kansa baimasan suwaye.
” niyi nadamar zuwa gurinnan , wllh danasan abinda zantarar daban zoba , mijina da karuw….harshentane taji yasark’e, numfashinta yana neman fita daga gangarjikinta. Dagudu Ummi da abdallah sukayi gurinta d’agota saukayi sukabar d’akin da i’ta.
Wani b’arawon baccine yakwashe m.k a gurinnan.
A falon Ummi takwantar da neenah kan sofa, ruwa mai sanyi tadebo tabata tasha , ummine tafara magana
” Nana.!!”
D’ago rinannun i’donta tayi takalla Ummi.
“Banaso kisa wannan abun aranki don zai i’ya haifarmiki da wata matsalan, kicire Muh’d a ranki kicireshi gaba d’aya…dazarar Allah yasaukeki lpy za’a nemamiki admission kici gaba da karatunki..yaronki /yarinyaki kuma zankula da…don Allah karkisama ranki damuwa narok’eki.”
Neenah gyad’a kanta tayi hawaye nafita a idonta.
“Ya i’sa kibar kuka jekiyi wanka….tashi tayi tana d’aga k’afa dakyar tai dakinta.
*********
_3hours later_
M.k yatashi daga bacci wani garau yakejinsa duk damuwarnan babu , tashiyayi da zummar shiga toilet, i’donsane yasauka a kan kayasan dake watse a gefe , jikinsa yaduba yaga dagashi sa boxer, d’ago kayan yayi nanfa yaciro da janbaki manni2 daganan duk abinda yafaru yafara dawowa kansa.
Wani k’ara yasaki yasulale k’asa ” wayyo Allah na …wannan wacce tsinanniyace tazomin …tacuceni takasheni …neenah, Abba , ummina…nashiga uku..wayyo ni.. to waye yak’irasu…yaa Allah kasa wannan abun mafarkine..to wayece, me yakawota waye shigo da i’ta gurina ….kai wannan bagaskiya bane, mafarki nayi… Kamar zautacce haka yake magana.
Tashi yayi yashiga bedroom dinsa , kaya yasa yafito , bangaren Ummi yatafi don tabbatar dacewa wannan abun gaskene ko mafarki.
Suna zaune a falon suna hira kamar ba’abinda yafaru , don abbama yace suwatsar da kashinsa.
Da sallamarsa yashigo falon yana k’okarin karasowa dan samarwa kansa gurin zama.
A zuciye Ummi tayo kansa takifa masa wani wannan mari tak’ara kifamasa dukansa tashiga yi da duka i’ya k’arfita…”meya kawoka d’akina? kafitarmin a falo Muh’d banason ganinka kafita nace”…. Wani kukan tausayi m.k yafashe da shi…
“don Allah Ummi kuyi hak’uri kuyafemin wllh sharrin shaid’an ne sharrin shan giyane wllh Ummi don Allah kuyafeni’….kuka yake wiwi kamar k’aramin yaro.
Abba ma tasowa yiya rea a b’ace..” Lallai sannu muhammadu watau har giya kakesha kakyauta…inaso infad’ama katattara naka yanaka kabarmin gida kaje can kacigaba da iskancinka amma ba’anan ba…inkaga dama kabud’e gidan karuwai a garinnan…tashi kafita.”
yamasa nuni da k’ofa.
Wani kukan m.k yak’ara fashewa dashi yana bada hakuki, jansa Abba yayi ya turasa waye yarufe k’ofar falon.
Neenah fashewa tai da kuka tatafi d’akinta.
Haka m.k yarik’a kuka agurin kamar k’aramin yaro yana buga kofa kokulashi basuyiba, saida yay mai i’sarsa kafin yatashi yatafi part dinsa .
Haka rayuwar m.k taci gaba datafiya cikin k’unci , bamai kulashi a gidannan …don kullum k’ofar falon Ummi arufe saida yazo yak’arashi tsayuwarsa yatafi bayasamun damar shiga.
Daya dawo daga masallaci zaizauna agurin motoci harsa Abba tazo fita ..inya gaishesa baya amsawa mayatab’ashi tureshe yakeyi yashiga mota abinshi.
M.k jiyake kamar yakashe kansa da i’rin wannan rayuwar, gaba d’aya yatsani kansa, ga fauzan ma yace baruwanshi da zuwa bama Abba hak’uri..gaba d’aya yashiga tsaka mai wuya.
Neenah kullu saitasha kukanta tagode Allah don duk batajin dadin kinkula m.k da akeyi gaba d’aya tausayinsa takeji , jitake kamar taje gurinsa amma i’na Ummi zataci k’aniyarta.
*******
Bayan wata biyu .
M.k duk yayi bak’i yarame gaba d’aya yafita hayyacinsa kullum yana cikin tunani.
Yaukam yayanke shawarar zaifita yazazzagaya ko Allah zainuna masa waccar tsinanniyar data masa haka don tabbas inyaga fuskarta zai ganeta. Shiryawa yayi cikin k’ananan kaya yashiga mota yafita.
Tuk’i kawai yakeyi baimasan i’na yadosaba gaya duk yayi zurfi cikin tunani.
“Yanzu haka rayuwata zataci gaba da kasancewa, i’yayena sunyi fushi dani nid’in banza meye amfanina arayuwa banga amfanin rayuwata a yanzu ba…..kuuuuu wata uwar k’ara yayinda motar takwace a hannun m.k taikan wata babbar mota. Babbar motar tatamitse tasa….
Dagudu mutane suka fara zuwa gurin don taimakawa nacikin motar , dakyar akasamu akafito dashi jikinsa duk jini ko numfashi bai i’ya yi.
Fauzan ne yazo wucewa a mota yaga tarun jama’a , harzai wuce sai yahango kamar motar m.k dasauri yafito ya’isa gurin .
iyko shine a gigice yama mutanen bayani akan abokinsane , a motar fauzan aka sashi sukayi asibiti.
Yau Neenah tuntashinta takejin jikinta bad’ad’i , gawani son ganin mijinta datakeyi don sduk abin yanzu yadameta harta rame i’tama..abinka da mata da Miji sai Allah ..lolz..
Sad’af2 tafishe tai part d’in m.k.
Bataganshi faloba bedroom d’in tashiga hakananma bayanan bathroom d’in tabud’e nanma bata ganshiba, ba i’nda bata duba a ciki da wajen part d’inba amma bataganshiba.
” k’ilan wani gurin yaje .”
Dahaka takoma d’akin nasa takwanta kan gadon ..kawai wani mak’ok’on kuka takeji ya kullemata zuciya. Kamar wanda aka tsikara tatashi tafara mishi dube2 a d’akin.
Cikin closet d’in shi tabud’e tanabin ko’ina da kallo, can i’don ta yahango mata wani k’aramin box mai kyau na zinari duk jikinsa design na hrt ne gakuma sunanta jiki.
Abin mamaki yabata sosea.
D’auko wa tayi tadawo bakin gadon tazauna, bud’ewa tayi a hankali don ganin abinda ke ciki. Wani diary tagani da album a gefe sai flowers masu kyau acikin.. Album d’in tad’auka tabud’e gamamakinta pics d’in tane wanda tana yarinya dawanda take tagirma wani ma bacci take wani tana dari wani tab’ata rea harda wanda pampas ne ajikinta amma bawanda baiyi kyau cikinsuba ..abun yayi matuk’abata mamaki.
Diary tad’aka tabud’e wani bakeken hrt tagani da sunan ta da nashi ajiki , karantawa tafarayi tana mamaki.
Kuka takeyi tana dariya yayinda take karantawa.
wani bala’in kaunar m.k ne yake shigarta.”Allah sarki yayana ashe kana sone ashe son dakakemin ne yasa bakason ganina da wani namiji nikuma nake ganin hakan kamar sonane bakayi….Allah sarki yaa moha natausaya maka akan wahalan dakasha akan sona….ni i’na sonka yayana i’nason …gaba d’aya tajik’a takardan da hawaye.
Saida tai mai i’sarta kana ta maida abun yadda suke tafito i’donta duksun kumbura sunyi jaa, part dinsa takoma.
Tunkafin tashiga falon tajiyo Abba yana magana a kid’ime.
“Yanzu fauzan yakirani yake shidamin Muh’d yayi accident a yanzu haka yana asibita ko numfashi bai iyawa … Mugaggauta muje hajiya…karmu karasa yaronnan..
Fashewa da kuka Ummi tayi” wallh nayi nadamar horar da yaronnan tawannan hanyar, daba haka muka masaba alh gaya zaije ya Hallaka kansa…innalillahi wannan ilaihirraji i
Un..”
“Kinga ni bance kimin kukaba kiwuce muje… Kaga abdallah kakula da neenah karkafada mata komai gudun kada hankalinta yatashi.”
Gaban neenah dayake wani mugum fad’uwa jin abinda suke fad’a …kafafunta gagara d’aukata sukayi, durkushe tayi tana cije leb’e jinyadda mararta da bayanta ke mintsilinta….wani k’ara tasaki dataji wani ciwo ya murd’ota.
dagudu su Ummi suka fito daga falon jin k’aran neenah, dasauri Ummi tad’agota ganin tafara bleeding a gigice suka sata a mota sukayi asibiti.
[9/28, 12:42 PM] Habiba Muh’d: *KECE SIRRINA3⃣7⃣*
*END… I’ll going to miss u M.K & Neenah😭😭*
*°°In Dedicated to KHALEESAT HAIYDAR°°*
EWF
By___
Habiba Muh’d Marafa
*L*abour room akashiga da neenah, Ummi sai faman hawaye take abin duniya yataru yamata yawa .
Abba sai hak’uri yake bata amma tace “haba don Allah kabarni nayi kukana, dawanne zanji ? .”
abba dai baigaji hak’uri yarink’a har ta hak’ura.
Can suka hango fauzan nayowa gurinau, dasauri suka k’arasa bayan sun gaisa suna tambayar jikin m.k.
“Alhmdllh yanzu yafarfad’o, yasamu buguwane said’an k’ananan ciwuka amma insha allah very soon zaikoma normal. zaku i’ya zuwa gurinshi.”
Duka suka d’unguma dak’in dayake .
Suna shiga suka ango m.k kwance dagashi sai wando dasaurin Ummi ta k’arasa gurinshi tarungumeshi tana fashewa da kuka.
” son .”
“Ummi na, don Allah kuyafeni , kumin aikin gafara wallh bansan taya hakan tafaruba abba don Allah kuyafeni..” Yafad’a yana fashewa da kuka.
Abba ne yamatso yakamo hanun m.k .
“Babana bakomai na yafe maka dacan ma wllh b’acin rea ne yasa amma yanzu komai yawuce Allah yayafemu baki d’aya.”
“Amin.” M.k , fauzan, abdallah suka fad’a.
Ummina banji kince komai , plss ummina don Allah kiyafeni. “
“Son niriga nayafemaka tun bayanzuba Allah yamaka albarka babana.”
“Amin” duka suka amsa.
M.k i’do yafara bazawa don baiga hasken shiba.” Erhm ..Ummi.. nace neenah fa?.”
“Subhanallah , bari naji yajikin nata yanzu , kota sauka.”
“A Ummi …kikace …tananan?.”
‘Eh yanzu haka tana labour room. ” cewar abdallah.
Wani yunk’uri m.k yayi zaitashi, Ummi rik’oshi tayi.” Haba babana kakwantar da hankalin insha Allah Allah zai sauketa lpy kaga kakwanta bari naje. “
“
“A’a Ummi don Allah kibarni wllh nasamu sauki.”
Abba ne zace tabarshi yaje. Fad’a mishi room d’in datake sukayi yafata.
Wasu nurses ne guda biyu abakin gurin suna tsarewa don ba’a barin mutane shiga , suna ganin Dr Muh’d ne suka bashi hanya yashiga kasancewa shine babba a asibitin.
Yana shiga yahangeta saizufa take had’awa da’alamu tanajin jiki. Mata biyu ne akanta suna taimaka mata.
K’arasawa yayi yarik’o hannunta yana mata sannu, kamkameshi tayi tana fashewa da kuka.”plss yaa moha kataimakamin don Allah wllh mutuwa zany….”shiiii.. Karki sake cewa haka, addua akeyi kidaina fad’an haka insha Allah Allah zai saukeki lpy da i’zinin sa kici gaba da addua.”
Daga nan neenah duk addua daya zomata yi take tana k’ara rike m.k.
Wani cakumeshi tayi tasaki wani uban nishi aikwa saiga d’a yafito ba’afi minti biyarba tak’ara zuk’ulk’ulo wani ..namijine da mace..haba m.k kamar anmashi bushara da aljannah godiya yarinka ma Allah yana rawa yaran yad’auka yana juyawa nurses d’in harsaida abin yabasu dariya.
Gyarasu akayi akagyara neenah ma aka kaisu d’akin hutu.
Nan yasanarwa su Ummi sukazo murna agurinsu kam ba’a magana , nan Ummi tafara waya da ‘yan uwa da abokan arziki tana fada musu .
mommy da daddyn neenah kam kamar suzuba ruwa a k’asa susha, farida anafad’a mata tafara shirin fitowa.
Ana cikin hakane saiga Idriss yashigo, gurin m.k yayi yazuba kwiwowinsa a k’asa yana fashewa da kuka.
Shida kansan yatona asirin kansa abinda yama m.k har mssg d’innan susuka tura…”alaji don Allah kayi hak’uri kayafemin don Allah. “
Kowa mamakin abin yakeyi , m.k jinjina kai yayi yana kallon idriss.
“Sannu malam Idriss kaji.” M.k yafada. “Nayafe mata bakomai yawuce amma zamana tareda kai yak’are kaje kanemi aikin awani wuri kuma babson jin wani abu daga gareka.”
Sum sum Idriss yafice.
.basuwani d’ad’eba aka salla mesu ganin duk lpy yanzu lau.
Tunkafin suk’arasa gida yafara taruwa da yan barka farida ma hartazo , yinin ranar gidan cika yayi kamar me.
Farida sai tsokan neenah take wai yataji abun da suger ko babu.
*Ranar suna*
Mejego da twins d’in ta sunsha kyau harsun gaji da hadewa m.k kam na manne dasu kamar wanda za’a gudumasa dasu. Sunan abba da Ummi aka samusu yayinda akekiran KABEER mai sunan abba (Hameer) ita kuma AISHA mesunan Ummi (Khalfan).
Sunan yasamu halartar mutane sosea mommy da daddy masunzu , anyi suna lpy kawo yatafi lpy.
Ummi taciga da kula da neenah da twins d’in ta sai gyara akemata inkaganta kace amaryace .
Ranar datayi arbain kuwa m.k firr yace bai yardaba a ranar zata koma gidanta haka kuwa akayi da dare su anty Hafsat suka kaita.
Yaranta tagyara fess takwantarsu akan gadonsu wanka tasake tasawata rigar bacci wanda daita da babu duk d’aya don shara shara ce. Gurin yaranta taje tana tofa musu addua .. turo kofar m.k yayi yashigo da leda a hanunshi , zama yayi bakin gadon yana kallonta ko kiftawa babu. Saida tagama tajuwo gurin shi tana murmushi kan cinyarsa tazauna tasakala hanun ta a wuyanshi m.k kam sake baki da i’do yayi yana kallonta .
Wata hadaddiyar iskar bakinta mai kamshi tahura masa …ajiyar zuciya yasauke yana rungumota at d Same tym yana shafa boos d’inta.
” plss wifey don Allah kiyefen….”
Katseshi tayi tahanyar d’aura yatsanta akan lips d’in shi.
“Bakamin komaiba yaa mohaa, niyadace nanami yafiyarka don wahalar dakasha akan sona.”
Tsareta yay da i’do yana mata kallon tuhuma.” Wayace maki inasonki?.”
Dariya neenah tayi ” eh ni nasani ko ba’a fadaminba nasan kana sona tunkan nasan kaina, kuma nima i’na sonka yayana ina alfahari dakai.”
Kiss takai mishi kan bakinsa daya sake kamar yawu zaizuba.
M.k baisan lokacin dayafara kissing dintaba duk kalamanta sun kwancemai kwakwalwa.
D’an tureshi tayi
“uhm..uhmm…yayana kabari kaiwanka tukun.”
M.k langwabar da kai yayi kamar k’aramin yaro “to daukeni kimin wankan.”
“Nidai bazan i’ya d’aukan kaba .”
Hanunshi takama sukayi toilet.
Ciremishi kaya tsaf tayi tashiga mishi wanka bakunya, m.k kwai binta yake da kallo kamar baitaba kallon taba.
Saida sukagama abinda zusuyi sukafido m.k boxer kawai yasa , ledar dayashigo da i’ta yadauko musu saida sukaci abinsu suka koshi kafin suka tattare gurin .
Neenah gado tahau tabararraje abunda.
M.k kam gurin ‘ya’yansa yatafi yanata kallonsu sai murmushi yake.
“Baby don Allah kakyalesu kazo yanzufa ba lokacinsu bane lokacinane tafad’a tana janyoshi yafad’o kanta…to daganan labari ya sanza m.k jinta yayi kamar sabuwar amarya sai sunbatu yake zubawa. Ranar saida yabata kyautar gida da mota murna agun Neenah kuwa ba’a magana.
M.k hutun wata yakarba agun aikinsa kullum yana gida tareda iyalinsa suna soyewarsu.
*Bayan wata uku.*
Anyi bikin Zuwairat da ma’aruf zaman lpy suke don ma’aruf yana matuk’ar ji da zuryn sa.
Khalil ma yayi aure, ya auri fateesa yarinya mai natsuwa da hankali sunan zaune lpy.
Yayinda zee tasamu matsala a kafa sakamokon hatsarin datayi yanzu saida sanda take dogarawa.
Ansamawa neenah admission a BUK tana karatunta hankali kwace .
Twins sunyi wayo harsun fara zama kullu suna gidan ummi.
Kullum soyayyar neenah da m.k k’ara k’aruwa take, haka suke rawuyarsu cikin jindadi.
M.k yagina babban hospital nashi nakansa yazuba kwararrun ma’aikata ..kai abin saisambarka.
Yau weekend, m.k yana gida shida i’ya linsa .
yasa haminr da khalfan gaba sai wasa yake musu suka sai kyalkyalewa da dariya suke.
Neenah tafito daga kitchen tagama abinci sai zufa take had’awa, tsayawa tai akansu tana turo baki.
” ni wllh wllh ni banyarda ba , duk saidai kuzo kuzauna kuna dariya nikuma kubarni inata aikin wllh bazan yardaba.”
Haminr da khalfan kwalkyalewa sukayi da dariya kamar sunsan abinda take fada m.k ma dariya yafara harda rike ciki suma yaran saiyi suke.
Neenah fashewa tai da kuka tana buga k’afa .
M.k nerny dinsu yakira tad’aukesu , daukan neenah yayi yamata wanka suka kwanta gado.
“Nifa kabarni insa kayana .” tafad’a tana kokarin tashi .
“Noooo.” Yafad’a yana kissing d’inta , i’tama biyemishi tayi ..towel d’in jikinta yazame sukaci gaba da jin d’ad’insu…daganan narufo musu kofa.
*ALHAMDULILLAH.*
_Nan nakawo karshen wannan littafi. kuskuren danayi ciki Allah yayafeni..ladar dake ciki kuma Allah bani._