MASARAUTAR JORDAN BOOK 2 COMPLETE BY RAMLAT A MANGA
BOOK-2
14-Feb-2020
Fasa ihu Anim yayi cikin karaje, ya shiga fasa duk wani abu me amfani a gurin, juyawa yayi yana kallon bokan. Take idanunshi suka zama yellow, wani irin hayaki ya fita da mugun gudu suka shige idanun bokan, take bokan ya sheka ihu yana shure-shure. Tuni ya sheka lahira, shi kuma Anim ya koma ya zauna, yana numfashi.
*”SAFINAH! ta yaudara ta auri wani bani ba! Sai na bata kyauta ba musamman”
*Flashback*
A ranar da motar Anim tayi hatsari, ba a cire shi a raye ba ya rasu. Kasancewar akan Idon Hjy Nuratu! Aka yi abin sai suka yi amfani da damar su suka ɗauki gawar zuwa gidan wani tsohon maharbi amma bokane. Kallonsu yayi cikin mamaki yace.
“Abinda kuke bukata akwai hatsari sosai.”
Cikin ko ina kula mamie tace.
“Duk hatsarinsa ina son a lalata rayuwar yarinyar ce, ta yadda bazata farin ciki ba, kuma kaga ya mutu da burin mallakarta, idan muka daga shi da wannan burin Toh zai addabi rayuwarta.”
Shiru bokan yayi yana kallon gasar Anim wanda jini ke fita a cikin sa, tashi yayi ya shiga dakin shi can sai gashi ya fito, yace.
“Mu kama gawar zuwa ciki”
Haƙa suka kama shi zuwa cikin dakin, suka shimfida sannan, ya share gefen guda ya fara kunna candry, ja,baki,fari,…. Aka shimfida wani har kyale, suka daura shi akai sannan suka koma gefen, bokan ya cigaba da aikinsa.
Sun kusan awa guda suna abu guda Kafin bukatar su ta biya, dan dakin guguwa ce ta cika dakin Can ta lafa sannan suka ganshi zauna kanshi sunkuya.
“Anim Matawalle!”
Sake kiranshi sukayi amma bai d’ago kansa ba, sai da suka yi a karo na uku ya d’ago kanshi da Idanunsa da suka koma yellow.
“Mun tashe ka ne dan ka dauki fansan abinda aka maka, idan bai maka ba zaka iya komawarsu kayi kwanciyar ka.”
Wani baƙin ruwa ne ya shiga sauka a Idanunsa, ya fashe da kuka, basu dakatarshi ba.
“Sai na hana kowa nutsuwa sai na cusa musu damuwa da bakin ciki. Sannan na kashe SAFINAH haka ne zai kashe wutar fansan dake ci a ruhina.”
Sun jima suna kara mishi hudubar tsiya, sannan suka barshi a dakin.
(Motar sau dama mutane na tambaye akan ghost, shin akwai su? Scale Basu domin duk wanda ya mutu ya mutu ne dan aya guda ce mutuwa, mushrikai batattu sune suke haifar da ghost, ta hanyar amfani Ni da demons, bakaken ifiritai dan haka sai ku duba halin da Anim yaƙe ciki, kuma abinda na manta shine su Demons suna, aiki da Burin dake rn mutum ne, da burin da ya mutu akai.)
…….. Tun daga ranar Anim ya fara wannan abubuwan da suka faru a baya, kallon gawan bokan yayi sannan ya tsallaka shi.
***
Rufa min akayi suka shiga min fifita, Khalilah suka shigo da Ummi. Ruwa Batul ta watsa min, ajiyar zuciya na sauke tare da atishawa. Kuka nake son nayi amma yaki zuwa min lumshe idanuna nayi. Tare da juya musu baya.
Fita Duk sukai aka bar ummi ita ɗaya a dakin.
“Sam banga abin damuwa ba! Tunda….
*”””
…… “An rigada an daura toh me nasuma kiyi hakuri ki rungume kaddararki, karki zama mara godiyar Allah mana, idan kina haka ya kike son Ni naji, don Allah ki kwantar da hankalinki, kuma kiyi biyayya ga mijin da aka baki. Koda kuwa jinjirine, toh kiyi mishi biyayya, idan kika min haka kin gama min kome,”
Kuka ne ya kwace min, shi kenan sun rabani da Dr. Rufe idanuna nayi. Naki magana haka ta gama min nasiha ta fita, taja min kofar haƙa na cigaba da kuka, su kuwa basu fasa shagalinsu ba, ina jin Yadda gidan ya kaure da hayaniya, ji nake kaman kaina zai kunne, ga zazzaɓin da ya rufe ni.
Babu wanda ya kuma bin kaina, sai wajen karfe uku Ummi tashigo min da lafayya, peach colour. Ta shiga ban daki ta haɗa min ruwan wanka, haka tasani a gaba har ban daki, ta taimaka min na cire kayana sannan tafita, a sannu na shiga cikin ruwan wankan, Banda kamshin turaren wanka babu abinda ke tashi. Banɗakin gaza fitowa nayi sai da ta min magana, sannan na fito. A hankali take shirya ni.
“SAFINAH!!! Yanzun kin fita daga ikonmu kin shiga ƙarƙashin ikon abokin rayuwarki! Kin buɗe wani sabon shafin rayuwarki, wanda yake d’auke da kalubale da yawa tare da matakai hawa hawa, a yanzun kina matakin farko na Amarya.
A yanzun yan uwansa da danginsa zasu zo domin samun alaƙa a tsakaninku, idan kina da dabara sai ki janye su. Zuwa jikinsu, dukda wasu dangin ba a iya musu amma dole ki rufe idanunki ki kuma mikar da hannunki a koyaushe hannunki ya zama shine a sama da nasu, Mahaifiyarshi, dole koyi yadda zaki kyautata mata, badan kome ba sai dan ya haifa miki miji, ta kuma bar miki shi, wannan matar ta cancanci a yaba mata, sai dai ki sani wasu suna da kawazuci akan yaransu, koda zata fito miki da wani hali kiyi mata uzuri, dan ita ɗaya tasha wahalar shi, dan yau ta nuna jin zafin ta akanshi karki ga laifinsu, dan ko kece kika wayi gari ana juya miki akalar yaronki sai inda karfinki ya ƙare. Sai matakin zamantakewa, babbar matsalar da muke fuskanta a cikin wannan karni shine mata sun koma kamar Jakuna akan jima’i, no shi din kamar jijjiyar bishiyar Aurece, ko nace hanyan bishiyar aure. Sannan idan babu ita a cikin rayuwar aure toh ana fuskantar kalubale, wanda yakan kai har kotu a raba auren, idan kuma aka samu yayi yawa shima akan iya raba auren,, sabida zai zama cutuwa. Abinda yasa mai miki magana saboda Yadda wasu matan suke mu’amala da magungunar mata, wanda sanadin haka ya haifar musu da matsala, kafin ki fara shan maganin ki fara duba wani Irin miji gareki, dan akwai maza dayawa. Wani ko ya’ya yaga mace, toh yanzun zai shiga cikin lalura bukata, wani kuma idan mace zata kwance gayarta ta kwanta a gabanshi fesa zai tsallakata ya wucce, wani kuma da zaran sun shiga fagen fama da mace, ko minti biyar baya kaiwa zai sauka, wani kuma har sai ki ce mishi kin gaji bazaki iya ba, yake iya jin tausayinki, ya kyaleki, idan kina fahimci miji ko yana da buƙata amma baya komawa, maganin mata banɗaki bane, sai dai fruit. Da tsarki da ruwan zafi, idan kuma kika fahimci yana da matukar damuwa toh dole ko zama me haɗa maganin mata da kanka domin bana son ko sayi magani a gurin kowa.
Sai matakin mijin shi kanshi sai kin iya zama dashi, in ba haka toh ko shekara baza a rufa ba zai sakoki, shi na miji ko ya’ya yake yana ma’aurata son girma, wani lokacin kai za’a batawa amma dan a zauna lafiya zaki bashi hakuri, kuma yayita shan kamshin sai jiki kamar ki rufe shi da duka ya miki laifi kina bashi hakuri yana ce miki.
“Eh ai dan kin renani ne, dan kin ga ke ɗaya ce wallahi kika sake na karo aure zaki sha wahala, dan matukar nasami Macen da zata daina bata min toh”
Yadda kasan kike da tsiwar nan zaki amsa mishi, wanda kuma yin haka ke tinzirasu yayita fada Yana kunyataki a gaban mutane, haka ba dai dai, bane idan zaki iya hakuri yazo da zafin kan nan,
Nadan zaki ji zafi amma sai ki shanye kice toh ai wallahi aka hutar dani, yawan aikin gida, kuma ka samomin abokiyar hira, Allah wane nice zan haɗa maka kaya, ke ya gaya miki dan ki fusata ke sai ki maida mishi dan yaji cewa baki da damu akan haka, karshe idan yaga baki damu ba ce miki zai yi mahaukaciya, ke har murna kike dan zan kara aure, k’inga kinyi laifi yazo yana faɗa kin manna mishi hauka, matsalar da muka samu ke nan a cikin alummar hausa, wata mace tana ƙoƙarinta amma mijin baya gani, wata kuma zaki sha mamaki idan.kia ga yadda mijinta yake kokarin Ganin ya kare mata mutumci amma bazata gani ba karawa ma sai ta haɗa mishi da fitsari, wanda haka na cirewa namiji soyayyarki a zuciyarshi, dole mu zamo masu hikima dabara, dan wallahi wani na mijin baki taba cin amininsa sai da dabara, wani kuma kome zaki yi idanunsa na kanki, kiyi ƙoƙarin sanin waye mijinki, dabi’arshi ma’amalarshi da jama’a, babu ruwanki da wayarshi. Sannan mataki na gaba kishi toh kishi ke kawo kishiya, musamman jahili kishin da ake yin nan na kashe mazaje kishi, halal ne. Amma banda mahaukacin kishi, nayi imani da Allah kin haddace Alkur’ani, tartilil da tafsir, kinsan wasu hukunce-hukuncen akan addini. Kuma kina da sani akan addu’o’i, zanyi bakin ciki naji kina daga mishi hankali akan kinji yana waya da wata, sabida kuna ƙoƙarin dakatar da abinda ALLAH yace ne, idan kika nuna bai isa ya kawo miki ita ba, kin isa ki hanashi bin matar layi ce, kuma yaje yayi yadawo gidan yayi wanka, me tsoron Allah shine zai yi a waje amma wanda ya riƙa, a cikin ban dakinki zai yi kuma ya zo ya kwanta a gadon, saboda yace zai aure kince da yayi gwara a yadda Abuja da Bama bamai, kin hanashi, ba dole yaje wajen gun matar banza ba, matukar kika iya da mijinki. Kuma kika masa Adalci a zaman kuma kika nuna mishi dan Allah kike zauna dashi, Wallahi bazai taba cutarki ba, idan kika rike Allah babu yadda ya Isa cutar dake.”
Ummi bata barni a haƙa ba sai da yayita fada min wasu dabarun da yadda zan zauna da mijina yan uwanshi mahaifiyar shi, abokansa da makotansa, uwa uba Yadda zan kilace mishi dukiyar shi, yadda zan kula da al’amuran shi. Sosai ummi tayi min bayani akan rayuwar aure, tun ina jin kunyarta har na sake, tana gama min tace.”
“Hmm! Ki daina jin kunyata, dan Ni banga abin jin kunya ba, kiyi ƙoƙarin bin mijinki zaki zama taurariya, sannan iya gyaran jiki aka miki, idan an kwana biyu ki min magana akwai haɗin da za’a kawo min daga Maiduguri. kin nutsu don Allah ki bar wautar nan kingan rayuwar aure, kin ajiye kuka da shirme ki, bana son rigimar, ki zauna lafiya da kowa koda wasa bana son rashin kunyar nan, sai miskilancin nan ki ajiye a gefe, ki rungume Rayuwar Aurenki. Ban sani ba amma toh Allah ya baku zaman lafiya da kwanciyar hankali.”
Daga haka tayi ficce abinta, can sai ga Nanah Asma’u da abinci, kasa ci nai sabida bana jin dadin kome…
……. Da yamma ina kwance suka kawo me makeup, aikuwa nace bani so, indai dan Ashraf za a min kwalliya wallahi bazanyi, ba kai kira na tsani Ashraf, ehhe.
Ganin naki yardar Amin kwalliyar suka kira Ummi aikuwa na bare baki nayita kuka, karshe tace su ake kawai, tunda bana so, haka nayi ta juyin Abuna ashe dinner suka shirya zasu yi, naki kula batun, sai da aka fara mangariba na tuna Dr da yace shi zai zo ya ɗauke dan ya gama mana visa, kuka na cigaba dayi kamar ƙaramar yarinyar, Bayan sallar Isha, aka zo fita dani, dakin ummi aka kaiyi tayi dan abinda zata Iya, sannan aka zo zasu kaini dakin Abba, anan ne nace bansan zancen ba, na rike ummi ina kuka. Itama kuka take sabida na riƙe sosai dakyar aka cireni a jikinta ina kuka, sannan suka kaini Palourn Abba nan shima yayi min nashi, sannan ya sakawa Umma da Aunty Inna, da Ya kaka Yayarsu Ummi. Aunty Kuma Yayarsu Abba, suka fita dani, tare da rakiyar mutane. Tunda aka sani a motar na kifa kaina, nake kuka har muka bar gidan, bansan unguwar da suka kaini ba. Na dauki Umma nacewa.
“Yawwa shiga da bismillah, Ubangiji yasa an kawo ki kenan sai dai ki rakashi ko yarakaki,”
sai da naji zuciyata ta buga yo taya zanso haka ai duk k’iyayyarsa da nake ji bazan so naga gawan Uban yarana ba.
Take zuciyata tace.
*Umma Zance ki Inconcluvise 🙅🏽♀️, don da yarone angon ba zanyi fatar takaba ba, sai dai Ni narigashi Dan nayi imani da Allah babu Macen da ta isa rabashi da yaransa, idan kuma ta nace zata sheka*
(Ki min munahuka😏 kice baki sonshi ki kuma koma hmm)
A baƙin gado akace na zauna, da bismillah nan suka shiga bin gidan wanda yaji kyau bana wasa ba, kitchen dina kuwa kome na ciki orange da brown ne, dakine akayi amfani da minti green da cream. Sai falon inda aka hada black & Whiter, kowa sai magana yake akan gidan, tsarin gidan Ni kuwa ina can na cusa kaina tsakanin cibiyoyina, ina jin suka gama suka tafi, sai Batul da Khalilah aka bar min, bayan tafiyarsu. Sai ga abinci aka kawo mana, lokacin na shiga ban daki, bayan tafiyar masu kawo abincin na fito, suna min magana na haye can karshen India best ɗina na kwanta, ban kuma bin takansu barci yayi gaba dani, saboda ciwon kan da nake fama dashi…
***
Da asuba ina tashi nayi wanka da alola, nazo na gabatar da sallah,ina azkar su Khalilah suka tashi ban daki suka shiga, ina jin fitowar su lokacin Ni har na kwanta, barci me karfi yayi gaba dani, dan nasa damuwa a raina. Kuma ya haifar min da zazzaɓin me zafi, har zuwa ranar ina kwance ana hidima. Zuwan Dudu dan Sophia ta gaya mishi gani nan ba lafiya allurar da magani ya bani, sannan ya tafi. Ina jin akwai wani abinda za ayi amma ganin bani da lafiya dole suka hakura, Ni kuwa da ake gun gwara nayi pretend bani da lafiya, dan bazan je wata uwar mata dani ina tafe dan jinjirin kanina na nunani a matsayin matar shi tirrr, wallahi bani zuwa ko ena, a gidan ma sabida kar ayi dani yasani yarda aka min kwalliya, amma da bazanyi kome ba. Na tsani wannan auren da shi mijin ma, sai na shuka mishi rashin mutunci sani yake zancen, sai yayi Yaren Jordan bayan larabci, sai ya gwammace bai Aureni ba, mayye kawai dama larabawa me suka sani da zaran sunga mace, penis dinsu take tashi toh sai naci Uwar zandariyar ma, dani yake mara kirki ko yaushe yasan dadin mace da har iskancinsa bazai tsaya kan kananun ba sai Ni guzumemiya dani wai zai aura lallai nayi sake Reni me girma ya ratsa tsakaninmu da Ashraf dani yake zancen zan kamashi sai ya gane bai da wayo….
Anya Didi 🤪
(Am Sorry idan baku manta ba na gaya muku cewa Ni yar Bauchi ce amma haifaffiyar kudu dan haka kuyi har da Hausata)
[22/02 11:08 AM] My 2nd Mtn: **Masoyana na Nijar ga number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
MJ
BOOK-2
15-Feb-2020
Pagen.✌️
Ni kaina ina jinjina kallar rashin mutuncin da zan shukawa Ashraf, yadda bazai taba tunain haka yan naija dama suke, dan sai masai gudu jordan da a kafata ji, dani yake zance ba dai ya nace sai da ya aureni, toh Insha Allah, sai na haɗa mishi zafin kan da sai ya rasa yaadd zai dani, ko sunana yaji fecce zai yi da kafarshi,na rasa gane me yasa ya addabi rayuwata, ga yan mata kaca² amma dan fitsara wai nice zai aura, mara kirki bayan ya dauke min dan Abinda darajata shi yasa ya nanikewa rayuwa, inba haka ba taya Wancan Dudu zai makale min, da rashin kunya wato dan yaga na haifar min Yara shine yake jin kanshi daya dani, bani manta kwanaki har dace min.
“Safinah! Duk abinda kike bazai dame Ni ba sabida ni namijine kuma na rantse da Allah na miki illar da bazaki gane haƙa ban sai nan gaba, zaki gane haka duk duniya idan ba dani kika haɗa shimfida ba toh wallahi duk wani namiji kallon mara lafiya zaki mishi, dan haka ki bar zazzafa k’iyayyar da kikt min dan zai iya rikiɗewa ki faɗa son ba tare da kin sani ba, kinga dan tsohuwar baiwata tafada SOYAYYA da boss ɗinta ba wani laifi bane, amma akwai cutarwa dan Ni Yarone karami wanda nake lokacin kuruciyata ga kuɗi ga mulki ga kyau ga Nasaba, gashi yan mata sai haukacewa suke a kaina suna cewa Indai. Ba Balarabe ba sai sun rataye kansu Ni kuwa haka bai dame Ni ba, idan kema zaki faɗa sona ko Kuma kin faɗa tun asali zaki iya kirana kice, Yayana Ashu zo.na gaya maka sirrin zuciyata, aini na faɗa rijiya kaunarka, tare da rataye kaina a bishiyar sonka, nasha gubar soyayyarka, yayinda nake jiran maganin warka da cutata da hannunka. Toh haka zaki ce min yar kanwata.”
Kare mishi kallo nayi hannuna rike da kofin zobo, tsabar ya bani haushi. Dama kuma fararen kayane a jikinshi ba. San lokacin da na watsa masa ba, sai akan idanun mahaifiyar, dan karta dauki abin da tsanani Yaron nan yana mikewa ya sumbaci goshi a tare dacewa.
“Kiyi hakuri ba zan kuma sanya fararen kaya ba tunda ranki baya so, zanje na nima wanda zasu shiga da kalar na jikinki.”
Murmushin gulma na kakaro tare dacewa.
“Allah ka kuma saka fararen kaya, baka tambaye Ni ba Ni da kaine zan maka wanka da manja. Muje na rakaka, ka canza Kayan sai na nima maka irin wanda nake so dan kanina.”
Mikewa nayi muka fitowa na watsa mishi harara tare da juyawa nayi lambu, shan gabana yayi cikin kankanin idanu yaƙe, wato mun bar inda mutane suke, shine bari ya zabga min tijara. Sunkuyar dakai yayi cikin wani irin kallo na baƙi isa ba, sai muje.
Kauda kai nayi kamar ban fahimci abinda yake nufi ba, zan tabbas gefenshi ya zare min shanyayyun idanunsa, wanda kana gani kasan akwai abu a cikinsu, gyara hannun rigar shi yayi wato a iya tunanina, da fahimtar Yaren kuramenshi Ashu daukata zai yi, ganin yayo kaina. Gashi babu kowa a baranda, nace.
“DON ALLAH karka d’auke Ni Wallahi zan bika.” Na faɗa kamar zan fashe da kuka, matsa min yayi na wucce yana bin k’uguna da ido, musamman yadda suke juyawa. Bai san dalilin da yasa matukar zai ganni toh idan bai kai zuciya nesa ba,zai iya yin komai. Yanzun haka ma ji yake kamar ana daure mishi maranshi a dudduke suka isa d’akinshi muna shiga ya fincikoni.
“Wayyo Allah na! Ashu.”
Jingina kirjina yayi da bangon, hannun shi yana saman hips ɗina yana shafasu, yayinda yaƙe goga goshinsa. A bayana murya can kasa yace.
“Beentiiiiiiiii!!!! Annahubb!”
Jin abinda yake shirin cewa tare da kuma Yadda yaƙe shirin zuge min zip ɗin town din jikina yasani juyawa zan tureshi. Ai kuwa ya haɗe bakinmu, ƙoƙarin kwacewa nake, ya matseni da kirjinshi. Kwalla ke bin fuskana kamar mayye haka tayi cinye min bakina, ganin na ƙasa tsayuwa yasashi kyaleni.
“Allah ya isa min mugu!”
“Lallai baki hotuna ba”
Ya shiga zuge zip, kuka na saka tare da cewa.
“Ashu!!! Abinda kake min kamar baka da sanin addinin, me yasa kake haka. Saboda Allah ai ko na komai zaka kyaleni kodan darajar aurena zanyi don Allah ka barni hk, nima nayi rayuwar yancin.”
D’anne bakinshi yayi ya koma sak irin na yaranshi….
……. Kirana da akayi ya dawo dani daga tunanin da nake
“SAFINAH!! Allah ya bada zaman lafiya da zuriya d’ayyiba, mun gyara ko ina, mun ajiye miki kayan tsaraba a store, sannan akwai kayan tea a kitchen, kome yana nan inda zaki gani. Please ki kwantar da hankalinki.”
Inji Yayarsu Ummi,
Gefena Aunty Yaanah yazo ta zauna cikin son zata gaya min magana tace.
“Dota a wancan showglass din akwai haɗina musamman, Humra da kuma haɗin gumba. Da madara zakisha, amma akwai wanda zaki iya haɗawa Kafin kwanciya kwai da lipton.”
Haka suka gama min bayani, sannan suka tafi. Batul da Khalilah wai sune kawayena, suma fita sukayi can sai gasu da kuɗi sabin yan dari biyar biyar.
“Toh! Didi muma samu tafi dan an sallame mu, Didi don Allah kazar amarci karki cinye zamu zo idan muka taso school. Kinji”
Inji Batul, ɗaukar pillow nayi na wurgeta da shi, suka fita da gudu tare da dariya, suka ce.
“Insha Allah first game 3trip zaki haifa mana.”
Da sauri na mike suka fito a guje, rufe kofata nayi ina jan tsaki. Key nasawa kofar i don care. Dan ba a kaina Ashraf zai jadadda rashin kunyarshi ba. Shi yasa tun wuri na harkar kofata, dan tsaf zai iya shigo min.
Wajen ƙarfe goma naji motsin mutane ban damu ba, kuma baki fitowa balle nasan suwaye ba, haka suka gama barkwance sannan suka fita, ina jin wani nacewa.
“Lallai kana da aiki amarya ta rufeka.”
Fita sukayi naji an kwashe da dariya, sun jima a gidan ana shakiyanci kafin suka fita.
***
Washi gari ban fito ba sai karfe sha biyu da kwata, shima sabida buga gidan da ake ne yasani fitowa dan idan ban manta ba wajen ƙarfe tara naji tashin mota a cikin gidan. Sanye nake da gode lace, wanda aka mishi dinki gown. Maroon color shi aka so nasaka jiya amma naki.
Ina bud’e musu Kofar ɗaya daga cikinsu tace.
“Ikon da aka nuna mana jiya, shine yau za a gwada mana. Mun zo tun dazun amma….”
“Hana Amina! Wai meye haka kin zo ko daga musu hankali.”
“Wai daga faɗan gaskiya zaku hayayyake min.”
Basu hanya nayi suka shige, tare da karewa falon kallon, tabe baƙi tayi, a sanyayye nace.
“Kuyi hakuri! Ina toilet ne. Ku zauna”
“Hmm!”
Masifaffiyar matan nan tace..
Da sauri na wuce ciki na kawo musu drinks da kayan bikin, ba kunya matar tace.
“Ki karo mana! Dan wannan iya Ni zan dauka.”
Ina jin yan uwanta suna mata faɗa amma tayi watsi dasu, haka na kawo musu, na ajiye musu sannan na koma cikin dakin na zauna tare da zuba tagume. Ina tunanin waye mijina, bankado kofa matar tayi cikin masifa tace.
“Ya zaki shan yamu kiyi tawowarki. Baki san mu dangin mijinki bane, wato bayan ajiye y’ay’an gaba da fatiha bamu hanashi Aurenki ba shine keeee.,”
“Ba dai Yarana ba, sannan da kike wannan masifaffiyar ban masanin waye mijin ba, kuma idan nasanshi yau zan rabu dashi, idan yaso sai ki zauna dashi, zaki iya ci min mutunci ta ko ina amma kina taba min yarana zan tanka miki domin Ni jar kaza ce, karya muzuru balle shawo.”
Daga hannunta tayi zata mare Ni nace.
“Wallahi da bazaki Kum koran hannunki ba, idan na gayawa Uban yaran da kika zaga, sai yasa san batar dake har karshe rayuwarki.”
Duk yan uwanta suna jinmu, fitowa nayi, bakina sake nake kallon shi nake raina ne ya kuma ɓaci, na juya tare da komawa dakin na bud’e durowa na dauki babban lafayyana, na daura. Sannan na duba jakata na ciro kuɗi na fito, ina jin matar nan tana shari’ar karya, bani takansu ba nasa kai zan fita. Cikin sanyin murya Kamar kullum yace.
“Beauty!!!”
Cak na tsaya wani irin tukikin ɓacin rai ne ya kamani,
“Abdulhmeedu baka ji wannan mara Kunyar ta zage Ni bane da kake kiranta.”
“Goggo Aminah! Don Allah ki barni ”
Aikuwa ta saka salati tana cewa.
“Ai dama an faɗa mana, kamar.”.
. “Don Allah nace”
Dukkansu suka fita a gidan, da sauri yazo ya rungume Ni ta baya, rintsa idanuna nayi kwalla suka sauka akan arms dinshi. Juyar da yayi cike da damuwa yace.
“Kusan sati biyu bansan kaifin da na miki ba, sai azabtar dani kike idan nayi wani abu cikin rashin sani toh ki gaya min mana, daga Baya na sami labari gurin Babansu Yan biyun baki jin dadin, naso zuwa toh tafiyar gaggawa ta kamani da shugaban kasa. Kuma toh Am sorry da abinda ya faru.”
Sai lokacin kuka ya zo min cikin kuka nace.
“Hameed! Zaman mu ba zai d’ore ba, sabida wasu daga….”
Dama niman bakina yake, kuma Allah ya bashi daga tuni ya sami nasarar jefa harshen shi cikin bakina, kamo nawa yayi cikin kwarewa. Ya shiga tsotsa kamar ya samu popcandy, a hankali muka dangana da bangon falon, Dr ya jiyar dani salon shi me taɓa zuciya da ruhi,, hannuna na kai bayanshi zuwa dokin wuyarshi na tallafe sosai, ganin na rike kanshi shi kuma ya sauke hannunshi zuwan ɗuwais yana matsawa a hankalin yayinda zandariyar sai take zilewa a cikin wandonshi har ina jin motsinta, niman janye jikina nayi cike da fargaba, dan lokaci guda hud’uwata da Ashu ya dawo min sabuwa dal.
……… Cigaba yayi da tsotsar lips ɗina, musamman na kasar, cak ya daukeni Ni muka wucce dani d’akinshi, a lokacin muna cinye bakin juna. Bai direni a ko ina ba sai a gadonshi sannan ya biyo Ni, muka cigaba da abinda muke, a sannu yake zuge min zip ɗin rigana, har ya samu nasarar cire min baki daya, kwanciya yayi a dayan pillow yana min warin kallo me tattare da so da shaukin, ga lumshe idanuna nayi sabida bazan iya jure kaifin cikin idanunshi ba,
Yatsarshi ya daga a sannu yake bin fuskana, dashi har ya gangaro kirjina, wani wani irin ajiyar zuciya na sauke, wanda ya haɗa da fitar numfashina tare da dagawan da kirjina, tafiya yake da hannunshi har ya iso cibiya ta, hannunshi yasaka a gurin, sannan ya ciro tare da sakawa a bakinshi, ya jikan da yawunshi, sannan ya cigaba da…….
😂✌️✌️🤣😜🤪🤙🏼Ana kyawun tare ………. Kuyi hkr ina busy ga kuma hidima amma Maganar gaskiya ranar Lahadi ba da pagen sai dai sauran kwanakin…… Ranar asabar kuma sau daya ne, sauran ranakun sau biyun Insha Allah…….
[22/02 11:08 AM] My 2nd Mtn: **Masoyana na Nijar ga number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
MJ
BOOK-2
16-Feb-2020
Pagen.☝️✌️ *Am sorry Mommys ne Auntynmu de pagen is top hotel*
Kura min ido yayi yaga yadda jikina ke kerrrma, matsowa yayi sosai, ya zuba min ido hannunshi na kan cikina, yana wasa da shi a hankali. Matsawa yayi har Yana gogan jikina, ya kuma janyo Ni jikinshi ta yadda, bakinshi ya kai ya sumbaci kafadana. Sannan ya gangaro wuyata, lumshe idanuna nayi jikina nasone amsar sakonshi. Birkitoni yayi samanshi,
“Beauty! Buɗe idonki nine Dr”
A hankali na bud’e yan kananan idona, a kanshi sarki da juna. Janye nawa nayi cikin sanyin da mutuwar jiki.
“Baby!!!”
“Na’am beauty nine!”
Kwantar da kaina nayi a kirjinshi. D’ago kaina yayi ya sumbaci goshina, ya kuma sumbatar idona na hagu sannan ya sumbaci na dama, a sannu ya gangaro haɓɓana. Cikin wani Irin salon yaƙe cizon haɓɓana, k’amk’ame shi nayi cikin wani Irin nishi tare da kiran aunanshi.
“B…a..b…yyyyy”
Zare bakinshi yayi sannan ya dawo dashi bakina, ya shiga tauna lebbena na ƙasa, rikeshi nayi ciki fitar hayaci nace.
“Drrrrrrrr!p….l……s”
D’ago shanyayyun idanunshi yayi cike da desire, murmushi yayi.
“Tashi mu godewa Allah da ya nuna mana wannan ranan. Sai mu nemi abin karyawa dan nace kar Ammahna ta kawo mana.”
Gyada mishi kai nayi cike da kunyarshi, zamewa nayi a jikinshi ina sunkuyar da kaina.
Dariya na bashi. Mikewa yayi ya fita can sai gashi ɗauke da doguwar riga da hijabi, yazo ya ajiye min ya shiga ban daki. Ko jimawa bai yi ba sai gashi ya fito daga sai boxes rike da towel ya mika min, zama yayi a gefen gadon. Yana kallon yadda na lullube kaina. Jan bargon yayi cikin tsokana, na rike da ɗan karfi ja yayi na maza na rufe idanuna.
“Tashi muje ki taya Ni wanka.”
Kin buɗe idona nayi dan nasan kunyarshi zata iya sani kin binshi, ganin naki tashi kawai ya sab’eni bud’e idanuna nayi, sai cikin idanunsa, hannuna Kai wuyarshi. Tare da makaleshi, murmushi yayi wanda yayi sanadin narkwar zuciyata, jingina kaina nayi a kirjinshi. Tun banje ko ina ba salon Dr zai zautar dani, lumshe idanuna nayi sakamakon jina da nayi cikin ruwan wanka, me ɗauke da sinadarin wanka, zare towel din yayi wanda ya jike, ya ajiye a gefe sannan ya shiga ruwan tare da zama a bayana, ya sakalo hannunshi cikina, yana shafawa a hankali yace.
“Beauty! Me yasa kika yi fushi.”bayan ina tare dake Beauty bazan taɓa barin wani ya wulakanta min ke ba, matukar ina raye bazan taɓa barin kiyi kuka ba, Beauty ke nake SO bana son kome a tare dake ke kawai kin ishe Ni.”
Shiru nayi ina jin Dr tun daga jina har zuciyata shi yake yawo, sake kwantar da kaina nayi a kirjinshi, hannunshi naji akan nonuwata. Ajiyar zuciya na sauke tare da narkewa a jikinshi a karo na biyu, a sannu Dr ke bin lungu da sak’o na jikina tare da, zan Iya cewa Dr yasan kan mace da yadda za abi da ita, domin naga zahiri, a daddafe mukayi wanka bayan ya gama kasheni da soyayyarsa me zama daram a zuciya..
.. Muna fitowa dan yaso daukata naki amincewa. Doguwar jallaɓiya yasaka ya fito, Ni kuma na tsantsan e jikina sannan na saka rigar da ya kawo min, shiru ban ganshi ba, fita nayi zuwa falour kamshin naji na ya cika gidan a hankali nake takawa har kitchen din. Yana tsaye sai aiki yake, juyawa anyi na dawo d’akina, durowa na bud’e na duba naga inda aka jera English wear, wata karamar bodyhook na ciro tare da barewa a leda, sannan na duba rigar naga tana da tsagu ta baya, color ɗin rigar brown, duba abinda zan haɗa dashi na fara, can na ga wani gajeren wando jeans dark blue, kallon kaina nayi naga kayan kamar dan ni akayi su.
Gurin da Aunty Yaanah ta nuna min naje na bud’e Humra, na ajiye su sai da na shafe jikina sannan na saka kayan, kallon shigar nake sam sai nake jin kamar na zake dayawa, dubawa nayi ko zan sami hula, ban samu ba sai na haɗa da kamiran gyale.
Na yafa a kaina, gashi dai bani da nono. Amma sai k’uguna da ɗuwais ɗina suka fidda kayan, flat sheo na saka, bayan nayi ɓarrin turare a jikina, tare da humra na fito zuwa kitchen ɗin, yana aikine cak naga ya tsaya.
“Beauty!!”
Jingina nayi da bakin kofar, tare da hard’e hannuna a kirjina ina murmushi, a sannu na taka zuwa kitchen ɗin, nakara tsawo tare da rufe mishi fuska, sake abinda yake yayi ya dawo dani gabanshi.
“OMG🤦🏽♂️! Beauty Don Allah koma falon dan kasheni zakiyi da wannan zazzafa shigar taki.”
Da’ge mishi kafadana nayi cikin dakatarshi murya nace.
“O-O! Nima nazo yin aikin ne.”
Sauke kanshi yayi a goshina, kasala da gajiyar bikin yana sauko mishi ga bukatar kasancewa wani ya kara mishi armashi abun.
Cikin jan hankali na juya, jikinmu na gogan juna, rike k’uguna yayi cikin sarkewar murya, can kasa yace.
“Don Allah muje ki zauna na gama sai nafito.”
Da gaya na dan kwantar a kirjinshi, daura haɓɓanshi yayi a kaina cikin cusashen murya yace
“Beauty!!!”
“Mmm! Baby” na amsa mishi ‘,
…. Hannunshi ya tura cikin rigana a sannu yake mirza fatar cikina, tare da lasar wuyana, hannuna rike da karfi sakamakon jin nipples dina a hannunsa. Murya na b’ari na kira aunanshi,
“Babyyyy!”
“Hmm! Ai sai da nace ki fita kika k’i.”
Hannunshi yasa tare da kashe, gas din ya janyo Ni zuwa kitchen Island, ya zaunar dani sannan ya zuba min ido wanda suka rikice, saka hannun shi duk biyu yayi ya cire min rigar jikina, dauke wuta yayi sakamakon tozali da yayi da beautyn breast dina, sunkuyowa yayi ya haɗe bakinmu, hannushi nakan nonuwata. Yayinda muke deep kisa, hannuna nasaka tare da rike kanshi, haka muka cigaba da yaren Nobel.
Cire bakinshi yayi, yana kallon fuskana. A hankali ya haɗe goshinmu.
“Beauty!!”
“Hmm”
Runguma na yayi yayinda yakai kanshi wuyata yace.
“Nacigaba”
K’amk’ame shi nayi, tare da goga kaina a kirjinshi, alamun a’a.
“Why!!?
Muryata ce ta fara rawa al’amun kuka zan mishi.
“Babu abinda…”
D’ago kaina yayi ya cigaba daga inda ya tsaya, sosai yake mirza Ni yadda ransa yake so.
Kwantar dani yayi. A sannu ya shiga cire min, wando rike hannunsa nayi kwalla na zuba a idanuna.
“Don Allah ka kyaleni.”
Cire hannuna yayi dan hankalin shi ya gama tashi, cigaba da shagalinshi kawai yake sai da yaga kukana yayi yawa ne ya hakura.
Haka kawai nake jin ban mishi adalci ba, ganin zai bar kitchen ɗin nayi maza na sauka. Runguman bayan shi nayi.
“Kayi hakuri, kawai ina jin tso.”
“Baki yarda dani bane ”
Girgiza mishi kai nayi cikin kuka nace.
” Na yarda da kai. Kawai ina tsoron karka juy”
Hannunshi yasa tare da rufe min baƙin, sannan yasa hannun ya dauke ni, muka wucce daki, a gado muka zube. Duk yadda yazo mu gabatar da Sallah kasawa yayi sabida ya gama kaiwa kololowar buƙata, dan haka ya ci-gaba da daura min karatunsa yadda yake ganin zan iya ɗauka,
Cigaba yayi da kasheni da salon sonshi, Banda flowing babu abinda nake, salon da Dr yake min ya tsaya min akai. Cigaba yayi da rikitani, sosai sannan ya shiga niman Manhaja…..
A firgice na dawo hayacina, tare da niman tureshi.
Amma ina ya baya jin kira yayi nisan kiwon, girgiza na shiga yi ko zai kyaleni.
Sai da yasamu damar shiga, sannan ya d’ago yana kallona yadda na rintsa idanuna, tare da kama danyen hannunshi zuga na karyo min, wanda ya haɗu da hawaye shabe shabe.
Abinda Ya faru tsakaninmu da Ashraf ne ya shiga dawo min, kuka na saka ina kara ture Dr, ina fushi fisge, haɗe bakinmu yayi cikin mazantaka ya cigaba da kiss dina tare da mirza boons ɗina, a hankali yana moving a jikina. Zafin da nake ji haɗe da gajiya na nima na rasa.
_🙊🙉🙈”Gaba me dambuje gulmar ta isa haka, kibarta Dr da Didi su sarara'”Inji su Mommys Da Auntynmu haka nafito zuciyata ba dad’i dan ba haka naso ba😼😿_
****
Barci Ashraf yake tare da mugun mafarki, a firgice ya tashi.
*”SAFINAH!!!”*
Ya furta kenan duba agogon dake kan wayarshi yayi, yaga biyu da rabi. Safe goshin yayi jikinshi na bashi wani yanayi akanta, lumshe idanu yayi yana tuno abinda ya faru sati biyu da suka wucce.
……
Bayan koran Feener da yayi yana kofar shi ya rufe, jikinshi ne yayi mugun sanyi shi kaɗai ya shiga cewa.
“Indai sabida Wancan zata bada kanta a karo na biyu toh babu amfanin na amshi aurenta zan hakura da ita take ta zauna da wanda take so”
Kusan ranar raba dare yayi yana sakawa. Har barci yayi gaba dashi.
Da asuba bayan sun dawo masalaci yasami Abba da Maganar cewa.
“Hmm! Dama akan maganar mu da Binti ce, ina ganin tun da baka baka fadawa Hameed ba, kawai kabarsu, suyi zamansu Ni na hakura.”
“Scale Sultan! Nasan zai fahimce Ni Indai Dr ne.”
Murmushi Yayi dan wani lokaci idan yana abu sai ya fito maka da nagartanshi da kuma nutsuwa irinta saraki, idan yan mutuncin na kusa, koda yake wa SAFINAH yake wa rashin mutuncin ba dukka mutane ba.
Cikin son jaddada adalci, ya fara magana a nutse yace.
“A wannan zamanin anyi auren soyayya ya aka kare zama bai dadi ba, balle kuma auren biyayya, zata muku biyayya dan ta zauna dani amma har abada zuciyarta bazata taba yafe muku ba, sabida tana da wanda take so kuka hanata, kuka bata zabin ranaku. Akan Wani dalili na daban, tabbas hakkin ku ne zaba mata miji. Idan kun sami na gari, amma bana gizo ke sakar ba, shin kune zaku zauna mata? Shin kusan irin hatsari da kuka wurgata? Idan aka samu me karamin tunani. Abinda zai zo mata ta kashe mijin kawai sabida bata so aka bata dole, me dogon tunani kuwa bazata taɓa kyautatawa mijin ba, wanda sanadin haka zata faɗa hallaka, Ni a nawa tunanin a barta da wanda take so, indan tanine, ina nan ba inda zabi zan fara kasuwanci a ƙasar nan, dan na dawo nan kenan. Sabida Yaranmu matukar na tafi dasu bazai zauna ba, shi yasa zan zauna a nan suna jin dumi mahaifiyar su.”
Abba tsintar kanshi yayi da gyada mishi kai dan ganinshi yake kamar Sultan Abdullahi, wato mahaifinsa.
…… Wannan ne abinda ya faru……
🙈🙈🙈🙈🙈🙉🙊🙊🙊
[22/02 11:08 AM] My 2nd Mtn: *Masoyana na Nijar ga number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
MJ
BOOK-2
17-2-2020
Page.✌️✌️
….. Jikinshi rawa yaƙe haka kawai yake jin duk yadda aka yi Abdulhmeed yana tarayya da SAFINAH, wani Irin abu yaji ya tsaya mishi a wuya, tashi yayi ya ɗauki goran ruwa ya buɗe tare da kafawa a bakinshi sai da yaga goran ba kome sannan yayi wuri da ita, kirjinshi na masa zafi ji yaƙe kamar yaje ya kamasu yayi ta jibgarsu.
Banɗaki yashiga tare da da budewa kanshi ruwa, dan ko kayan jikinshi bai cire ba. Mai da gashinsa baya yayi, take yalwantaccen gashinsa ya sauka a dokin wuyarsa. ya jima a cikin ban dakin sannan ya fito alola yayi dan yaga lokacin sallah ta gota mishi.
Doguwar jallaɓiya yasaka, sannan ya shimfida abin Sallah.
Tunda ya idar yake addu’o’i tare da niman sassauci halin da yake ciki.
Yana cikin addu’a suka shigo da gudu har suka fad’uwa kasancewar har yanzu tafiyar su bata nuna ba, suna zuwa suka zube a jikinshi.
“Ankul! Didi”
Tausayi suka bashi rungume sun yayi cike da kaunarsu.
Cikin harshen larabci yake ce musu.
“Kuyi shiru zan kaiku gurinta, amma sai ku daina guje-gujen.”
Kwantar da kansu suka a jikinshi, Aanih tasa yardar ta ɗaya a baki, ta fara rero mishi baitukar kuka tare da kiran Didi, ga hawaye ga yawu Manyan idanunta masu kama da na Ubanta sunyi ja, ba can ba rarrashin ya fara, yana gamawa da ita Aamih itama ta fara nata, wasa wasa yaran nan suka manna mishi ƙaramin hauka, yana gama rarrashin wannan wancan zata fara.
Wayarshi ya dauko tare da danna kira, yayi ringing amma ba a d’aga ba, haka yayita gwadawa, karshe da ranshi ya ɓaci doka wayar yayi da bangon, jikinshi na wani Irin tsuma, yayi imanin da a jordan yake da yau sai yasa an ware mishi kan Binti da na Dr.
Tashi yayi ya ɗauki yaran, suka fita daga gidan.
A waje suka haɗu da Ghaniyu yasa hannu ya ɗauki Aanih Aamih tana kafadar Ashraf.
Kallon Ashraf yayi cikin sanyin jiki yace.
“Sultan!”
D’aga mishi hannu Ashraf yayi, cikin wata Irin Muryar wacce rabon shi da ya juya muryan ya shekara kusan biyu har da watanin.
“Gidanka zaka kai mu.”
Shan jinin jikinshi Ghaniyu yayi, yasan yau an tabo ubangidanshi, tunda yaji an bada umarni kamar ana jordan, tabbas an kai shi makura kuma yasan da a Jordan da hukuncin gintsewa ko ladbatawa ya danne kan wanda ya tabo shi.
Cikin motar ghani ya ajiye Aamih, Shi kuma ya zauna a gaba, rike da Aanih wacce take kukana. Ganinsu da Aamih tayi a gaba ta tsalla ihu, tana kiran didi.
Dawo da ita gaba yayi ya haɗata da yar uwanta.
Gidan Ghani suka wacce….
***
🙈🙊
Sosai Dr ya jiyar dani kalar tashi soyayyar, domin kuwa na Ciyo(🤣😜) ko tuwo albarka. Kifa kanshi yayi a goshina yana jero min yabo da sanyawa albarka. Banda kuka babu abinda nake sabida bakin ciki da takaici fanko nazo gidan mijina, a haka yake kuma nuna min Farin cikin shi.
“Nagode sosai Beauty! Allah yayi miki albarka, bar kukan nan don Allah.”
Janyen wa yayi zuwa gefe, yasanya hannunshi ya jawo Ni jikinshi, kuka nake har da shasheka.
“Idan baki yi shiru ba zan kuma.”
Buɗe idanu nayi dagaske kuma karawa zai yi dan na fahimci hakan ne ta cikin kwayart idanunshi. Tura mishi bakina nayi aikuwa ya chafko. Kamar zan cinye Ni haka ya koma..
Sai da ya kuma dulmiyar dani ruwa, sannan ya jani muka shige ban daki. Nan ma bawani wanka mukayi ba sabida bata lokaci mukayi muna wasa a cikin ruwa, sannan muka fito zama yayi a stool. Dake gaban mirror kura mishi ido nayi haka kawai sai naga ya tuna min zaman da nayi a jordan, amsar towel ɗin hannunshi nayi na shiga goge mishi kai. Ina cikin goge mishi kai ya riko hannuna ya dawo dani gabanshi, zaunar da Ni yayi akan cinyarsa. Sumbatar gefen hannuna yayi tare da daura kanshi a kafadana.
“Beauty! An jima zamu tafi Poland, da fatan ban takuraki ba. Zaki rakani ne daga can Kum…”
Yadda yaƙe sumbatar jikina na fahimci sauran Zance a raina nace.
*Wannan shima dangin Babansu Aamih ne da jarabawar*
Koda yake zan iya cewa yau ɗaya na fahimci Dr bai kai Babansu Aamih fitina ba, domin shi nasa me sauƙin ne kuma baya min kallon d’anye nama, Baban su Aamih kuwa kamar ya cinye i d’anye yake ji.
Kauda tunaninshi nayi a raina, dan banga dalilin yin haka ba, tunda ba zamanshi nake ba.
……. Sai da na tabbatar da ya shirya tsaf sannan muka fito zuwa d’akina, nima nashiyar sannan yajamu Sallah azhar da muka rasa muna idarwa ana kiran la’asar.
Dan haka muka daura muna idarwa, ya tashi kitchen ya nufa, tare da sako mana abincin bayan ya sake maida su wuta, yana gamawa ya kawo har cikin dakin ya ajiye. Cikin lokacin ƙalilan Dr made me like Queen, kome yi min yake. Karewa da na kurbi ruwan tea na riƙe bakina, duk sai ya diririce, kamar ya amsa a bakina.
“Sannu Muhammad bakin, bud’e min sannu.”
Had’iye tea nayi sannan na buɗe mishi, hura min iskar bakin shi ya fara sai da yaga ina lumshe idanuna yace.
“Zaki iya ci ko na baki.”
Zuciyata kamar na cirota dan farin ciki kasami namijin da zai maida ka tamkar sarauniya wannan abin da burgewa yake, gyada mishi kai nayi cikin jin dadi nace.
“Baby! Zan iya ci da.”
“A’a beauty bari na baƙi a baki dan nasan ba wani ci zakiyi ba, ai Dr Kyari ya gaya min kina gaba da abinci, baki so sai ki wuni baki nemi abinci ba. Dan haka matso nayi na baki da hannuna”
Kamar na fasa ihu haka nake ji,babu yadda na iya matsawa nayi jikinshi, ya fara bani haka nake amsa ina ci ina jin wani irin karo na farko a rayuwata bayan Nannah yau ga Dr na ciyar dani cike da so da kaunarshi, sai da yaga ina kauda kai yace.
“Beauty! Kin koshi ko?”
Gyada mishi kai nayi sannan ya fara cin nashi.
Yana gamawa na mike tare da tattara kayan zuwa kitchen, shi kuma ya gyara inda muka bata,
Muna gamawa muka yada zango a falon, riko hannuna yayi na, Ni kuma na zube a jikinshi.
“Wai! Gaskiya beauty kina da nauyi kutt, kin karya Ni.”
Duka na kai mishi tare da kwantar da kaina a kirjinshi ina murmushi, sannu hiranmu yaƙe sauya salon, a hankali Dr yake niman wani magananka zare idona nayi akan fuskarsa nace.
“DON Allah kabar Ni haka har yanzun.”
Kwantar da kaina yayi A kirjinshi, ya cigaba da shafa bayana, har barci yayi nasaran daukar mu.
***
Karfe biyar saura muka tashi shima sabida ana buga Kofar gidan ne, salati yayi tare da kallona ya zare Ni a jikinshi, a hankali rike shi nayi cikin barin da bai gama sake Ni ba nace.
“Please.”
“Lokacin Sallah ya gota.”
Tashi mukayi , shi ya fita waje Ni kuma na shige daki. Nayo alolar Sannan na fito shima shigowar shi kenan nace.
“Ya kadawo.”
“Eh wallahi na tambaye bana megadi waye yace ba kowa shima haka yaji ana buga Kofar ciki da ya leko yaga babu kowa.”.
Sam bamu dauki abin da wani muhimmanci, kasancewar bawai munyi nazari wani abu zai iya kawo mana matsala ba.
Bayan mun idar, da sallah yasani a gaba na sauya kaya na diba min kala hudu tare da nyt gown, muka fita bayan ya kwashe kome da zai ɓaci a gidan muka fits,.
Gidansu muka nufa, can ya barni Ammah tashiga hidima dani, me kike so me zaki ci, karbi wannan sha wannan. Wallahi dattijo nan lokacin kankanin ta kashe Ni da kaunarta, bai dawo ba sai karfe shida da rabi. Inda yazo muka ci abincin dare, daga nan gidan. Ya kai Ni gidan mu, a can ma Ummi da Umma sai wani haba haba suke dani. Karfe gomaw muka bar gidan ina son tambayan yarana na kasa dole nayi shiru.
Daga nan Airport muka wucce.
***
Kwance yaƙe shi ɗaya sai juyi yaƙe, kallon yaranshi yayi yaga yadda suka kwanta sai yaji ba dad’i, dan ya fahimci suna cikin maraicin Uwa. Tun da aka daura auren SAFINAH, ya daina fahimtar kome gashi azahiri mutum amma zuciyarshi ta gama cutuwa, lumshe idanunshi yayi yana tuna wasu abubuwan da ya shiga tsakaninsu. Daurawa pillown da kanshi yake nauyin yayi. Iska yaja tare da bud’e idanunsa da suka yi fiki-fiki yayi da idanunshi tare da jin sabon yanayi na musamman, ji yaƙe kamar yayi rashin babba. Itace yasashi kuka, ita ce ta tunatar dashi abinda yake aikatawa, bata barshi a haka ba sai da ta farka dashi barci da yake, sai da tabbatar ya mutu da kaunarta, ta kuma lugwaigwaita masa zuciyarsa da sonta amma tayi masa yankar kauna bayan tace amanar Ruhinsa.
Yayi imanin babu Macen da zata iya dashi sai ita amma haka ya tsallaka tabar mishi yaransu masu kananun shekaru.
Gyara kwanciya yayi zuciyarshi na bashi shawaran ya amshi Auren Natashah, dafe goshinsa yayi da hannunsa na dama, sam baya son auren Natashah. Bawai dan bata haɗu bane a’a sai dan ya gama tsara rayuwar shi da Uwar yaransa zai yi, kuma yasan halin matan su larabawa suna da kishin gado, musamman aka zandariya.
Murmushi yayi sabida tuno wasu abubuwan da suka faru ba ƙaramin masa dad’i yake ba. Can kuma ya tsuke fuska kamar bai taba dariya ba, wani fitinanen kishin tane yake damun zuciyarshi anya bazai sanya a sace mishi Dr ba??
*Idan kayi haka har abada bazata yafe maka ba, dan ka cutar da abinda take so.*
Juyar da kanshi yayi ya kalli yaranshi suke barci. Cikin kwanciyar hankali sauke ajiyar zuciya yayi tare da lalubabar karamar wayar da ya amsa a hannun Ghaniyu ya shiga duba number Amminshi ya lalluba, tana ɗauka ya sauke ajiyar zuciya, tare da gyara kwanciyarsa kafin yace.
“Na Amince da Natashah.”
Murna tashiga yi tare da sanya mishi albarka, sannan tace.
“Zaka zone! Ayi bikin da kai.”
Kamar bazai ce Wani Abu ba. Ya gyara riƙon wayar, sannan yace.
“Nufa na dawo nan innalillah! Ku kawo ta nan, kuma bana son Jordan su san inda nake don Allah.”
Muryanta na rawa kamar zatayi kuka tace.
“Habibi! Ka dawo gareni”
Cike da tausayi ta yace.
“Kiyi hakuri bawai naki bane, yaran ne bana son suyi kewar Mahaifiyar su, amma zan zo.”
Lallashin Nannah yayin sosai da ya fahimci tana cike da kewarshi, tabbas da ciwo a rayuwar shi, amma bayi da zaɓen da ya wucce.
Kashe wayar yayi a sannu ya tashi zaune, a tsakiyar gadon zuciyarshi ba dad’i taya zai zauna a Oman Bayan shi yanzun baya kaunar dukkan wata alaƙa da mulki, sam ji yaƙe ina ma bai haɗa Nasaba da mulkin ba, da yafi mishi alkhairi. Zai iya cewa tun tasowarshi bai taɓa niman abu ya rasa ba sai ita, sabida ya taso inda ko kallon abu yayi za a kawo mishi. Da ace ya taso ne a gidan da basu kai haka ba, da bazai tashi a murdadden hali ba,
Wannan murd’add’en halin ya kai shi ya baro shi dan da bai nunawa Safinah ikon bala’i ba da yana nan tare da ita amma ina ya zauna sai juyata yake son ranshi,
Toh taya mazata amince min, ya jima yana saka da warwara, kafin kuma ya shiga ban daki yayi alola ya fito ya yadda sallah inda zai kai kukanshi gurin me dukkan, dan ya fahimci ba inda yake samun nutsuwa sai ya kai kukanshi ga rabbi.
Koda ya gabatar da Sallah ya jima yana kai kukanshi, tare da niman biyan buƙatar shi na rayuwa…
Ya jima a gurin sannan ya miqe, zuwa, dan ya fara jin barci.
***
Shakeni wuyar Mamie yayi cikin ɓacin rai yana kara matarsa yana cewa.
“Me yasa! Akan me zaku tashe ni, ina barci na, kusa min muradin wani bani Adam a cikin zuciyata, dole na ɗauki fansa kafin na koma makwancina, dole na cika mishi burinsa, ki tafi gidan ki kai wannan tukunya a matsayin kyautar da ita, Ni kuma zan bata kyautar da na shirya mata, sai na shayar da ita madaran bakin ciki wanda babu irinsu duk fadin duniya, kamar yadda suka sashi ya rasa rayuwarsa sai na sadaukar da ita na zubda jininta ga doran kasa, wucce ki fita kuma ki kawo min kawarki Salmah dan jininta zan sadaukar ga abin da nake bautawa.”
Da sauri ta fita tana rike wuyarta tare da shiga ruɗani ganin abinda zata aika ta, jinin Salmah zata bada Innalillah.
“Na shiga uku! Yau na yadda abin da ya dame ni. Ina zan kai hakkin Salmah.”
Haka ta dauki tukunyar tare da barin gidan, jikinta a mace.
Dole haka ta faru da su tunda sun nace sai sun jefa rayuwar wasu a matsala gashi Tun basu je ko ina ba tasu ce a matsala, garin k’iyayyar SAFINAH ta wulla kanta cikin cikin damuwa, taya zata kawo karshen bala’in da ta jefa mata rayuwarta, bazata kira haka da zanen kaddarta bane, sabida shi zanen ƙaddara Allah ne ke zana maka, ita kuma wannan ita ta zamawa kanta katon layi me girman gaske, ita kuma wannan ita ce ta zamawa kanta, bata jin badaru da Maryam zasu yafe mata, idan suka ji abinda ta aikatawa yarinyar da sukafi SO duk cikin yaransu, Domin son da suke wa SAFINAH daban ne a cikin yaransu, suna matuƙa mata wani irin sone na musamman.
Wannan dalili ya jefa mata k’iyayyar SAFINAH, dan gani take duk cikin Yaran badaru yafi fiffita SAFINAH akan sauran yaransa.
***
Tun da ta iso gidan dare yayi sosai, dan haka dakinta ta wuce, tare da kwanciya, ko sallah batayi ba,
Washi gari tana tashi. Ko sallah batayi ba ta fito daga gidan da tukunyar, sai gidan SAFINAH inda tasami me kula da gidan suka gaisa tace.
“Mutanen gidan suna nan kuwa?”
“Ayya Hajiya jiya sukayi tafiya.”
Safe goshinta tayi cike da jimamin gulma tace.
“Ayyana ban sani ba, amma ga wannan a saka a cikin gidan furene me kyau zai kawata mata gidan. Kace inji Hajiya Kubrah.”
Karba yayi tare da godiya, har ta shiga mota sai tayi tunanin kar ya bata matsala ta sai ta zuge jakarta ta ciro sabon yan dari biyar ta miƙa mishi take ya washe bakinsa, yana ta zuba godiya. Murmushi tayi tare da samun nasarar, sauran aikin ya ragewa Anim.
***
Yau kwana uku kenan da shigowar mu Poland, duk meeting din da suka shiga baya taɓa bari ya kai dare dan haka yau ina kwance a jikinshi da wata yakoluelwar riga, hannunshi daya yana aiki da laptop, daya hannunshi yana cikin rigata dai dai cibiyata, yayinda na Daura hannuna akan nashi, a hankali nake shafa hannunsa. Sumbatar kaina yace.
“Beauty! Kina son jiki kamar mage gaki da mugun tsoro, da zancen zamu haɗe yanzun zaki fara zaro min idanu.”
Kwantar da kaina nayi cikin jikin shi ina murmushi mishi Sannan nace.
“My Man! Kaine ai baka da sauki da yanzun zance na amince wallahi da kuka zaka kyaleni, shi yasa tsakanin na da kai wasan kada kusadashine ruwa ne,”
“Ba wani nan, Beauty kina b’oye min wani abu, baki san Ni likita bane hala ko kin manta ne, sam baki samun nutsuwa dani, dan haƙa yau sai naga kin samu nutsuwa zan kyaleki.”
Rau+rau nayi da idanuna, tare da rike hannunsa nace.
“Wallahi Ni dai ina samun nutsuwa da kai don Allah kar a kuma.”
Dariya shi ya gimtse tare da jan hancina, yace.
“Hey! Lady ba zan fasa abinda nayi niyya ba, dan haka ki gama kukanshi an jima sai mun sake kulawa Sama jannati.”
Miqewa nayi zan gudu ya riko hannuna yana dariya yace.
“Duk inda kika shiga zan biki dan Ni ɗin ai dai dai dake ne, yarinya ina son ganin yadda kike jan..”
Kamar zanyi kuka nace..
“Don Allah kabar fadan haka, wallahi kunya kake bani.”.
“Wayyo Allah na, Beauty Ni kike jin kunya, lallai kuwa. Toh zo na cire miki kunya tunda ban cire ba a can rana, yau kuwa sai na cire naga karshe Kunya.”
Aikuwa ya shiga min chakulkuli. Dariya nake har da shudewa, gaskiya Dr Zaki karshe ne a duniyar jiyar da mace soyayya. Bai wani damu da ya nome Ni ba, amma yana nuna a cikin birnin zuciyarshi nice babu wata umma akwai toh ya cireta, ya kuma bani zuciyar.
“Don Allah Baby! Ka bari zanyi fitsari wallahi.”
“Karki damu kiyi sai muje kiyi wanka tunda kin bata mu.”
“Wayyo cikina zai fashe wallahi ciwon yake min.”
Murmushi ya sake, cikin son sanin inda yake min ciwo yace..
” Ina ne ke ciwon nuna min.”
Yana cigaba da min chakulkuli, duk na firgice da dariya, dan ya kyaleni na nuna mishi gefen marana, bai fasa sai ma sauya salon chakulkuli da yayi ya shiga daura min tashi karatun zilewa nayi na fadi kasa, ina sauke numfashi.
Kankance idanunshi yayi a raina nace.
*Kai jama’a na hadu da aiki kai kuma naka kalar kenan*
Biyo NI capter din yayi tare da cigaba da murkushe ni.
“Wayyo Dr! Don Allah kabarni bazan kuma ba, wallahi na gaji da salon ka.”
“Hmm Ni kuma ban gaji dake ba, ko nace naki wayon, haka kike min kina guduna.”
“Allah bani kuma gudun ka.”
“Kamar da gaske, Kuma kina ganina zaki fara zare ido kamar mara gaskiya, kawai rufeni idanunki na baki candy pop.”
“Allah na koshi dan wannan candy pop ɗin bayi da dadi kai kaɗai kake jin daɗin sa, Ni kuwa bana jin daɗin sa.”
“Hmm, zan koyar dake yadda ake jin daɗin, Allah kuma kika dame ni lokacin da kika kwarewa
[22/02 11:08 AM] My 2nd Mtn: Masoyana na Nijar ga number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
MJ
BOOK-2
17-2-2020
Page.🖐️
Allah Sarki Dr kowa fatar mutuwa yake maka Ni kuma banjin zan dura maka fiya fiya 🤪🤓
______________________
“Wayyo wallahi bani kumawa ka barni haka,”
Sai da ya ganni cikin farin ciki, sannan ya d’ago tare da rungumana, ajiyar zuciya nake ta saukewa sabida dariyar da nayi.
Shafa cikina yayi cikin wani irin yanayin yace.
“Yaushe zan yi ajiyata? Na kosa naga kin fara laulayi fa.”
Fari nayi da idanuna, tare da tausaya kaina, nace.
“Kai nake jira!”
Murmushi yayi cikin farin ciki, yace.
“Beauty! Idan Allah ya bamu haihuwa dake, kunsa sunan da zan saka?”
Girgiza mishi kai nayi cikin son jin sunan waye zai saka, jan hancina tayi sannan Yace.
“Sunanki idan mace ce, idan namijine sunan Dr Kyari zan saka.”
Murmushi nayi tare da gyara kwanciyata a jikinshi nace.
“A’a sai dai mu saka sunan Baba! Mace kuma musaka sunan Amman mu!”
Birkitoni yayi yana kallon cikin idanuna, hura mishi iskar bakina nayi. Aikuwa ya riƙe haɓɓana da hannunsa yana gogan min hancinsa akan nawa,
Babban arzikine mace ta samu namijin da zai bada lokacinsa domin ita, ya shirirince sabida ita, ya lalace saboda ita dan ya nunawa duniya bayan ita babu wata, eh tabbas Dr baya kai min, amma farin cikin da nasamu dashi har abada bazan taɓa mantawa ba, Dr ya soni kuma yana cigaba da soma, dan haka babu ta inda zanyi kuka dashi, sabida ya toshe wannan hanyar.
Sannan Dr Mutum ne me hakuri sosai, koda yake bazan bada shaidan haka ba tunda bamu wani zauna can ba.
***
Dagaske bikin Ashraf ya kankama a Oman, yayinda Ango fit yaki zuwa sai da Abba da Ummi suka sashi a gaba suka tafi, tare da Dudu da Batul Khalil da Khalilah, Har da Abba lawan wanda ya gama jami’arshi. Aka bar Umma da Mamie a gida, sabida Umma tana kasuwanci, Mamie kuma yar zauna gari banza, masu jiran miji ya basu (🤭🤫🤧Ashe Irinsu oo suna nan a duniya🤒)
Sun sami karba Irinta alfarma, tare da hidima sosai. Aka shiga yi musu, abinda ya daure musu kai ba kome bane sai yadda akewa, girmama su, musamman ahali masarautar. Su Aamih kuwa Yaran kamar sunsan suwaye su, dan wani mugun miskilancin sukewa su Ummi, duk sabon su dasu kuwa. Daga Batul sai Khalilah, sune kaɗai suka same yardansu har suke Iya zama a jikinsu.
***
Satin mu biyu, muka shiga shiri bai gaya min inda zamu je ba, sai da muka isa Airport sannan ya mika min jakata, wanda ya riko tun a hotel.
Yaje ya mika ina zaune, yana gamawa yazo ya riko hannuna muka shiga mall ɗin da yake cikin airport ɗin, Banda kayan kwalama babu abinda yake jida sai abubuwan wasan yara, kome kala biyu pink da purple, daga nan na fahimci gida zamu koma, muna gamawa yaje gurin da ake sayar da wasu gown, jan hannuna yayi zuwa inda aka jera su, zaba min wata yayi tare da kaini bakin dakin sauya kayan, nasaka, shiga nayi na cire najikina. A cikin sati biyu da muka yi, sai naga nakara kumatu. Nayi cike d’akin da ake, kalar fata ta ya kuma fitowa sosai.
Saka kayan nayi na fito daga cikin d’akin,👌🏾 yayi min da hannunsa. Alamar nayi kyau, sannan ya kuma mika min wani rigar itama dai ba laifi.
Sai a na ukune yace.
“Wannan yayi! Dan yafi su kyau.”
Riko hannuna yayi muka nufin inda ake biyan kudi, mika musu katinshi yayi suka diba iya kudin su. Kallon agogon da yayi sannan yaja hannuna muka fita.
Muna zuwa aka fara shiga jirgin, kallon shi nayi cikin zakuwa nace.
“Ina zamu? Naga sai sayayya kake!”
Na kura mishi ido ina son jin karin bayani. Ba tare da damuwa ba yace.
“Bikin Babansu Aamih!?”
Ji nayi kaman abu zai fado daga kirjina, nayi maza na dage kirjin. Zufa ne ke yanko min ta ko’ina, Allah ya taimakeni bai ga halin da nake ciki, kafin ya juyo na kirkiro Faransa dole.
“Baki ce kome ba”
Cikin ƙarfin hali na turo bakina nace.
“Allah ya bada zaman lafiya.”
“Amin beauty.”
Yace min, babban takaicina ɗaya ne me yasa ya gaya min, ji nake kuka na taso min, amma haka nayi shiru hiran da yake hana naki, biye mishi na cigaba da lumshe idanuna har barci yayi gaba dani,
Murmushi yayi tare da shafa fuskana cikin walwala, riƙon hannuna yayi yana kallon yadda sumar yatsuna suka kwanta, sake kallon fuskana yayi a karon na uku ya ga yadda na ajiye kumatu, kamar bani ce Hajja ke cewa a dauri kashi ko a bata igiyar ba.
Hannunshi ya kai cikin rigana da sauri na bud’e idanuna. Kallon juna mukayi, nice na fara janye idanuna daga gare shi, zuciyata tana tsawatar min abisa butulcin da nake shirin aikatawa, meye haɗin da Ashraf? Da nake shirin fad’awa hallaka sabida shi.
Innalillah nake mai-maitawa, har na samu saukin, daura kaina nayi a kafadar shi, daura kanshi yayi a gefen nawa.
***
Oman…
Tunda Dr ya turawa Dudu sakon gasu nan zuwa, shi kuma ya gayawa Ashraf. Dama yaki ya shirya zasu fita jin zamu zo ya miqe ya fara da wanka.
Ya jima a ciki sannan ya fito, shirya yayi cikin kananun kayan wanda suka fidda yarantashi sosai.
Turare ya fesa sannan ya koma gurin da agogon shi yake, ya dauka tare da zobensa na azurfa.
Takalmin kamfanin Mamata, ya saka sannan ya fito, a hankali yake fitowa. A sannu yake takawa cikin izza da kasaita, uwa uba kuruciya, na dibanshi da wani mugun miskilancin da ya kwanta a fuskar shi tare da tsare gida, yana fitowa ya kalli Dudu.
Sannan ya Basar da shi, kallon wayar shi yayi. Sannan ya turawa Ghani sako.
*Ka tambayi kawunsu Asma’u, karfe nawa jirgin zai sauka.*
Ba tare da ya kalli Ghani ba, ya cigaba da tsayuwar shi.
“Dr karfe nawa jirgin su Uwar d’akina zai sauka.”
Cikin ko in kula Dudu yace.
“Saura minti ashirin.”
Gaba Ashraf yayi suka take masa baya, mamakin Irin mulkin da Ashraf yaƙe nunawa Dudu yake.
(🙄🙄Dudu kenan ai Yayarka ta aikatu, mutumin da baya iya dogon magana.)
***
Mun iso lafiya sai narkewa nake a jikin shi, har muka shigo a arrival.
“My Man! Na gaji.”
Na fada mishi a sanyayye, dan na gajine.
“Toh! Bari muje masauki sai ki kwanta ki huta, ina yaso sai na miki tausa.”
Gyada mishi kai nayi, jikina a mace.
Muna fitowa muka haɗu da Dudu, da sauri ya zo ya amshi, jakar hannun Dr, sannan yayi ɗan murmushin jin dadin yace.
“Yallabai me kake bawa Didina ne haka tayi kumatu?”.
Murmushi Dr yayi masa, sannan yace.
“Tayani gani, nima dazun a cikin jirgin sai da naso tambayar ta.”
Kallona Dudu yayi cikin son ƙarin bayani,
Ban kulasu ba, na cigaba da binsun da murmushi, gabana ne yayi mugun Fad’uwa sakamakon ganinshi ya tsare Ni da ido. Komawa jikin Dr nayi ina tura bakina cikin kunkuni nace.
“Wallahi Ni da anyi shawara dani, bazan zo nan ba.”
Shafa fuskana Dr yayi cikin rarrashin yace.
“Bazamu wucce sati ba!?”
“Sati!!! Fa wallahi Ni bazan zauna har sati ba.”
Ayya SAFINAH kiyi hakuri mana ko kwana biyar muyi.”
“Nifa na gaya maka gaskiya bazan zauna ba.”
Dai dai munzo inda yake, kasa kasa yayi Magana yadda babu wanda ya isa yace sani yake domin kuwa, hankali shi na kan Dr da suka riƙe hannun juna suna gaisawa yace.
“Ba sai kin nunawa duniya mijinki bai isa dake ba.”
Watsa mishi harara nayi raina a bace banga dalilin zuwana wannan bikin ba, haka kawai an dauko Ni zuwa wani gayyato soɗi, kunun bayan ludayi.
Mota muka shiga, nida Dr da kuma Dudu, sai nashi tare da ghani.
Muna isowa gidan, ya fita tare dayiwa Dr jagora har masauki su, Ni kuma Dudu ya kaini gurinsu Ummi, tunda muka shiga Ummi ke cewa.
“Masha Allah!”
Zuwa nayi na zube a jikinta, ina sauke ajiyar zuciya.
“Sannu gajiya ko!?”
Gyada kai nayi tare da gyara kwanciyata. Nace,
“Khalilah matsa min karama ciwon suke min.”
Cikin tausayawa, ita ta kama daya Batul ta kama daya suka shiga min, tausa.
Cikin jin dadi barci yayi gaba dani….
***
“Ayya! Ku duba min beauty.”
Yadda ya damesu da beautyn yasa Ashraf barin shashin dan wani baƙin cikine ya cika mishi zuciya, gudun kar yayi abinda zai yi,
Yana shiga dakin shi, ban daki ya wucce, dunkule hannunsa yayi ya kaiwa Madubin cikin ban dakin naushi, haka suka fashe tare da tarwatsawa a cikin banɗakin, haka yayi ta naushin Madubin da hannunsa duk ya jima kanshi ciwo. Idanunshi sunyi wani mugun ja, ga azaba Ben kishin da yake damunsa.
Sai da ya gyara ciwon hannunsa sannan ya fito, hannun daure da bandaji.
Tunda Dudu ya zo yasamu ina barci, yaje ya gayawa Dr, ban tashi ba sai bayan awa ɗaya sannan na farka wanka nayi da alola. Na fito na gabatar da Salla.
***
A cikin kwana uku da muka yi idan kaga Ashraf ya zabge sosai tare da mugun rama, duk da nasan dalilin ransa sam bai wani dame Ni ba, sabida babu wata alaƙa a tsakanin mu.
Yau aka shirya dinner kuma a cikin babban filin masarautar, za ayi dan haka Kowa zai.
Karfe tara aka fara hidimar, dukkanmu mun shirya cikin wasu gown Ni bawa dark green, sai Dr da yasaka suit ashe colour, muka fito.
Hannunmu sarke da juna, muka je inda aka ajiye abin zama muka zauna. Amarya ta riga Ango fitowa.
Yana can ya saka tarukan hannunshi, a fuskar shi yana tunani. Sau uku Nannah tana zuwa da kanta, Amma yana kin buɗewa. Duk wandaake tunanin zai masa magana yaki fitowa, ba dan me Dudu ya gayawa Dr ba sai dai ya tashi ya riko hannuna, muka nufi part dinsa.
Umarni Dr ya bani na buga, amma yaki budewa sai da nakiya aunanshi sannan ya bude kofar, ya fito cikin shirinsa.
Mikawa Dr hannu yayi, suka gaisa sannan muka fito, ina manne da Dr. Kamar bai ga abinda muke ba, nan kuwa idanunshi na kanmu yake. Ranshi na kara ɓaci sam baya jin zai iya yafewa zuciyarshi akan katsalanda da tayi mashi na rabashi da abar kaunarshi,
Har muka zo inda zamu zauna, shi kuma ya wucce gurin zaman shi, hankalin mu kwance muke hira da Dr tare da Dr. Kowa yaga yadda muke cikin farin ciki sai mun burgeshi.
Anyi nisa a shagali na zare jikina zanje ban daki.
….
Har na isa na gama uzurin nafito, a baƙin kofa na ganshi tsaye, tamke fuskana nayi cikin sauri, yayi maza yasha gabana.
“Meye laifina! SAFINAH! Kawo hannunki kiki, SAFINAH mutuwa zan.”
Matsowa nayi zan wucce yayi sauri zai tabani nayi, na matsa cikin zafin nama ya kai hannu zai tabani a karo na biyu kafin yayi yunkurin tabani na Kifa mishi mari, wanda yayi sanadin zubda kwallana, shi kuma hancinsa ya fashe har yana zuba da jini.
D’ago kai yayi cikin izza hadi da mugun mulki, jinin sarauta na yawo a jikinshi, chafko wuyata yayi ya matseni a bango, kafin yayi kokarin haɗa jikina da nashi na kuma zuba mishi wani mari, na kuma marin shi.
Zare hannunshi yana kallona, zuba gwiwarshi muryanshi na rawa, yace.
“Ki min kome SAFINAH! Kawai ki dawo garemu”
“Kai jahili ina ne? Da aurena kake bina, Muh’d ka gaya min meye nayi maka da zafi haka ka rabu dani mana, don Allah ka barni nayi Rayuwata da mijina.”
Tunda muka fara rigimar Dr yake tsaye, bai iya motsawa ba, sai da yaga zan fito ya juya da sauri ya koma inda ya muke, ina zuwa gurinshi na zube a jikinshi ina kuka nace.
“Baby! Mu bar garin nan.”
Rintsa idanunshi yayi zuciyarshi na zafi, ji yake kaman ya an cimma mishi wuta, ji yaƙe kamar ya rufe Ashraf da ya fito jikinshi ba laka, yaƙe ya zauna yana goge hanci sa da jini yake.
Kukan da nake sosai nake ganin kamar hankali mutanen zai dawo gare mu ya mike dani muka koma masauki sa, muna shiga cikin d’akin na ajiye Ni. Ya juya abinshi.
Wannan shine karon farko da ya fara jin ciwon akan aurenta, bai ga dalilin da zai bar Ashraf yana tun kara matarsa. Dole yau zasu bar garin dan.
……. Nayi kuka har na godewa Allah, banga Dr ba, har kusan Asuba, da nafito na hango shi zauna a kan kujerar, takawa nayi gabanshi, tare da saka hannuna akan gwiwarshi nace..
“Hameed! Nasan kaga abinda ya faru tunda kaki zama kusa da ni Hameed do..”
“Don Allah karka juya min baya ko? Safinah da tun farko kin nuna min Uban yaranki SAFINAH da ban shiga rayuwarki ba, Safinah abinda kika min baƙi kyauta min ba, amma banga laifinki ba, nine me laif..”
Rufe mishi baki bayi da hannuna, a hankali na shige jikinshi, ina kuka.
“Don Allah ka yafe min wallahi kai nake so, Hameed daka rabudani gwara ace bana numfashi. Don Allah kabar Mutuwa ta rabamu, karka.”.
Haɗe bakinmu yayi, nima na riƙe kanshi. Shi kuka Ni kuka dan mun fahimci rabuwa da juna ba abu me sauƙin bane, tun daga wannan kiss din abubuwa suka sauya, sosai ban taba jin dadin kasancewa da Dr ƙamar yau, shima ya fahimci haka, kwantar da kaina nayi a kirjinshi, ina sauke ajiyar zuciya, a hankali yake shafa bayana, a Sannu har barci yayi gaba dani. Leka fuskana yayi a hankali yaga yadda yanake barci, shafa fuskana yayi a hankali don da tausayi, ji yayi zuciyarshi tayi mishi nauyi tausayin kanshi yake ji, wani iri yake ji. Bakin yanayin da yake ji a jikinshi. Musamman mugun ganin da yayi ya kuma karya mishi zuciya.
Lumshe idanu yayi a sannu barci yayi gaba da shi, bamu farka ba sai karfe shida na safe da sauri muka shiga wanka a tare, muna fitowa sallar muka gabatar, sannan muka koma gado Dan barci bai ishenmu ba.
Ina manne cikin jikinshi, kaina yana kirjinshi, dan haka fitar numfashinsa yana sauka a kirjinsane, shafe kaina yayi cikin jin kunci irin na wanda yake jin zai rabu da abinda yafi so a rayuwar shi, damuwa ce ta ƙara mishi yawa. Mikewa yayi zai fita daga d’akin, yayi maza tare da riko hannunshi, nace.
“My Man! Ina zaka je i need you.”
Haurowa gadon yayi cikin sanyin jiki. Ya janye bargon ya shiga min tausa, juyar dani yayi ya zuba min ido, ganin yadda nake mika yasashi shiga cikin bargo a sannu ya cigaba da min tausar tare da salon shine me taba zuciya, lumshe idanuna nake ina bud’e su, shigewa jikinshi nake sosai yasashi fahimtar ina bukace dashi……..
Kuyi har maneje
[22/02 11:08 AM] My 2nd Mtn: Masoyana na Nijar ga number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
MJ
BOOK-2
19-2-2020
✋🖕
Shafar fuskana yayi a hankali, lumshe idanuna nayi, tare da kwanciya sosai a jikinshi.
“Baby baka hakura bane!?”
Na tambaye shi, muryata na rawa.
Sumbatar kumatu na yayi tare da gyara min kwanciyata a jikinshi yace.
“A’ah ai ba zan iya fushi dake ba, kwanta ki huta.”
…….. Wannan halin ko ina kula da Dr yake min ya fara damun rayuwata, dan kuwa a cikin lokacin ƙalilan na zabge, na fita hayacina, babu shiri muka bar Oman, dan ha fahimci Dr so yake zuciyata ta buga haƙa muka dawo tattaro zuwa naija.
Dr Shabhan ne yazo ya dauke mu, muka nufi gidanmu. Tun daga nesa naga gidan ya koma kamar irin tsohon gidan nan. Duk wasu flower da aka saka a gidan ya mutu, kamar ba a mishi ban ruwa, haƙa Dr Shabhan ya shiga da motar shi ciki damu,
Tunda na kalli gidan sai da zuciyata ta buga, tsabar tsoron da gidan ya bani, bakina dauke da addu’a na amshi key na nufi gidan. Wanda yayi yanar gizo gizo.
” Gidan nan naku akwai matsala! Ina shigowa da motana na fahimci hakan.”
Dariya Dr yayi sannan yace.
“Babu komai Wallahi, kawai kana dai tunanin hakan ne.”
Duk yadda Dr Shabhan yaso fahimtar da DR yaki fahimta. Yana fita daga gidan, Me gadin ya bishi da mugun kallo tare da idanunshi da suka koma ta kare.
…… A sannu na shiga gidan na samu yayi kaca-kaca, ga hotunan mu a farfashe. Kome na gidan a juye fa. Safe goshina nayi sakamakon ganin wulgawar wani bakin kare, cikin yan second.
Sunan Allah na shiga kira a hankali har na shiga d’akina. Shima an lalata min kome, Ni abin ma tsoro ya fara bani,
Wasu irin abin mamaki nake gani dukda bakina dauke yake addu’o’i.
Dafani aka yi aikuwa na fasa ihu, da sauri ya rungume Ni tabaya yana cewa.
“Beauty!!! Nine fa”
Da hanzarin na juya tare da shigewa jikinshi, ina rintsa idanuna.
Ajiyar zuciya nake saukewa. Cikin damuwa nace.
“Nikam,”
“Ke kam! Me?
Cikin wani irin murya nace.
“Gidan tsoro yaƙe bani”
“Kai nifa banga abin tsoro ba kawai idanun ku na nuna muku wani abu na daban ne.”
Duk yadda naso ya fahimta yaki dan haka na hakura muka fara gyaran gidan, sallah ce take tsayar damu, dake tasowarshi asuba ce sai muka iso karfe sha daya na safe.
Biyar na yamma muka gama aikin har da girki, tare muka ci sannan muka yi wanka gidan Ammah ya tafi yabarni a gidan, dake Ni ɗaya ce sai na kunna ta. Naga ana film din wani horror bai min ba sai na mai dashi zuwa, Saudi one sun kuwa saka karatun Alkur’ani. Cikin suratul ma’edah. A sannu barci yayi gaba dani wajen biyar da kwata.
Barcin ba wani nisa nayi ba, amma ba fara wani rudaɗɗaɗiyar mafarki na wanan karen da naga kamar gizo shi na bina da gudu, sai da yayi wuf zai kamani naga anyi sama dani, shi kuma yana kasa sai haushi yake.
Cikin salati na farka, dai dai Lokacin da aka wucce wuf ta window na, mikewa nayi naga ashe ina kwanciyar aka dauke wuta. Fitowa nayi na hango mai gadi yana zaune, amma kanshi a sunkuye. Kiranshi nayi da cewa,
“Malam Ali!”
Bai d’ago kai ba, na kuma kiranshi, amma yaki d’agowa sai da na isa inda yake na fara magana da cewar.
“Malam Ali ya ina magana kaki amsa min ko ba kaji ne?”
“Bani ne bana ji ba! Kece baki ji! Sai da na gargadi akan kowani namiji Safinah baki ji ba.”
D’ago bakaken idanunshi yayi baya nayi tsoro ya kamani,
Horn din Dr yasani manta abinda na gani, dan shima mikewa yayi yaje ya buɗe get din sam na manta abinda na gani har Dr ya shigo gidan, gabaki d’aya kaina ya kule, ina ƙoƙarin tuno abinda na gani amma nakasa,
Jan kafaffuna nayi naje na bude mishi, fuskarshi ɗauke da murmushi ya fito yana cewa.
“Beauty! Ina can zuciyata tana gareki, gaya min keke faruwa?”
Kallon Malam Ali nayi naga baya gun, rungume shi nayi tare da kwantar da kaina a kirjinshi nace.
“Babu!”
A takaice, janye Ni yayi ya dawo dani gabanshi, yace min.
“Muna da bakuwa fa”
Juyawa nayi na hangonta tana zaune, a bayan mota sai wani d’aga hanci take.
“Wacece ita!?
“Yar gogg.”
“Goggo Aminah ko? Hmm kace ta fito.”
Magana ya mata ta fito tana yatsina fuska, tabe baƙi tayi sannan tace.
“Toh kayan fa? Waye zai dauka min!”
Juyawa yayi zai je kamar zan rike shi sai na kyaleshi, ya sauke mata kayanta muka shigo gidan,
D’akina na wucce bani takansu ba, dan matukar nayi haka tabbas bani da adalci, kuma kamata yayi na amshi ta, amma bazan iya ba kuma bazan wulakanta ta ba, nuna Mata dakin kusada nawa, ta saka kayanta.
Sannan ya shigo d’akina ya dame Ni na fito daga ban daki, ina tsaye zuwa gabana yayi ciki sanyin jiki yace min.
“Kiyi hakuri!”
Murmushi nayi sannan nace..
“Name fa!?
D’ago hannuna yayi ya daura a gefen fuskarsa, yace..
“Kiyi hakuri dai, na kawo miki wata gida.”
Murmushi nayi tare da kai ɗaya hannuna din na tallafe fuskarshi nace.
“Ko ɗaya idan nayi haka na zama mara imani tamkar butulcin zan kira Kai na tunda ta ko ina. Allah ya bani nasara yan uwansa nima yan uwana ne, don Allah karka saka komai a ranka ina tare da kai.”
Jan kumatu yayi sannan yace.
“Allah ya bar min ke!”
“Tare da kai!”
……. Kitchen muka shiga tare muka fara girki abincin dare, muna cikin aiikn muka ji kiran sallah rage wutar muka yadda abincin zai nuna, a d’akina mukayi sallah sannan muka tare, bakuwarmu na gani dauke da abincin da ko d’and’ana shi ba muyi ba, ta shake har yayi soro.
Ban kalle ba , nayi wucce wata kitchen na sauke sannan na juye na fito mana dashi, akan kafet na ajiye mana, dan jollop ɗin taliya ce,
Gabanshi na shiga na zauna, tare da ɗaukan abincin na kawo gefenmu muka fara ci, tsaki yarinyar tayi dan bata wucce Sa’ar Nanah ba,
Ni yake bawa abincin a sannu ina ci muna hira, yana gamawa ya na juya na fara bashi. Kamar yadda ya bani, muna gamawa na tashi zan Kai kwanikan ya amsa ya dawo dani, ya sannan ya dawo tare da tissue, ya goge min hannuna,
Nan muka cigaba da kallon labarai, har wajen tara sannan muka tashi zuwa cikin, wanka mukayi sannan ya sani nayi alola muka yi sallar Isha tare da shafa’i da wutir.
Muna idarwa ya riko Ni tare da zare min hijabi na, rage wutar d’akin yayi sannan muka kwanta.
“Kiyi hakuri da abinda Sa’ima tayi mana, bana son ace daga zuwanki har an fara samun matsala daga gareki, zata zauna na wata shida ne, yazo service idan tagama shikenan da.”
Murmushi nayi tare da janye jikina daga nashi nayi rubda ciki, ina Son jin zafin abinda yayi min amma ba halin haka dole na juya mishi baya, yana tabani nace.
“Please barci nake ji.”
Matsowa yayi ya kwantar da kanshi akan bayana, sannan ya zagaye hannunshi inda ya turani cikin jikinshi, lumshe idanuna nayi kwallar da nake b’oye suka fara sauka a kan matashin.
Jin yadda nake jan hancina ya fahimci kuka nake, amma bai hanani ba, sai ma kara k’amk’ame ni da yake.
A hankali barci yayi gaba damu.
00:1am na tsakiyar dare, agogon d’akin ya buga “katttt”
Gyara kwanciya nayi ɗan har lokacin ina kwance ne Dr na sama na.
Juyawa nayi a sannu, sai naji anan magana ƙasa-ƙasa, haɗe da kukan jarirai, abin mamaki Kuma a cikin d’akin nake jin maganar, sake ware idanuna nayi ina niman inda ake maganar, kuma abin damuwar sam baka fahimtar Abinda ake cewa. Jin digar abu a kumatuna yasani shafowa, wani bakin ruwa ne me mugun wari, d’aga Kaina saman nayi.
Wani uban salati nayi gaskiya ban kuma sanin inda kaina yake ba, sai bayan kwanaki biyu, sannan na farka na ganni a kwance a d’akin Ummina,
A hankali na bud’e idanunshi, tana zaune akan abin sallah, a hankali nake addu’an tashi barci…
Tasowa tayi tazo inda nake tace.
“Sannu SAFINAH, ya jikin naki.”
Gyada mata kai nayi “da sauki.” Nace mata a sanyayye,
Kallona tayi taga ina son ƙarin bayani, ruwan wanka ta fara haɗa min sannan ta dawo ta kama hannuna muka shiga ban daki nayi wanka da taimakonta dan zata fita na riƙe hannunta, shine ta dawo ta cude min bayana tare da kaina Ni kuma nayi sauran ina gamawa ta miƙa min towel.
Muna fitowa ta bani kaya nasaka sannan na zauna, tace.
“Naga kinyi alola a ciki ko Zaki yi sallar kafin na kawo abincin.”
“Toh Ummina!”
…….. Bayan naci abinci anan na zuba mata ido tace.
“Shekaran jiya! Abdulhameed, ya kiramu wai kumar suma da harbe harbe kamar me cutar jinmu, kuma daman kafin ya kira Ashraf ya fara mana maganar cewa zai dawo yana jin baki da lafiya dan yaji haka a jikinshi. Toh da muka ki nashi sai ya tattaro ya biyo jirgi, inda ko tsayawa ayi bikin shi bai yaƙi, a ranar da ya dawo. Yaje gidanki a daren. Mijinki ya kiramu. Toh a daren Abbanku ya gayawa Ashraf, shi Kuma dama yana unguwar ku, dan haƙa ya shiga gidan, dan yasamu Kofar gidan a buɗe. Shima yasha wuya sosai kafin ya shiga cikin gidan dan duk jikinshi ya ji ciwon. Koda ya samu ya shiga tare da mijinki suka fito dake kina fisge fisge, shi yaso a dawo dake gida amma mijinki yace scale kuje asibiti.
Tunda aka kai ki banda allurai, ganin. Har muka zo jiya, shine Wani mutum da Abdullahi ya taimaka, yazo ya ganki yace ba ciwon asibiti bane, na gidane, abin mamaki mutumin na fita mota tabi takanshi. Toh dai Abbanku yasa aka dawo dake gida dazun nan inda aka kira wani malami ya baƙi magunguna.”
Lumshe idanuna nayi, sannan na gyara kwanciyata akan cinyarsa,
***
A sannu sai da nayi sati biyu a gida kafin aka mai dani gidana, sosai naji sauki,
Sati na biyu da dawowa, hmm wani sabon lamarin ya faru, kaina na bisa cinyar dr, yana wasa da gashina.
Haka kawai naga gidan yana juya min tare da ciwon ciki, buɗe idanuna nayi zan gaya mishi, sai ganin wannan abu ranar. Ihu nayi tare da yunkurin mikewa. Ji nayi abu mazuna daga kasana, aikuwa na kafe mishi a gurin.
Faɗan irin wahalar da nasha, tun Dr na nuna damuwarsa har ya fara ganin kamar da gayya nake kome, ƙarshe Sa’ima ta gayawa Uwarta, kuma dama ba wani shiri muke ba, gashi bana son zama Ni ɗaya amma haka zasu fita abinsu Ni ɗaya a gidan, haka zan dimauce. Na fita hankalina.
Watanni mu biyar, ina fama da wannan matsalar, hmm a sannu Kowa ya daina damuwa da halin da nake ciki, Ashraf ne yaƙe ƙoƙari a kaina. Shima kuma ba kaunar ganinshi nake ba, idan kuma ya kawo magani daukewa ake.
Nayi imani haka shine tawada kaddaran, dan kuwa nasha mugun wahala. Babu wani kulawa nake samu gurin Dr ba, ga rashin mutunci da yar uwanshi take min,
Ban tashi fahimtar abinda ke faruwa ba, sai da aka kawo min Kayan fadar kishiya, nan na fahimci mijina yayi min nisa, domin gefe ina fama da wahalar ciwo, suma kuma suna bunkasa masifa, sai gashi na zama marainiya da iyayena, na zama kamar mahaukaciya, ko me tambotsa, toh bana barci ido biyu nake ganin masifa, ba dole kai ya kunce ba. D’akina kaca kaca.
Ni kaina kana ganina zaka sanyani a class din mahaukata masu degree a cikin hauka,
Gidan kam zan iya cewa sun manta dani ma gabaki d’aya, a cikin zuri’arsu, dan babu me tunanin.
Abinda na iya ganewa shine Dr ba a gidan zai zauna ba, kuma a Cikin wannan lalura bai hanashi idan masifar ta Ciyo shi yazo yayi min wasa wai nan ya biya bukatarsa,bana hmm bana humm. Ina nan dai ido kawai nake bin kowa dashi, dan bakasan wata irin rayuwa nake ba, zan kwanta amma ba barci nake ba,
…… Haƙa aka yi bikin Dr, ya tattara yabar min gidan, Ni kuma na cigaba zama da shaidanin da yaƙe juya rayuwata. Gidan ya koma hunturu house, bakome sai buruntun aljanu
(🤣😂😎🙄😜 Na woh go rakani 🧗)
….. Haka nayita fama Ni ɗaya, watan dr biyu sai gashi nan ranar abin baya Ciyo shi, yazo zai murkushe ni, Ni Kuwa naki, murdeni yayi ya biya bukatarsa ya sakai zai fita, cikin wani irin murya me dauke da gajiya nace.
“Tafiya zakayi kabarni cikin bala’i Hameed me nayi maka da zafi.”
Jikinshi ne yayi sanyin shima dai bazai ce ga abinda nayi mishi sai dankaren kazamtar da na keyi,
“Idan kina son zama lafiya dani dole ki daina haukacewar da kike kuma ki daina kazamtar da kike banda ina da da hakuri waye zai zauna dake, ki gyara nima zan dawo miki Hameed dinkin.”
Haka yasa kai ya fito, nayi kuka iya karfina, nayi danasanin haka, tun bayan tafiyarshi ban Kuma ganinshi ba sai kwanciya sabon jinya dan cikin shine ya shigeni me mugun wahala, dan tun watanin baya da nayi bari ban kuma samun ciki ba sai yanzun, wani irin wahala nake sha, gashi duk kayan abinci na ya lalace, haka zan debi lalataceccen na dafa ina gamawa, zan zauna naci sai kawai naga jini ko tsutsotsi.
Ruwa wannan idan zan sha, sai nayita kuka dan jini ke zuba a fanfon,
Rayuwa ba dad’i baƙin cikin ya cika min zuciya. Yau ma haka aka min Cikin kuka nace.
“Idan wani abu nayi toh a fito a gaya min, bawai ana mai dani mahaukaciya ba.”
Aikuwa aka fara wargaza kayan gidan, tare da makeni na fadi can, bayan wasu lokuta na farka Dr na gani zauna a kan kujeru, tashi nayi zan zauna ya bini da mugun kallo dole na koma na kwanta.
“Ban san laifin da namiki kike shirin jawo min masifa ba, akan me zaki kunna gas ki barshi yayi ta ci, gashi an kinji min gobara a gidan duk wasu abina masu daraja na rasa, hatta cikin jikinki kin min sanadin sa, amma Alhamdulillah tunda kema kinyi asarar wasu abubuwan zaki ji yadda nake ji.”
Takowa yayi har gabana ya buɗe tafin hannuna ya ciro takarda daga aljuhun wandonshi yace..
“Kije dama zuciyarki bata tare da Hameed, tana can gurin kwartonki, ace duk abinda ya faru kafin wani naki ya sani shine akai toh na barshi ke dama banda budurwa zuciya me zaki da sa’an Dr Kyari, kije can ku karanta…..
[22/02 11:08 AM] My 2nd Mtn: *Masoyana na Nijar ga number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
MJ
BOOK-2
19-2-2020
🖐️✌️
“Hameeed! Karka juya min baya, a lokacin da nake bukatarka, Hameeed!”
Cak ya tsaya hannayen shi duk suna cikin aljuhun wandonshi.
D’aga kanshi yayi sama cikin jimamin hukunci da ya yanke, karshe yasa kai ya fita, wacce itace fitar da yayi a rayuwata.
*(Tabbas nayi rubutu akala goma sha tara a rayuwata, Masarautar Jordan yasani jin kaina wata daban ban wannan shafin ya ƙaryata min da zuciya ya sani jin kamar nice jikina yayi sanyi, ban taba duban rayuwar macen da ta rasa mijinta da yardanshi ba amma yau naji ina tausayawa matan da aka shiga tsakaninsu,Labarin Sadaukarwa ce garesu)*
Yana fita yaga Ashraf jingine da bangon, murmushi yayi sannan ya dafa kafadar shi, yace.
“Yanzun na sauke nauyin da yake damun zuciyata, na bar maka baiwarka, amma kayi ƙoƙarin janye tunaninta. Iya haka ne zai sa ta fahimceka, Don Allah nan gaba ka gaya mata gaskiya aiki kasani ba yin kaina bane.”
Gyada Kai yayi tare da mai da kwallar da yake ciko mishi idanu.
“Nagode sosai Dr Abdulhameed! Tun daga haduwarmu kake taimaka min, sai dai bana jin zan Safinah zata yafe mana, sabida munyi wasa da hankalinta.”
“Toh! Wallahi kai da ita nikam aiki kasani, kuma nayi maka, bani da niyyar aurenta kasani. Dan haka ya zama maka wajibi ka.”
Cikin tsare gida Ashraf ya kalli Dr.
“Kayi hakuri! Yallabai.”
Fita yayi daga ware din zuwa inda motarshi yake, ya zauna tare da kallon Sa’imah wacce ta cika ta batse.
“Ayya na zata kwana zaka a gurin ta!”
“Bazai yi na kwana ba, sabida iya abinda aka dauke Ni nayi da akwai wani abu bayan haka da zanyi.”
Cikin jin ba dad’i tace.
“Ban gane ba!?”
“Eh zaki gane”
Nan yaja motarshi ya bar asibitin,
***
Kuka nake me mugun cin rai ji nake kaman na had’iye zuciyata na huta, ina jin aka bud’e kofar ban daina kukan ba, jan kujerar yayi ya zo dab dani ya zauna, yana kallon yadda na fita hayacina, amma dan jaraba shi kukan da nake dad’i yake mishi sai wani lumshe idanunshi yake, tare da gyada kanshi,
Shigowar Dudu bai sashi d’ago kanshi ga kallona da yake ba. Sai ma kura min ido da yayi, da sauri Dudu ya iso gurina yace.
“Didi! Kiyi hakuri don Allah. Wallahi banda Ashraf da yaje gida dazun ba Allah.”
Zuwa yayi ya tsaya duba ruwan da aka saka min. Kallon takardan da yake hannuna yayi, a hankali ya zare a hannuna, tare da warwarewa.
*Ni Dr Hameeed nasaki SAFINAH saki d’aya.”
Rintsa idanunshi yayi cikin zafin zuciya, yafi minti biyar a haka, Sannan ya buɗe idanu ya,
“Safinah me kulawa Hameeed ya sakeki”
“Sabida yagama yayinshi da ita, kamar Gwanki”
Cikin mugun fusata yayi kan Ashraf wanda yayi fuska kamar bashi yayi magana ba, dan dama tsakanin dudu da Ashraf bawani jituwa bane, kawai suna dan zumunci ne sabida, yaran dashi suke tsakani.
Kwalar rigar Ashraf ya cukumo ya kawo shi bakin kofa ya watsar cikin gargadi yace.
“Kar na kuma ganinka a rayuwata, ka kyalemin yar uwa ta huta.”
“Idan zaka wulakanta Ni sau dubu bazan daina ba, sabida ita ta koya Min kome, zaka iya sawa ayi min kome Ni dai don Allah ko sau ɗaya ne kabarni na dinga ganinta”
Banka mishi kofa yayi tare da komawa gurina. Zama yayi yana son sanin abinda ya faru.
Amma na kasa cewa kome sai kuka, Banda kuka.
Har dare Dudu yana tare dani, duk wani kulawa shi yake bani.
***
A hankali sauki yake samuwa, gefe kuwa Dudu. Na kaftawa Ashraf wulakanci, kuma yaki ya barshi ko sau daya ya ganin, har ofishin Dr Dudu yake, sukayi fada sosai karewa ya ajiye musu aikin su, babu abinda ya ƙarya musu zuciya akan Dudu sai kukan da yake tare da cewa.
“Nan ka bada lokacinka akan SAFINAH, ashe shigo ba zurfi kamata, tare da cutar da zuciyarta. Meye laifin yarinya da ta mutu akan ka, ban taba jin tsanar kowa a duniya sama da kai ba, yarinyar da ta hadu da jarabawar Rayuwa zaka wulakanta. Ba kome mun gode sosai ai kayi namijin kokarin, ga takardanku. Na ajiye muku aikinku.”
Yana gama gaya musu haka ya juya yabar Office ɗin, yana zuwa d’akin da nake, yaja kujera ya zauna yana kallona, na cusa kaina a cikin cinyata.
“SAFINAH! Haka zamu cigaba da zama baƙi ce min kome ba, aiko sau daya ne zaki ce min wani abu.”
Duk maganar da Abdullahi yake naki d’ago kaina, banda zubda kwalla da nake bana kome, sam bana iya cewa kome.
“Toh tashi mutafi gidana.”
A sannu na d’ago kaina. Na sauko daga gadon, na dauki hijabi na nasaka sannan na jira shi ya gama hada kayanmu, haka muka fito jikin Dudu na koma tare da rike rigar shi, ina b’oye fuskana a jikinshi.
Muna zuwa gun motarshi ya buɗe min na shiga tare da kira kaina.
“SAFINAH!!!”
Muryar Ashraf naji, sake rintsa idanuna nayi, yazo da gudu zai buɗe Kofar, tureshi Dudu yayi ciki masifar da dama abokin mutuwa yake nima.
“Wai kai wani irin masifa ne haka? Ka rabu da ita dole.”
“Don Allah ka barni na ganta ko sau ɗaya n”
Wanka mishi mari Dudu, bai damu ba ya kuma zuwa zai buɗe motar, Dudu ya sake tureshi. D’ago kai nayi naga yadda dudu yake dukan Shi.
Wani irin tashin hankali naji ban san lokacin da na buɗe kofar motar Ba.
Zuwa nayi na riƙe hannunsa, ina girgiza mishi kai hawaye na zuba daga idanuna bakina na rawa nace.
“Toh meye amfanin haka, kamanta waye shine? Ko dan baka san irin Daular da ya fito bane, masu tsaro dari biyar suke tsaron lafiyar shi, kartine majiya karfi, yafito ta gidan da ko karar sautin faduwar abu akaji mataki ake dauka, shugaba ne na al’umma guda. Kabilu uku ne a karkashin mulkinsa, kimanin yan majalisu dari da goma ke, bashi goyan baya, hatta manyan attajiri da yan kasuwa suna bayan shi, shine zaka dake shi, yaushe ka zama mara tausayi da, da zaka dake shi, badan Kowa ba kodan su Mariamah da Husnah Zaka daga mishi kafa, kazo mujee yanzu ba lokacin rigima bane.”
Jikinshi yayi sanyin yabi bayana, muka shigo motar, kauda kaina nayi dan bana son na cigaba da ganin jinin da ke zuba a fuskar shi. Tunda muka fara tafiya, babu wanda ya iya cewa kome. Banda kwalla da ya ɓalle min a idanuna babu abinda nake, tissue ya mika min na amsa a hankali.
“Kiyi hakuri! Amma wallahi matukar zai zo inda yake zan wulakanta shi, gwara ya nisanceki shine zaman lafiyar shi”
“Toh meye yayi maka?”
Na tambaye shi muryata na rawa.
“Didi na tsaneshi! Sabida shine mafarin matsalolinki”
Murmushi nayi dan ya bani dariya da tausayi.
Ban kuma ce mishi kome ba, sai dai fuskar Ashraf yaƙi fita a cikin idanuna, ina masifar jin zafin digar jininshi, kurawa hanyar ido nayi.
Wasu abubuwan na tuna kuka ya kwace min, yama rasa tacewa.
A haka muka isa gidanshi, dan yasan koda ya kaini gidan mu akwai matsala.
***
“Amma me yasa ka bar shi ya dake ka haka?”
Goge fuskar shi yayi. Sannan yace,
“Bazan rama ba, sai dai nafison duk lokacin da zai min haƙa yayi akan idanun ta, so nake na suna girma matsayina a zuciyarta, kamar yadda ta same matsuguni a zuciyata so nake naga haka a cikin idanunta, duk abinda ya faru itace ta kirkiro shi, amadadin ta tsaya kome yazo karshe sai taki, Nima kuma ban fahimci ma’aukin abun ba, sai yanzu dan haka ku barni da su.”
“Amma naga dai, kana da Matarka toh ka rabu da Safinah mana.”
“Hmm! Dr Fu’ad bai gaya maka waye Ni bane? Ni ba a bani umarni, umarni na iya haɗawa.”
Kura mishi ido yayi sannan ya janye daga gareshi. Dan shegen kwarjinin Ashraf yake dashi kana ganinshi kaga jinin sarauta, amma ba daga nan abin yake ba, sai ya kalleka kukayi ido biyu dashi anan zaka fahimci karfin mulkin a idanun sa, domin. Tsakarka yake babu tsoro a cikin ta sai tarin izza. Kome girmaka da zaran kunyi ido biyu toh gabaki d’aya dole kayi ladab, mafi akasari da idanunshi kawai yake horasu Ghaniyu.
***
Tunda na dawo gidan zancen da sauki kenan, amma batun aljanu nan fa,
Ga Ashraf da ya binciko inda nake. Baya tashi zuwa sai dare, hmm mutum ya zama kaman aljani shima.
Wani abu da yaƙe dabi’ar larabawa, su a can gurbinsu dare lokacin shakatawa ce, rana kuma ana juyawa ce, dan haka ba wani abu bane a gurin su yawo da dare.
Da mota yashigo unguwar, a can gefe da unguwar, shida Ghaniyu da kuma Fahad,.suka ajiye motar a can.
“Sultan! Me muka zo yi a cikin unguwar mutane da dare!?”
Cikin rashin damuwa da abinda zai fito harshen shi yace.
“Na kawo kune a kashe min ku”
Dariya Ghaniyu ya gimtse dan yasan halin ubangidanshi , da iya bakar magana.
Ciki dariya Ghaniyu yace.
“Akwai wani shaidani da ya sami Gimbiya SAFINAH, shine Sultan yazo su san nayi.”
“Shaidanin Mutun ko na Aljanu.”
“Ehtoh, nan ne ban sani ba, amma tabbas yazo ganinshi ko yana nan ne ko kuma ya barta dan tsaf Sultan dinmu ya shirya sun kunce Sultana SAFINAH.”
Shiru duk sukayi har suka isa gidan, ta baya suka kewaye, kamar marasa gaskiya, wani abu suka saka a hannunsu da kafarsu sannan, suka shiga bin bangon har dai suka samu nasaran hayewa katangar, a dai dai window dakin suka hangoshi zauna bak’ikirin dashi.
“Ghani! Ka daiji abinda nace maka, kafin zuwan mu, sai kai kuma Fahad ka koma inda muka ajiye motar, koda an rutsani zai kaini gun Yan sanda, kai da Gani zaku zo, zai maka bayanin kome.
“Umarni ka kawai muke jira”
Murmushi yayi sannan ya dira!
Nasani Wannan page akwai Question sosai a bakinku……
Fatan alheri…. Allah ya biya mana bukatar mu na alkhairi.
[22/02 11:08 AM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
MJ
BOOK-2
20-2-2020
Page 4×2
Komawa suka yi yayinda shi kuma ya dirka a gidan juyawa. Juyawa baƙin karen yayo kan Ashraf da mugun gudu, kafin karen ya iso ya fidda wani k’olba a gefen cikinsa tare da ɓalle bakin k’olban, sai ga karen yabi iska ya shiga cikin k’olban shi kuma ya rufe.
Sau da dama wannan ita ce hanya mafi saukin da wasu Malam ruki’a sukewa aljanu ko ifiritai masu shegen taurin kai.
Dake aikin yazo mishi da sauki, sai dai wani irin kara tare da tsawa ya tadamu, Dudu da yake d’akin shi yaga inuwar mutum na zaga gidan.
To banda jaraba ya gama aikinsa shine ya shiga niman inda nake, sai akayi rashin dace, yaga dakin sai dai Babu ta inda zai shiga shine yake ta daman zaga gidan (🙄 madalla Allah yasa a kama mutum)
Shi kuwa Dudu ganin ana zaga gidanshi yasashi dauko yar goranshi wanda ake kira da ko kwana,
Ya cigaba da kallon yadda Ashraf yake tsaye, kare mishi kallo yayi, ranshi ne ya ɓaci a zuciye ya fito daga gidan, yayi hanyar backyard, yana zuwa cikin ɓacin rai ya daga sandar zai buga mishi aikuwa ya gocce, tare da juyawa suna kallon juna.
“Wai kai wani irin masiface kake bin yar Uwata dashine? Ko ance maka bansan abinda kuka aikata bane.”
Sosai giranshi yayi tare da sunkuyar da kai yace.
“Na fahimci kaine kawai zaka bani matsala. Ni bawani abu nake nima ba! Yar uwarka nake bukata, ita kawai Idan kuma haka bai samu ba zan hakura amma kafin nan ka bari ta nuna bata tayi na sai ka samu damar magana”
Tureshi yayi gaba, tare da gaya mishi kalamu masu zafi, amadadin yaji haushi sai ma kin fitar da yayi. Hayaniyarsu ya tasheni. Ni a tunanina barayi suka zo, ashe rigimar Dudu da Ashraf ne.
Da sauri naka mayafi na fito, shi ya ganni amma Dudu bai ganni ba.
“An zo gurin! Don Allah kabari Ni ka gaya mata gaskiya abinda na aikata mata.”
Ingijeshi Dudu yayi ya fad’i a ƙasa.
Aikuwa ya sake ƙara.
“Wai Dudu meye haka ne? Dare yayi fa.”
Cikin jinjiki Ashraf yace.
“Safinah don Allah ki saurareni ko sau daya ne, zan gaya miki gaskiya.”
Kamo wuyar Rufani Dudu yayi, zai fitar da shi daga gidan.
“Don Allah Safinah ki saurareni! Wallahi iya gaskiya zan fada miki.”
Kauda kaina nayi tare da jan isa ga sanyin dare da ke ratsa ko ina.
“Baban Affan! Kyaleshi”
Na fada kaina na gefe,
“Bana gaya maka ya, surukinsa nifa nasan abinda nataka yar uwarka ta mutu a kaina.”
“Didih karki sauraren shi! Shine ya sa Dr Hameeed ya aureki! Sannan duk abinda yake faruwa yana da masaniyar akai. Wallahi babu kome a ranshi sai cuta. Bakinsu ɗaya da Hameeed.”
Tsabar kaduwa kamar zan kira Lokaci guda tsoro ya kamani.
Jikina na rawa na fito zuwa inda suke.
Kallon Abdullahi nake yana bani labarin yadda ya tsinci labarin a bakin Dr Shabhan.
Hawaye suka shiga saukowa da gudu, gabanshi naje na tsinka mishi mari.
“Meye laifina Ashu? Dan nayi taimako shine ya zama matsala ko me? Kasheni kuke son yi kai da Hameeed ko? Wato You creating the game, and kune player ni kuma ball.”
Tafa hannuna mai zuciyata na ta fasa.
“The Game is over! Thank you bazaka kuma break heart na wata Y’a mace ba sai ka biya abinda ka aikata. Kaje nan da wata uku Ni da ina zan nimeka.”
Wucce shi nayi ina kuka me cin rai.
” Amma ai da kin ji hujjata”
” Wata hujja ce dakai!!!” Na saka mishi tsawa.
” Na ina sonki mana!”
“SO”
Juyawa nayi cikin masifa nace.
” You don love me”
Da sauri yasha gabana yana cewa.
“Wallahi tallafi”
“Ka min shiru! Macuci azzalumi, mugu.”
“Safinah!!”
“Stop calling my name fita kan na baka mamaki.”
“Don Allah ki saurareni mana! Ko sau daya ki bani damar kare kaina.”
“Hhh kabar gidan nan ko kuma na tara maka mutane.”
“But!”
“But What!”
Na tsare shi da ido, sunkuyar da kai yayi, a hankali ya tako gabana.
K’olban da ya saka Anim ya dauko ya bani, sannan yace.
“A da ina tunanin, ina raye ne sabida Asma’u Husnah da MariamSajidah, sai da ga baya na fahimci na shiga zanen kaddarta, na zata zaki sami farin ciki idan ki same Hameeed, sai gashi hankalinki yana wani guri daban. Dr Hameeed nuna shigo dashi rayuwarki, tun daga ranar da kika samun guba hukumar bincike 26 Jordan Agent code 29, tun farko na fahimci aikin kika zo, nayi ƙoƙarin kar wani abu ya dame ki, ta sanadin, nayi ƙoƙarin kare kimarki, Sannan da kome ya gyaru na fahimci waye Ni sai yawa kaddaran, bansan so ba. Ban san mutumtaka ba, zuwanki Rayuwata na fahimci daraja irinta dan Adam”
“Na gaji da jin tatsuniyarka kaje bana bukatarka”
Juyawa nayi zan koma ya rikone.
“Ina raye ne sabida ke”
“Karya kake! Sabida yaranka”
“Ashu! Ka tafi min da kome ka rabani da kome, Ashu taimako kawai nayi amma kome sai Ni, Ashu.”
“Ban tafi da kome ba, tun daga ranar da kika kalubalence hukuncina na ajiye ki a matakin Farko ”
“Wallahi karya ne kaje nace ka gama dani ”
Riko hannuna yayi dukkan biyu yana cikin nashi hannun, “na barki ki auri Hameeed ne dan kiyi farin ciki, dudduniya Ni nafi kowa cancanta zama dake.”
Kauda kaina nayi cikin wani irin ciwon da kirjina yake,” baka san yadda nake ji ba! Uban yarana ya ci amanata yasa an yaudareni”
“Safinah nifa ba kome nake so a tare dake ba ke kawai nake bukata.”
“Har abada bazaka kuma samuna ba, Please go away🙏🏽 kaje Nagode iya haka ma Nagode, mu a cikin ƙabilarmu na arewacin kasar nan, duk macen da rasa Budurcinta.”
“A’ah Didih”
Inji Dudu,
“Barni na faɗa Dudu.”
Cizon lebbena nayi kwallar na zuba sosai, sannan na cigaba da cewa.
“Idan mace ta rasa shi kuma kowa yasan da haka zai zame mata abin gori agurin mijinta da danginsa ne.”
Takawa nayi har gabanshi, Ashraf na da tsawon sosai, dan sai da na daga kaina, ina juyo sautin numfashinsa tare da bugun zuciyarshi, sannan na cigaba da cewa.
“Ba iya kanta ba, hatta jikokinta sai an goranta musu, kasan girman da darajar da mace take ci akanshi, ba iya shi ba cikin ka da yafito a jikina, korata Abba yayi wurgani yayi waje, amma haka Nannah ta tsallaka tayi tafiyarta.”
Kauda kaina nayi gefe wasu Irin hawaye ke sauka masu mugun zafi da ciwon,
Sunkuyar da kai nayi ina kuka, nace.
“Na manta kome, a lokacin da ya dace na gina kaina ka shigo min da Hameeed, amma total confuse bansan Taya kuka gama kome ba Amma Allah ya sani.”
Juyawa nayi zan bar gurin, ya riko hannuna.
“Tafiya zaki yi? Zagi, duka, kome ki min zan dauka karki juya min baya.”
“Har yanzun baka san kima na d’an Adam ba, kaje zan duba Al’amarin basaraken nan me cike da izza.”
“SAFINAH!”
Lumshe idanuna nayi domin naji kiranshi tun daga kaina gangan jikina, zuciyata sai da suka amsa, sake hannuna yayi sannan yazo gaba ya tsaya.
“Ki bani dama na gyaran kuskure na.”
“Sai nayi tinani akan haƙa.”
“Toh wani hukunci zaki yanke min?”
“Sai nayi tinani akan haƙa”
“Safinah”
“Don Allah ka kyaleta, ka barta zuciyarta ta huta, idan kuma kana son ka ga gawarta ne bismillah.”
Haɗa hannunshi yayi tare da kallon Dudu yace.
“Ok Nagode yallabai.”
Matsa min yayi na wucce, juyawa yayi yana dan dukar kirjinshi, tare da lumshe idanunshi, har muka shige Cikin gidan tare da rufewa.
Sannan yaje Me gadin ya buɗe mishi cike da tausayawa,
Ganin su Ghaniyu yayi da Fahad yaje ya shiga gaban motar tare da kwantar da sit din.
Sannan suka bar unguwar.
***
Ina shiga daki na rufe Kofar na jingina bayana jikin kofar , sannan na fashe da wani irin kuka, yayinda na cusa kaina a cinyata. Ina kuka me cin zuciya hatta su Dudu suna jin muryata, Sophia taso zuwa ya riƙe hannunta tare da girgiza kanshi.
“Barta tayi kuka! Cin amanar ta yayi, amma shima ba yayi bane dan ya cutar da ita yayi ne dan niman soyayyar gaskiya, kuma ya samu kawai tana jin ciwon haka da yayi ne,amma nasan zata hakura,”
Sai da nayi kukan ya ishe Ni, sannan na kwanta a gurin, ina sauke a jiyar zuciya, har barci yayi gaba dani.
***
Koda suka dawo gidan, shiga part dinsa yayi yana shiga idanunshi ya sauka akan agogon bango karfe huɗu da arba’in.
Na tasha ya hango tana barci cikin takura, yau kwants goma da zuwanta amma sam baya kallonta a mace, tsaki yayi tare da ɗaukan pillown ya koma falon ya kwanta, tare da lumshe idanunshi.
*Karya kake!!!*
Itace kalmar da take yawo a cikin kwakwalwar shi, lumshe idanun yayi, amma sautin kukarta bai bar shi ya sarara ba har sai da aka yi kiran sallar farko ya tashi, ya shiga ban d’akin falon yayi alola. D’akin da bakowa yaje ya gabatar da nafilla
Yana idarwa ana shiga sallar asuba, da sauri ya fito. Inda ya haɗu dasu Ghaniyu a hanya, har suka fito basu gane mishi ba, dan yaki cewa kome.
Ya ja bakinshi yayi shiru, ganin haka yasa suka fahimci Akwai matsala dan haka basu takura kansu don bin diddiginshi ba.
Muhammad Ashraf bini Abdullahi Alhashmiyya, ya karanci law, a jami’ar Germany, a degree na farko. Lokacin da ya haɗa karatunsa ya dawo Jordan, Mahaifin Ghaniyu shi yake kula da lafiyar shi. Kasancewar shi shugaban dakarun falon na uku,
Duk lokacin da yaga Ashraf cikin damuwa ya kanyi ƙoƙari bashi shawara da zai fita, dan a lokacin Ashraf bai da wata buri da yafi sanin waye shi, kwantar baban Ghaniyu ya daina zuwa. wato Hakeem, sai Ashraf ya shirya yaje.
Anan ya samu ai Kakar Ghaniyu ce ba lafiya, yana shiga gidan tsohuwar da kwance makauniya tacewa Baban Ghaniyu ya d’agata ta zauna, bata gani ta kalle Hakeem tace.
” Barka da zuwa matashin basaraken, zauna ka bani hannunka.”
Juya hannunshi tayi har sau uku sannan ta cire zoben hannunta.
“Dukda musulunci yayi yaki da canfi da kuma duba, amma tun zamanin sarki Yasir nake da jiranka, sai gashi kazo a dai dai zan tafi, amma ga wannan zoben zata zo kamar zuwan ruwan sama a sahara, daga nan zata bud’e maka ganinka, idan ka yarda da ita ka bata wannan zoben. Zaka fahimci abinda yasa…….
Don ALLAH ku tayani warware wannan matsalar😢🤪😜
1.8words kuyi hkr
[22/02 11:09 AM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
MJ
BOOK-2
21-2-2020
_Kafin na fara zan so na tuna muku kadan daga cikin dabi’ar larabawa wanda dayawanmu mun sani sai dai mun mantane kafin zuwan Muslunci, larabawa sun kasance masu imani da canfe, har takai duk indai zasu kasuwanci su, suka yi gamo da Kaji ko kare sun kasance babu Sa’a, kuduba cikin litattafan fikihu zaku tabbatar da haka, har zuwa ake a tazama tsuntsaye idan suka tashi suka nufi gabasa toh magana yayi akwai al’amun sa’a (Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama,Yasha fama da Jahilai), sai ilimi taurari shima tun wancan lokaci sukayi imani da shi, amma zuwan Musulunci ya haramta wa kowa, shi kam zaku iya duba cikin kitabu Tauhidi, sabida babu mugun ilimin irin masu ilimi taurari, bansan yadda zan muku bayanin ba but yadda malama tayi mana bayani ta tabbatar masu ilimi suna da mugun sani akan gobe shi yasa Allah subhanahu wata’ala yayi hani da zuwa gun masu duba tsafi, duk aka sasu a Shashi shirka_
*Idan nayi kuskure ku gyara min barnan da nayi Nagode 🙏🏽*
9…..
“Kaje kanemi ilimin kare kan da al’ummar kasar ka, tabbas zata zo. Zata rusa wani aikin zata.”
Shiru tayi tana kallon wani gefe sannan ta cigaba da cewa.
“Ban san ta yadda zan maka bayanin ba, amma ka bata wannan zoben. Ya take taya zata zo ban sani ba amma zata zo abisa wani kyakkyawan fata kuma zata yi nasara”
”” Tunda ta bashi zoben ya saka a cikin aljuhun rigarshi, bai kuma bin takan zance ta ba.
Mata da yawa an kawo su cikin masarautar musamman bangaren shi aiki, bai taɓa ganin wacce ta iya kallonshi ta gaya mishi magana sai Safinah, ita ce ta an karar dashi dukda yana sane, dan Bayan abinda Kakan Ghaniyu ta gaya mishi, Baban Ghaniyu ya bashi shawaran ya tafi niman ilimi Addinin, shine dalilin da ya sashi tafiya Saudiyya karantan Islamic law, a shemaranshi na biyu ne, ya dawo samu labarin mutuwar Hakeem, lokacin Ghaniyu yana shekarar shi ta karshe a makarantar horan Yan sanda, amma haka aka yanke mishi karatunsa, ya dawo yana kula da lafiyar Ashraf,
Abinda Ya fahimta shine ba mutuwa Hakeem yayi ba, kashe shi akayi, dan haka ya shiga bincike amma bai samu kome ba, da zai koma ne yake Ghaniyu suka tafi,
Bayan ya kuma nimawa Ghaniyu damar karasa karatunsa. Na dan sanda a nan Saudiyya, sai da suka kwashe shekaru uku, sannan suka dawo, rana da suka iso suka haɗu da Fahad.
Shima Fahad Baban shi yayi aiki da Sarkin Abdullahi mahaifin Ashraf, wani ziyara da ya taɓa kawowa Ashraf, har yaso gaya mishi wani magana, bai samu damar haka, toh a hanyar komawarshi gida aka sami gawarshi.
Dan haka Fahad ya basu shawara su shiga aikin tsaro kasar, amma dole sai Ashraf yayi amfani da ƙarfin ikon shi dan a basu aikin sirri,
Fahad ya karanci ilimin kimiyya computer, dan haka Ashraf da kanshi yaje har ofishin ministan tsaron da shugaban kasa, aka basu iznin shiga aikin.
Kuma dake suna da goyon bayan shi basu wani gardama ba, inda a ranar aka kirkiro, Jordan 26 Agent, inda suka sami wasu tsofin sojojin da yan sanda, da kuma masu aiki a lokacin, aka shiga basu hoto na musamman,
Sun same shekara biyu suna samun horo, kafin suka gama, Ashraf ya dawo ya cigaba da zama a matsayin Sarki, a idanun jama’a. A gefe guda kuwa yana aikin bincike sosai.
Babbar matsalarshi yana niman inda mahaifiyar shi take, tunda yana zuwa Oman kuma suma suna zuwa masa, kwatsam sai ga Alie ya kai Safinah zai sayar da ita, daga cikin mutanen da suka ja motar, har da Fahad shine Yaron kazab, shi yasa biya kuɗin ta.
Hotonta ya ɗauka ya turawa Ashraf, yana ganinta. Ya fara binciken akanta anan ya fahimci yar jarida ce, kuma ta b’oye bayyanta. Sake turawa Fahad sako yayi akan daga wani yanki tafito.
Shi kuma ya turo masa da cewa.
Daga Senegal, murmushi yayi bai kuma bin takanshi ba,dan shi yasan koma a binciken da yayi dukda rufe information ɗinta, sai da yasan yadda yayi hanking ɗinta ya fidda kome akanta, printing din hotonta.
Tunda ta shigo gidan yake jiran ta inda zata fito mishi, bata fito ta ko ina ba sai ta masa katsalanda a cikin al’amuran shi, haka yayi mishi dad’i, ita ce mace ta farko da ta sanya shi farin ciki ta hanyar gaya mishi gaskiya, taurin kai, kafiyarta haka ya matuƙar burgeshi.
Gabaki d’aya rayuwarshi babu mace dan shi abinda ke gabanshi ya hana shi fahimtar wata mace.
Sannan shi bai fara sonta bayan ya sameta ba a’a sonta ya fara ne daga lokacin da Fahad ya turo mishi hotonta, Dan Koda ta fara aikinta da gaya yasa aka ki bata d’aki, kuma ya shiga bata aikinta wahala, kuma sai yaga bata damu ba.
Da kuma tasowa tsoma kanta Cikin sha’anin shine ya sa ake ta bata wahala, dan Ghaniyu yasha mishi magana da a sassauta mata, akan haka sai da ya bawa Ghaniyu hutun sati biyu, dan haƙa ya cigaba da zuba mishi Ido,
Abubuwa da suka faru daga farkon labari har zuwa, rape ɗinta da yayi. Lokacin da Ghaniyu yazo ya samesu fita yayi yaje ya tawo da Fahad da kuma, Azrah ita tazo ta sanya mata kaya, Ghaniyu ya dauke ta zuwa can shashin bayi, Fahad kuma da wasu kartin maza suka riƙe Ashraf wanda suna tashinsa ciwon ya kuma tashi,
Danne shi sukayi aka fara aikin, basu fadi wanda ya turo su ba, a haƙa suka fita.
Bayan ya farka ne yake gaya musu mafarki da yayi, sunkuyar da kai yayi tare da rike kanshi.
“Na cuci kaina na zalunci yarinyar da bata zo dan cutar dani ba.”
“A’a Sultan ka bar fadan haka, kaddara ce kuma babu wanda yafi karfin haka ”
Sun ɗauki lokaci suna nuna mishi yarda da suka yi da shi.
Sai abubuwan suka faru daga lokacin har zuwa yanzu.
Tunda da abin ya faru ya shiga damuwa, a hankali ya fara fahimtar sauyi daga gare ta musamman yawan amai ko tayita amai, dukda yaso ta bashi haɗin kai a dubata taki, karshe har ta zuba mishi guba, a cikin abinci.
Bayan an rufe ta yasa aka dauko mishi kayanta nan yaga passport ɗinta, wani abinda Safinah bata sani ba, ai Ashraf yasan cewa guba zata sa mishi, dan haka da ta kawo shayin bai sha ba, sai ya zubda a kasar table, sannan bakin shi dama ya kuntso kumfan brush ɗin da yayi (🤪😜😂🤣 mugu) da taga yasha dan har kekenshi take, shi kuwa bayan wasu lokuta ya fara fidda kumfan, ganin haka ai kuwa ta fara ihu, kuma dama sunganta. A Cctv shi da Ghaniyu da Fahad, ganin yadda ta rude ga Ashraf a kwance, su Ghaniyu suka fita da ita zuwa gidan kaso.
Shima ya tashi yana wani murmushi miskilancin, sannan yace.
“Zan kwanta dan nasan yanzun motar asibiti zasu zo, Kuma Hikimarku tayi dan bansan iya mutane da aka kashe sabida Ni ba.”
Yana kwanciya sai ga Ukshe da Abu Zarri
A hanzarince suka nufi dashi.
Daga nan har abinda ya faru na barishin Masarautar da ita,
Lokacin da yaji labari bata da lafiyarta, yasa aka dubata nan suka tabbatar da tana da ciki na kusan sati Uku shi kuma yana don maida Ita gaban iyayenta, gashi ya son zuwa amsar takardun shi a Saudiyya. Kafin su bar kasar sai da yayiwa Dr Fu’ad magana, shi Kuma ya haɗa shi da Hameeed.
Da farko Hameeed yaso bayyana mata gaskiya amma ganin tana cikin damuwa yasa shi yasa bai fada mata aiki aka sashi ba.
Koda Ashraf ya dawo ya samu tayi nisa a soyayyar Dr, abin ya bashi haushi, duk yadda Dr yaso mishi bayani yaki sai da ita ta nuna bata yinshine, yasa shi hakura.
Amma maganar gaskiya Ashraf bai so ta auri Dr ba. Amma ganin haka zai iya haifar mata da farin ciki ya sashi, hakura sai zamanta da Dr shima dai ya kai zuciya nesa ne, amma kullum sai yaje Asibiti jin yaushe zai sake ta. Abinda basu saka shi cikin tsarin ba Anim wanda fatalwansa ya sabbin rayuwarta..
…..
Ajiyar zuciya ya sauke tare da gyara kwanciyar shi.
Yana tsananin kewar tsiwar rigimarta yanzun yasan tunda tace sai ta nime shi.
***
Ina kwance inda nayi sallah ban kara motsawa ba, barci yayi gaba dani. Saboda jiya ban samu barci ba.
Shafa min kan da ake ne ya taddani a barci, a sannu na buɗe idanuna, Ummi na gani tana zubda hawaye.
Tashi zaune nima ina kallon ta, yadda take kuka taba bani hakuri, murmushi nayita na ciwo, sannan na shiga labari abinda Hameeed suka min, ita ma kuka take ta bani labarin haukacewar da Mamie tai sakamakon Kama aljani ta.
Hakuri tayi ta bani tare da gaya min sharrin Mamie ce.
***
Lokacin ya tafi dan har na koma gida, na cigaba da zaman idda, sam bana jin daɗin kome.
Kwanciyar tashi asarar me rai, yau nice saura wata ɗaya na gama idda.
***
“Don Allah idan laifi na maka ka gaya min. Kusan wata uku da zuwa na amma kamar wa.”
Mika mata hannu yayi, ta tsaya tare dayi ƙaramin tunani kafin ta taka zuwa gabanshi, sanya hannunta tayi cikin shi sannan ya ajiye ta bisa cinyar shi..
“Natasha ba lallai bane ki gane halin da nake ciki ba, saboda ke Ni kike so? Ni kuma zuciyata yana gareta, taya zaman mu zai haifar da da mai ido.
Gashi ta kusan gama iddarta ina so samu ne, zan sawwak.”
Rufe mishi baki tayi da hannunta.
“Wallahi zan iya zama da kai Indai zaka rike aurena, ka rufa min asiri, kasan ba karamin abu bane zai sa miji ya saki mace, a cikin tarihin masarautar mu ba a taba samun ba, don Allah karka sa a min kallon wacce bata san darajar kanta ba, don Allah kayi hakuri Ni na yafe ma bazan kuma maka magana ba tunda ba kaso, Allah ya baka Safinah.”
Yadda tayi maganar sai da tsigar jikinshi ya miqe, sabida muryanta rawa.
A hankali yake kewaye hannunshi a tsakanin k’uib’inta zuwa shafafeffen cikinta tare da manna mata, kasancewarta me karancin shekaru, dan haƙa ya dauke ta zuwa other room (🙄😜 Yau ma nasan haushi zai kama wasu naki leka d’akin Don Allah ku rabu dani bazan leka ba wato kai ena Kubar turani 😏)
(A fito lafiya AshTash)
***
Muna zaune a falo yau na tashi da kewar Yarana da suke gurin Nannah, kamar wanda aka wurgoshi na ganshi a kaina!
Waye kenan
Assalamu alaikum
_kuyi hakuri ina ta zirga zirga ne Insha Allah zaku samu zuwa dare Nagode 🤝_
[23/02 12:19 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
10.A firgice na tashi ina kallon shi.
“Don Allah ki yafe min! Safinah nayi da nasanin biyewa Ashraf.”
Ban kalle inda yake ba na yi zama na ina gyara farcena, ganin baki kulashi ne yasa shi matsowa kuwa dani zai tab’a Ni na saka mishi tsawa tare dace.
“Wallahi ka kuskura ka taba sai na baka mamaki. Kuma ka fita mana a gida Hameed ko nasa a fitar min da kai, kaje Ashraf ya cigaba da juyaka.”
Ya kasa bani hakuri haka yaja tsunami rayuwar shi ya fita daga gidan mu.
Kwallar da suka tawo min na maida dan nayi alkawarin bazan kuma wani kuka ba, kuma dole nima na rama duk iskancinsa da suka min.
***
Rub da ciki yayi bayan ya gama turmusa Natasha wacce take matsar kwalla, idanunshi jajjur ajiyar zuciya yaƙe saukewa,. tsabar damuwa da bakin ciki bawai dan bai same yadda.yake so bane kawai kishin Dr yake
Musamman yadda ya fahimci mata daban daban ne,.wasu duk gyara da zasu yi bazasu kai wasu bata tabbas SAFINAH mace sama da kasa, mace da duk namiji da ya rabu da ita sai ya fahimci haka, sau d’aya ya makale mata ya fahimci ita tana cikin mata na musamman.
_Yanzun haka Hameed yaji lokacin da ya aureta?_
Haka yayi ta sakawa da kuncewa.
Tashi yayi tare da saka kayan shi ya fita daga d’akin.
Binshi tayi da ido kwalla na kuma sauka a idanun ta.
***
“Hameed! Baka kyauta min ba, karasa wacce zaka yaudara sai Safinah yarinyar da ta yarda da kai sama da kome shine ka zauna ka cutar wai kana gaya min maganar banza.”
Haka Ammah tayi mashi wankin babbar bargo.
Ya Kuma tashi ya bar gidan likita ba sauki ba, shi kanshi ya san yayi kurakurai amma dole ya nemi ya yafer Safinah.
***
Wani abin takaici shine jinin karshe da zai tsarkake ni daga rayuwar Hameeed yaƙi zuwa dan har kowa ya shiga tambayata ko na gama idda, shiru nayi ban kuma cewa musu cikanku ba.
Duk yadda bawa yaso da rayuwarsa ya kasance sai kasamu matsala, rayuwar da babu tsarin Allah a cikin sa shirme ne, kuma duk rayuwar da babu jarabtar banzan rayuwa ce, kai kanka kaji cewa Allah ya halicci kane dan ya gwada ƙarfin ikonsa da buwayarka, shi yasa a cikin Alkur’ani (Allah subhanahu wata’ala
Yace ku zaga duniya kutafi kuga abinda baki taba gani ba, tayi hakan ya zame muku Aya da izinin.)
Ai basan munje da nisa ba ko a iya inda muke munji kuma mun bika, don koda a Film ban taɓa kawowa Ashraf zai buga wasa dani ba, shine coach din, shine reapre, sannan ya haɗa team. Ba kome ya janyo haka ba, sai dan ya fitowa cikin mugayen mutane.
Sam babu tausayi ko imani sai tsantsan son kai, da mulki, indai har na sanya shi ya bar wasu dabi’a tabbas dole na gama idda domin na saita shi yadda zan zan ji daɗin. Ya ajiye izza da mulki,
*Ta ya?*
Na tambayi kai na! Lumshe idanuna nayi kafin na kuma buɗe su, akan window d’akina.
Hanyar sanya shi fita niman kuɗin aurena, matukar Ashraf ya iya kawo Sadakina a cikin wata uku, zan iya auranshi, amma dole yayi wasa da hankali shi nima, yadda zai fahimci nima ba saukine dani ba.
Lumshe idanuna nayi tare da gyara kwanciyata, ina jin na kama Ashu dam a hannuna zan amince masa ne bawai dan ina sonshi bane, sam bana sonshi sai dai ya zame min dole na gyara halayyar shine.
Sai da nakusan cinye watan baki daya sai ga bakona tsabar murna sai da nayi kuka.
A hankali na fara har na gama cikin kwanaki biyar, ina gamawa. Kuwa sai da kowa na gidan ya fahimci haka domin dai da a takura nake, yanzu kuwa na fara walwala kamar bani ba, dukda kulawar da nake samu. Daga Ummina da Abba.
Ina tsinci wake dan Yau fara da mai muke don ci, tunda nace ina so kowa ma yace zai ci dan sun san cewa in dai nice zan yi abinci toh zamu ci dad’i, idan Ummi ce zata ce so fito suyi kome da kansu. Ni kuma ban cika don nayi aiki da kowa ba.
Dake na maida hankalina tuni na gama, sannan Batul da Khalilah suka yanke ganye da kwai, Ni kuma na fita na bar musu kitchen ɗin, naje nayi wanka.
A falo na same shi da Ummi suna gaisawa, sam Ashu babu yarinta a tare da shi ko nace kuruciya dan duk lokacin da zaka gashin kwarjinin da kima ne ke kwance a fuskar shi, mulki ya b’oye ya kuruciyar shi.
Kanshi a sunkuye yaƙe magana, Ummi kan banda murmushi babu abinda take, juyawa tayi cikin harshen shuwa tace min.
“Baki ganshi bane,?”
Shiru nayi tare da bata rai nace.
“Sannu”
D’ago kai yayi ya kalle inda nake, tabbas nice nayi magana, take abinda yayi min lokacin da muka je gurinshi a gidan yarin ya dawo mishi.
Juyawa tayi zata balbaleni koda fada taga wayam kwafa tayi. Irin zata gamu dani sannan suka cigaba da hirar su.
Wanka nayi nasaka riga da zani, zangon anyi shi kamar skirt. Dan har da tsagu a baya, sai daurin dan kwalin Maryam Babangida da nayi wanda aka mai dashi Zahra Buhari. Fara hoda da kuma, da man baki da nashafa, sai dan kwalin da na zizara a idanuna, na Humra na shafa na fito a sannu nazo na wucce su, kitchen na shiga na samu har sun gyara kome, Sannan na zuba abincin nake table na fara ci, na samu Ummi bata falon. Hango yayi ina cin abincin a nutse.
Miqewa yayi ya tawo dinner area yaja kujera ya zauna, kallon yadda nake ci hankali kwance, zaman shi a gurin ba karamin takurani yayi ba, duk sai jikina ya fara rawa. Murmushi yayi cikin jin kai da wani isa, yaja abincin da bai taba ci ba, ya dauki spoon ya diba, ya kai bakinshi, kallona yayi tare da lumshe idanunshi, dan inda ya diba akwai kifi da kwai ga kuma wake da ganye salat haɗin tumatir gurji, har da ganye albasa. Uwa uba ita kanta waken da maggi muka dafa, shi yasa yaji d’and’anon ya fita daban, gashi inda Yacin babu yaji, murmushi nayi cikin mugunta na saka hannuna na dibo yaji na zuba sosai, sannan na tura mishi gabanshi fuskanta dauke da murmushin mugunta, lumshe idanun yayi ya kalle Ni, bata rai nayi tare da kauda kaina.
“Kaci Indai kana son kasancewa dani”
Nasan cimarmu ya bambanta, al’adar mu ba daya ce ba, dabi’u mu ba d’aya ce ba, amma dan ya nuna min a shirye yaƙe da hukuncina ya fara cin me yajin, tunda ya kai lomar farko ya dauke wuta, Tsabar zafin yajin kauda kai nayi tare da ture goran ruwan dake table ɗin, kallona yayi idanunshi sunyi jajjur, ban damu ba. Sai ma sake tamke fuskana da nayi, haka yayi ta cin abinci.
Ga yajin da ya dame shi, sai jan iska yaƙe. Tsabar zafi ya addabi shi.
Duk ya rikice sai kifkifta idanu take, dan ruwan da ya rage a kasar goran na mike mishi.
Da hannuna ya haɗa ya matse Sannan ya kai goran bakin shi.
Fincike hannuna nayi tare da barin gurin.
Safe goshinsa yayi. Ajiye mishi goran ruwa nayi sannan na bar gurin.
Naki naki bashi dama ya kare kansa kuma na ki kula shi, haka na cigaba da bashi ciwon kai.
Bayan kwana biyun ban ganshi ba, ban kuma ji labarin shi ba. Sai na share na cigaba da hidimar gabana.
Shi kuwa yana can yana fama da matarsa me shigar cikin, sai fama take da uban laulayi ba wani can ba, dan tana cin kome ita kar ya matsa daga gareta ne, shi kuma dake Allah yayi mishi masifar don yara, shine yake ta biye mata.
Babban damuwarta kar ya fadawa iyayenta domin zuwa zasu yi su saukewa, ita a yanzu da ta fahimci mijinta yana da yawan bukata baya jin zata iya barishin a nan, shi yasa take ƙoƙarin b’oye laulayinta dan ma bata amai.
…….. Cikin na shiga wata biyu Nannah tana isowa, dan shi ya gaya mata maganar cikin, ranar da Nannah tazo Natashah tayi kuka kamar idanunta zasu fita. Dan tunda taga kanwarka mahaifinta kuma uwar mijinta, yasan tafiya za ayi da ita.
Tana kwance a jikinshi sai kuka take sosai mugun yana sane yayi fuska, kamar bai damu ba, d’ago kai tayi cikin kuka tace.
“Dake baka sona! Shine zaka kira Amminka ko ta tafi dani, sabida na tsare maka samun farin cikin ka.”
Shiru yayi bai kulata ba, cigaba tayi da masifar ta, a ranshi yace.
“Duk masifarki dole ki tafi”
Bata fasa ba, ta cigaba da masa dibanshi albarka sai da ya tashi ya zuba mata ido, dake halin ya motsa maganar ce baya jin yayi mata, sai ya juya mata baya.
Duk yadda taso ya biye mata suyi rigima yaƙi fir.
Abu daya ya kasa hakuri da ji shine kuka, dan haƙa ya janyo ta jikinshi, ya rungume ta tsam. Sabon kuka tasaka mishi tana tambayar shi meye laifinta dan tana Son shi.
Rungumeta yayi yana shafa bayanta, dan shifa magana ce yau bayajin yayi, kuma koda zata saka mishi wuka a wuya bazai ba, sai dai a mishi kome.
Washi gari haka ta tashi da jiri tare da ciwon kai, dole suka dangana asibiti, gado suka bata, sabida rashin hutu tare da damuwa yasa jininta yake barazanar dallewa sama.
Sosai suka mai da hankali gurin kulawa da ita, Nannah tazo gidanmu da zata koma nace.
“Nah ki zauna zanyi mata dan abin tab’awa.”
Cikin farin ciki ta zauna na shiga kitchen na mata abinci su na larabawa, musamman na jordan, na saka a cikin basket na rakata da shi, a hanya take min jajjen mutuwar aurena a raina nace.
*Dan baki san wanda yayi wasa da hankalina bane.*
Mun isa asibitin mun samu Natasha tana mishi bori, shi kuma ya daura kafa ɗaya akan ɗaya yana kallonta,
Da sallama muka shiga, miqewa yayi tare da amsar basket ɗin hannuna, yana kallon Cikin idanuna. Murmushi yayi lokacin da ya shafi hannuna. Watsa mishi harara nayi tare da sake mishi basket din Ina murguda bakina.
Ajiye abincin yayi na kalleta yadda take cika da batsewa, abin ba ya motsa Yes kishin mijinta take Ni abin dariya ya bani ta maki cin abinci sai shi malam kalamu, ya kalame abincin.
B’ata fuska yayi cikin jijji da kai yace.
“Ummu Husnah!!!”
Wani Ni irin abu naji ya tsargan mun.
Banza nayi dashi, sake kiran sunan yayi a shagwaɓe, kasa amsa wa nayi na kalle shi, mara kunya wani irin kallon kasa kasa yayi min tare da cizon lebbanshi na kasa yana tsotsa, yana wani rau-rau da idanun shi.
Kallon Matar shin nai naga ta kafeni da ido, sunkuyar da kai nayi.
“Ina son irin abincin Rana da naci.”
Iska na bawa ajiyar shi dan nan fahimci so yake ya tada zaune tsaye,
Kallon matarshi yayi yaga ta bata rai, murmushi yayi cikin ranshi wani dad’i yake ji.
Miqewa nayi nacewa Nannah.
“Nannah zan tafi”
“Toh ki gaida gida, dukda tunda muka zo baku gaisa da Natasha ba.”
“Hmm! Ina zata iya gaida Ni tunda ta ganshi hankalinta ya kwanta taje taso aurenta dan mijina. Bazata nemi dai dai ita ba sai mijina, Ni dai ta fita min kona bata mamaki.”
Tashi nayi zan fita, yayi maza ya riko hannuna, tare da fincikoni Ni jikinshi, muna kallon juna, hannuna d’aya a sake d’aya a dafe da kirjinshi, muna kallon cikin idanun juna, idanuna ne suke cikowa da kwalla.
“Ammih kinga karuwanci ba.”
[23/02 12:19 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
11.
Kalmar karuwa yayi min zafi, dan haka na fara kokarin kwace kaina, kuka ya kwace min cikin murmushi yace.
“Ba ita kadai ƙaruwar nima karuwa ne, dan nine na fara maida ita haka, bar kuka uwar yaran da nafi so, farin cikin zuciyata muje na kaiki gida.”
Bude baki Natashah tayi zata kuma magana, ya maida kaina kirjinshi ya kalleta da idanunshi da suka koma wani irin ja, ya gargad’eta da yatsa nufin shi karki kuma.
Yadda taga ɓacin rai a cikin idanunshi yasata jan baƙinta tayi shiru, janye kaina nayi na fita da sauri ina goge fuskana.
Zai biyo ni Nannah tace.
“Habibi! Meye nufinka!? Ban gane bane kai ko kishin kanka bakayi, yarinyar da tace bata sonka kake damuwa da ita.”
“Ammih idan na dawo zamuyi magana akai.”
Da sauri ya fita yabi bayana sai share kwalla nake.
……. “Ammih!!! Ya fita fa.”
Kwafa Nannah tayi, dan tunda nace Ni Dr nake so, Nannah take jin zafi a.
“Karki damu! Bazan taɓa barin shi ya aureta ba, ai tayi masa girma.”
(Kuji min Nannah.)
…….
Fincikoni tare da jana sai da ya kaini cikin motarshi ya sani sannan ya rufe ya dawo gefenshi ya zauna.
A hankali yaja motar ya satar kallona, ganin har lokacin kuka nake bai ce min kala ba nima kuma ban tanka shi ba, har muka bar asibitin kuka nake.
Lallubar hannuna yayi ya daura akan motar ya cigaba da tuki.
“Ban san me kike son na miki ba dan ki fahimci manufata! Amma tabbas ina jinki a raina.”
“Ko dai kana sha’awata! Zuciyarka tana kwadaita maka surata, Yaro man kaza kenan.”
“Ummu Husnah! Nine yaro?”
Ya jefa min tambaya fuskar shi dauke da murmushi, yayinda yaƙe matse hannuna.
Jan hannuna na fara, cikin zolayar da bai saba ba yace.
“SAFINAH! Ina jin yunwar mace”
Share shi nayi dan na fahimci shima aljanun batsa ne dashi.
Sake kan motar yayi tare da miqa yana kallon, cikin tsoro nace.
“Ni dai karka jawa iyayena asarar.”
Murmushi yayi tare da rike kan motar, yana satar kallona yadda nake sauke ajiyar zuciya.
Cizon lebbanshi yayi cikin wani irin yanayi.
“Safinah! Nasan kina soma kawai ki bada haɗin kai a aura miki Ni dan wallahi zaki more mi, kome na fasa yake nifa babu macen da zata goranta min jarumtata.”
Kaina na maida window ina kallon hanya, ina mamakin yaushe wannan miskilin ya koma magananne ko dai nice kadai yakewa, amma ina jinjina rashin kunyarshi. Yayi min laifi bai bani hakuri ba, kuma yana min maganar banza.
“Da fatan ba zagina kike ba! Dan naga sai motsa baki kike mulmul, kaman na kamashi ina sumbatar shi.”
Watsa mishi harara nayi tare da murguda bakina, karki damu Allah ya ara min nisan kwana, wannan bakin da yake rashin kunya, idan na kamashi sai na cinye shi Sannan naci me bakin, na kuma koshi na haɗa da ruwan jikinta nasha nayi dam.”
“Wayyo Allah na! Sauke Ni na fasa kaini gidan da Zaka kafin Nagode.”
Tabe baƙi yayi kamar bai ji me nace ba ya cigaba da tukinshi har zuwa wani unguwar daban a cikin garin abuja.
Wasu irin dirka dirkan maza suke gadin gidan, tare da wasu manyan karannuka wanda ake kira lion dog, daga china ake kawo su.
Suna ganinshi suka fara kada bindi, kallon gidan nake cike da mamaki, yaushe ya ƙera gida haka.
Fitowa yayi daga motar sannan ya kewayo ya buɗe Ni, hannun shi sarke da nawa, yaja Ni zuwa gurin karanunkan ya tura musu Ni, yace.
“Ga matata! Mahaifiyarsu Mariamah da Husnah,”
kwantar da kai sukayi tare da kad’a min jeka.
Da sauri na koma bayanshi ina sauke ajiyar zuciya, riko hannuna yayi muka nufi cikin gidan, har bakin kofar suka bimu. Suna kad’a mishi wutsiya.
Taba wasu password yayi sai ga kofar ta bude, kofar glass matso dani yayi jikinshi ya rungume Ni tare da d’aga kaina camer ta dauki hoton fuskar mu.
Murmusa min yayi, sannan ya saka babban hannunshi na dama yana kallon Cikin idanuna kauda kai nayi tare da harara shi,
Jawo Ni yayi muka shiga cikin, ban face hannuna nayi ina bata rai, bai kuma bin takai na bayi ya haura sama, zama nayi a kujeran falon. D’ago kaina nayi naga katon hotona dashi. Tsayawa nayi ina Son tuna inda akayi hoton. Dan yana sanye da bakar doguwar riga ce sai ihrami.
Ni kuma ina sanye da riga, kurawa hoton ido nayo.
“Munyi kyau ko!?”
Tsaki nayi tare da barin kallonshi, yaji tsakin amma ya share, zuwa yayi ta bayana ya rungume ni, tare da manna min wani kiss, d’aukewa rintsa idanuna nayi tare da rike hannunshi. Ina sauke ajiyar zuciya.
Goga min hancinsa yayi cikin wani irin magana yace.
“Ki kwantar da hankalinki, babu abinda zan miki kawai ki amince min na gabatar da kaina.”
Ajiyar zuciya na sauke tare da lumshe idanuna, maida kaina nayi kirjinshi, ina jin Wani iri yanayi.
“Safinah! Baki ce kome ba!?”
Yasa ke jefa min tambaya.
A sannu na buɗe idanuna, janye jikina nayi daga gare shi.
“SAFINAH! Nasan kina sona! Ki amince min wallahi bazan taɓa barin a wulakantanki ba. Ki yarda dani.”
Juyawa nayi ina kallon shi, kamo hannuna yayi cikin nashi yana murzawa ya cigaba da cewa.
“Ki fahimci sakona SAFINAH, ina sonki sosai bana sha’awar ki Kamar yadda kike tunani, kece abin alfahari na.”
Had’iye yawu nayi tare da kallon shi na buɗe bakina a hankali nace.
“Da wani idon zan fuskanci Nannah bayan nace bana kaunar Tilon d’anta! Sannan Ni a nawa ra’ayin bana son miji Yaro, kuma ina Son mijin da yasan darajata, kuma kai baka san darajata ba, indai har da gaske kake kana sona sai ka tabbatar min ta hanyar bin sharudd’ana, idan yayi maka nan da sati d’aya kazo na gaya maka.”
Riko hannuna yayi sosai, cikin matsanancin damuwa tace.
“Gaya min koma meye daga yau zan fara.”
Girgiza kai nayi ciki rashin gamsuwa, da amincewar shi.
Kallon gidan nake tare da bude labulayen window ina kallon yadda aka kawata gidan,
Nuna min sama yayi haka nabi step ɗin har sama, naje naga dakuna. Da yadda Tsarin gidan. Wani daki da nashi na fahimci na yaran shine, tunda na shiga nake kallon yadda aka tsara d’akin.
Jingina yayi da kofar yana kallon yadda nake bin dakin.
“Wani mature ne yayi gina gidan zai zauna sai ya mutu wancan wata shine iyalanshi suka zo suka sa gidan a kasuwa.”
Murmushi nayi tare da kallon shi, zamewa nayi na kwanta a saman gadon.
Kokuwa nake da zuciyata, karta sani aikata kuskure.
Zuwa yayi ya daura kanshi a bisa cinyata, tare da rungume cinyar, d’agowa nayi na zauna ina kallon sumarshi masu laushi da tsantsi.
A sannu na kai hannuna ina shafa kanshin, sake k’amk’ame Ni yayi, “Muhammad!!!”
“Hmm”
Sake luma hannuna nayi cikin gashin, ina yamutsawa.
D’ago kai yayi yana kallon fuskana da yake dauke da damuwa yace.
“Ina jinki!”
“Hmm! Har yanzun kana nan da halin ka da nasani bakasan darajar Abu ba, baka kuma san darajar talakawanka ba, tunda ka iya barinsu, zan fama maka sharudd’ana, dole idan zaka Aureni kafita niman kudin aurena, bana son Wanda kake dashi kafita kaga irin rayuwar da talakawa suke yi, sannan na baka kwana 90 bana son kudin masarautarku, bana son kudin Nannah, bana son kuɗin Sana’arka. Kai nake so kaje kanemi guminka idan ka samu kazo zan aurekan”
D’aga kanshi nayi daga cinyata.
“Kuma idan zaka zauna dani ba a cikin gidan nan bane…….🙄🤔😒
Zata kashe musu Sarki fa
[24/02 11:13 AM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
12.
Shiru nayi sakamakon, jin hannunshi a k’uguna. D’aga kaina nayi ina kallon kwantaccen beard dinsa, idanunshi a rufe hannuna nakai ina shafa fuskanshi. Koda goshinsa yayi a goshina. Kauda kaina nayi cike da ƙarfin hali. Nace,
“Bazan zauna a gidan nan ba! Sabida cike yake da abinda zai iya mantar da mutum Allah, a cikin kwanaki da na diba maka nake son ka haɗa dubu ɗari cif shine kuɗin aurena, bayan nan ko tsinke bana bukatar ka saya min, sannan kana da daman ka dawo gidanka ka kwana, Ni kuma zaka iya nima min haya wannan shine iya abinda zan gaya maka idan ka shirya.”
Janye jikina nayi zan fita daga gidan ya riko hannuna. Ya dawo dani jikinshi, tare haɗe goshinmu.
“Haka kike bukata!?”
Gyada mishi kai nayi,
“Idan na kawo a cikin kwana goma fa.”
D’ago kaina nayi numfashi na karo da juna, idanunmu a haɗa da juna. Kunya ce ta kamani dan nakasa b’oye sirrin dake raina.
Janye idanuna nayi nace.
“Idan ka Kawo bazan aurena ba, kaje kayi yadda nace.”
Hannunshi duk biyu ya saka a k’uguna ya haɗa da kirjinshi, sumbatar goshina Yayi tare da cewa.
“Na shirya amsar koma menene! Amma idan na kawo shi kenan.”
Jingina goshina nayi a kirjinshi ina sauke ajiyar zuciya.
“Ehtoh matakin farko kenan ka haye, na biyu sai kayi yadda nace zan gaya maka.”
D’ago kaina yayi da hannunsa.
Had’iye yawu yayi cikin nutsuwa yace.
“Shi kenan!?”
Gyada mishi kai nayi,
Rungume Ni yayi sosai, tare da saukar kanshi a kafadana ya sumbaci gurin.
“Ina son cin abinci da naci a gidan ranar.”
Tura baki nayi, saka yatsar hannunshi yayi shafa kan lips dina, saka min dan yatsar yayi cikin bakina, kallon shi nayi naga ya narke min. Zaro harshena nayi na fara lasar yatsar, d’ago kaina nayi. Ya haɗe fuskarmu dukda.
“Bani nasha.”
Girgiza kaina nayi cikin son na janye daga abinda muke aikatawa.
“Karka lalata mana aurenmu domin cire mana albarka nifa kai.”
“Ni kike so ko!?”
Girgiza kai nayi ina lumshe idanuna.
Had’a baƙin mu yayi wani irin kiss yake min wanda ya kusan tafiya dani baki daya, rike rigarshi nayi cikin wani irin yanayi.
Numfashi nane ya shiga fita da sauri, komawa jikinshi nayi na zub’e, dan kafaffuna bazasu iya daukata ba,
Rungume Ni yayi, shima zubewa yayi akan kujera, b’are mishi baki nayi na fara mishi kuka.
“Har yanzu baki daina kukan banza ba, meye na kuka Ni ban miki hakan dan sha’awar ki ba, abun da nayi dabi’armu ce, haka.”
“Ni kam ka mai dani gida.”
“Sai kin min abinci ko kuma na cinyeki”
“Toh ba kaine ka rike Ni ba ”
“Ta ina!?”
Sake ware baki nayi zan fashe da kuka, ya zira min yatsarshi a bakina.
Ni kuwa na gatsa mishi cizo tare da turo hannunshi daga bakina.
Murmushi yayi tare da d’aga ni, ya riko hannuna muka nufi kitchen, ina shiga kitchen ɗin na zama bakauyiya, dan abinda yafi bani dariya, shine ties din kitchen ɗin wanda aka yi shi kamar kwalba a saman ruwan, muna shiga na dawo da baya ina zare ido, wai yau sai ga Ashraf yana dariya sosai, tsayawa nayi ina kallon ikon Allah, haushi ya bani na kama dukanshi ina kuka, dan na fahimci shi Mutum ne me son shagwaɓa.
Inayi ina dire kafana, hannunshi yakai k’uguna na tare da had’ani da jikinshi, kuka na kara ina dukan kirjinshi.
“Kiyi hakuri kinji bazan kuma ba.”
Goge min hawayen fuskana yayi, sannan yajani zuwa cikin kitchen ɗin ya fidda waken kwali sai shinkafa basmati sai kuma kwai, duk abinda ya kawo min sai ya kalle ni, garin barkono ya ciro na kamfanin Gino, ya ajiye min, a hankali yayi ta ciro min abinda zan mishi hatta gishiri.
A hankali na fara aiki shima kuma wai sai ya tayani, nuna mishi abinda zai min nayi, dake daga Ni harshi ba gwajen magana bane, shiru ne ya wanzu a tsakanin mu har na kusan gama dafa shinkafa, yana kallona.
“Ka buɗe min tukunyar kwan nan” nace mishi,
Ba tare da yasaka safan taba abu me zafi ba, Ni kuma ina kallon shi. Ya kamo kan murfin tukunyar, dama murfin glass ce, ai kuwa ya saketa akan kafarshi, yana yarfe hannun da dangale kafar.
Dariya ya sake mara sauti, da sauri na kamo hannun nasaka a bakina, ina tsotsa sannan na cire ina hura mishi iskar bakina nace.
“Kai a wata duniya ce aka taba sauke girki ba a saka abun kare zafi ba.”
Langwabe min kai yayi yana yarfe hannunshi, duka na kai mishi ina cewa.
“Rago kawai ”
Da naga zai bata min lokacin sai naka kujerar na ajiye shi sannan na cigaba da aikinsa.
“Amma da kin cire mayafin nan kar ya kama da wuta.”
Sam ban wani damu ba, na cire tare da cigaba da aikina.
Bina yaƙe da kallo duk inda nayi, yana lumshe idanunshi.
Ta madubin durowar kitchen ɗin na hango yadda yayi min k’uro.
Da sauri naja mayafin na rufe ina tura bakina nace.
“Dama aka sani na cire ne dan kayita kallona.”
Tab’e baki yayi sannan ya gyara zaman shi akan kitchen Island.
Ya cigaba da jirana, wasa wasa sai gashi nayi dare a gidan Ashraf ba tare da na halkanta ba, shima tun a mota ya kashe wayar
Shi, sannan muna shigowa gidan ya kashe min nawa, ba tare da na fahimci hakan ba.
Ina gamawa ana kiran magbri, kiran sallarce ta dawo dani daga shirya mishi dinner ɗin, a tsorace na juya muna kallon juna, yana tsaye a jikin kofa.
“Gida!!!”
Lumshe idanunshi yayi sannan ya buɗe akan agogon kitchen ɗin, shida da arba’in.
“Sai na dawo sallah”
Yace min, yasa kai ya fita daga gidan, ina tsaye a gurin.
Ji nayi an rike hannuna zuwa waje, sama ya haura dani ya buɗe min daki ya shigar da Ni, a bakin gado ya zaunar da Ni, yace.
“Kiyi sallah yanzun Zan dawo.”
Fita yayi Ni kuma na cigaba da zama can na mike. Zuwa ban daki, ina shiga nayi arba da pant dina da na bari a Oman, dafe goshina nayi ina girmama iskanci Ashraf ko wata uwar zai da dan kanfena (🤣😂😆 Queen Hafsy tace wai shinshinawa yake bani na gaya ba)
Tsaki nayi na ciro abata ina mita, halin Ashraf gaba mutum sai shege jaraba.
Ina fitowa na tsaya niman gabasa, d’uka ke nayi na tadda sallah.
Ina idarwa na fito falo zaman jiran Ashraf, wanda babu shi babu labarin shi.
…..
Ashe bayan fitar shi a masallaci Ghaniyu yake gaya mishi Nannah tana nimanshi, shine bai dawo ba suka wuce.
Koda suka isa asibitin. Ya samu ita da Natashah a cike ban. Bai damu ba ya zauna yana tambayar Natashah nuna jikinta, sai kauda kanta tayi tare da ja mishi tsuka.
Jikin shine ya kama rawa sabida ɓacin rai, ya mike zuwa gabanta ya mari baƙinta sai da ya fashe zai kuma Nannah ta dakatar dashi ta hanyar gaya mishi magana.
“Idan ka kuma tab’ata sai na gaya maka Maganar da zai habaka sukuni a rayuwar ka. Ita SAFINAH da muka zo ance banga lokacin da tayi maka tsaki bane sai yarinyar da ba ruwanta. Kuma wallahi baka isa aurenta ba matukar Ni na haifeka.”
Kura mata ido yayi al’amarin uwa alamarine mai girma da daraja, dan haka ba zai taba yin dalilin da Safinah zatayi bakin jini a gurin Mahaifiyarshi.
Cikin shagwaɓa yace.
“Shi kenan amma Ni dai sai na dawo da Uwar yarana kuma ai kin fi kowa sanin baiwata ce, na yantatta, toh yanzun na dawo da ita matsayinta, tunda bazan aureta ba.”.
“Wallahi ba zai yiwu ba! A baiwa ma kasamu damar makale mata missing Ammih kece mu koma Oman.” Inji Natashah,
“Eh ai dole can zamu koma, tunda na fahimci wannan munafukai ta fara kawo mishi kanta, dan haka kaje ka shirya muku kayan ku Oman zamu wuccin.” Inji Nannah
“Yawwa Ammih gwara ki gaya mishi muyi komawar can, kuma zan rike yaranta da amana ko Ammyn”
Ta fada a shagwaɓe, tare da kwanciya a jikin Nannah.
Aikuwa inda Nannah ke shiga ba nan take fita ba, shiru yayi yana jinsu suna zagin hasken rayuwar shi, bai ce mata kome ba, haka suka gama masifar su, yana kallon su.
Kallon daya yayi musu ya sake murmushin mugunta.
Iska yaja tare da fesarwa yace.
“Toh Ni zan tafi.”
“Ammyn ina zashi, baki ji dazun iyayen wancan yarinya sun kiraki wai bata dawo ba.”
Gabanshi ne ya fad’i ya duba agogon hannunshi,. Tara saura dan ko sallah isha suna shigowa asibitin yayi suka je masalaci sallah Isha.
Tsare Natashah yayi da idonsa, tura mishi baki tayi, abinda ya fahimta zuwan Nannah ya kuma sata fallewa da rashin kunya, cizon lips dinshi nayi cikin ɓacin rai.
“Da fatan ka mai da musu da ita gida dan naga kana shishige mata.”
Had’iye yawu yayi cikin b’oye abin yace.
“Baki yarda dani bane.”
Ya juya ya fita daga d’akin ya fita da sauri abinda bai wani saba dashi ba sauri.
Duk yadda yaso ya zo da wuri abin yaci tura, haka dai yaja motar yadda ya saba, har ya iso gidan.
Ina zaune na zabga tagumi da hannu biyu, hankalina yana kan agogon falon.
Yana shigowa na kauda kaina bansan ya aka yi kwalla suka shiga bin fuskana ba,
Yana zuwa ya durkusa a gabana tare da zuba min hannuwan shi kan cinyata, kuka ne ya kwace min tare da ture hannunshi ina shasheka.
D’ago Ni yayi tare da rungume ni, yana shafa bayana, sai da yaji ina ajiyar zuciya sannan ya janye Ni daga jikinshi muka fita daga gidan.
Gabana sai Fad’uwa yake dan bansan me zan fad’awa Ummi ba, da girma da babu saurayi gidansa, wannan abin da kunya yaƙe, da wani fuska zan kalli iyayena.
(Kuskure da yan mata suke kenan dubi samarika gida ayita abin da bai dace ba, kuma karku ga laifin Iyaye dan wallahi suna bakin ƙoƙarin su amma haka zaku ga yaran suna ha’intarsu Allah ya kyauta)
Duk ya rasa yadda zai dani, dan ya lura bani cikin nutsuwa balle nasan me zance masa kuka nake sosai.
“Toh kiyi hakuri mana!!!”
Yadda yayi maganar sai da ya kashe min jiki, kallon shi nayi dan ban taɓa jin kalmar hakuri a bakin shi ba, sai yau nice Ashraf yake iya bawa hakuri.
Share kwalla nayi kaina a sunkuye yake.
Gabana bai tsananta Fad’uwa ba sai da muka nufi hanyar unguwar mu, nan naku cikina ya cire guri guda dan dare yayi kusan goma da rabi, bansan me zancewa Ummi ba, dama Abba baya gari.
“Sauke Ni anan zan shiga da kaina.”
Kallona yayi cikin damuwa ranshi a jagule yace.
“Ummu Marhus!”
A hankali na d’ago kaina ina kallon shi.
“Kiyi hakuri kinji” gyada mishi kai nayi, zan fita riko hannuna yayi yana cewa.
“Ko zamu shiga ne, na gayawa Ummi na saki kiyi min girki ne.”
Zaro ido nayi cike da mamaki Ashraf bai da sense inji bature Ni zai bakowa teku, ya gayawa Ummi ina gidan shi ta tsine min sauran albarka……..
[24/02 1:24 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
13.
Wani mugun kallo na wurgata mishi da nasan nazo gida ba, na fito daga motar shi tare da shigewa gida da sauri, kifa kanshin yayi akan motar yana sauke ajiyar zuciya. Shi yanzun bai san yazai da Ammyn shi ba.
…….
A hankali nake takawa, ina tafiya a nutse dan har tsoron karan takura nake ji, hango haske a falon Ummi ya tsinkar min zuciya tabbas duk D’ana gari dole ya kiyaye batawa iyayenshi, duk sai naji kunyar kaina da kaina lokacin da na isa falo babu kowa, cire takalmin kafana nayi na fara tafiya a hankali har na samu na shiga dakina, turss nayi ina sosai goshina dan wacce nake gudun fadar ta ce nasamu tana zaune tana jirana. Duk sai kunya da tsoro ya kamani. Diriri cewa nayi cikin inda inda na fara magana. Dakatar dani tayi ta hanyar d’aga min hannu.
“Na yarda da tarbiyya da nassmu daga iyayena SAFINAH, kuma na yarda da tarbiyya da nake bawa yarana da na kishiyoyina, sannan kece babba a cikin yaran gidan nan, kuma akanki aka fara samun matsala a gidan nan, SAFINAH bansan me zan miki ki fahimci kuskure da kike aikatawa ba, ban san yadda kika dauki kanki ba, Safinah abinda kike aikatawa ya fara jure tunanina, yanzun dan Allah kin min adalci. Tun karfe nawa kika bar gidan nan keda Gimbiya Asma’u, sannan baki tashi dawo min gida ba sai sha daya, gidan Uban waye kika tsaya? Sam kina shirin mai da kanki bola mara daraja da kima, wai me kike nima a duniya. Allah Ubangijin ya kawo miki sauki ya kuma shirya min ke da sauran yaran Al’umma musulmai baki daya, amma ki bi a hankali dan duk rana da kika shiga hannuna zan gwada miki iyakar ki, wawuya shashesha kawai ”
Tana gama fadar haka ta raba gefena tabar dakin zubewa nayi a gurin na fashe da kuka. Me cin rai da zuciya.
Ina zaune a gurin har karfe sha biyu ina kuka, sai da naji idanuna na zafi na tashi na shiga ban daki nayi alola sannan na fito na fara gabatar da nafilla, Najima ina gabatar da kuka na ga Ubangiji na. Kafin na juya na kwanta.
***
Washi gari kuwa Ashraf sammako zuwa asibiti. Yana shiga ya dame su zaune sai shiryawa Nannah tsiya Natasha take. Dake yau ya tashi a basaraken shi ne sam baya son magana asalima, zama yayi tare da mikar da kafanshi sosai ya samu balance da kujerar.
Shiru suka yi dan sun fahimci yau maganar ce ba yaso kuma bayajin a ranshi yayi magana.
Ko me zasu yi abu ɗaya yasani kuma idan suka takurashi toh dole ya fada.
Ganin haka Natashah da gigin ciki ke dibanta ta kalle shi sannan tace.
“Ka shirya mana kayan mu ne!?”
Kamar bada shi take ba, asalima, hankalinsa yana kan wayar, yana niman Safinah.
Ganin wayar taki shiga dan bai san ya suka kare da Umminta ba jiya, kuma ya kira layinta user busy, wato dai ta manna shi a bakar jadawalin blacklist.
Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya mike zai fita.
“Baka ji bane ka shirya muku kayan ku dan zamu wucce Oman ne.”
Cak ya tsaya shi bai gaba shi baiyi baya ba.
“Na shirya amma jordan zan koma.”
Yana fadar haka yasa kai ya fita, ya barsu cikin tashin hankali da firgice, dan maganar shi ya girgiza su.
…. Yana fita bai zame ko ina ba sai gidan su SAFINAH, horn yayi me kula da get din gidan, ya fito da yaga Ashraf ne sai ya koma yayi zamanshi.
Sake danna mishi horn yayi amma yaki buɗewa.
Sai da ya fita da kanshi ya buga get din, ya buɗe masa ta ƙaramin kofa ya shiga.
Cikin harshen turanci mutumin yace.
“Yallabai zaka iya tafiya dan dan Dr yace kar na kuma barinka shigo gidan nan.”
Mamaki ne ya kama shi toh meye matsalar shi da Abdullahi, yaga dai ba wani rashin jituwa suka ba. Amma ya fahimci sam Abdullahi baya kaunarshi.
Hannunshi ya mai da cikin aljuhun wandonshi ya fidda yan dubu ya mika mishi.
Jikinshi na rawa ya amsa har da godiya, sannan ya shige cikin, bai bi takan godiyar da ake mishi ba ya shigo gidan, Ummi tana zaune hankalinta na kan tv.
Ina zaune a kujeran gefenta, kaina a sunkuye sai share kwalla nake, sam bai lura da Ummi bane ko menene ganin ina kuka kawai tsintar kanshi yayi da daburcewa, da sauri ya iso inda nake.
“Ummu Marhus! Make faruwa? Innalillah! Kar dai wani abu ne ya same ki”
Tashi Ummi tayi tabar falon safe goshina nayi cikin jin sabon kuka nace.
“Don ALLAH ka rabu dani, kaje Ni bana son ganinka.”
Duk yadda yaso yayi min Magana fir naki kuma na bar mishi falon, dan bansan me Nannah ta gayawa Ummi ba, da safe nan Dudu yazo yayi ta min rashin kunya, har da cewa idan Ashraf ya kuma zuwa gidan nan yan sanda ne zasu rabasu.
Jiki a mace ya fito daga gidan, ya rasa inda zai cusa kanshi yaji dad’i meye Ammyn shi ta gayawa Iyayen SAFINAH yayi musu zafi haka.
Zama nayi a bakin gado na fashe Da kuka, sosai domin ji nake kaman zuciyata zata fashe, kome Nannah ta gayawa Ummi ban sani ba.
….. Itama Ummi tana shiga d’akinta, kwanciya tayi rigingine kalaman Nannah na dawo mata a kanta.
“Mariamah ki shiga tsakani Ashraf da SAFINAH! In ba haka ba Ni zan ɗauki tawa matakin, banda rashin tsoron Allah, ta kaso aurenta ta makalewa yaro karami ta nemi miji dai dai da ita mana, koda ta lika mishi yara mun amsa toh wannan karon kar tayi tunanin idan ta dubi Datti zamu amsa dan mu ba sakarkaru bane, dan haka tun wuri kika mata kunne ta bar min yarima tunkan nasa a baddata.”
Lumshe idanu Ummi tayi sabida zafin maganar da Nannah tayi mata, ko ba komai ai SAFINAH bata cancanci haƙa daga Nannah ba, yau tana tare da D’anta ne sabida SAFINAH, kuma tayi Imani da Allah bata gayawa D’anta ya rabu da SAFINAH ba, ita kuma bazata taba gaya mishi haka ba, kuma bazata sauya mishi fuska ba, balle yayi tunanin akwai wata magana a kasa, Allah ya gani ita bata taɓa zaluntar abokin zama ba, amma sai gashi Sabida SAFINAH tana biyar bashin da bata ci ba, abinda bai faru ba a shekarun baya ba shine yake faru da ita a wannan shekaru.
….
Asibiti ya koma yaje ya samu Nannah tafita Natashah na crush candy, fauce wayar yayi tare da shake wuyarta yace.
“Me kuka gaya musu!?”
Zaro ido tayi cikin kaduwa, take cewa.
“Wallahi Ammyn ce tace musu.”
Rintsa idanunshi yayi tare da ture ta, jikinshi na rawa. Tabbas Ammyn bata kyauta mishi ba.
Saka yayi ya fita. Zuciyar shi kamar ta fado kasa, dan bakin ciki da ɓacin rai.
Wayarshi ya danna ya kuma kara a kunne yana cewar.
“Ka sama min gurin aikin.”
Kome aka ce mishi kawai ya kashe kiran, ranshi na kara ɓaci.
…….
Koda Nannah ta dawo kuka Natasha tasa mata tana gaya mata, abinda Ashraf yayi mata hakuri ta bata, sannan tace zata gamu dashi.
🤔🙄 Ashraf ɗin….
***
Bayan barin shi asibiti sai ga Ghaniyu da Fahad, suka saka su Nannah a gaba har Airport, duk yadda taso ganin shi amma ba hali shi kuma yana airport ɗin kawai gurin sune yaki zuwa, yana zaune har jirgin Oman ya tashi,
Sannan suka koma tun da ya kwanta a jikin kujera bai kuma cewa kome ba.
Gurin aikin da aka nima mishi suka kai shi, gini ne na wata ma’aikata, fita yayi cikin motar da wasu kaya, yana zuwa suka gaisa da wanda yake lura da gurin sannan ya gabatar da kanshi a matsayin sabon lebura.
Nuna mishi aikin yayi yace.
“Yanzun dai ka dawo gobe sai mu fara da kai yau mutane sha biyar ake nima, sannan na gayawa yan uwanka kazo da wuri.”
Mika hannunsa yayi sukayi musabaha, sannan ya koma mota.
***
Ina durkusa gaban Ummi ina kuka tare da mata alkawarin bazan kuma ba.
“Toh SAFINAH! Kefa ba yarinya bace! Sannan ban san meye haɗin ki da Yaron nan Ashraf ba, Mahaifiyar shi tace bata sonki, nima kuma naga dacewar haka don Allah ki bar sani Cikin damuwa kece zaki lakato karshe Ni ce zan biya laifinki don Allah ki min adalci nima nasamu yancin.”
Gyada kai kawai nayi ina kuka dan gaskiya Ummi ta faɗa duk laifina ita ke dauka kuma nayi alkawarin bazan kuma yin abinda zai bata mata rai ba, tunda bai zama dole ba taya kenan!? Dole sai na rabu da Ashraf.
Wani irin bugawa kirjina yayi sai dana dafe kirjina. Sakamakon tuna ta yadda zan rabu da Ashraf.
Ba sauki! Toh me haka ke nufi.
★★★
Nannah sun sauka lafiya ita da Natashah, tunda suka koma ta shiga narkewa,ita tana da ciki karku manta ciki fa da ita, toh ba karamin bidiri akayi ba, dan Uwarta har da tambayar shin meye shene abin cikin.
(🙄🤔 Ni kuwa nace Katon baby boy 🤣😂)
Tun yana sati shida ake son sanin magajin jordan ko yaya.
Nan aka bazaka bin Asibiti dan a gano me take dauke dashi.
★★★
Yau kwanaki biyar da ya fara aikin gina, idan ka ganshi a cikin rana sai ya baka tausayi, ga rashin sabo da wahala. Duk yadda Fahad da Ghaniyu suka so hana shi fir yaki,gashi kuma baki buɗe shi.
Rayuwa ya cigaba da garamu, Ni ina ce ina fama da fushin da Ummi take dani shima yana can yana fama da daukar kasa da siminti.
Idan ya koma gida jikinshi yayi ta ciwo duk ya rasa inda zai kai gajiyar shi ya huta.
Dan ma yana cin abinci me kyau, amma ya dishe domin rana bata barshi haka ba, kullum sai yazo amma fir ake hana shi shiga, sosai ya shiga damuwa.
Koda yake ana biyansu kudi me kyau dan akala duk aiki na suka yi ana biyansu nera dubu uku da ɗari biyar.
Wani lokaci yakan hana su Ghaniyu zuwa daukar shi.
A sannu ya fara fahimtar yadda mutane suke rayuwar kunci da niman abinda zasu saka abakin salati.
Wani abin da ya kara bashi mamaki wasu a gurin suke kashe kuɗin a cikinsu dan abinci flat daya kawai dubu da wani abu ne balle ruwan da zasu sha,
Ga matasa bil’adadin babu aikinyi, ga tsofin wanda da suna ake Aikin, ga Ma gidanta duk sai yaji hankalinshi ya koma ga Al’ummar shi, a cikin kwana goma da yayi aikin sai ji yaƙe yayi sakaci sosai gurin barin ana zalintar al’ummar shi, yau ne karon farko da yayi tunani akan Masarautar shi,
Kwance yaƙe yayi rub da ciki Fahad yana mashi tausa, sai lumshe idanunshi yake Ghaniyu na gefe yana haɗa mishi tea me zafi yace.
“Gaskiya Sultan ya kamata kasan abinyi tsakanin ka da Mamansu Husnah, yanzun da ka dawo muna maka tausar nan, da ace tana tare da kai Allah zaka nemi gajiyar ka rasa. Sabida akanta zaka juye tsaf gobe katashi babu inda ke maka ciwo.”
Juyawa yayi cikin damuwa kafin ya taɓe baki yace….
_🤔🙄🤣😂 Ghaniyu ashe kai ma shu’umi ne wai dagaske ne?🙈 Abinda Ghaniyu ya faɗa_
[25/02 2:58 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
14.
“Kana da matsala safinar da aka hanani ganinta ita ce kake hango min sauke gajiyata, Wancan sakaran kaninta ya hanani ganinta, bansan me Ammyn ta gaya musu ba amma sun zafafa alamarin, gaskiya ina kewar ta.”. Ya mai da kanshi yayi jikin pillow yana sauke wani irin numfashi me cike da gajiya.
“Toh ba sai nasa su Harun da Haisam su dauko maka ita ba,” inji Fahad,
Tashi Ashraf yayi zaune sai jiyar da kanshi yake dan ya gama gajiya, ya kalle su a fakaice sannan yace.
“Ghani! Bani nasha.”
Mika mishi tea din yayi yana kurba a hankali, tare da lumshe idanunshi, kafin ya buɗe shi a kansu ajiye kofin yayi sannan yace.
“Saura kwanaki 80 na ganta zan jure na kwanakin amma ina Son sanin meye yasa suka hanani shiga gidan.”
Motsa kafadar shi yashiga yi dan yana masa ciwo musamman shekaran jiya da jita bulo yake dauka inci sha biyu.
★★★
Kwance nake idanuna a kunshe kewarshi ya cika min zuciya dan har na rage walwala baki ɗaya, har yan gidan sun fahimci ina Cikin damuwa dan rufe kaina nake, abinci kuwa sun san ni ba damuna yayi ba idan ba yinwa ce ta gigita Ni ba bazan ci kome ba,.
Wayata na zaro daga ƙasar pillow na, na shafa fuskar hotonshi akai shi kanshi bai san na dauke shi ba.
Lumshe idanuna nayi cikin sanyi jiki, na cire number shi daga blacklist na shiga duba sakon shi babu, sai naji duk rai na a jagule.
Kiran wayar nayi, yayi ringing.
Ɗauka yayi ciki ƙasaitacciyar muryanshi me cike da izza, yayi min sallama.
A diririce na kashe kiran.
Ajiyar zuciya na sauke, kiran shine ya shigo min.
“Hmm!”
“Shine amsa Sallama?”
Shiru nayi naki kula maganar shi,
“Baki ji bane!?”
Kamar yana gabana na tura bakina, cikin niman rigima na fara na sanya mishi kuka, Ni kaina bansan dalilin kuka na ba, amma nasan dai yana nasaba da kewarshi da nayi.
Sosai nake kukan wayar yana kunnena,
Kashe wayar nayi duk akan idon Ummi, jikinta ne yayi mugun sanyi, ta sake kofar a hankali. A ranta tana cewa,
*Matuƙar bamu sanya ido akan SAFINAH ba zata kuma aikata kuskure baya dan son yaron ya kama zuciyarta.*
Kara wayar tayi na dauka jikina na rawa.
“Ki fito gani nan a kofar gida”
Cikin damuwa nace.
“Don Allah kaje kawai! Idan na fito Ummina fushi zata dani.”
“Ki fito nace bazata san nazo ba”
Girgiza kaina nayi cikin ƙarfin hali nace..
“Kayi hakuri kawai kaje amma bazan iya saba mata ba, Mahaifiya ce nima kuma Mahaifiya ce, duk abinda nayi mata nima za a min niki biyu. Kaje na daina kukan.”
“Tashi kije, tunda kin daga mishi hankali kije ya ganki amma maganar gaskiya, bazan b’oye miki ba ki koma gidan Hameed dan ko ba kome Hajiya A’ishah tana kaunarka, Ashraf kuwa Mahaifiyarshi ta nima masa yar uwanshi, babu yadda za ayi ki same zaman lafiya dasu, koda kuwa kwanciya zakiyi tana bin takan ki. Amma kiyi tunani da kyau.”
Sunkuyar da kai nayi ita kuma tafita, ban daki nasha na wanke fuskanta sannan na fito da sauri, doguwar riga nasaka tare da yake kaina da gyale shi na fita da sauri.
Ina fita na ganshi tsaye da kayan aiki yayi mutu futu dashi, gashi ya dishe, a hankali nake takawa har inda ya ajiye motar shi, a gaban shi na tsaya kaina a sunkuye. Hawaye na zuba daga idanuna, bud’e motar yayi ya ciro tissue ya mika min faucewa nayi tare da falla mishi harara,
Numfashi ya sauke cikin gajiya yace.
“Kinga yanzun kin jinin asarar 3,500k da kika sani zuwa, sannan nazo kin koma harara na dake bani da idanun ramawa ko.”
“Ba kaine kaki zuwa ba”
Na fada mishi a sakale,
Murmushi yayi tare da shafa beard dinshi, cikin jijji da kai Irin yau an nime shi.
Sake jingina yayi da motarshi, yana sauke numfashi a hankali. Wani irin kallona yake ƙasa-ƙasa.
“Toh baki da matsala zan tafi.”
Kafin ya juya na riga shi barin gurin.
Har na tura kofa sai.
“Hey!”
Na juya dan nasan dani yake, maganar kurame yayi min ta hanyar nuna min wayar tare da rokona.
Makale kafada nayi abuna, sannan na shige.
Shima jan motar yayi suka bar gurin, sai tsiya suke mishi.
Shafa fuskarshi yake shafawa, cikin jin dadi yace.
“Soyayyarmu daga Rabbi ce! Tun kafin naganta na kamo da soyayyarta haka itama tun Kafin ganni take sona, ba iya abinda ya faru bane silar soyayyarmu, dama can mufin cikakkun masoya ne, tunda gashi soyayyar bak’ar fata ya sauya min alkibla, domin yaki a soyayya ta babu abinda banyi ba, dan haka ku bar ganin mu kamar sabin shiga a fagen soyayya.”
Lekowa Ghaniyu yayi yana kallon Ashraf da yake ta zuba kamar ba wannan miskilin ba ya koma aku, maida kan Ghaniyu yayi yana murmushi mishi tare da cewa.
“Ban So me zai sani sauyawa. Safinah ta min mugun kamu.”
“A’a tasha shanye ka dai, Sultan.” Inji Fahad,
Hannunshi yasaka a kan haɓɓanshi tare da sake kan motar,(🤣😂😆 ),Ihu Fahad ya saka tare da riƙe kan motar Nana cewa,
“Don Allah ka rufa min asiri, wallahi Ni ɗaya aka haifa kuma duk sun mutu, so nake na cika gidana da yara duk inda na zauna suna ce min Abin, kai kuwa a wasan farko biyu ka buga. A nabiyu kuma ban sani ba”
Dariya Ghaniyu yake tare da Ashraf.
“Idan Akwai abinda yafi shanyewa don Allah kuce tayi min, nifa koma meye ta bani zanci dan ta mallakeni.”
“Ai yanzun ma bamu san iya adadin da tabaka ba amma kai kan ka zama abinda ka zama, Allah sarki jama’an Jordan Sarkin ku ya zama tazuje, wai ma dan ba a daura ba.”
Murmushi Ashraf yake yana jin kanshi yake yana yawo a gajimare, sai koda mishi Safinah suke. Wani lumshe idanun yake sai kace an bashi Safinah kyauta.
A gurin aikin shi ya tsaya sannan ya fita, su kuma suka wuce.
…….
Ina shiga falo naga su Ummi sun zuba Min ido, tabbas magana ta suke ita da Umma, kamar munafuka haka na wucce abun na dan nasan tabbatar dani suke toh ya zanyi haka nayi shigewa ta .
Hankalina kwance duk yadda Ummi taso nuna min na rabu da Ashraf na kasa saboda tana hango min tashin hankalin da zan shiga a gaba, karshe ma kwace wayar tayi bayan tayi min fada ita da Abba da Dudu, dan shima Nannah tayi mishi magana ya min magana na rabu mata da D’anta. Karshe Abba da kanshi ya kira Ashraf zai mishi magana, Ummi ta dakatar dashi ta hanyar nuna mishi illar haka sannan tace.
“Idan akwai wacce tafi dacewa ayiwa Magana SAFINAH ce, dan itace doluwar kaman bata zaman gaban lucture ba, sam na rasa yadda zanyi da Safinah ba, wallahi ko Batul da Khalilah ba a fama dasu.”.
Kwafa Dudu yayi cikin jin haushi yace.
“Idan na kuma ganinshi zan masa rashin mutunci wallahi.”
“A’a kyaleshi, Safinah ce dai zamu san abinyi akanta.”
Sam ban san yadda zan musu bayani ba, amma ba karya ina cikin tsaka me wuya, kuma bazan iya rabuwa da Ashraf kamar yadda suke bukata bane, dan wallahi gawata zasu samu, kaina a bisa gwiwata suke masifa ba ce musu kome ba, har suka gama.
★★★
Al’amuran sun zafafa sosai dan Dudu ya same Ashraf dama gana kuma, ya masa gargadi sosai akaina.
Duk yadda naso ganin Ashu abin yaci tura.
….
A can Oman kuwa tsabar kaunar su da Namiji har London aka kai Natashah. Wayyo Allah na aikuwa aka ce musu gender ɗin Male ne, ai tun daga London aka kira Ashraf, yana tsaka da aiki.
Da mamaki yake kallo number, a dakile ya dauki wayar.
“Assalamu alaikum! Abu Amir! Yanzun aka tabbatar mana da cewa namiji abin cikina.”
“Na aike ku ne? Ko nace miki Ni nafi son namiji ne? Da mace da namiji duk wanda Allah ya bani ina so, dan haka Idan zaku yi shirme, kuma kiyi scanner karshe idan kika kuma wani abu ya sami abin cikin ki.”
Karshe kiran yayi cike da bakin ciki ranshi a ɓace, shi bai ki duk yaranshi su fito daga jikin SAFINAH. Murmushi ya sake cikin farin ciki.
★★★
Kuka Natashah tasakawa Mamanta.
“Yanzun meye abin ɓacin rai dan na gaya mishi, kiji da wai duk mace da namiji duk daya ya ɗauke su, da wad’ancan shegun yaran wai ɗaya ne da d’an halak kiji da cikin babu dattin zina babu kome, shine yaƙe haɗa min da magajin jordan”
(Tirkash Inji Mommy Sayyid 🤣😂 ba Natashah ta balla August)
Nan Uwar tashiga rarrashinta tare da gaya mata duk rintsi Ashraf natane dan wannan yaran babu abinda zasu iya tunda cikin jikinta shine wanda kowa ya sani wad’ancan
Kuwa ba a san dasu ba.
Nan suka zauna suna karawa kansu zunubi, tare da cewa ai duk abinda ke faruwa Nannah tana sane bata iya tab’uka kome sabida tana tsoron Ashraf, shi yasa Safinah ta mallake mata, sosai suka zage Nannah wacce ita ta dauki nauyin zuwansu London, har asibiti Queen Mary, asibiti mafi kuɗi da shahara.
★★★
Abun ba sauki dan sosai Ummi tasa ido a kaina, tunda ta kwace wayata. Kuma nasan Ashraf zai nime ni, hankalina yayi mugun tashi, kar zanyi kuka duk yadda naso ganin na magance matsalarmu.
Shima duk ya shiga damuwa rashina, gashi numberta bata shiga, yazo suka haɗu da Dudu dakyar aka rabasu, dan rashin mutunci Dudu yayi masa, abinda yacewa Dudu shine ya sake fusata shi.
“Ina ganin girman kane sabida zuri’ar da suke tsakanina da Yayarka, shi yasa idan ka tabani bana ramawa, Abdullahi idan a cikin san-sanina ne baka isa ka taba Ni ba tare da an yanke hannunka ba, ita SAFINAH da kake hanani ganinta, zan zo har nan na dauke ta akan idona zata bini, bana son mukai ga haka ne shi yasa nake son ku bani aurenta dan kuma fi dacewa da ita, idan kuma kuka ki, tarihi zai mai maita kanshi a-a karkayi tunanin ta wancan hanyar hmm ta gangara Zan saita ƙwallona, kuma babu gargada jinin bakuraishe harbawa take daga ita har Kunamarsa”
Aikuwa Dudu ya sakeyowa kanshi.
Bayan motar shi ya hau tare da zama yayi Crossing leg dinshi tare da sukari motar da tafin hannunshi yace.
“Wallahi indai izza da mulki gadarsa nayi sai na auri yar uwarka, koda zan rasa kome da na mallakan sai na tabbatar maka Ni Balarabe ne bana tsallake maganata daga yau kafara kirga kwanaki Allah ya bawa me rabo sa’a”
Cikin fusata Abdullahi yace.
“Ni kuma na maka Alkawarin SAFINAH ta haramta maka I, kaman yadda kayi alwashi nima haka na riƙe maganata”
(🙄🤔😒 Alamarine ya zafafa)
Tun daga ranar Ummi tasani dawowa d’akinta sosai aka saka ido akaina fa.
Bansan make faruwa ba sai dai naji wai an min miji……… Wata sabuwa
Wallahi labari ba hatsaniya ai tamkar miyar kaza ce ba gishiri, ban sani ba ko kuna jin dadin labarin for me kome yayi min 🤣😂
[26/02 5:30 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
15.
Abinda mugun rikitarwa wai Ni SAFINAH aikawa Miji, ban daga hankalina ba, sai dai nasan tabbatar ba dani zaayi auren ba.
Cikin ruwan sanyi na kwantar da hankalina na kuma bi yarima Asha kida.
Mutumin da akace zan aura babba ne ba laifi. Sai dai a halin yanzun Ni Uban Y’ay’ana nake so! Inda hankalina da mutuncinta za a kare min, yazo sau biyu dan bai cika zama a kasar ba, sam bai min ba wallahi duk yadda naso gwada cusa shi na kasa karshe na watsar dashi na huta, zuwan shi na biyu ne ya amshi number na ba musu na gaya mishi amma nace mishi wayar tana kashe sai da na shiga na gayawa Ummi ya amshi number na, bata yarda ba sai da ya kirani da wayar a
Abba bayan mun gaisa ne har munyi sallama, shine ta bani wayata tare da gargadin karya ji karka gani na kira Ashraf,
Karku manta nifa ba Yarinya nace tunda na bawa 32 baya amma ake zabga min sharad’i.
Tunda na kunna wayar sakonshi yake shigowa, tsabar fada da masifa. Anyi da Larabci anyi da turanci.
Ban daki na shiga tare da kunna, ruwa sannan na kira shi a wayar. Bugu daya yayi pick ajiyar zuciya yake ajere ajere tsabar ranshi ya baci.
“Kayi hakuri!?”
Shiru yayi na kuma ce mishi yayi hakuri,
Sai da na dauki lokaci ina rarrashinsa sannan yace min.
“Kin manta muhimmanci alƙawari ko? Laifin meye nawa Ajali ki suke bani wahala haka”
“Don Allah kayi hakuri Wallahi baka da laifi Nah ce tace su ja min kunne na fita harkan ka, amma wallahi da kai nake kwana da kai nake tashi”
“Indai haka ne kifito ina jiranki!” Yace min,
“Ashu!!!”
“Babu wani Ashu! Kifito kawai indai da gaske ina ranki”
“Ka rufa min asiri! Wallahi tsine min zasu yi.”
“Babu wani tsine miki, SAFINAH ki fito, ina jiranki.”
“Don Allah! Nace wallahi zaka ja su Kore Ni a gidan ne.,”
Magana ya fara min jikina ne ya ɗauki rawa, kashe kiran nayi ya kuma kirana, cikin dakiya yace.
“Kina da zabin indai wancan ne kike so toh idan kuma wannan ne. Ranar juma’a yau saura kwana huɗu toh ki fito idan kika ki kuma Wallahi zan saka a satin min ke.”
“Don Allah ka rufa min asiri wallahi wannan karon kashe Ni Abba zai yi, kuma ga Ummina Don Allah ka kyaleni”
“Shi kenan tunda ban isa dake ba, kije Amma wallahi bazan fasa abinda nayi niyyar tunda haka kike so”
Gabaki d’aya na rude na kuma shiga damuwa sosai, gashi ya kashe wayar shi duk yadda naso abu ya faskara….
★★★
*★Jordan★*
Al’amarin ya sabon Sarki a ranar da ya iso masarautar ya fara gabatar da nashi tsarin
Aikuwa Marhum ya miqe tare da daga murya yana cewa.
“Kai waye da zaka gindaya mana sharuddan muku ma mubi, Ashraf ma yake mana yadda muka so bai tsira ba sai kai da muke maka kallon bakon haure.”
Bilal mugune fitar farko, kanshi a sunkuye, bai kalli kowa ba ya sauke hannu tuni aka fitar da Marhum suka je aka yanke mishi harshen aka barshi baki duk jini.
Tunda akaga abinda ya aikata take kowa ya shiga hankalinsa kuma yace.
“Daga yau ko da kiyashi za a cire a sanar min sannan anabi jadawayen shigowa da abincin cikin masarautar,dan bana son ana kawo kome.”
Take hankalin kowa ya tashi musamman barayin Masarautar. Bilal yasanya su a cikin uku Bala’i.
Dan rufe asusun bankin kowa tare da kwace min wasu takardun su masu darajar, sannan ya shiga bin yan mata cikin masarautar, ana kawo masa su yana kwanciya wasu. Duk wanda yayi magana toh Allah ya yarda za’a kashe shi daga shi har yar tasa, ga bayi basu tsira ba.
Shi kanshi Ukshe sai da ya tattara jikokinshi mata, yasa aka tsallaka dasu Saudiya, sannan zuciyarshi tasami nutsuwa, duk wasu manyan fada sai da Bilal yasa aka sauke mukamansu, daga cikinsu har da Uzaif da Ammar.
A fujajjan suka fara niman Ashraf.
(anya zasu same shi🤔🙄)
★★★
Oman…
Natashah sun dawo, cikin nan ko wata uku bai yi ba, aka kusan cika daki da kayan baby. Tsakaninta da Aamih da Aanih hantara da kyara, tun can ma yaran sun san ba sonsu yake ba, balle yanzun da kakar tayi banza da al’amarin su sabida laifin Uwar su, yaran sun koma abin tausayi. Musamman da wannan cikin ya bayyana a jikin Natashah kiri kiri, Nannah ta fara cire su. Bama kamar Aanih wacce ta dauko duhun fatar SAFINAH, shima ba can ba.
Me kula da Yaran ta gaji da Irin abinda akewa yaran dan haka ta kira Ashraf bayan, ta gaya mishi, katse kiran yayi kawai.
Amma cikin Natashah yana shan kulawa na musamman.
Kwana biyar tsakanin sai ga Ashraf yayi musu dirsn mikiya.
Basu yi tsammanin ni shi ba.
Dai dai Nannah tana make Aanih tare da gaya musu magana.
“Banda dole ce tasani amsar ku, ina zan yarda da shegu a jikokina.”
“Allah Ammyn ki mai da su gun Uwarsu tunda musul.”
Had’iye maganar ta tayi sakamakon hango shi da tayi a tsaye, yasa kananun kaya amma ya rufe fuskar shi da hirami, sabida badda kafa.
Yaye hiramin yayi tare da shiga falon Ammyn ya durkusa a gaban Yaran ya kwashe su.
Tashin hankali ne ya bayyana a fuskar Ammyn, tare da kaico da abinda ta furta, har ya kai baƙin kofa sai kuma ya tsaya tare da cewa.
“Me kika gayawa Iyayen SAFINAH da suke shirin hanani aurenta.”
Cikin b’oye abinda aikata tace.
“Me zakayi da wannan yarinyar, da ta girmeka!? Jan iska yayi sannan ya kauda kanshi yana cewa.
“Ammyn! Meye yasa baki je nima na da kanki ba!? Meye yasa kika cusa mata soyayyata a zuciyarta,!?”
ajiye yarana yayi tare da sake murmushin nasara, dan tayi shiru ne.
“Kinbi badaru zuwa Nigeria saboda son kai Irin namu na larabawa, kika nemi Abdul ya saki jiki dake dan ki cimma burinki akan shi yaki sakin jiki dake, sai kika yi amfani da soyayyarta da tayi miki kikayi kawata mata duniyata ko ba haka ba.”
Yayi watsi da hannunshi baki ɗaya, idanunshi sunyi jajjur.
Sannan ya cigaba da cewa.
“Ke Mahaifiyata ce! Karki bari Ni nayi Magana da yawa dan nasan shirinki akan SAFINAH dan haƙa bana s.”
Kira mishi mari tayi cikin borin kunya ta shiga cewa.
“Ni zakawa sharri, sun kitsa maka ƙarya da gaskiya kazo kana min rashin kunya.”
“A’a! Ammyn akan gaskiya nake. Ai ke kinfi kowa sanin mace bata da daraja a cikin masarautar indai ba jinin sarauta bace, ita ce take tsira ita ma saboda kar a tab’ata ya zama rikicin masarautar, Ammyn kin sayi kimar SAFINAH tun bata san ciwon kanta ba, kika bawa iyayenta kudi dan ya zama fansa ga duk abinda ya sami yar su, Ammyn nifa soyayyata nakewa Yaki ba kowa ba, Ammyn tunda na iya barin Al’ummanta ki gaya min waye bazan bari ba, shekaru ɗai-ɗai har Ashirin da shida, rabona da naganki, inda da gaske ke Uwace bazaki taba barina a cikin wannan shekaru uku ba, yanzun kin same ni a sama, kin juyawa yarinyar da ta gama wahala dani, kema sanin kanki duk cikin al’ummar duniya babu wanda ya kai bakin fata tsayuwa akan ra’ayinsa, shi yasa kika zaɓi Safinah, sannan kika hora musu yar su da rashin jin maganar su, Ammyn kin min Illar so, kin karya min zuciyata da abinda kika aikata, sannan ai na san da cewa baki son alaƙata da Safinah, babu yadda zaki iya ne yasa kika nema min aurenta, sannan kika fara jawota taga Natashah dan zuciyarta ya karaya dani. Ammyn kenan, ki tsaya a iya matsayinki na wacce ta haifeni amma akan SAFINAH zan iya faɗa da kowa indai zaka min iyaka da ita, Ammyn babu ruwan ki da ita. Idan tazo a surikarki ta nemi rena min ke, wulakanta ta akan ki, dan Uwarta tafi takowa, amma karki shiga tsakani na da Ita dan haka zai sani tsanarki, sannan zanje na dauke ta mu tafi inda bazaku sake ganinsu ba..”
Tana bala’in kaunarshi bazata iya barin shi ya juya mata baya ba, amma indai tana raye sai ta hana SAFINAH farin ciki kamar yadda ta hana itama, sai tasa shi ya wulakanta ta kamar yadda yace, sai ta gigita rayuwarta, kamar yadda yayi mata yau ita ma haka zata mata.
…. Tattara yaranshi yayi har ya kai bakin kofa sai ya juya yace.
“Amadadin ki zame min haske ranar sai kika zame min haske makafi, ina tunanin inuwar giginya tazo gidanmu inda nake ashe na nesa kasha dadi ne, Ni ya dace nasamu soyayyarki amma nine kike farautar soyayyarmu.”
Daga haka bai kuma ce mata kome ba yasa kai ya fita a ranar ya biyo jirgin Lagos.
★★★
Duk abinda duniya ya taru yayi min katutu, abinda Ashraf yake nufi dani duk rana da wani yasani sunana matacciya, dan Wallahi bindige Ni Abba zai yi, kusan sati d’aya kenan, ni nakira shi dan mu fahimci juna yaƙi ɗauka, nayi mishi text Ni reply. Abin ya dame mu sosai.
Ga aurena da naji an saka nan da sati hud’u mugun tashin hankalin da kashiga ba iyaka, wannan karon Ummi da kanta take min gyaran jiki.
…… A dame na kalli Ummi sannan nace.
“Ummi nifa bana son Alhaji Nuhu, wallahi bai min ba”
“Hmm! Haka zakiyi hakuri dashi, tunda an rigada an gama kome.”
“Don Allah Ummi kayi wani abu.”
“Babu abinda zanyi da, dan bazaki ja min magana ba.”
Shiru nayi cikin kuka nace.
“Don Allah, Ummina wallahi bazan iya mishi biyayya ba”
“Kome zakiyi kiyi amma aure ba fashi.”
Fita tayi daga d’akin Ni kuma zuciyata ta dibe Ni ga amsa tayin Ashraf, tare da amincewa.
Yana ganin sakon ya kirani.
“Ina dauka na saka. Mishi kuka ina gaya mishi abinda ke faruwa.
“Kizo idan suka ganmu a tare babu yadda za suyi damu.”
“Wallahi tsoron su nake ji, don Allah kazo.”
” Na gaya miki ki san yadda zaki fito, Ni kuma nasan abinyi.”
Lallai na tabka kuskure, amma banga laifina na biyewa Ashu ba sabida su kansu iyayena sun san shi nake so amma sabida Nannah karta zarge su zasu hanani muradin zuciya ta.
Sun gaza mana adalci toh taya bazan biye mishi ba, dukda nasan abinda yaƙe don muyi babu kyau amma bani da zaɓin da ya wucce in bashi haɗin kai tunda Allah ya gani na gayawa Ummina bana son Alhaji Nuhu, amma taki fahimta ba mamaki idan suka ga abinda muka aikata jikinsu yayi sanyi, dan in ba haka muka musu ba, wallahi bazasu taɓa fahimtar girman yadda muke bukatar junanmu ba.
Goge kwalla nayi ina niman hanyar da zan fita zuwa gurin Ashraf, tunanina ne yatsarshi lokacin da nayi zurfi cikin niman mafita, karshe dai kamar zanyi hauka a dakin sabida babu wani mafita.
Tura mishi sako nayi nace.
*Ban san ta yadda zan fita ba,*
*Kiyi cewa Ummi zaki wanke kanki, Ni kuma zan biyo ki duk inda kike.*
*Hmm! Ni ina tsoron karka min irin abinda kayi min na baya, kuma ina tsoron Allah ina tsoron halinmu na maza, kana ribanta dani zaka juya min baya*
*Shima na farko sabida bana tare dake ne da ina tare dake wallahi babu wanda ya isa ya musguna miki idan zaki yarda dani ki cire tsoron wani a ranki idan kuma zuciyar bata aminta ba shi kenan nagode*
Duk sai na rude na shiga kiranshi dakyar ya dauka kamar zan yi kuka nace.
“Ashu! Me yasa kake bani wahala ne? Dan kaga na damu da kai!”
Dogon numfashi ya sauke cikin kasaita yace.
“Ni yadda na damu dake ko wallahi ko Ummi haihuwar ki tayi Ni kuma numfashinmu a tare yake bugawa”
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
16.
“A’ah Ashu tsoro nake ji bana son na zama sanadin da iyayena zasu tsane. A halin yanzun ya dace na gyara gobe na, amadadin haka sai bata musu nake.”
“Didih”
Naji muryan Yarana, hawaye ne ya zubo min cikin tashin hankali nace.
“Mariamah!!!”
“Zaki yi yadda nace ko na maida musu yaran?”
“Wai meye yasa kullum kake bani matsala ne haka, kasan girman iyaye kuwa!? Da kake son na bata musu kaje da abinka kawai Ni ba zanzo ba.”
“Ba damuwa karki zo, kiyi zamanki ma. Ni da nake da daman auren mata hud’u, balle ke gaba da zama.”
Kashe kiran nayi tare da g
Cillar da wayar, na cigaba da kuka tunda shine abokinsa hirana, sam ban san wani irin son kaine yake dawainiyya da Magabatanmu ba tunda nace Ashu nake so ya kamata su duba lamirina bawai su zuba min ido nayita abinda bai dace ba.
Kifa Kaina nayi akan pillown ina kuka sosai.
Da dare na je har falon Abba na sameshi shi yana kallon network news, zama nayi can gefe kaina a sunkuye,wasa nake da harshen gyale na, hawaye ne ke zuba daga nuna.
Gyara zaman shi yayi Cikin nutsuwa sannan ya rage ƙarfin maganar da ake a tv.
“Safinah! Ba munki miki abinda kike so bane! Sai dai munyi dubi da irin rayuwar da zaki shiga ne,”
Zuciyarki da kwalkwarki baza su iya daukar kasadar dake cikin masarautar Jordan ba, tunaninki da nazarin ki bazai dauki bukatar alummar cikin masarautar ba, SAFINAH ina ganin kiyi hakuri da Alhaji Nuhu, shine mijin da ya dace dake. Ba Ashraf ba, idan kuma aka yi dubi da rayuwarku da bambanci domin duk wanda aka daura shi shugaban al’umma sai ya take gaskiya dan wata dalilin shin zaki iya jure masifar da tasa uwa tafiya tabar d’anta? Zaki iya jure masifar da ya raba miji da mata!? Indai zuciyarki tana da adalci bazata rabamu dake ba, SAFINAH ki zauna damu hankalinmu zaifi kwanciya muma zamu fi samun nutsuwa ace kina kusa damu, badan ina Mahaifinki ba sai dan abokin shawaranki.”
Kukana ne ya tsananta, dakyar na mike tare da gyad’ana. Kuka nake me mugun cin zuciya.
A haka na isa d’akina na kwanta, duk inda naso abin ya kasance yaki yuwa har Dudu da Umma nasamu, da maganar. Ita Umma yasameta su akan su bar i mu auri Ashraf.
“Maman Safinah! Yarinyar nan tafi ku gaskiya tunda tace muku Ashraf take so kubarta takoma hannunshi, ita Kuma uwar Ashraf ɗin idan har ta cika Uwa dole taso abinda d’anta yake so ba wai tace muku. Ku raba abinda Allah ya haɗa ba, Safinah ba Yarinya bace amma tunda tace muku shi ta zaba a abokin rayuwarta kamata yayi kubata shi.”
“A’a! Amnah ki kyaleta kawai son zuciyarta ce kawai amma ita ba tsara Ashraf bace, kuɗi! Mulki! Nasaba! Uwa uba d’auk’ak’a, shi ba sa’anta bane, tayi hakuri Allah ya Kawo miji tayi biyayya kawai.”
“Maman Safinah! Zaku sak’e tura ta cikin wani irin hali kodan Albarkacin yaranta ku kyaleta ta koma kansu, Bazawara ce ita addini ya bawa daman zaben Abokin zamanta ku iyayenta naku addu’a da bincike, kuna son kanku.”
“Don Allah Amnah ki bar maganar nan ta auri Nuhu.”
“Toh tabbas duk abinda ya biyo baya kune sila sabida tsoron karta kwace dukiyar ta, takwace mana.”
“Ni kam fita daga d’akin korafin yar dakinki bai karbu ba.”
Hmm duk yadda muka zata ba haka ba ne, domin kuwa Abba shi bai ja ba, Ummi ce ta kafe kai da fata. Kuma taki sauraro kowa.
Gaba bikin yana karatowa, dan haka na kashe wayata na zuba musu.
Sosai Al’amarin ya zafafa. Dan haka yau laraba na fito wanka daure, taje kaina nayi sosai sannan, na ciro pant da bra dina na saka. Zuciyata ta gama raya min abinda, ina gamawa na zauna sai da na busar da gashina sannan na fito daga d’akin sanye da hijab har kasa, Ummi na zaune tana haɗa wani tsimi na shiga mika min tayi na amsa ba musu na shanye. Sannan nace mata,
“Ummi zanje Salon!”
Zuciyata ke bugawa kamar zata fito, tsabar tashin hankali musamman da ta tsare Ni da manyan idanu, wai na shiga ruɗani.
Had’iye yawu nayi tare da b’oye halin da nake ciki.
“Kina da kuɗine ko na baki?!”
Dan karya zargi wani abu sai na ce mata.
“A’a Ummi dama ina tunanin ko zaki bani ne.”
“Ki bud’e wancan sif ɗin zaki ga kuɗin ki ɗauki yadda yayi miki Allah yayi miki albarka,ya kareki daga sharrin mutum da aljan”
Tausayi tabani na kasa motsawa, sai da tayi min magana a karo na biyu naje na ɗauki kuɗin.
“Allahumman Amin, Ummina Kiyi hakuri dani.”
Murmushi tayi sannan tace.
“Allah ya jibanci alamarinki”
“Amin Ya Allah, Ummina sani na dawo.”
Da sauri na fita naje na ɗauki wayata ina fita daga gidan. Sai da nayi tafiyar kafa, Kafin na kirashi kamar jira na yaƙe sai gashi ya kirani, cikin juriya na dauka.
“Assalamu alaikum”
“Waalaikumun Salam! Kin fito ne!?
“Eh gani a Bayan layinmu”
“Ok ga wani toyota nan zai dauke ki.”
“Ok”
Juyawa nayi motar tayi parking a gabana, drvn motar ya fito ya bud’e min na shiga, sannan ya tadda.
Bamu tsaya a ko ina ba sai wannan gidan da ya kaini, suna filin gidan shida yaranshi da ma’aikatan gidan yaranshi na wasa da yan kuikuiyom kare, sai dariya suke, a hankali na zaro kafana na fito a ina kallon girka girkan karanukan gidan wani suke kaɗai min wutsiyar su. Kallon agogon wayata nayi, naga sha biyu saura.
Watsewa ma’aikata ya riko hannun yaranshi, murmushi yayi min.
“Barka da zuwa Mrs Hashim”
Ban ce mishi kome ba, tunda muka shiga ya kawo min abin sha, yaga ban taba ba.
Murmushi yayi sannan yace.
“Nafi karfin ciyar dake maganin barci dan biyar buƙata ta, idanunki biyu komai zai faru.”
D’ago fuskana nayi me cike da damuwa nace.
“Ashraf!?”
“Shhhhhi!? Kamar yadda kika bani ciwon kai, get ready da hukuncina dan na rantse sai na rama kome da aka min yau sai na sauki fansata.”
Gyad’a kaina nake idanuna na cike da kwalla. Na cin amanar iyayena,
Hawa jikina yaran sukayi cike da murna suka shiga bani labari sai na manta da kukan da nake, na cigaba da biye musu, tashi yayi ya barmu, nan wanka yayi cikin farar jallaɓiya sabuwa kal da ita, sai farin hula malam tab’ani kasha hadisi. Sannan yayi wasa da turare kafin ya fito.
Sumbatar yaranshi yayi sannan ya kalle Ni tare da kashe min ido, yace.
“Ke kinyi katuwa! A can zan baki naki rabon. Kishiga kiyi salla da wanka ina zuwa ki tabbatar kin kintsa kome kafin nazo.”
Tura mishi baki nayi tare da dalla masa harara, lumshe idanu yayi sannan yace.
“Zaki biya”
Haka ya fita ranshi fari nawa baki, ji nake kamar na gudu dan abinda nake shirin aikawa babban kuskure.
Me kula da yaran ce ta shigo ta kama hannunsu suka shiga wani daki, daga nan ban kuma jin duriyarsu ba, nima Dakin na wucce ina shiga naga wata rigar barci tare da wani turare.
Ban daki na shiga nake nayi wanka sannan na fito daure da towel, na zauna akan stool na shiga gyara gashina, sannan na ɗauki rigar na kalla sai kunyar kayan ce ta kama Ni, dakyar na saka. Sannan na daura hijab dina akai.
Salla na gabata, ina cikin addu’a ya shigo da katon leda, har guda biyu ya ajiye a gabana.
Daura kanshi yayi akan cinyata, tare da sauke ajiyar zuciya.
“Alhamdulillah! Na kusan cika cikekken namiji kamar kowani namiji.”
Dariya ya bani sosai sannan nace.
“Dama baka cika namijin bane?”
Juyar da kanshi yayi cikin kallon kurilla yace.
“Eh! Amma zan duba idan muka haɗe a can, kinsan Allah ban samu sallah ba, bari nayi kafin ki warware min alola na, kema ya kamata kiyi nafilla niman gafarar Ubangiji, dan nima idan nayi idar da sallah zanyi.”
Jikina ne yayi mugun sanyi cikin jin ba dad’i nace.
“Toh tunda abinda zamu aikata bai dace ba kawai mu hakura mana, Ni kaina bana son sabawa iyayena, kuma.”
Mikewa yayi ya shiga gabatar da Sallah azhar, bayan ya idar lokacin nima na gabatar da nafilla kamar yadda ya umarce Ni,
Bayan mun idar ya dauko kayan cikin ledar ya ajiye mana janyo Ni yayi jikinshi, ya shiga ciyar dani namar rago wanda aka mishi gashin biebe’q’ (oho🤷🏽♂️ idan kun fahimci suna sai ku gaya min sai na gyara, amma abincin Mutanen Jordan ne,)
Yana gama bani namar, sai ya janyo wani takeaway ya buɗe fruit ne a cikin musamman inabi me sanyi da danginsu kiwi blueberry da sauran dangin berry,
Shima sai da na kauda kaina sannan ya bani madara, rike hannunsa nayi cikin shagwaɓa nace.
“Zaka fasa min cikin ne, sai dura min kake fa.”
Murmushi yayi sannan yace.
“Bazan fasa miki ciki ba! Idan nayi haka ina zan ajiye kiyaye na fa!?”
Share shi nayi dan ban ciki da rashin kunya,
Zare Ni yayi daga jikinshi, ya mai dani gefe, sai da yaci abincin yadda yake ci a yangance. Sai ya burgeka dan Ashraf ba dai mad’e ba kamar mace, yana cin abinci yana kunshe idanu kamar namiji ba.
Yana gamawa ya miqe tare da kwashe kayan ledojin da muka b’ata, ya kai waje sannan ya dawo durowa yaja tare da ciro asiwaki ya ya bare ledar su yasaka a baki, ya cigaba da taunawa. Jikin madubi ya koma ya shiga gyara fuskar shi, su kasumbar da ta cika masa fuska sai da ya cire su tas, sannan ya koma ban daki yasaka removen cream, ya shiga cire wasu gashin da suke hannuwan shi da na gefen kirjinshi, har da na kirjin nashi domin Ashraf yana da matukar suma, kuma suna kwance ne lub-lub, yana gamawa ya fito. Daure da towel alamun ya watsa ruwa dan har kana iya hango yadda gashin suka kwanta, goge jikinshi ya fara ba tare da ya kalle yadda na zuba tagumi.
Sai da ya gama sannan ya bud’e durowa inner wear ya ciro pjyam dinshi blue black tare da, wata farin shirt wanda aka rubuta sunnil, abin busar da gashi ya mika min.
A hankali na mike ba laka a jikina na amsa tare da, haɗawa na shiga busar mishi da gashin sa.
Ina gamawa na ajiye, cak naji anyi sama dani. Zaro ido nayi tare da sake yar karamar kara, Yau gani a hannun Ashraf…..
_Kuyi hakuri bazan iya page uku ba wallahi biyu nayi alkawari, shima idan babu uzuri._
[26/02 5:30 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
17. “`Hey! Yau sai kunyi hakuri pagen nayi rashin Kunya 🙈🤭🤧“`
A gado yayi min ma sauki, tsoro da ajiyar zuciya na sauke lokaci guda, ina ƙoƙarin zare jikina a nashi, jibga min nauyin shi yayi.
Cikin kankanuwar Murya nace.
“Ashu!!!? Ka..”
Rufe min baƙi yayi da hannunshi tare da mikewa ya kashe wutar d’akin, sannan ya dawo kusadani ya kwanta yana bina da wani shu’umin kallo.
Lumshe idanuna nayi tare da sauke ajiyar zuciya babu iyaka cikina kuwa d’ura ruwa yayi sai bada kululu, yake tsabar na ɗauki hanyar da ba bullews zata ba.
Matsowa yayi sosai kusadani, ya daura hannunshi a fuskana. Bude idanuna nayi ina kallon Yadda ya lumshe idanunshi, zara zaran Eyelash dinsa sun kwanta, shagala nayi da kallonshi. Har ya buɗe idanun Iska ya hura min.
Murmushi nayi ina kara kallonshi, tsintsiyar hannuna ya kamo ya haɗa da nashi, sannan ya jawo Ni jikinshi. Tare da gyara min kwanciyata a fad’add’ar kirjinshi, jan bargon yayi ya kuma rufe mu, kifa kaina nayi a kirjinshi. A sannu ya zare rigar jikina, k’amk’ame shi nayi. Tare da cusa kaina kirjinshi. Dariya yayi sannan cikin niman tsokana yace.
“Kwantar da hankalinki ai Ni zan ci nake zaki ci ba.”
Rufe fuska nayi dan na kura shi kunya bata ratsa shi ba, tsaf ya kafta rashin kunyarshi ba damuwarshi bace.
A sannu yake bin dan ramin bayana cikin wani irin yanayin da ya kusan sani hauka.
Hmm a hankali yake biyar dani kowani aya da hadisin da ya dace na ɗauka, kunya ya hanani tab’uka kome, sai da ya mirgina Ni ƙasar shi, nayi maza na ture shi zan tashi.
“Nagode da abinda kike shirin aikatawa. Fita kije bana bukatar ki.”
Komawa nayi na kwantar da kaina, a saman pillow. Hawaye na zuba daga kowani kusurwa, ganin na dawo na kwanta. Tare da rufe idanuna.
“Idan kinsan baki amince sani ba, tashi ko koma inda kika fito.”
“Am sorry!”
Rumfa yayi min da kirjinshi, na kumshe idanuna, ina jin shi ya zare p na, ban kuma ce mishi cikanka ba, sabida karatunshi yagirmi tunani na, abinda ya fara min ne. Ya sani fara surutu.
Kai Ashu daban ne dan zan iya cewa Dr jagwalgwalani yake kawai ya barini da ciwon mara,toh yau ga wanda ya san kan mace da yadda za abi da ita.
D’agowa yayi sannan ya haɗe bakinmu, guri daya.
Hannuna nakai keyarshi na rike sosai, na cigaba da bashi gudummawar.
A sannu ya ɗauki hanyar jordan, wanda ya sha aikin Ummina, lumshe idanu nayi sakamakon jin yaren Hajja kaka yana niman shigewa ta hole ɗina,. D’agowa yayi ya kalli fuskana, cike da bukatuwa muryanshi na kerrrma yace.
“Am sorry honey! Yau ma rape zan kuma.”
Gyad’a mishi kaina nayi, girgiza mishi kaina ba fara sabida girma abinda yake shirin min, da sauri na riƙe kafadar shi ina jijjiga shi, tare da kiran sunanshi.
“Ashu!!!”
Ajiyar zuciya ya sauke yayinda yaji shi ya tsallaka border, tare da kifa goshinsa a nawa. Malama Ashraf yaji shi a duniyar majidadi.
(Ena da na iya larabci da na dauko muku sumbatun Ashu😂🤣 Mommys kuyi hakuri 🙏🏽🙄)
A hankali yake tadda injin dinshi tare da kunna duk wata masarafar jikina, hannuna duk biyu suna kirjinshi, sai ajiyar zuciya nake saukewa, da yasamu ya shige yajishi a gajimare, gyad’a kai kawai ya fara tare da fara aiki a nutse, Yanayi.
🙈🙈🙈🙈🤣😂 Bari nayi shiru kar na wucce makadi da rawa.
…… Wato tun ina fahimtar Yaren Ashu har na daina, dan a sanina sau biyu ina releasing amma fitinanen nan yaki barina na huta, toh ya zan huta tunda ya gama tara jarabar shi, na kwana da kwanaki. Ga bashi wahala da nayi kuma duk yau yake son fanshewa.
Na gaji iya gajiya dan ji nake kamar ana zuba min barkono a jikina. Kuka nasaka ina rokon shi ya barni haka, bai ji ba sai da yayi mintuna hamsin da bakwai, shima sabida naki nutsuwa ne, sai goccewa nake, ina kuka tare da tureshi.
Riko Ni yayi cikin fitar hayaci yace..
“Wa….lla…hi! za..ki..ji. ciwo.. da”
Yana maganar tare da jan iska.
Juyar da kaina nayi tare da zubda kwalla me mugun zafi nace.
“Eh na yarda naji ciwon da wannan masifarka, wallahi ka sauka a kaina ko na gantsara maka cizo na tsaneka bana son ka mana ba zan kuma dawowa ba, Ni dai ka rabu dani.”
Kamar wanda na kara Mishi karfin, ya cigaba da (🙈🤫🤭) da caccaka na son ranshi, sai yayi kamar zai sauka, sai kuma ya koma slow, sannan kuma ya kara kai mi.
Duka da yakushi tare da cizo na mishi amma dake ya kudiri aniyar sai ya had’ani da cutar yoyon fitsari ko ji bai yi ba, sai ma d’agani da yayi daga kwance ya daurani akan cinyarsa, tare da a kneewdown, sharaf na koma, jikinshi na kwanta tare da rufe idanuna wanda yake zubda hawayen wahala.
Kaina na kafadar shi, sai da yaga na daina motsi me kyau kafin ya matse bom² dina da karfi sannan ya sauke ajiyar zuciya.
“Sannu! Hot milk suna! Bazan kuma baki wahala ba, ai nasan idan bani ba babu namijin da zai taba dago miki da bukatarki, babu son kai kin natsu na natsu, babu wani sauran damuwa. Kuma babu wanda ya isa raba wannan alakar dan Allah ya rigada ya had’a mu.”
Zare jikinsa yayi tare da ɗaukan towel ya daura, sannan ya shiga ban daki ya haɗa min ruwan zafi, ina kwance idanuna sunyi fulu fulu sabida kukan da nayi, yana fitowa ya dauke Ni tare da bargon yayi ban daki dani, yana shiga ya ajiye Ni cikin ruwan zafin kuka nasaka mishi ina ture hannunshi.
Bai fasa ba sai da yaga na gasu sannan mukayi wanka baki daya muka fito, ina jan kafa a hankali Sabida na ciyu a hannun Ashraf, kuma zan iya cewa ma kamar naji ciwon sakamakon gardaman da ya shiga tsakaninmu.
Wallahi bansan ta yadda zan fada ba, amma naji maza iya wuya.
Duk yadda naso dai daita kaina na kasa, yana fitowa ya samu har na saka kayana ina gyara tsayuwana, dan cinyoyina ciwo suke min.
Takowa yayi cikin kasaita, yaja stool ya zauna, tare da jingina kanshi a cikina.
Yana kallon fuskana ta mudubi yadda suka yi ja, murmushin mugunta yayi cikin jin dad’i yace.
“Feener!?”
D’ago idanuna nayi muka kalli juna, haka kawai zuciyata ta raya min ai dan ya samu abinda yake sone ya sashi min dariya, Ni kuma wawuya na bashi kaina ya murzani son ranshi.
Kuka ne ya kwace min sosai har jikina yana rawa, gabanki d’aya na ƙasa tsayuwa. Kamar zan zub’e a ƙasa sai da ya tare ni zuwa baƙin gadon, duk ya rud’e sai bani hakuri yake tare da tambayata meye aka min.
Tureshi nayi daga jikina ina cewa.
“Burinka ya cika! Ka rabani da iyayena, ka biya bukatar ka dole kai min dariya, karka manta nice sama da kai amma na biyewa shirmenka, ka zo kana min dariya. Ai ba laifin ka bane taya zaka san ciwon batawa iyaye, sabida har yau da yarantaka na tare da kai.”
Kura min ido yayi Tsabar maganata ya dake shi idanunshi har wani girma suka kara, da karfin bala’i ya kwantar dani.
“Ni ne yaron!?”
Cike da takaici nace.
“An gaya maka, kaine Yaron sai me idan kaso karka barni da sauran numfashina mana, mugu kawai bana bijirewa iyayena ba, sabida kai ai dole kayi min abinda kaso, don Allah idan baka gama ka b’oye gawata inda wani bazai gani na azzalumi macuci kawai.”
Iya ɓacin rai Ashraf yaji shi jikinshi har tsuma yake, tsabar bakin cikin da na guma mishi.
“Ni kika zaga!? SAFINAH!”
Gyad’a kai kawai yaƙe cikin ɓacin rai, hannunshi ɗaya yasaka sai da ya raba gown din jikina biyu, cikin karfin hali na sa dukkan hannuna na tureshi.
Sam banyi tunanin zai iya min abinda yayi min ba, dan tsakanin shi da Allah, yake kome a zafaffe. Yaki kuma magana daga yadda ka kalle fuskarshi zaka gane ranshi a fusace yake.
Ban tab’a da nasanin irinta yau ba, dan Ashraf babu Imani yake kome.
Tun ina kokuwa dashi dan kwatar kaina, har na koma dukan shi da yakushinsa, cizon da namishi a kirji yasa shi tsayawa, yana kallon yadda jikina ke rawa, tsabar azabtarwan shi. Cire kaina yayi idanunshi ba kaina yace.
“Kin karawa kanki laifi”
Yana jikina ya kuma nimo bakina ya haɗa da nashi, ya kuma rufe idanunshi dan zuciyarshi ta karaya da ganin halin da nake ciki.
A sannu d’akin ya shiga juya min, ina ganin kome bibiyu ban kuma fahimtar kome ba.
Shima idanunshi sun rufe da son girma tare da ladabtarwa.
Sai da yayi sosai, ya d’ago Ni yaga yadda na koma Kamar jikakken kaya. Ai bai san lokacin da ya zare jikinshi daga Ni ba, y miqe da sauri, zuwa ban daki ya dibo ruwa ya watsa.
Shiru kake ji, dan nayi nisan kiwo, sai da ya saka jallaɓiya shi ya dauko ruwan sanyi, yazo ya watsa min.
Ajiyar zuciya na sake tare da bud’e idona kuka ne ya kwace min. Na mike dakyar, juya kaina nayi cikin kuka nace..
“Wayyo Allah na! Wayyo Ummina! Wayyo cikina.”
Amai na shiga yi sakamakon curewa da cikina yayi guri guda, yana wani irin murdawa.
(Don Allah bance muku ciki bane karku saka haka a cikin tunaninku ya danganta da yadda yayi mata ne har ya haifar mata da ciwon ciki 🙏🏽)
Luuuuu nayi zan fad’i ya tare ni na fad’i a jikinsh, dauka ta yayi zuwa ban daki ya haɗa min ruwan zafi bayan ya ajiye Ni akan stool, kasa zama nayi na zame. Tare da daura kirjina akan na gaba da murkusun ciwon ciki, duk ya rud’e tare da tirr da halin shi na bak’ar zuciyarshi.
Saka hannunshi yayi cikin ruwan, yaji sannan ya komo kaina ya d’ago Ni cikin sanyin jiki ya sani cikin ruwan, jiyar da kaina kawai nake.
Shi yayi min kome, sannan ya fidda cikin ruwan dan har lokacin bana iya tafiya a miqe, duk hankali shi ya tashi, rigar shi ya dauka ya saka min tare da hijab dina ya dauke Ni muka fita.
Asibiti ya kaini, cikin gaggawa aka amshi Ni, suka shiga bani taimakon gaggawa, kamar ya shiga dakin. Cikin tashin hankali yake sintiri.
Fitowar nurse yace mata.
“Don Allah karku mata alluran barci! Dan girman Allah ku bata duk wata taimako.”
“Ok!sir”
Tana kai abinda aka bukata ta gayawa Dr abinda Ashraf yace.
Dake mace likitan tace.
“Wallahi tana bukatar huta dan anyi rough sex da ita wanda yayi kamar mara imani, sam bai da tausayi ai ba haka ake bin mace ba.”
Haka ta gama duba Ni sannan ta min allura, sannan ta daura min ruwa sabida karfin jikina, tana fitowa da niyyar ci masa mutunci, suna haɗa ido sai ya cika mata ido. Sabida Mulkin dake jininshi dukda bata san waye shi ba, amma yayi mata kwarjinin da bazata iya masa rashin mutunci a gaban mutane. Cikin b’oye tsoron shi tace……
_Zaku min hakuri Yau d’in nan sabida muna zuwa aikin biki a makotarmu Koda zuwa dare Insha Allah zan motsa_
[26/02 9:11 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
1️⃣8️⃣
“Ka biyo NI ciki”
Bin bayanta yayi, har ofishinta nuna mishi kujera tayi ya zauna, itama ta zauna sai da tayi rubuce-rubuce sannan ta d’ago kanta, ta jefa mishi tambaya.
“Meye alaƙa ka da mara lafiyar!?”
Hard’e hannunshi yayi a kirji tare da tsuke fuska, yace.
“Meye matsalar ki da haka!?”
Shiru tayi tana mamakin wannan farin fatan, aro karfin hali tayi cikin nuna ɓacin rai tace.
“Babu! Amma koma meye a tsakaninku bai dace abu da mace ta wannan hanyar ba, dan nan gaba aka kuma zuwa mana da Irin wannan case zamu tura mutum ofishin yan sanda.”
Murmushi yayi mata cike da kwarin gwiwa, ya mike dafa table ɗin gaban dake gabanta.
“Wannan matsalarmu ce! Dan kin ganmu a cikin asibitinki shine zaki titsiyemu, ganin damar mu ce tasa muka zo nan, idan naso ko Labarin asibitin ba za akuma ji ba, ki tsaya akan aikinki.”
Shiru tayi bata kuma ce mishi kome ba, mika mishi takardan magani da na sallama tayi, ya duba. Bai damu ba ta fita. Dan bai fito da ko sisi ba, sai waya itama sabida tana charge a mota ce, ya ganta.
Komawa cikin yayi ya zauna a bakin gadon dakin da aka kwantar dani.
Juyar da kaina nayi gefe tare da lumshe idanuna abinda kake so shi ke wahalar da kai.
Share kwalla nayi ina kallon gefen da aka samin drip, jan hancina nayi tare da maida hankalina gurin ruwan yana shiga jikina, riko hannuna yayi wanda nasaka zoben da ya bani,(kun tuna zoben), murzani hannun yake jikinshi a sanyayye.
“Nasan duk abinda na fada bazaki fahimta ba, amna ina me baki hakuri Wallahi bazan kuma ba.”
Zare hannuna nayi daga gare shi, ina kallon ruwan da ya kusan karewa, ban bari ya kare ba na mike, tare da zare alluran na ɗauki audugar dake gefen na manna a hannuna, nasa kai zan fita ya d’ago Ni tare da dawo dani d’akin.
“Baki da hankali ne!? Baki san jikinki da ciwo ba!?”
“Toh ina ruwanka da ciwona ko a jikinka yake. Kaga bani hanya na fita ko na maka rashin mutunci.”
“Ki saurareni nace don Allah!?”
Ya daka min tsawa, b’oye fuskana nayi a kirjinshi, na fashe da kuka.
Rungume Ni yayi jikinshi a mace.
“Kiyi hakuri kinji bazan kuma ba, ki zauna zan je na jira Ghaniyu yazo ya biya kuɗin asibitin yanzun.”
Bakin gadon ya mai dani na dan zauna kaɗan, ya fita. Yana fita nima na fita a hankali.
Ta kofar baya bani dan naga akwai Kofar zaka iya fita ta baya a asibitin.
Kallon unguwar nayi sannan naga nasan unguwar sabida kawata Weedanh, a hankali nake tafiya, dan bazan iya sauri ba.
Ina zuwa gidan na samu tana nan,
A sannu na shiga falonta duk yadda naso kuka haka na daure, ganin kayan Ashraf a jikina yasani kuma fita daga gidan dan kamar tonawa kaina asiri ne, mota na dauka har gidan Dudu, Allah da ikonsa na samu baya nan sai Sophia, Ina shiga na fashe mata da kuka, ai itama sai ta birkice. Tana shirin kiran mijinta nace.
“Bani kayaki nan wanda mukayi ankon Mukarramah.”
Safe goshinta tayi tana cewa.
“Wayyo Allah! Na bawa Safnah kanwata.”
Hannuna na daura akaina nace.
“Na shiga uku na lalace! Me zancewa Ummina.”
“A’ah baƙi shiga uku ba, ina da super na irin shi bari na ciro miki”
“Nagode sosai Allah ya bar zumunci, Allah ya baki abinda kika so.”
Tare muka shiga d’akinta nasakan sannan nace.
“Bani 3k zan turo miki in na koma.”
Ba musu ta ciro ta bani, na mata godiya har zan tafi na tuna da ban ce karta gayawa mijinta ba, kunsan mace da zaran taki zandariya wallahi zata hau Yaren novel (🤫😂🤣)
Dan haka na na roketa da ta rufa min asiri, sannan na fito na same me taxi da ya kawo Ni, hakuri na shiga bashi sannan na mika mishi dubu biyu, ya kai Ni har kofar gida.
Gabana ne ya fadi sakamakon hango Ashraf a tsaye hannunshi hard’e a kirjinshi, ji nayi zuciyata tayi wani zillo.
A sannu na fito daga motar, cak na tsaya lokaci guda cikina ya shiga kad’awa. Wani mugun tsoron shi had’i da bakin cikin janyowa kaina masifar da nayi, tabbas na dibo ruwan dafa kaina.
Takowa yayi cikin tsukewar fuska yace.
” Wannan shine karo na farko, karki kuma na biyu! Ki nemi iznina kafin ki aikata wani abu, idan kuma kika yi gaban kanki.”
Shafa beard dinsa yayi sannan ya gyara tsayuwar shi. Kauda kanshi yayi tare da juya idanunshi k’asa-k’asa yace.
“Wannan cin da na miki banyi kome ba! Dan na gaba sai an rike miki hannu dan ki taka, bana son rashin kunya bana son gardama, ki bani matsayina na Ubangidanki ke kuma baiwata.”
Kai na a sunkuye ban ce mishi kome ba, sai hawayen dake zuba.
“Baki ji bane!?”
“Naji!”
Na fada da shakekken murya, ina toshe bakina.
“Kishiga! Amma ga maganinki nan, yaushe zaki zo kwana dan bawai na samu nutsuwa bane, akwai abu a cikin pouse dinki. Sannan jibi idan jikinki yayi kyau ki fito dasu Husnah park, Ina son shan madara.”
D’agowa nayi idanuna cike da kwalla, yadda ya tsare Ni da mayatattun idanunshi yasani kasa da kaina, saka hannunshi yayi ya shiga goge min, yana faɗin.
“Good girl! Idan nayi magana da ido ya zama na an san menace bawai a zuba min ido ba, ina magana kina magana waye shugaban! Ki had’iye zuban hawayen nan dan zan iya mai daki gidana, daga yau karki kuma min abinda zai taba min zuciya kin fahimta.”
Gyad’a kai nayi ina shanye kuka na.
“Bana son Body language. Bud’e baki Kiyi min magana.”
“Toh.”
Na fada a hankali.
“Ki kula min da kanki karki sake ko hannunki ya taɓa min waje, kuma ki ci abinci sosai. Karki kuskura ki kashe wayarki.”
Gyad’a kaina nayi ina had’iye kuka na.
Bud’e motarshi yayi tare da ciro ledar magani, me tambarin NBC.
Karba nayi na shiga takawa a sannu har na shiga gidan,shafa kanshi yayi cike da samun nutsuwa da ya jima yana nima, sannan ya shiga motar shi ya kalli maigadin kiranshi yayi sannan ya mika mishi kuɗi masu mugun yawa yace.
“Wanda zai auri Safinah nake son sanin idan yazo.”
Washe baki mutumin yayi,cike da farin ciki ya shiga godiya,
Shi kuma yaja motar shi tare da barin kofar gidan.
…….
Ummi bata falo tana cikin da yaran na shige ina jan kafata a hankali.
Ina shiga dakin na saka key zubewa nayi a kasa na sake kuka sosai, inayi ina karawa.
Sai da nayi ya ishe ni sannan na tashi na fada ban daki nayi Wanka, na fito nayi sallah Asr.
Ina idarwa zazzaɓi na rufa min, a cikin ledar har da pouse dina da wayata, sai wani farin takarda.
Dake ni ban cika son magani ba sai ya zama dole,, ɓalle maganin nayi nasha sannan na koma gado na kwanta, sosai nake jin jiki, gashi ba halin na haɗe kafana sai dai aware.
Sam Ummi bata san na dawo ba,sai dare lokacin zazzaɓi ya sauka min. Na lallaba dakyar na fito.
Kallona tayi cike da mamaki tace.
“Me yasame ki! Na kira wayar ki a kashe.”
A hankali na taka kusada ita, na kwanta a jikinta, na sake kuka me cin rai. Jikin tane yayi bala’in sanyi, riko hannuna tayi ta zaunar dani, kamar na fasa ihu dan zafi. Tace,
“Meke damunki!? SAFINAH! kukanki Nan na meye? Wallahi ji nake zuciyata kamar zata buga.”
Fuskana da dama sun jima da kumburi ta kalla, Bama kamar idanuna da suka koma sak na yan Chinese.
“Ummi kiyi hakuri!?”
Rungume Ni tayi a jikinta, tare da shafa bayana tana cewa.
” Ashraf ko!? Kiyi hakuri baya cikin kaddaranki ne shi yasa baku sami juna ba.”
(Lallai Ummi ai kece bahuwa, dan yarki take gunshi ya durjeta son ranshi 😂🤣)
Kallon yarda da amincin da Ummi tayi min yau gashi naci amanar wannan yardan, zamewa nayi na kwanta akan cinyar ta. Ina sauke a jiyar zuciya. Sai nasiha take min, nan kuwa ina nan na gama zubda abinda take ce min.
Bayan ta gama min nasiha ta tashi ta kawo min abinci na tsakura kadan naci shima karya zarge Ni yasa nayi haƙa.
Ina kwance sai ga Dudu ya shigo gidan ido ya zuba min na kauda kaina daga gare shi, dan likita ne sai ya iya gano abinda na aikata.
Zama yayi kujeran shi na kallona, jinjina kanshi yayi sannan yace.
“Meye had’inki da gayen nan naji ance ya kawo yaranshi, wallahi ina baki matsayi ne na yayata, idan kika kuskura nayi fushi, SAFINAH zan miki mugun duka, Wallahi kinji na rantse miji.”
“Koda wasa! Ko a mafarki kaga haka ya faru, kana tashi kayi sadaka. Ko bayan raina naji ka d’aga muryanka akan SAFINAH ban yafe maka ba! Babu wanda yafi karfin kuskure. Itama bata da yadda ta iya ne da zata dakatar da abinda ke faruwa da ita.”
Jikinshi ne yayi sanyin, na tabbatar da Ummi zata san abinda na aikata, hmm da kanta zata bawa Dudu bulala ya zane Ni.
Kwanciya nayi ina jiyo fadar su Aanih da Aamih yara sun koma tankar kaji suna haɗuwa zasu hau rigima.
Tashi nayi ina cizon lips dina, a hankali na mike zuwa d’akina. wani irin kallo Ummi suke bina dashi. Me cike da Ayar tambaya(⁉️)
Har na wucce ta ta kirani.
Da sauri na dawo ina raba idanu nace.
“Gani Ummi!?”
“Hmm! Me yasa nemi!? Kike tafiya haka, SAFINAH ki rufa min asiri wallahi zuciyata bazata iya ɗaukar wata kasada ba wallahi, dan matukar kika sake lakato min magana tabbas gawata zaki samu sai hankalinki ya kwanta, Safinah me ya faru dake!?”
A rud’e na shiga shirya mata karya ina kuka nace.
“Wallahi, ina fita daga gida na samu me taxi shine muka hadu da sojojin, suna nasu hidimar kawai me motar ya shiga musulunci, shine suka masa duka mu kuma saka sakamu tsallen kwad’o, Ummi shine cinyoyina ke ciwo”
Na karshe mata da kuka, Ni kuka na na ƙaryata da nayiwa Mahaifiyata ce, ita kuma kukan tausayina take,
Kallona Dudu yayi sannan ya fita a gidan, d’akinta ta kaini. Ta haɗa min ruwan zafi ta kuma haɗa min da wani wanda zan fasa cinyoyina.
Sannan ya koma kitchen tayi min kunun tsamiya, wanda take da ajiyayyen tsamiyarta, sai farfesun kaza wanda take min na gyaran jiki…….
_Ku bani aron lokacin ku duk abinda zamu rubuta sai minyi bincike sosai akai muke rubutawa ban san sauran marubuta ya suke ba amma wannan labari nayi bincike da nazari na wata shida zuwa takwas. Na maida hankali sosai akan labarin sabida fidda wasu illolin da yake addaban rayuwar wasu, idan ban nuna wani abu akan SAFINAH ba, me karatu ba zai fahimci Illar dake tattare da wani abu ba, yau topic ɗin da ya ɗauki hankalin masu karantar labarin inda suka yi ta gwarani da tambaya wasu da kukansu kartayi zina!? Wannan kalmar tana min nauyi sosai ku biyo NI dukda na baku bouncing na labarin 😊☺️ karku yarda na kara kamaki a wani episode din San zan baku wahala kafin na duba korafanku ku bani goyan baya na kaiku har Jordan_
[27/02 5:17 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
1️⃣9️⃣
Komawa daki nayi na zauna a karkace ina kuka, sabida karya da na mata.
Banko kofar yayi tare da saka key a Kofar gabana ne ya fad’i, tashi nayi na zauna ina bata rai.
“Didih! Wallahi bazan zuba ido ki kashe mana Uwa ba, me yasa meki!?”
Tab’e baki nayi cikin murya kasa ƙasa nace.
“Babu ruwanka dani.”
A fusace yayo kaina kamar zai rufe Ni da duka, duk sai na diririce, tare da kafe shi da ido.
Kamar zai fashe da kuka yace.
“Don Allah ki rufa mana asiri karki kashe mana Uwa. Duk abinda zakiyi ya tsaya iya kanmu ban da mahaifiyar.”
Duk yadda yaso nayi magana fir naki cewa kome, ina kwance abuna. Fita tayi daga gidan ranshi na kara ɓaci.
★★★
Tunda Ashu ya tab’ani ya nemi nutsuwarshi ya rasa, kamar ya biyo NI gidanmu yake ji, ga yaran shi da suke hannuna, kullum yana sintiri a cikin area dinmu.
Yana addu’a na fito ya samu ya sunkume Ni yaje ya zungure Ni mai wato.
★★★
Sati Daya kenan da fadar mu da Ashu, ina tsaka da gyara farcena suka shigo shida Abba sai fada yake akan me aka hana Ashraf shigowa. Sanye nake da atamfar Zahra riga da zani. Cas kayan yayi min.
Zama yayi a kujeran dake kusadani yana cewa.
“Ai ina son mu gaisa ne sai a bani yaran nayi baki daga lebeno zasu ga yara.”
Ƙasa yayi da kai cikin kunyar karya, sanna ya cigaba da cewa.
“Inda Hali a bani aron Mamansu, na kaisu gurin bakin da suka zo su gaisa.”
Shiru falon ya dauka ban dani wacce tsoron had’uwarmu.
Ke haifar min da faduwar gaba.
“Shi kenan Amma zaku tafi da Anas, yayi muku rakiya.” Inji Ummi,
“Ummina nifa bani zuwa ko ina! Wallahi bana jin daɗin jikina.” Na fada a sanyayye har kwalla na shirin zubo min,
Ita kuwa ta zata dan anki bani shi ne yasani k’in amincewa, sai ta b’ata rai har da fadar ta. Kuka ne ya kwace min, ina cewa.
“Don Allah karki ce min na bishi.”
Abba akan dariya ya min cikin son ya zolaye Ni Yace.
“Toh Uwata! Ashraf ɗin kike kuka dan ya nemi tsakiyarsu”
Duk yadda naso musu bayani na kasa, haka suka sani a gaba na shirya muka fita, hmm mutumin da ya shirya taya yaro kamar Anas zai kawo mishi tsiko,
Gidan shin muka je ba wasu bane bakin, sai Ghaniyu da Fahad, sai me renon Yan biyu.
Suna ganin Anas suka shiga rena mishi hankali, tare da jera mishi kayan kwadayi, Yan biyun suna ganinsu suka haye jikinsu.
Takura kaina nayi gefe naki sanki jiki dashi, har suka fita a falon suka ja Anas zuwa can garden, suna fita ya dawo kaina.
Zama yayi kusadani bai ce kome ba, sai kallon tv yake. Ni kuwa tsabar tsoron shi, kamar yace kyas na zura da gudu.
Kallona yayi cikin son na sake dashi, yace.
“Ban dauko ki dan na kwanta dake ba, sai dai na nime shak’uwa dake! Idan yayi miki zaki ya sake jiki dani idan bai miki ba, zaki iya tafiya.”
Ina zaune hannuna cukwaikwaye da hijab dina, sai raba ido nake.
Miqewa yayi tare da had’a Game, sannan ya miqo min pad din, shima ya rike d’aya ya fara Game ɗin, ganin har lokacin ban fara ba ya kalle ni, cikin nutsuwa yace.
“Kinga cire himar ɗin sai kifi sakewa, ki nutsu babu abinda zan miki kawai ina kewarki ne yasa na dauko ki, amma bawai na saki kuka ba.”
Rike pad din nayi bayan ya zare min hijab dina.
“Masha Allah”
Ya furta, tare da cewa.
“Ki nutsu idan na cinyeki me zaki bani.”
Kamar zan saka mishi kuka nace.
“Amma kace min ba abinda zaka min”
Dariya yayi yana kallon kallar dake bin idanuna alamun zasu sauko.
Saka yatsar hannunshi yayi ya lakuce kwallar da suka fara saukowa, yace.
“Kinsan me!? Karki min kuka idan kikayi bazan ji dad’i ba, zanga kamar na kuntatta miki ne Ni ba kukanki nake so ba, dan na san tunda abin nan ya faru baki walwala, hatta kariyar da kikawa. Da jinyar da Ummi ta miki SAFINAH ina sane da kome akanki kawai ki saki jiki muyi game dinmu.”
Kallon mamaki da al’ajabi nake mishi tare da kasa da kaina nace.
“Eh nasan da haka amma taya kasan da haka!? Bayan ba gida daya muke ba.”
Nuna min tv yayi tare da cigaba da kafta game ɗin shine, yana cewa.
“Labarin wata sarauniya da ta tafi da zuciyar Sarkinta! Tana dakyau a cikin jinsinta tana da jajjercewa akan abinda tasa kanta, bata da tsoro akan duk wani barazana, sai dai kash haɗuwa da Sarkinta yasa ta zama matsoraciya ta koma raguwa, me raina miyar zuciya.”
Kallon shi nayi murmushi yayi tare da nuna min tv.
Sannan ya cigaba da cewa.
“So ya makantar da ita! So ya kashe mata zuciya. Bata da katabus sai yadda akayi da ita. Kin san wacece Sarauniyar.”
Girgiza mishi kai nayi ina kallon shi.
Juyawa yayi ya kalle cikin idanuna yace..
“Kece!!! FINAH.”
Kauda kaina nayi tare da maida hankalina kan tv. Sannan ban san me nake aikatawa ba, amma nasan ina hanya mara kyau.
“Muhammad! Bakayi karya ba! Amma kai kafini sanin abinda muke yi bai dace ba. Kayi hakuri dani kayi hakuri da abinda zan gaya maka ko zan aikata maka, jakar da nazo dashi naciro masa wannan takardan na ajiye mishi, sannan nace saura sakonka zan jira, nayi maka Hulu’e kuma na fita hakkinka don Allah 🙏🏽 ka barni na rabu da iyayena lafiya, dukda nasan ban kyauta maka ba sai dai ina rokonka da kayi min adalcin na irin wanda sarakuna kewa bayinsu tare da sauran Al’ummar su, yara kuwa Na jima da bar maka so.”
Miqewa nayi nasaka hijab d’ina na fita gurin Anas na dauke shi muka fita, ina share kwalla. Allah ya gani ina masifar don Ashraf, Amma dole na hakura dashi tunda wuri kafin lokaci ya kure min, Alhamdulillah haka da nayi ya rage min sauki.
★★★
Duk ya sussuce ya shiga damuwa sosai, sanye yake da London suit, wanda ya karawa fatar shi kyau black kuwa, yalwantaccen beard dinsa ya kara fidda fuskarsa, taje gashinsa yayi. Kara Apple watch dinshi yayi da sauri yaje jikin Laptop d’in shi ya sauki wani dan zare waya ya had’a.
Had’iye yawu yayi tare da cusa hannunshi cikin lallausar gashin kanshi, lumshe idanunshi yayi tare da kwanciya kamar a zubawa dusa ruwa, dukda ya kifa kanshi. Haka bai hana shi d’ago idanunshi d’aya akan allon laptop din ba. Rufewa yayi tare da had’iye yawu,
*SAFINAH daman kike a Cikin mata! Kece macen da zan gani zuciyata ta nutsu me yasa kike shirin nisanta kanki da Ni!? Me yasa kike ƙoƙarin lalata mana shirin mu!? Safinah kece Farin cikina! Sabida na rabu da duniya ta! Na rabu da wacce nake mafarkin haɗuwa da Ita don Allah karki juya min baya. Akanki nasan daɗin mace! Akanki nasan darajar mace don Allah karki min haka.*
Dakyar ya tashi amma shi d’aya yasan halin da yake ciki, ɗaukar briefcase dinshi yayi. Ya fita daga d’akin.
A sannu na yake takawa cikin kasaita, kai sai ka rantse yana jordan ne, ita kanta suit din ta kwanta a jikinshi,, yana saukowa Fahad yace.
“Sultan! Abincinka!?”
“Yau Litinin ina azumi!”
(🙄🤔 “Toh amma dai abinda ka gani a laptop Dinka nan ai”. Wani mugun kallo ya wurgani min, wanda ya sani ɓacewa na gurin)
“Muje ka kaini ma’aikatar man fetur”
Ya fada a takaice,
“Sultan!”
Fahad ya kira sunan shi, yadda ya juyar fuskarshi no mercy yasa Fahad shi had’iye maganar yayi tare da ɗaukar keyn motar.
Suna fita Ghaniyu na buɗe masa kofar motar ya shiga baya ya zauna, tare da zaro sunglass dinshi.
Shi kuma Ghaniyu ya shiga gaba ya zauna. Wato idan kaga wankan su sai sun baka tsoro sabida sun bada action, gashi sun fito sai jami’an tsaron su.
Suna isa aka tambayi inda suka zo, kai tsaye Ghaniyu yace.
“Gurin Alhaji Nuhu.”
Kiranshi aka yi suka gaya mishi yayi bakin turawa, (kusan har yanzun mutanenmu basu san turawa da larabawa ba turawa gashinsu ja da ratsin fari ne! Larabawa da India su gashinsu bakake ne sumarsu, sai dai yanayin da India suke gyara gashinsu yasa zaka ganshi fari, ja, akwai wata yar malaya ita kan gashinta pinke ne.)
Dake yasan da zuwan Ashraf sai ya basu iznin suka shiga.
Bayan sun gaisa har sun fara gabatar da abinda ya kawo su, zasu tafi. Anan Ashraf yace.
“Alhaji! Ina son muyi kasuwanci da kai! Amma ba da mai ba, akan Yarinyar da zaka aura.”
Matsawa yayi sam bazaka fahimci me yake fada. Ba banda gumi da Alhaji Nuhu yake. Murmushi Ashraf yayi sannan yace.
“Zan iya komai akanta karka zuma da yawa dan ita mallakata ce”
Daga haka ya juya suka fita,
Zama a kujera A. Nuhu yayi yana share gumi da yake karyo mishi. Tsabar tashin hankali,
★★★
Ana saura kwana biyar auren, Alhaji Nuhu ya turo da ya fasa auren ina jin haka nasan Ashraf ne, dafe goshina nayi tare da cewa.
“Ka kyauta min dan babu yadda zan je gidan wani babu tsarki.”
Ran kowa ya ɓaci amma ban dani da.
Bayan wata biyu lokaci an fara damina, dan anyi wani ruwa wanda ya tab’a unguwar su wani gefe na unguwar ya zub’e, Shine Ashu ya dawo masallacin gidanmu da zama.
Duk wulakancin da Dudu ke mishi bai taɓa damuwa, Asalima kowa haushi Dudu yake ji musamman yadda yake jidisga Ashu a gaban kowa, haka yana bata min rai. Amma bani da yadda na iya.
Da Abba ya lura da haka sai ya dawo dashi Cikin gida part din Mahaifiyarshi, ya sa aka gyara mishi. Tunda naji ance ya dawo Cikin gidan na gama tsorewa dan na kad’e har buzuna,
Tunda ya dawo gidan ya koma mummuni dole. Kullum yana sanye da jallaɓiyar fari da wata yar cabinda sai tab’ani kasha hadisi.
Abinci kuwa dake nice nake girkawa dole Ummi tasani nake mishi abincinsa, amma bani ke kai mishi ba.
……..
Kusan watanshi d’aya a gidanmu ranar naje backyard shanyar Inner wear na, sai gashi nan. Ina cikin matse kayan zan shanya.
Make mazaunina akayi na mike a tsorace, ina zare ido.
Karb’an pant d’in hannuna yayi yana kallona yace.
” Me yasa kika sato min pant d’in da na ajiye a bandakina.”
Leke leke na fara kar wani yana hango mu.
Jana yayi zuwa bango Ya matseni cikin wani irin yanayi hannunshi yake turawa cikin rigana, shafi abin yayi tare da sauke ajiyar zuciya. Ina jin yadda zandariya tana kara kumburi.
Sake matseni yayi ciki wani irin shaukin yace.
“Madarata! Don Allah muje ki kashe min k’ishin da nake ji, ina tsananin kewarki.”
Yaki bani damar magana, kamar zan fashe da kuka idan ya tab’ani, sabida har cikin zuciyata nake jin tab’awan. Na bud’i baki zanyi magana naji harshen shi cikin nawa, buɗe ido nayi. A hankali na kumshe idanun, tare da kwanciya a jikinshi.
Hannuna duk biyu na rungume shi, ina sauke ajiyar zuciya, ji nayi ina yawo cikin iska, ta kofar baya ya shigar dani part d’in………..😂🤣 I love! Love story but i hater yadda SAFINAH take bada kai. Da an tab’ata zata bukaci zungura🤔🙄
[28/02 9:48 AM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
2️⃣0️⃣
Dukda tsoron da nake ji bai hanani biye mishi ba. A falo ya direni a saman kujera, muka cigaba sai da na bari ya shiga hannuna sosai naga ya gama hauka min sai na sa mishi kuka sosai, tare da ture shi.
Idanun shi sun kankance jarabawar ta Ciyo shi, ya kalleni bakin shi na rawa. Sannan ita kanta maganar ya kasa fitar da ita.
“Don Allah! Karki min kantanga da abincin ruhina, kimanin wata uku kenan ina hakuri da abinda nake da ikon mallakar sa, don Allah ki barni in ba haka ba mutuwa zan yi, Safinatu karki hanani abinda nake da iko dashi.”
“Toh Ni ya kake son nayi!? Me kake so nacewa iyayena!? Shin Ni da nake baka abinda kafi so ka taɓa fahimtar irin halin da nake ciki!?”
Hannunshi na kamo duk biyu na tallafi fuskana, hawaye na zuba.
“Don Allah! Ka bar rayuwata ta huta! Ko sau daya ne kawai barni nayi farin ciki mana! Kasan yadda sabawa iyayena da.”
Rufe min baƙi yayi idanunshi na zubda kwalla.
“Tabbas ban taɓa tunanin wani ba sai kaina!? Amma ina zan kai wannan wutar da na kunna!? Ina zan sami ruwan da zan kashe!? Ban taba aikata zina ba, kema dan ina da tabbacin zan same kine yasa nake bibiyarki amma dole yau na kawo karshen haka zan fita niman wacce zata ɗauki alamarina”
Haka ya mik’e yana had’a hanya ya koma d’akin shi ya d’auko rigarshi doguwar riga, ya saka sannan ya dauko kud’i ya fito yana rike da marar shi, yasa kai zai fita.
*Taya ina kallon shi zai fad’a mugun rayuwa bamu fita a cikin wanda muke ciki ba zan kuma barin shi ya sake fad’awa wani.*
Da gudu na bi bayan shi, na rungume shi, tare da sake kuka me cin rai.
Juyawa yayi cikin damuwa yace.
“Ki barni kawai.”
Girgiza mishi kai nayi cikin kuka na kasa magana. Sai kuka nake kawai.
Tun daga bakin kofar muka fara, hawaye na zuba sosai a idanuna, badan kome ba sai dan Ummina. Ban San wani hali zata shiga ba duk ranar da ta fahimci nake Ci ba, nasan tsine min zatayi.
Zip ɗin rigana yaja zuwa ƙasa, janye Ni yayi ya cire min rigar. Balle bra din yayi cikin wani irin yanayi yake jana har muka wucce kuryan d’akin.
A sannu ya ajiye Ni a gadon.
Buɗe jikakkun idanuna nayi bakan shi, wato soyayyar Ashraf itace zanen kaddarata, sai da na afkawa soyayyarsa nake fuskarta kaddarata. Me yasa tuntuni ban fahimci rayuwa ba sai yanzun.
“Me yasa sai mun sami matsala zaki bani hakkina!”
D’ago jajjayen idanuna nayi, wani irin nauyin shi na gani, dan Dole na sunkuyar da kaina.
Kwanciya nayi tare da rufe idanuna. A sannu ya biyo NI tare da rungume ni.
Ina jinshi har ya lula dani wata duniya na daban, tun karfe sha biyu, muka shige bai kyaleni ba sai karfe biyu saura.
A hankali na sauko da kafana, naja zanin gadon na rufe kirjina dashi, jan rigana nayi nasaka na ciro zani na na daura bra dina da d’an kwalina, da sauri nasa kaina zan fita.
“Zaki tafi ne!”
Cak na tsaya, a sanyayye nace mishi.
“Me kake so!?”
“Didi!”
Yadda ya kira sunan ya sani juyawa, ina kalle shi. Takawa nayi na haura gadon na sumbaci goshinsa. Rike Ni yayi ya had’a.. goshinmu, murmushi yayi cikin jin wani irin farin ciki yace min.
“Didih! Annahubb hubbuki”
Lumshe idanuna nayi cikin jin dad’i nace.
“Me too! My Bobi!”
Jan hannuna yayi muka shige ban daki, nan ma sai da muka yi da gaske muka fito ya jamu sallah, muna gamawa yazo ya kwanta akan cinyata. Muka cigaba da hira, sai da uku yayi na mike, ina mik’a nace.
“Hubby! Na gaji.”
Gyara kwanciya yayi Irin kishingid’ar sarakuna. Ya kafe Ni da ido.
“Ko zaki zo mu kara ne.”
Zaro ido nayi, na fita da sauri. Dariya ya saka yana cewa.
“Raguwa tsaya matsoraciyar karya.”
A tsorace nafito har kayan da na kawo ya bushe. Da sauri na shanya sannan na koma ciki.
Allah yaso bata nan ajiyar zuciya, da na tuna ai yau ta tafi suleja Kawu Ahmad ba lafiya. Shine sai jibi zata dawo.
Kuma tana part ɗinta, dan haka ina sallah la’asar, na bi lafiyar gado.
Ban tashi ba sai karfe shida duk jikina ciwon yake,
…… Da dare kuwa ina kwance ya turo min.
*Kizo ki tayani kwana tunda Ummi bata nan*
*Kazo ta backyard ka jirani.*
Wanka nayi na shiga dakin umma na debi humranta da wasu kayan had’i na shanye tass sannan. Na ɗauki turaren tsuguno na saka wasu gaushi a cikin burne na haɗa da wuta, gaushin na kamawa, na kashe burne na koma gefe na zuba, sannan na rufa kaina bayan na tsuguna akan hayakin.
Ina cikin haka Batul ta shigo sai da gabana ya fad’i dan tsoro amma dake tasan ina haka bata kawo kome a rainata ba sai ma fita tayi.
Lokacin da na gama naga sakonshi, tura mishi nayi da cewa.
*Kayi hakuri zuwa 11:pm*
*Ok*
. …….. Ina lura da zirga-zirga kowa har sha biyu saura sannan naji batul ta rufe Kofar ajiyar zuciya na sauke, sha biyu na cikawa na fita bayan nayiwa gadona gyara ina ciki.
Sannan na fita zuwa dakinshi.
Yana kwance rub da ciki, ina shiga ba cire hijab dina na kwanta a bayanshi kamshi turare na ya shak’a kawai ya hau chaji.
Wannan dare yana cikin dararrakinmu na tarihi, dan a wannan daren mun kara samun fahimtar juna, da Kuma yadda zamu tsayawa junarmu da zaran wata matsala ya taso mana, bazan ce ban san me nake ba, sai dai bazan taba barin Ashu fad’awa matsala ba, ina mutuwar Son shi iya wuya.
A kwana biyu na zama gwana, Ashu ya mai dani yar hannu ƙarfi da yaji. Har Ummina ta dawo, sai muka chanza taku.
Bana fita sai karfe sha biyu, idan naje karfe uku zai rakoni, a haka muka cigaba da ha’inta iyayenmu.
Tunda muka dinke da Ashu duk lokacin da ya zungure Ni sai na wuni bani da sukuni. Ita kanta Ummi bata gane kaina ba.
Dan na sauya baki daya, dake nasamu abinda raina ke so, tuni nayi kiba dan dai dai. Ban damu da abinci ba sai fruit, kullum Ashraf sai ya shigo gaida Ummi. Har su yi hira,
★★★
Oman….
Wayyo cikin Natashah ya kai kusan biyar, dan ya kunno kai duk bayan sati biyu sai a je scanner.
Zama tayi tasa Uwarta gaba tana kuka akan saka Ashraf ya dawo,
(Kan uba bari mu gani 🙄🤔)
Haka suka saka nan tasata da zuga.
Cikin sati biyu ta hado kayanta. Zata zo.
★★★
Yau na fita dan munyi alkawarin, zamu gidanshi mu a bakin layinmu. Ina zuwa na same shi. A madadin ya kai ni gidan shi sai muka wucce can dakwai quarts, ana can muka mirza juna, bayan mun gama ina sanye da farin shirt sai wani baƙin jeans, ina cikin jikinshi muna game bakin shi na wuya na yace.
“Hur! Yau Ammyn zata zo daga Oman! Ki shirya duk rintsi bazaki juya min baya ba, nima zan yi iya kokarina naganin mun dawwama tare, Don Allah kar ki ji tsoron komai ina tare dake.”
Kwantar da kaina nayi a kirjinshi ina sauke. Ajiyar zuciya nace.
“Hubby! Na maka Alkawarin haka.”
Juyar dani yayi muna fuskantar juna, daga sumbata muka shiga duniyarmu.
Mun jima sosai sai da wayar shi tayi kara sannan ya kyaleni, dauka yayi ya saka a kunne murya a shake yace.
“Wai meye haka Ghaniyu! Ina cikin lokacin nutsuwa da iyalinsa zaka kirani ba na habaka ba duk lokacin da nake tare da SAFINAH karka kuma kirana ba?”
“Bashi bane! Kuma ka duba wayar ta SAFINAH ce, idan ta gama kace mata Nagode da Sakayyar da tayi min………..
Kuyi hakuri…
number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
_Hahaha kun zata zagi zanyi ko d’aya Ni dai nace bazanyi Allah ya isa ba, amma duk wacce taci da hakkina Allah ya bi min hakkina da na muku adalcin bawai ban san ciwon kaina bane amma dake ku ɗin tunaninku na yara ne shine kuke sake min a grps, tsabar bakin ciki da kyashi da hassada toh kun makare kunyi sake d’an zaki ya girma kuje na barku da Allah zai saka min wacce ta fitar min da book a media. Dan basiran kema kina da ita da baiwar amma nayi kuke fitar dashi ai kin yi abanza bakin da Allah ya tsaga bai hana shi abinda zai ci, kowa ya rena tsayuwar wata yaje ya gyara Insha Allah Zan kama ku, kuma masu jiran a baku na banza kuje kuji da matsalar rayuwarku ku kyalewa Oum Muwaddah book ɗinta mutane banza kawai🤷🏽♂️🤣😂😂_
2️⃣1️⃣
Ina kan cinyarsa ne bansan lokacin da na kwace wayar ba na saka tsalle jikina na kyarrma SweetMom na gani number Ummi, tsabar tsoro ji nayi jiri ya kwashe Ni zan zub’e ya tare ni.
Ina mikewa na fashe da kuka, ina faɗin ” wayyo Allah na shiga uku na lalace.”
Ban daki ya jani ya kaini cikin, dakyar nayi wanka na fito.
A gaggauce muka nufi gida, muna shiga gabana ya fad’i, dakyar nake iya daga kafa, ina shiga falon na hango Ummi dafe da goshinta, ga Dudu da Abba a zaune.
Ina shiga na zube a gabanta, kura min ido tayi, kafin ta sauke ajiyar zuciya, ina kallon yadda take ƙoƙarin maida kwallarta, mikewa yayi yaje jikin kayan kallo ta shiga jan wayar dishe.
Ta finciko har da tv ya tarwatse sannan ta nade,
“Abdullahi! Ka fitar min da Wancan yaron.”
Ta nuna Ashraf, kafin na gama dawowa daga kallon dambe da ake tsakanin Ashu da Dudu, Ummi ta sauke min wani irin duka, wanda ake kira da hargitsi.
Ta kuwa rufeni da duka ta ko ina, da hannu da kafa, da bulala, Abba bai dakatar da ita ba, sai ma dage goshinsa da yayi duka ta kai min ciki, wanda ya sani sake wani irin kara tare, da kifawa, ina girgiza mata kai na riƙe bulalar. Dai dai shigowar Ashraf a birkice, ya rike bulalar. Sake masa tayi ta saka hannunta ta cigaba da dukana, rungume Ni yayi, ta janyo recieve ta kwala mishi.
Tana fadin ” ka matsa min tun Kafin na illataka.”
“Bazaki Illata min da ba, akan wata yarki da ta gama lalatacecciyar yarki. Da ta gama yawo kororo kororo tana bin maza, shine zaki taba min kash.”
“Ammyn!!!” Ashraf ya fada da karfi, d’ago Ni yayi yaga bana numfashi, sai jinin dake zuba.
D’ago kai yayi cikin sanyin murya yace.
“Babu ruwanta! Ni nasara komai, Ni na bata shawaran muyi aure da zaran mun tasamu ciki dole ku hakura ku barmu mu zauna da juna. Shekaru Ashirin da shida nayi ban taɓa samun wanda ya gyara min kuskurena da soyayya ba sai ita! Ta ciro Ni cikin Mugaye mutane ta kawoni cikin mutanen kirki, ta kuma nuna min cewa ita bani take so ba sai Hameeed wanda ba sanya shi yayi aiki a matsayin yana sonta. Ta zauna dashi har suka rabu Abdullahi ya gaya mata irin abinda na mata bata damu ba, dan dan tana sona, kuma bata hukuntani ba. Na yarda SAFINAH tana sona so na hak’ik’a. Tunda Sadakin da zan bata turani tayi naje nayi aikin sati uku ban kai ga haɗawa ba, nace mata bani da lafiya.”
Kwalla ne ya zubo mishi daga idanun ya goge sannan Yace .
” Ce min tayi ta hakura komai na bata, me yasa kuka ki bata Abinda take so, sabida kuna tsoron Ammyn karta kwace dukiyarta ko!?” Hawaye ne suka. Zubo mishi, ya cigaba da cewa.
“Tun ba yau ba, duk abinda zata aikata sai ta zubda hawaye tare da kiran sunan Umminta! Tsabar sonki da take kiyi. Ban tab’a ganin mace me kawa zucin iyaye irinta ba. Ki gaya min abinda zan yi dan na fanshi hukuncin da zaki mata Don Allah.”
Duk wannan bayanin Nannah bata fahimta ba, kafin Ummi tayi magana tace.
“Indai nice na haifeka ka rabu da Ita.”
Kallon Ummi tayi sannan tace.
“Kayi yadda kace. Kuma don Allah ka fita a rayuwar mu, Yaran ma kaje mun bar maka su, duk Allah karka kuma dawowa Rayuwata.”
“Wallahi ke haihuwar ta kika yi Ni kuma mab’alin zuciya ta ce, zan iya yin komai na mallaketa daga cikin har da sadaukar da abinda na mallaka.”
“Toh wallahi sai ka rabu da Ita kuwa.” Inji Nannah, har da wasu maganganu,
“Ka saurari Mahaifiyarka”
Duk yadda yaso Nannah ta fahimta amma abin yaci tura. Gani a kwance jini na fita, kallon Ummi yayi ya dauke Ni har zai fita, yace.
“Ina me rikonku yafiyarku, zan tafi da ita Asibiti”
Duk sonda Nannah takewa Ashraf sai gashi tana marin shi, tare da gaya mishi cewa ya ajiye Ni. Ko tagaya mishi magana, ganin haka Ummi tazo zata janye Ni daga jikinshi, ya kara runguma na yana fad’i.
“Don Allah! Karki rabani da ita, ita ce gatana! Ita ce duniyata! Ita ce Alfarma ta! Ita ce suturata! Sirrnina da halayyata ya gurinta! Na had’i da wanda rayuwar mu da mutuwarmu ke hannushi ku hukuntani amma karku ce bazan zauna da ita ba.”
Kura mishi idanu Ummi tayi jikinta na tsuma, ga Nannah ita ma, tana jan Ashraf. Tare da kifa mishi mari,
“Dole ka rabu da Ita! Yarinyar da bata ji maganar iyayenta ba yaushe zata ji maganar ka!? Yarinyar da bata ɗauki zina a bakin komai ba yaushe zata zauna iya kai ba tare da tafita niman wasu ba!? Me zakayi da mace mara daraja ga mata bila adadin idan don mata kake muje ka nemi a gidajen alfarma.”
Kallon Mahaifiyarshi yayi jin abinda take fad’a.
“Ke Mahaifiyata ce!? Tayani niman auren SAFINAH zakiyi ki bar tozarta min uwar Y’ay’ana Don Allah Ammyna.”
Kallon Ummi tayi cike da bakin ciki tace.
“Nawa ne kuka kashe gurin shanye min D’ana!?”
Murmushi Ummi tayi sannan tace.
“Idan shanye shi muka yi, toh bazamu tab’a barin shi ya kalleki ba. Tabbas idanunmu sun rufe da kaunar da muke miki muka gaza fahimtar meye a ranki, wancan ranar! A wancan lokacin da Badar ya barki a can jordan da kaddararta bata sauya ba! A lokacin da kika fahimci in ba ita ba burinki bazai cika ba, da ban bata kwarin gwiwa ba, da haka bazai faru da ita ba! A lokacin da ban barta a jikinki ba da yau baki raye! Amma ba damuwa! Dan Ni a tunanina idan sadaukarwa da tayi zai iya sayan soyayyar da kika mata ashe ba haka bane, dukiyar da kika bamu shine fansar duniyar Y’ata.”
Juyawa tayi gurin Abdul tace.
“Kaje kasan gado! Zaka ga jaka ka dauko mata! Karki manta baki da dukiyar da zata fanshi SAFINAH, tuntuni dukiyar ki na zaune, wanda muke ciki rufin Asirinki daga Ubangijin, a lokacin da kika bamu naki a lokacin nima mahaifina ya bamu dan ya rike mu.”
Fitowa yayi da jakar ya mikawa Ummi ita kuma ta ajiye a gaban Nannah.
Sannan ta juya ga Ashraf tana murmushi tace.
“Tunda ta tambaye ni Ummi na! Meye Ake nufi da Hulu’e!? Na fahimci ta fad’a komarka, sannan dan ta guje min jin ɓacin rai take niman hanyar rabuwa da kai badan bata sonka ba sai dan soyayyar iyayenta! Ashraf indai Ni da Na haifi Safinah zan zuba mata ido naga gudun ruwanta ai kai da ka mata roman baka me sauki ne!? Ina sane da abinda ka mata ranar da ka aureta, amma dake Ita wawuya ce bata ji zafin ka ba saima kara mika maka rayuwarta da tayi. Duk abinda kake ina kallonku, dan haka yau badan Ni ba badan mun isa ba, kamar yadda ta dawo maka da dukiyar Aurenka, yau ma zan dawo maka da ita, yana cikin takardan da kabata, dan na ɗauki asalin na kuɗin na bar mata wanda babu kome a cikin sai takardun. Karka manta Ni uwa ce.”
Juyawa tayi taje d’akinta ta ja wani durowa ta ciro farin ma kunshi kudin ta fito dashi sannan ta kai mishi, cikin wani Irin yanayi amsa yana kallon Nannah da Abba, sannan ya kalli Dudu, a sannu ya cire ni daga jikinshi.
*(Hulu’e kuɗin fansar kai ne ko nace kuɗin wanke muni da kotu take niman mace ta biya idan tace bata son mijinta! Sannan wasu sukan biya idan zama yaƙi dadi sabida rabuwa! Sai dai a wannan rayuwar ina son nayi jan hankali gare mu mata, sam ba dad’i kam amma shi rayuwar aure dukkanshi ibada ce, idan muka dauke shi a hakan zamu rabauta, sannan idan kika ce sai abinda mijina yayi min ke naki mijin zai miki wallahi kin fad’i ba nauyi, sannan bamu amfanin kiran Namiji da suna mara fahida, su kanin Ajali, su buhun kaya, su hankaka, Wallahi a wannan rayuwar kina zaune cikin gidanki kika b’allo aurenki ko!?🙄🤔 Wallahi sai kin yi dana sani, bawai nace ki zauna ayita cutar ki ba ki nazarci rayuwarki meye yasa Bawan Allah yake miki wani abu!? Idan kuskuren nakine better ki gyara, zaki samu kwanciyar hankali. Wallahi ina Alfarma da Iyayena, dan lokacin da aka zo niman aurena, abinda suka ce shine sai kayi hakuri da ita dan fitinanniya ce, amma tana saukin hali idan Kabi da Ita sannan tana karanta labarin kanzon kureje dan karka sameta tana karatun tana wasu dabi’u kayi tsammanin haka muka tarbiyyar ce ta. Alhamdulillah now ina niman 10yrs, ba yaji ba raba faɗa. Har mahaifiyar ta rasu ban taɓa kai mata matsalar aurena ba, abin mamaki a wannan duniyar aure yana fuskarta barazana, su iyayen suna jiran giredi ita ma yarinyar haka, shima mijin haka, yau abin haushi namiji dan ashirin da daya zai fito ya nuna aure yake so ki hana, Shin zaki hana shi matse yar mutane a lungu!? Haka ma yarinya ta nuna tana son auren kin hanata zaki iya hanata bada kanta a matseta ki kuma fad’awa lesbian. Don Allah domin kare kananun yaran mu daga sharrin fyade, luwadi, madigo, muyi ƙoƙarin bawa mutane kirki aurensu, Heeeeeeyeee Sai kuma Matan auren kina Ruwa idan kika ce baban yaro sai yayi miki irin cin da Ashraf yayiwa SAFINAH 🤔🙄😂 kin kama gaibu, wallahi kin fad’i ba nauyi. Dan Ni mijina kullum kallon zaki nake mishi ba mijin novel ba, saka sex ko Romance bawai dan a kwadaitar daku haka yake a zahiri, a’a akwai ƙalilan, amma rashin sa yafi yawa, ki kalli mijinki kamar Tiger shruff ko sharukhan ko Ashraf sai kin wahala, amma kika mishi kallon abokin rayuwarki sai kinfi samun nutsuwa. 😏😏🙄 Banda lalacewa kina tare da shi kina tunanin ai ba haka mai lucky yayiwa Maryam Sajida ba,🤔 bayan Itama a cikin labarin sai da ta hadu da kaddararta, wallahi mu ji tsoron Allah…… Sannan nasan maza biyu da suka sayi wannan book ɗin kuyiwa kanku adalcin da matayen ku. Ko sau daya ne ka nuna mata so zatayi alfahari da haka, bawai dan kun tara Yara soyayya ya kare ba, Yana daga cikin soyayyar da bazai kare ba shine soyayyar gidan Abu Alkassim Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama, don Allah ku sanya mu a hanya idan.mukayi kuskure duk abinda zamu aikata duk sabida kune ku k’iyayye nuna mana abinda idanunmu bai gani ba, sannan ku girmama soyayyar mu. Yanzun da zaka taɓa wata rabonki da mijinki yace yana sonki tun yaushe Allah sai kaji tace i heard that since 1948 Why sabida bamu daraja kanmu ba mun maida kanmu wasu dabbobi zamu hadu a Next pag)*
Ku gafarce ni Ni yarinya ce dan ban rufa 27yrs nasan kuma na tara iyayena da yayuna a cikin grps ɗin ga kanena yan mata da matan aure, sa’o’i na dole sai da tunatarwa ku gafarce ni abisa kurakurai na🙏🏽🤧
*number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah….
number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah……
2️⃣2️⃣
Gaggara motsawa yayi hannunshi daga nawa, yana kallon Ummi.
“Tashi ka tafi amma ya batun sakinta fa.”
“Wallahi bazan iya ba! Bana kuma fatar haka, Ni na saki mata ta! Matar da nake So! Nake kuma alfahari da samunta a matsayin mata ta! Wallahi gwara na mutu da naga wani ya rab’e mata ta, wallahi bazan iya ba! Gwara na mutu da na saketa.”
Yana fadar haka ya juya ya fita, juyowa Ammyn tayi zatawa Ummi tijara, ta nuna mata hanyar fita dole tafi.
Sannan suka dawo kaina, Dudu ya dauke Ni da sauri, suka fita dani Abba ne ya tadda motar, aka nufi asibiti dani.
Abin mamaki Dr Hameeed shi ya karb’eni amma Dudu ya hana shi min kome karshe Dr Muhsin da Dr Azeemah.
Cikin gaggawa suka shiga bani taimakon, sai da suka shafe awa d’aya cur sannan Dr Muhsin ya fito shida Dr Azeemah, suna share gumi. Dafa Dudu yayi cikin damuwa yace.
“Am sorry Dr Kyari mun rasa babyn.”
Lumshe idanu Ummi tayi cikin damuwa.
Hawaye ne ya zubo mata tace.
“Ya ita SAFINAH! Da fatan babu abinda ya sameta”
Girgiza kai Dr Azeemah tayi cikin sanyin Murya tace.
“Babu Wata matsala Mah idan ta farka zata warware.”
Hawaye ne ya shiga zuba ita tayi dukar ne bawai dan ta daki cikin. Tayiwa Yarta Asarar gudan jininta, ba zata kuma barin SAFINAH zubda hawaye ba, goge kwalla tayi tace.
“Zamu iya ganinta!?”
“Eh! Mah zaku iya ganinta amma banda hayaniya.”
Mikewa tayi ta shiga dakin ta zauna a kujeran. Tana kallon yadda na firgice, duk na zub’e.
★★★
Koda Nah ta fita babu Ashraf babu me kama dani da shi, abin ya kad’ata tambayan Drivnta tayi ya gaya mata ai ya fita a guje.
Haka ta shiga motar aka kaita gidan shi babu labarin shi.
Dole aka nimo mata Ghaniyu, ta saka shi gaba da masifa, dake yaji abinda ya faru kememe yaki gaya mata inda yaƙe.
Kamar zata yi hauka, sai da ta kwana ta wuni sannan tattara ta koma.
……..
“Ya jikin Nashi Dr.”
Murmushi Dr Hameeed yayi cikin nutsuwa ya kalli Fahad yace.
“Da sauki! Zaku iya ganinsa, amma don Allah karku takura mishi dan ya bugu sosai a kanshi.”
Gyad’a mishi kai suka yi, sannan suka shiga yana kwance idanunshi a rufe, zama kura mishi ido suka yi. Duk ya zauce ya koma zararre, a cikin wuni daya ya koma wani irin halin,
Abinda Ya faru bayan fitar shi da mota, a guje garin ɗaukar waya ya kira Ghaniyu ya fitar mishi da Passport dinshi, wata mota ta daki nashi take motarshi ta fad’a cikin rami.
Dr yazo wuccewa yaga lambar motar. Ashu shine ya kawo shi asibiti.
★★★
Bayan awa hud’u na farka, ganin Ummi ya sani razana zan tashi.
“Koma ki kwanta,”
Komawa nayi nayi na kwanta ina lumshe idanuna.
Riko hannuna tayi tace.
“Kiyi hakuri! Na miki asarar babynki”
Kwalla ne ya zubo min, a hankali nace.
“Ummina! Ki gafarceni cin amanar ku da nayi.”
“Ni dai da baki sabawa Allah ba shine farin cikina.”
……. Haka muka cigaba da jinya kwana uku suka sallame ni, sai dai na kara komawa wata irin, dukda nasami Yarana a gidan, haka ya rage min damuwa sosai, kuma ina ƙoƙarin fitowa ayi wasu abubuwan da Ni, sai dai Aahu ya zame min bugun zuciyata, tabbas ya zame min farin ciki na.
★★★
Shima ya warke sumul, sai dai ya tafi Oman sakamakon kiran da aka yi mishi Nannah ba lafiya.
Ta asibiti ya fara bi, ya sameta da sauki ba wani ciwon da kawai dan ya dawo suka ce bata da lafiya.
Tunda ya shiga d’akin shi ya rufe bai fita sai lokacin Sallah.
Duk sun damu da rashin kulawar da yake nuna musu.
Kara Smartphone dinshi yayi da sauri ya shiga dakin ya haɗa da laptop dinshi.
Sanye take da wani pink towel, tana tsane gashinta ta da Towel Dan Karami, yaran suka shigo da gudu suna faɗa, duk sun rud’ata sai ƙoƙarin kunce mata towel ɗin suke,
Tsawa ta daka musu suka fita da gudu, tana dafe goshi tayi a dame.
A hankali bakinta yake motsawa, murmushi yayi cikin nutsuwa yace.
“Madarata ina kewarki sosai.”
Kamar wanda aka tsikare shi ya shiga had’a kayansa a cikin jakarshi, ya ɗauki Passport dinshi, ɗaukar takarda yayi dan yi rubutu sannan yasa kai ya bar musu gidansu.
★★★
Kusan wata uku kenan da faruwar rabuwarmu, duk lokacin da begen mijina ya taso min daki nake komawa nayi ta kuka ina masifar Son mijina, a yanzun da baya nan na fahimci cewa nima jarababbiya ce irin shi, duk lokacin da na kwanta sai nayi mafarkin shi, idan zan zauna gizo yake min.
★★★
Yau ake sunan Asma’u ta haihu, ina ta sauri zan je gidan sunan duk sun tafi sun barni tsabar nawa.
Mota ta nake ja da sauri, tsayar dani akayi kamar bazan tsaya ba, dan har na wucce sai na dawo da baya.
Ina zuwa nayi parko tare da sauke glass.
Matsowa mutumin yayi sai a lokacin naga bashi d’aya bane.
Nuna min bindiga, a rud’e na kallesu bakina na rawa, nace.
“Lafiya!? Me na muku!?”
Shigowa mutumin yayi tare da cewa.
“Muje”
Zan bud’e gefen ya jefa min hanky, kifa kaina nayi sai da jera Atishawa uku sannan barci yayi gaba dani. Fitowa yayi sauran suka fito zasu fitar dani, sai ganin mutane sukayi sun zagaye motar, Ghaniyu yace musu.
“Me kuke bukata!?”
Babban zai magana Ghaniyu ya daga mishi riga dole yayi shiru suka fita daga motar, a motar su Ghaniyu suka tafi, Shi kuma ya tura mishi sako.
A rikicin ya zo gurin tare da yan sanda, tun kan su iso su Ghaniyu suka bar gurin.
…….
Dukar Babban barayin yake zuciyarshi na ta fasa.
“Mata ta! Zaku tab’a saboda wata yar iska.”
Shigowa da Kidaya akayi suka watsar da ita kamar kayan wankin.
Takawa yayi har gabanta ya take ƙafarta ihu tasaka, sannan ya durkusa yana tauna toothpit, kallon irin shigar jikinta yayi, ya kauda kanshi.
“Wato kika ce idan suka kama Safinah su keta mata haddi sannan su saka a intanet, yadda sunan ahalinta zai ɓaci, Mata ta da igiyar aurena, mata ta mace me daraja da kima zaku lalata min Ita saboda son zuciyar ki, ki godewa Allah ina da yara mata, da wallahi sai nasa yarana sun miki wulakancin da ko biyanki akayi ki tab’a sunan Safinah gudu zaki yi dan mata ta.”
Gyara suit din jikinshi yayi bayan, ya cigaba da gyara button ɗin, rigarshi tafiya ya fara Ghaniyu da Fahad suka rufa min shi baya, kamar bazai magana ba, ya isa jikin window ya dafe hannun damansa yana kallon waje.
“Razana min ita Yadda ko sunan Safinah aka kira sai da suma, so nake naji ihun da taso SAFINAH tayi, ita nake son jin tayi.”
Kwashe mazan Ghaniyu yayi shima ya dawo, Fahad tsaye A gabanta.
Yana ɓalle rigarshi, tsorone ya cika mata ciki shiga ja da baya jikinta na cikin harshen turanci ya.
“Abinda kika saka a mata shine Ni zan miki kiki irin ciwon da kike so taji kunga gobe koda kuɗi aka had’aki bazaki cuci kowa ba”
Gashin an daure ta, ba halin gudu. Duk ya taso kaucewa barazanar sai da Fahad ya gigita mata lissafi, bata kara fita hayacina ba sai da ya fisge hannun rigarta, taga yayi mata runfa. Nan ta kara kidima taba basu hakuri, a zuciye Ashraf yazo yayita kifa mata mari sai da suka riƙe shi yace.
“Irin kukan da kika so tayi kenan ta gigice ta firgice tayita baku hakuri kuna mata dariya, ashe mutunci bai fi mutunci, koda yake idanuna suna kanki ko a mafarki kika ga fuskar Safinah ki nemi tsari da ganinta.”
★★★
Barcin kwana uku nayi sakamakon shaka min cocain, sabida rashin karfin jini na, a hankali na bud’e idanuna akan Ummina, mik’a naso yi amma na kasa, dole na koma na kwanta a hankali nace.
“Ummina! Lokacin Sallah ya wucce ni!”
“Eh SAFINAH! Yau kwananki uku kina kwance, dan ma Allah ya taimaka kin fad’a hannun na gari da bamu san me zasu miki ba.”
“Ummina!?
Taimaka min nayi wanka!?”
Haka Ummina ta taimaka min nayi wanka da sallah, sannan ta bani abinci na tab’a ina kara zurfaffa abinda na gani lokacin da suka watsa min abin.
“Ummina!?”
Na kira sunanta a hankali, kallona tayi cikin nutsuwa.
“Ummi! Na ganshi! Yana raye.”
“Waye!?” Ta jefeni Ni da tambaya,
Sunkuyar da kaina na yi,nace.
“Shi d’in!”
Ta fahimce Ni sarari so take taji daga bakina.
“Abban su!?”
“Toh waye kenan! Kin sani a rud’u.”
Sunkuyar da kaina nayi tsabar kunya kamar zan fashe da kuka nace.
“Ashuu!?”
Sam na manta ita ce na ce mata Ashu.
“Amma na maida mishi kuɗin Aurenshi, ɗan haka ki bar kawo min zance shi.”
“Amma Ummi aka ce min bai amince”
D’aga min hannun tayi cikin fusata tace.
“Karki dawo min hannun agogon baya”
“Ummina!?
“Zaki dawo da halinki!?”
Girgiza mata kai nayi,
“Good girl”
Tace min,
Mikewa nayi na shiga ban daki na fashe da kuka bayan na kunna panpo.
Tana sane da kuka na shiga yi, ko a jikinta. Koda na fito biris tayi dani, washi gari aka sallame mu.
A hanyar mu na komawa muka sake haduwa a Traffic Jam, yana wata Hond new model, kafin na dawo daga tunani ya b’ace min, kalle-kalle na fara sai da Ummi ta rike Ni sannan na dawo hayacina.
★★★
Sannu a hankali kaina ya fara daukar zafi, dan yanzun Zan iya kiran kaina da mahaukaciya eh mana, tunda ga dai Ashraf yana min gizo, yau ma na shiga sahad store. Niman wani mai Ni da yaran, sai Ihu suke sunga wasu toys ya d’aga musu hankali, shine nima suka d’ago min nawa Sense din.
Gabana ne ya fad’i, cike da tsoro na d’ago kaina. Bazan iya cewa shi din ne ba, amma tabbas ina kyautata zargin haka, jan Hannuna yaran Suke suna cewa.
“Didih! Muje ki saya mana!?”
Hankalina na kan shi yana gurin biyan kud’i,
Sanye yake da riga me hula, wanda ya hanani ganin zahiri fuskar shi, takawa nake zuwa inda yake kafin na isa wasu matasa maza da mata sun mana katanga dashi, har ya fita hango shi nayi zai shiga mota na fita da sauri, na isa inda motar yake na bud’e da karfi.
“Hoo! Sorry na zata wani ne da nasani ashe ba shi bane.”
Murmushi yayi a hankali na juya tare da barin gurin.
*”SAFINAH!!!?*
Ya ambata bayan ya cire mask din fuskar shi. Juyawa nayi ina kallon motar, da sauri yaja motar wanda nake ji kamar da zuciyata yake gudun.
Jingina nayi da wata mota na kifa kaina na sake wani Irin kuka, tabbas Ashraf ya gama kama zuciyata, irin kamun da bana iya tantance fari da baki, Ni kuma tawa kaddarar kenan.
“Madam kin bar yara suna kuka.”
Da sauri na shiga suna kuka, durkusawa nayi suka rungume Ni, nima kuka nake sosai. Hakura nayi da sayayyar nasa kai zan fita, wanda yake zaune gurin biyan kudi yace..
“Madam an biya muku kudi kayan wasan da suke so.”
Mamaki ne ya kuma kurmushe Ni.
(Auntys & Mommys… Don Allah kanena yan matan nan wanda shekarunsu bai wucce 20yrs ba a koya musu girki, namiji ya kan iya zama da kazamar mace idan ta iya girki, ya kan iya zama da mummunar mace idan ta iya girki, ya kan iya zama da mafad’aciya idan ta iya girki, ya kan iya zama da mara kunya idan ta iya girki, amma batun gaskiya shine kome kyan mace da nasabarta Wallahi zaman zai sha tangard’a sabida shi yayi imanin da Tumbin sa, ita kuma tayi imani da lalace, kanena da kuke tunanin zaki auri handsome guy, mr right, mr perfect, Yes burin kowacce mace kenan amma shin wani Irin tanadin kika mishi, wallahi yana da kyau mufahimtar da juna mu, shi namiji sak ne shi. Taya zaki dauki Yar 20/19/18/18/16 itace kankanuwar cikin su, amma baki nuna mata yadda zata kilace mishi tummys dinshi ba. Yana son kawo friend dinsa cin abinci amma yana tsoron kawo su, Why Mommys,!? Why Auntys!? Wallahi idan kika koya mata girkin nan, shine bokanta!? Kika nuna mata zaman auren Ibada ce, shine Malaminta!? Kika nuna mata biyayya!? Na rantse da Allah koda d’igo kwalla d’aya yaga ya fito daga idanunta sai ya rikice!? Ku da kanku kuke kalublantar Ashraf, akan SAFINAH!? My Dear wannan story ne, ki d’aura Kanwata a saiti Wallahi tallahi, sai ta juya shi ayita tunanin Ta wanke ta bashi ya sha. Kuma duk bala’in da zasu yi yana manne da ita, Mommys da gaske nake ki gwada wannan shine sirrin rayuwar aurena 🤗🤭🤫 har yau ana tambayata me kikawa kikawa Usman da baya iya nutsuwa idan baki nan 🤭🙄 idan nace banyi kome ba karyatani suke, abinda na yarda dashi mijina yana kokarin ƙare hakkina da sauke nauyin da yake kanshi, Ni kuma ina ƙoƙarin kyautata mishi ba hana idan ya ta bani na ishe shi da fitina ba, Yes amfani auren Babba kenan Wallahi ki gama fitinarki ya kalleki Yace ai Yarinta na damunki Don Allah gobe abinda zan yi ai sai yafi na jiya tunda an kalleni ance min yarinya, haka ya faru ne sabida daukar zaman da nayi a ibada kuma mutu kara ba, bana iya hange Kowa sai shi. Duk zaman da ya lalace toh an bawa zuciya jagoranci ne, idan da zamu bawa Allah jagorancin rayuwar auren mu zamu gyara abubuwa fa Allah yasa mu dace 🙏🏽)
*Har yanzun dai Ni yarinyar ce kamar Yadda yake ce min🤭🤫🤣😂 😆 Allah abin dariya sai ka gama tsiyarka a bika da kalmar yarinta shekaru Goma baya da suka same kakarmu tace musu Ni yarinya ce shine ake bina da kalmar Nagode ma a haka*
2️⃣3️⃣
Kasaike nayi ina kallon yadda ake zuba musu kayan a motarmu har bayan motar. Muna koda aka gama muka dawo gida, wucce d’akina nayi na zauna tare da cusa hannuwana nayi cikin gashin kaina na,
“Da alamu na haukace ko Son Ashu ya haukatani”
Ni d’aya nayita surutu, Ina cikin jarabawar So, dan bana fahimtar kome na Rayuwata, da Abuja yayi min zafi sai na haɗa kayana zuwa gidan Aunty Yaanah, ko zan same.
Da yaran muka tafi, tunda nazo na same nutsuwa kan, tunda na ajiye tunanin Ashu muna bin dangi da yan uwa, lokacin da nakai Yaran gurin yayansu Ummi Sheikh Hayatudeen ya dauke su yayi musu addu’a sosai tare da sanya musu albarka yace.
“Mahaifinsa! Yana da kirki wancan Satin yazo a nan yayi Sallah Jumma’a. Yaron Akwai nutsuwa a tare da shi ga kamala da zati, kiyi ƙoƙarin kin shiga al’amarin shi da Mahaifiyarshi, ki samu damar da zaki dinke barakar dake tsakaninsu, sannan Kiyi hakuri dashi, ya tashi a bahagon rayuwa, bai fahimci farin ciki ba sai da ya haɗu dake. Basarake ne bai san kome ba sai akanki don Allah ki bashi farin ciki da nutsuwa, dan idan ya rasa nutsuwa dake har abada bazai kuma fahimtar ki ba, kiyi ƙoƙarin gyara tsakanin su Allah shine gatarki Dan Dama ko baki zo ba zan saka a kawo min ke, sannan banga dalilin da Mariam ta rike ki ba ta barki ki koma d’akin mijinki kema zaki nutsu.”
Wayyo garin dad’i na nesa wato duk sabida Ashu ake min nasiha, “Allah Nagode maka da ni’imar da kai min.”
Koda muka bi sauran zuri’anmu kowa da abinda yake fad’a akan jarumin maza, kowa yabon shi yake, da alkhairin da yake musu.
Gidan Hajja Kaka naje na sameta hakimce tana duba littafin Hadri, da medical glass ɗinta, wani kallon banza tayi min sannan ta maida kan littafin gabanta a raina nace.
*Da alamu aljanun basa kusa yau.*
Shigowar Yaran kawunaina ne yasani dogo kai suma suka shiga murna, tare da cewa.
“Didih Feener! Yau kece a gidan mu, gashi zamu fita zuwa Two days shopping mall”
Inji Meenal,
Murmushi nayi sannan nace.
“Eh nice! Nima ina son zuwa dan naso zuwa Abuja amma ban je ba, ku tashi muje”
Wani kallon da matar nan tabi yan matan dashi yasu mik’ewa, nima kuma na mik’e.
“Ke! SAFINAH ki fita idona na rufe, dan na lura baki san hakkin aure ba, kin dibo jiki daga Abuja baki nemi iznin mijinki ba, kika zo sannan baki zauna waje guda ba sai yawo kike masa da yara salon Mayu da masu kambi baka su tab’a masa yara toh babu inda zaki ki zauna idan ya dawo ki tambaye shi.”
Ko kallonta banyi ba na mike tare da saka hijab dina cike da jin haushi nace.
“Idan ya matsu ya bayyana kanshi Ni kuma sai na kare hakkinshi sannan Ni babu auren wani a kaina! Yan mata muje kunji.”
Duk yadda take masifa ban kulata ba sai bar mata yaran nayi tare da tafiyata,. Tunda muka isa muka siya abinda ya kawo mu, tunda zuwan mu wani mutum yake like min, duk abinda na dauka sai ya dauki biyu ya saka min.
Tun ina bata rai har na hakura, tsinkewa zuciyata tayi sakamakon hango Ashu hannunshi hard’e a kirjinshi, yana bina da wata irin azababben kallo, wanda yake dafa ruhina da zuciyata.
Ashe na kai hannun zan dauki, wani set na pant da bra wanda yake zuwa a kwali, ban dauka ba, sabida kallon da yake min, yana waje ne fa amma Tsabar masifar shakkar shi na kasa yin komai.
“Malama! Me kika kallo haƙa!? Tun dazun nake miki magana baki ce kome ba sai kallon waje kike.”
Ajiyar zuciya na sauke sannan na buɗe baki zanyi magana makalewa maganar tayi sakamakon jin an zuro hannu ta k’uguna, jan janyo Ni baya, kamshi oud na shaka, na zub’e a jikinshi sharaf. Kallon Mutumin yayi cikin zafin kishi yace.
” Kaci arzikin!? Ina cikin wani yanayi da wallahi sai na baka mamaki, tunda tace maka Ita mallakin wani ne sai ka fita harkanta.”
Ina jin shi yajani zuwa inda ake biyan kome, ya biya mana.
Koda su Meenal suka zo, suna ganinshi suka fara murnar, biyan musu kome yayi sannan yaja hannuna muka bar gurin, tafiya mukayi sosai sannan muka nufi wani unguwar tsayar da motar yayi sakamakon cika mishi kunne da nayi da kuka, ya juya zuwa gidan Hajja, koda muka isa ya kai hannu ya zai ta bani aikuwa nasaka mishi kuka, tare da buge mishi hannu ina faɗin.
“Dalla kyaleni, mugu kawai”
D’alle min bakin yayi ba rike ina kuka.
“Na farko ranar da aka zo sace ki! Na biyu a Traffic Jam! Na uku a Sahad!”
Haushi ya bani na d’ago kaina. Buɗe motar nayi zan fita, ya riko hannuna.
“Kiyi hakuri!”
“Eh hakurin kayane mad’e gamo ka dauka Ni ka maida yar iska mara kamun kai, sha-sha-sha, ballag.”
Fincikoni yayi yana hucci, tsoro ya bani, sune kaina nayi cikin shakkar idanunshi.
“Kar na kuma jin kin zagi kanki, in ba haka ba toh zanyi bulala wanda yafi duka zafi dan na san ajima bamu haɗu ba, dole kofar takoma ta rufe.”
Kwallar bakin ciki ne ya zubo min, banza nayi dashi. Shiga ciki muka yi, sai hira.
D’akin mu a da idan munzo gidan na nufa, ina shiga kamshi turaren shi yayin min barka da zuwa, zama yayi a falon suka cigaba da hiran amma shi da ido yake binsu kasancewa hiran da shuwa suke, sai turanci da suke jefawa shima sabida ya shiga hiran.
…… Gyara dakin nayi dan kome na d’akin zaune yake da ɗuwais dinshi, ina cikin aikin ya shigo, ban san ya shigo ba sai da naji an make min ɗuwais dina na tashi a tsorace, ina binshi da mugun kallo. A raina nace dole na kwaci kaina a hannun d’an renin hankalin.
Ban daki ya shiga, na juya zan fice murda kofar naji gam ya rufe.
Kumbura fuska nayi kama yana gabana na fara kunkuni ina cewa.
“Wallahi ba zan yarda da mulki ba, aurene dai nima nace banayi eyyee!”
Fitowa yayi alamun alola yayi zai tafi share ruwan fuskar shi yayi ya watsa min a fuska.
Fuuu nazo kamar zan bangaje shi na fita, yayi bake nake a baƙin kofar, tare da watsa min wasu mugun kallo.
Tsayawa nayi k’am kamar na rufe shi da duka.
“Kinga ada na rashin Kunyarki anjima zamu raba reni.”
Tsaki naja kasa kasa, ya kalleni cikin murmushin mugunta ya d’aga kafadarshi.
“Kar naga kafarki a waje”
“Kutt! Hmm lallai fa! fita zanyi abuna wallahi.”
Kaina a sunkuye nake maganar, leka fuskana yayi yaga naki yarda mu had’a eyes sai yasa kai ya fita yana fad’in “idan ban isa dake ba ki fita.”
Kwalla ce ta cika idanuna lallai Ashu harda.
Can shashin zuciyata tace.
*Toh meye yayi miki!? Da kike jin haushinsa*
Tsaki nayi a fili nace.
“Kome mana!? Yana sane da komai yake guje min”
*Toh kinsan hujjar shi!?*
“Ban sani ba!!?”
Na saka tsawa, Ni ɗaya nayita shirme nan ina jin haushinsa.
Ina zaune a gurin ya shigo rike da software drinks, ya zauna a bakin gadon karfe, wanda ake ce masa keke napep.
Bud’e murfin yayi sai da yasha sannan ya mika min, harara na dalla mishi sannan na cigaba da kumbure kumbure na.
Yana gama sha ya kwanta abinshi cikin ko in kula, ya fara waya haushi kamar na mutu, ina ji ina gani ya gama ya fita abinshi yarana suka shigo. Nan ne na mike dan lokacin sallah ya wucce ni,ina idarwa ana kiran la’asar, suma da suka gama dungure wai sunyi sallah, suka kwanta nima kwanciyata nayi dan bamu tashi ba sai karfe shida, yana shigowa ya shiga ban daki wanka yayi dan garin Maiduguri akwai zafi sosai, sannan ya fito ya saka jallaɓiya da hularshi nan, kallon shi nayi na tuna wani lokaci muna yara A makotarmu baban Faruq ya tafi aikin Hajj. Lokacin dudu yana yaro shine muka nacewa mutumin da zuwa, shine yaje kasuwa ya sayowa Dudu A sallame d’an naci har da hularshi.
Ganin yadda nake mishi dariya Abin ya bashi haushi, fita yayi yana kwafa, yadda zasu raba reni.
Bai dawo gidan ba sai karfe takwas, ina zaune bayan na idar da shafa’ da Wutir. Ya shigo da leda a hannun, kallona yayi ya ajiye sannan ya fita, bai shigo ba sai wajen tara yana shigowa yaga abinda ya kawo a gurin, tsayawa yayi rike da k’ugunshi cikin ɓacin rai, yake kallon kayan.
“Nasan Ummi mace ce ta gari! Kuma macen da tasan darajar mijinta da aurenta! Bazan miki dole ki fahimce ni ba, amma da da zafi yau magidanci ya kawo abu gidan shi ba’a tare shi an amsa ba! Sannan ya kawo abu tun awa d’aya da ya wucce ba a duba ba, sabida rashin sanin darajar aure Nagode sosai”
Durkusawa yayi ya dauƙi ledar ya fita, ya kaiwa su Meenal ya dawo yayi wanka ya saka kananun kaya wanda ya fidda kuruciyar shi, ina kallon shi yasa kai ya fita abinshi. Kuka ne ya kwace min, ” tabbas nayi laifi amma ina zai tafi da dare nan!? yaushe Ashu na ya fara yawon dare !? Na shiga uku! Yaushe ya fara niman mata! Nasan halin Jarumi bayi da hakuri akan mace fa.” Ni ɗaya sai surutun nake, dole na shiga damuwa domin duk macen da tasan ciwon kanta dole ta shiga damuwa musamman tasan yanayin mijinta, kai koda bai da cikakken hankali bane Muhammad dina matashi me jini a jika. Ina zaune a gurin nayi kuka har na godewa Allah, Ummi nakira na saka mata kuka, murmushi tayi sannan tace.
“Toh me nene kuma!? Ba kin ganshi ba sai ki share hawaye Allah ya jagoranci aurenku”
“Ummi! Ban san me na mishi ba sai wani fad’a yake min.”
“A’ah Safinah nasanki da rashin kulawa, kina son Ashraf amna wani lokacin ke kike assa rigimarku, don Allah ki nutsu ki bawa mara kunya Mahaifiyarshi tayi alfahari da samunki a surika , don Allah kibi bawan Allah nan. Ya sadaukar da abu me girma sabida ke, idan kika wulakanta shi Allah bazai barki ba dan yana bukatar nutsuwa dake”
Sosai tayi fad’a sannan muka yi sallama, ranar kusan a gurin na kwana bai shigo ba, sai asuba. Zai shigan min ban daki na tare shi cikin masifa nace.
“Wallahi baka isa ba!? Ka gama tsiyarka a waje ka dawo zaka wanke min datti.”
(🤔🙄 Allah babban abin bakin ciki kuma da zuk’a’kan yan mata amma kina can kina wahalar da kanki a kitchen, sai kin gama tuwo,zata zo kerere Momy Tuwo ne kika yi, sai kice Eh ai kinsan abinda daddynku yace ayi kenan nima bana son tuwon ba yadda na iya ne” sai ta zumbura baki Ni Wallahi indomie zan ci, kunci tuwonku, ke kuma uwa sai kice” Toh ki duba store dan ina tunanin Ya kare, Ya Allah ka jikan Iyayenmu mata, Bani matanwa ina da shekara goma sha biyar, 🙄🤔 Mama tayi girki, batasa Gishiri ba. Ashe Babanmu ya kawo kindirmo zai sha, babu fura shine yace karta saka gishiri a cikin shinkafar *don Allah karku min dariya dan duk Cikin yaran gidan mu ina cikin wad’anda suka samu humble wauta🤣😂🤫*
Kawai aka gama abinci aka zubawa kowa, ina kai hannu na auna loma, sai naji ba gishiri kallonta nayi tare da cewa Mama ya akayi yau ba gishiri a cikin abinci naki!? Hhhh bata ce min kome ba, sai ta mike kamar zata wani abu kawai Baiwar Allah nan taaaa🤣🤣🤣 Yasin bazan fada ba😏🙄)
[01/03 9:00 PM] My 2nd Mtn: **number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah….
2️⃣4️⃣
“Wallahi ba a bandakina ba.” Na karshe maganar cikin wani irin kuka me cin rai, zuwa yayi ya rungume ni. Jikinshi na fidda kamshin turaren shi na shaka. Dake Shaid’an ya gama tsara min ai kwana yayi a waje, a gurin wata Mace.
Yaki ce shi nayi da karfin bala’i na shiga ban d’akin na rufe kaina, duk yadda yaso ya kama ruwa haƙa na hana ya fita zuwa masallacin, gashi da kyankyamen masifa. Koda ya dawo bai shigo min ba, sai dai yana cikin damuwa ya kuma k’i gayawa kowa sai bina yaƙe da ido, ga wani Mugun miskilancin da ya karo akan nada, kamar nayi hauka.
Dan da ya fuskanci kishi ya rufe min ido, sai ya tsiro dawowa da dare.
Ni kuma na shiga rufe mishi kofa, dan ya min bankad’a ya shiga buga kofar dan ya gaji da abinda nake masa.
“Lafiya Muhammad!?”
Ya zuciya sosai zama yayi a kujeran falon, yana hucci. Buga kofar Hajja tayi na fito ina bata rai.
“Ubangijin Rahama ya kawo sauki a cikin alamarinki”
Sannan ta shiga dakin ta dauko Aamih ta kaita d’akinta, sannan tazo ta ɗauki Aanih ita ma. Sannan ta dawo falon, tana kallon yadda nake cika da batsewa.
“Kayi hakuri!? Shine Abinda zan iya ce maka.”
Daga haka ta koma d’akinta, shi kuma ya shige namu ya shiga cire kayanshi, daga shi sai karamin pant na maza. Tsaki nayi ina gyara kwanciyata, k’asa-k’asa nace.
“Duk wanda ya ci amanata ban yafe ba, Kuma idan mutum ya dauko min magana Shida Allah, rashin tsoron Allah yasa mutum yana bin matan banza matan da bana shi ba.”
Kallonta yayi yana mamaki dama zargin shi take. Kadai kai yayi yau zai kawo karshen abin.
Wanka yayi sosai yana zuwa ya zare towel ɗin, kauda kai nayi zuciyata tayi bugawa, a raina nace.
“Mara Kunyar banza!”
Sai da ya gama shafa lotion, sannan ya saka wata pjyam ya haura gadon, ya kwanta a bayana.
Bai ce min kome ba ya juyo Ni da karfin bala’i yana kallon fuskana, tare da sauke wani irin ajiyar zuciya.
Hannunshi ya kai cikin rigana, nayi maza na ture ina jan tsaki.
Danne kaina yayi ya jibga min nauyin shi, na shiga kiciniyar kwace kaina, amma ya zuba min nauyin, yana sauke numfashinsa wanda yake sauka a fuskana.
Goga min kirjinshi kwantaccen gashin kirjinshi yana tsikarar, boons d’ina tureshi nayi ya kara manne min, cigaba yayi da goga min kirjinshi.
“Ashu!”
“Shhhhhi”
Ya cigaba da hidimar gabanshi, hannunshi ya shiga turawa cikin pant d’ina nayi maza na ture hannun tare da matse cinyata, murmushi yayi sannan ya sanya gwiwarshi ya saka a tsakanin cinyoyina, mintsinin shi nayi.
“Ashhhh”
Zaro ido nayi cike da mamaki bafa wani waje na tab’a ba yake min iskanci.
“D’agani bana ciki da iskanci, kaje gurin yan is.”
K’amk’ame shi nayi ina sauke wani irin ajiyar zuciya. Kuma yaki magana sai murmushi yaƙe min cikin jin dad’in abinda yake min, hannunshi ya cigaba da juyawa a gurin ga zafi ga armashi (🤣😂🤭🤫)
Wato ban san duniyar da Ashu kai Ni ba, dan tsakanin shi da Allah yake daura min, karatunsa masu wuyar dauka, d’agani yayi yana kallon yadda nake sauke ajiyar zuciya, murmushi yayi tare da komowa kasa, ya cigaba da abinda yasa kanshi. Sai da ya gama d’imautani tare da salon sonshi me mannewa a zuciya da ruhi, ya kuma lura da abu d’aya nake buƙata a yanzun Zandariya, mugu sai ya sauka a gadon ya shiga wanka yana fitowan ya kwanta a kujeran cikin d’akin, cikin nutsuwa abinshi kamar baya jin kome, wato ruwan sanyi dafa mod’a.
Ina ji ina gani Ashu ya barni cikin wani irin yanayi, a dare kamar zanyi hauka, kuma girman kai ya hanani amsa hakkina, karshe ruwa naje na watsa sosai. Sannan na fito ina tsiyayar hawaye.
Rub da ciki na kwanta, cikin jin haushi.
……..
Wasa wasa Ashu ya cigaba da azabtar dani ta hanyar, kusanci gashi zai zo ya gama abinda yayi mishi amma baya taba kusantatta, haka ya masifar d’aga min hankali.
Sai na kafara ramewa dama ba kibar ce dani ba, ke Hajja ganin ina tsotsewa sai ta samin ido ranar ina zaune a falonta ta kalle Ni cikin kulawa tace.
“SAFINAH! Meke damunki!?”
Gyara kwanciyata nayi a kan dogon kujeran falon, banza da ita nayi, kasa hakuri tace..
“Ko Wancan jarababben Balarabe yana hanaki barcin!?”
Nan ma shiru na mata, ganin nak’i bata amsa, taja tsaki tace.
“Sakaryan sha-sha-sha, ki gaya min matsalar ki kayi shiru, toh kar Allah yasa ki gaya min, idan yafi karfin kome ki gaya min dan ku yaran yanzun baku da juruyarmu, kuda mazajenku suke binku da soyayya, amma namu mazan gyaran murya yake alamar gyara zan shiga, kuma haka zaka bankad’e zani namiji ya haye ruwan cikin ka. Kusa mazan yanzun sukan janye hankalinku.”
Ko ta kanta ban bi ba, na cigaba da barcina, dan gidan shiru ne ya kwashi Yaran shi sun tafi. Gerei gun Yan uwan Abba.
★★★
Jordan…..
Wuya makarantar kare!
Shine halin da Al’ummar jordan suke ciki, ba karamin wahala suke sha ba, gashi duk wata kofar samunsu Sultan Bilal ya toshe, gashi d’an kuskure kad’an zai ja a gintse maka kai , Abinda Abu Zarri ya guda kenan mulkin yahudawa a cikin daular musulunci, gashi ya tabbata.
Cikin tsananin damuwa Manyan fadar da aka watsar suka fara taron sirri akan Sultan Bilal…
Aikuwa aka samu munafikin da yaje ya kai gulmar ba sani ba
Sabo aka yankewa dattijan nan hukuncin kisa. Haka yasa Ukshe ya dakatar da kisan. Haka ya kara fusata ƙabilar larabawa, suka kankaro duk wata kishinsu akan a dawo da Ashraf inda aka bazama duniya niman Halattaccen sarkin Jordan…. Muhammad Ashraf bini Abdullahi Alhashmiyya…….. Shin hakarsu zata cimma ruwa!?
★★★
Oman…..
Yau da nakuda Natashah ta farka, ciwon da ya gama gigita mata lissafi.
Garin ta mike zuwa d’akin da Uwarta take ta zame ta fad’i, dabas ta zauna a kasa, dakyar ta rarrafa zuwa d’akin ruwan nakuda na zuba sosai.
Yadda take buga kofar yasa Mamanta ta fito a firgice suka nufi asibiti, dan basu fad’awa Nannah ba.
Sai da haihuwar ta gaggara aka kirata tazo tasa hannu za a shigar da ita Cs.
Ana turota a gadon da zasu shiga da ita d’akin tiyatar, ta fara nishi, da sauri suka mai da ita d’akin haihuwar dakyar dai Allah ya rabasu lafiya, babyn tunda ya diro Duniya ya kasa kuka, sannan kalar fatar shi green.
Ga yaron tabarkallah kato dashi, amma ba numfashi, cikin tashin hankali aka shiga suke ruwar dake hancinsa da bakinsa, ana bugu buga bayan shi, amma shiru yaki motsawa. Abin tausayi kurawa yaron ido tayi na wani lokaci sannan ta fashe da kuka, tana fad’in.
“Ku bani yarona! Bai mutu ba wallahi, Wayyo Allah Amir d’ina.”
(Jar Uba! Natasha yan Paid group ne suka miki mugun fata Har da Mom Abul🤣😂🤭)
Abin ya tab’a zuciyar Nannah ga yaro Masha Allah, but babu rai, kuka take kamar me.
Kwananta uku aka sallame ta, zama tayi a tsakiyar gadonta tana kuka sosai, dafata Nannah tayi cikin rarrashin tace mata.
“Kiyi hakuri na kira Ghaniyu na fad’a mishi, ya gayawa Annur kin haihu.”
Ture hannun Nannah tayi cikin kuka tace.
“Ni kawai ku kaini na sake wani cikin, dan na tsani wancar karuwar ta rigani haihuwar namiji.”
Ikon Allah cike da mamaki Nannah ke kallon ta, ita bata kanta take ba. Ta haihuwar namiji take.
“Toh ki gayawa Iyayenki sai na kaiki kije, amma bazan barki ke d’aya ba dan karta cutar min dake”
(🤔🙄 Ohni jikar Musa da Hauwa’u kwana uku da rabuwa da b’arnan maza kice akai ki ya sake miki wani babban😏 To Allah na tuba ai ko wancan izayar da kika sha kya nutsu amma zuciyarki nata turmushe da son kai dad’in abun na mijin duniya ne Ashu wacce tafiki ma juyata yake kamar tazuje😂🤣🤭🤫)
……
★★★
Ganin da gaske mik’ewa zai a kaina ba tare da ya cika ladarshi ba, nayi maza na riƙe mishi singlet d’in jikinshi, tare da fashe masa da kuka, ina cewa.
“Don Allah kayi hakuri! Wallahi bazan kuma ba, ka karasa aikin da kafara.”
Janye jikinshi yayi ina kuka tare da mik’ewa ina kuma riko hannunshi. Murmushi yayi cikin nutsuwa yace.
“Ban san laifina ba! Kika shiga wulakantani kin zata sai na shiga ciki ne zan sami nutsuwa dake, a’a baki gabana yanzun SAFINAH, a da kece farin ciki na amma yanzun matan layi sune jin dad’ina, sun”
Da karfin na janyo shi, na rufe idona na shiga bashi abinda yake daura min, lallai nayi kewar Ashu na fitar hankali, yaƙi taimaka min. Karshe haka na gama b’ata lokacina na fashe da kuka ina jikinshi, jin kuka na da yadda nake yinshi yasashi matsoni jikinshi, cikin rarrashin ya shiga shafa bayana a nutse.
Sai da yaga nayi shiru sannan ya cigaba da daura ni a karatun dai da kuka sani, naga karshen miskilancin balaraben Jordan ko nace Sarkin Jordan.
Kifa kaina nayi a kirjinshi ina sauke a jiyar zuciya, dan sai da ya bani wuya. Tare jan kunne had’i gargad’i dan kar na kuma zargin shi, sai fanshe dariyar da na masa.
Yana gamawa ya turani cikin jikinshi, yana lasar kwallar da suka bushe a fuskana.
“Ranar da kike zargin na kwana a waje, sarauniyar kishi a falo na kwana. Sabida zafi dan bana son zafi kuma na shafa lotion kin fahimta, SAFINAH ki daina zargina dan wallahi akanki nasan dad’in mace, akanki nasan kalmar mace. Ada can ban cika ajiye abu a raina ba, amma a yanzun kin cika min zuciya da kaunarki har babu inda zan ajiye sauran, koda nan gaba zan miki ajizanci ki tuna da kece gatana kece alfarmata kece Alfahari, SAFINAH!!! Ki min uzuri a rayuwarmu ki min Uzuri a matsayina na mijinki, ki min Uzuri a matsayina na Uban Yaranki, Safinah ina sonki Ni kaina bansan Wani irin so nake miki ba, amma kasan tun daga ranar da aka ce min zaki zo na fara sonki, juriyarki, Jarumtarki, kafiyarki, suka jani gareki SAFINAH baki min son da nake miki ba yau ba, ba gobe ba, zan iya sallama jin dad’ina sabida ke! Zan iya sallama farin ciki na sabida ke! Zan ba!”
Kallona yayi na wani lokaci Sannan ya shafi gashin dake kwance a goshina zuwa sajena, kafin ya gangaro da hannun kirjina, yana matsa boons d’ina cikin wani irin yanayi. Sannan ya sauke ajiyar zuciya yace.
“Wallahi Allah kaine Shaida na zan bada rayuwata dan taki ta wanzu a doran kasa.”
Rungume shi nayi Cikin kuka ina girgiza kai, nace.
“Bana so! Karka mai dani mareniya! Da gata na don Allah ka tsaya mu rayu tare.”
“Safinah! Abubuwa suna faruwa! Natashah zata zo cikin sati me zuwa!? Jordan kuwa ana nima na! SAFINAH bana son na sakaki a damuwa, zaki zauna keda Natashah da Ammyna tare da yaran A lekki, Ni kuma zan je jordan dasu Ghaniyu naga abinda ke faruwa.”
Tashi nayi zaune tare da fashewa da kuka……..
……..
🤔🤔🤔
A duk lokacin da zamuyi abu mu tuna da yaran mu, suna da kaifin basira. Idan kika kuskura ya gano baki mutunta Mahaifinsa toh haka shima zai tashi, musamman idan kika yi dubi da cewa yana shakkar ki, idan yazo da niyyar gaya miki babanshi yayi mishi kaza, kema ki nuna mishi kuskuranshi badan kome ba sai dan ya gane mahaifin yana da daraja, musamman yara mata. Karmu yarda soyayyar su bata rufe mana idanu, Kinga namiji nashi da sauki Amma mace tana da sauri ɗaukar abu da rikewa, dukda mazan ma ana samu amma ba dukkan ba, Wani yaron tsabar bai damu da shiga matsalar gidansu ba, ko kuma shigawa mamanshi fad’a har cewa ake sai kace bani na haifeshi ba, don Allah kyale min d’an uwa, tunda kika ji kika gani Allah ya taimaka muku, Mommys da Auntys, Kanena don Allah 🙏🏽🙏🏽🙏🏽……
[02/03 7:29 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah….
*Ubangiji Yana madakata shi zai bi min hakkina ban yafe ba duk wacce ta sake min book a Media: masu fitarwa Kune manyan Jakuna 🤣🤣🤗 Masu Jiran a kawo musu na banza kune dakikan jahilai irin mugayen jahilan nan masu brain d’in kifi 😂🤣 Kuma Babbar Kalmar itace Ban yafe ba Allah Ya Isa min watsa min da kuke media Dabbobi Jakuna🤗😂🤣 jaka ta dauko jakuna da tinkiyoyi sun karanta Allah ya bamu aron Numfashi idan zabuwa na yawo kare ma na yawo 💁🏽♀️ hakkina ne idan kika ci baƙi biya ba zamu had’e a gaban Me rumfa ba tukare Kubarwa Y’ar Zainab Uwar Zainab Book d’inta 🤷🏾♂️*
Kuma yan Paid group bazan kuma saka wata alama ba ai ku ba yara bane da zan ce muku wnn shine number kaza 😏
______________________
Jawo Ni yayi jikinshi ya shiga rarrashina, amma kuka nake sosai gashi dare yayi tashi yayi zaune ya kwanta dani akan jikinshi yana me shafa bayana, muna zaune har wajen biyu sannan ya mike zuwa ban d’aki ya had’a mana ruwan wanka.
Koda muka fito daga wankan kwanciyata nayi shi kuma ya tadda nafilla.
Wajen karfe biyar da rabi bayan ya dawo daga masallaci, ya same ni a kwance cikin bargo, ina rawan sanyi, shiga cikin yayi tare da tab’a jikina yaji yayi zafi rai, d’ago Ni yayi towel d’in ya kwance.
Danne baƙin shi yayi yana kallon nonuwana, wanda suke zaginshi.(🙄🤣😂) Had’iye yawu yayi cikin rawan murya yace.
“Ni kam SAFINAH! Jinya biyu dan miki, dan wannan abokan hiran nawa zagina suke kuma sai na rama.”
Lumshe idanuna nayi cikin wani irin yanayi na jin zazzaɓi na cusa hannuna cikin gashin kanshi, ina wasa dashi a hankali nace.
“Ashu! Sanyi”
Shafa fuskana yayi cikin damuwa yana cewa.
“Sannu kinji! Yanzun Zan miki maganin sanyin”
“Ashu! Ni ba wannan nake so ba!”
“Wanne kike so!?”
“Kawai ka kyale Ni!? Har naji sauki.”
“Toh tashi muje asibiti!?”
Goga mishi kai na nayi a kirji, tare da girgiza kan mishi.
“Kiyi hakuri muje ko maganin su baki.”
Shiga jikinshi nayi sosai, tare da rike shi gam. Kuma d’aga mishi hankali nake. Rufe ido yayi ya shiga rage min sanyin da nake ji.
Matsa boons ɗin yake, a sannu. Tun ina k’in abinda yake min har karshe na hakura yayi yadda yaso dani ba a gama ba, zufa ya shiga karyo min, kuma nasan abinda yaja min zazzaɓi damuwar tafiyar Ashu ne.
***
Kwanakin mu uku muka koma Lagos, inda muka sauka a wani makeken gida irinta alfarma, gidan ya had’u iya ganin idon mutum,
D’akin Sama ya ware min Ni da yarana da shi. Ita kuma Natasha ya barta a ƙasa.
Ina kwance kaina bisa cinyar shi, hannunshi rike da waya suna gaisawa da Ummina.
“Eh gata nan! Ummi tun da nace mata zanje Jordan, ta fara rashin lafiya, amma na hakura da tafiyar”
Kome tace mishi sai yace mata.
“Wallahi na fasa tafiyar! Toh bari na bata.”
Juya mishi kunne nayi ya manna min wayar. Tura baki nayi cikin jin ba dad’i nace.
“Ummi Allah babu inda zai je! Kawai yaje su cutar min dashi, kawai ki manta Amma babu inda zashi wallahi.”
Fad’a tayi min akan na barshi ya tafi fir naki, karshe na saka mata kuka, duk sai ya birkice ganin yadda nake kukan banza,(😎Yes)
Haka maganar tafiya jordan ya tashi a aiki, ranar jumma’a.
Tun safe na tashi da aiki sabida zuwan Natashah da Uwar mijin mu.
Da karfe biyar suka iso, Shi da yara tare da aminanshi. Suka dauko su, dake yaran yanzun sun kara wayo ko daukin kakan basu yi ba, har suka iso gida.
Buɗe musu kofar nayi suka shigo, cikin farin ciki na kalle Nannah nace.
“Barka da zuwa Nah! Ya hanya.”
Kaddaranki kada har ta amsa min, sannan na juya gurin Natashah nace.
“Barka da zuwa! Natashah ya hanyar.”
Tsaki tayi cikin jin haushi tace.
“Ki daina farin ciki dan nice zan haifawa Sultan Ashraf d’a namiji.”
Dariya ta bani cikin zolaya nace mata.
“Toh Uwar maza! Allah ya kawo masu albarka. Mace ko Namiji duk d’aya ne.”
Abin Ni kam dariya ya bani, bayan sun huta, muka hadu gurin cin abinci. Muka kuma had’uwa anan Yake gaya min ta haifi na miji ya koma, ko sati biyu ba ayi ba. Kallon wani lalataceccen shigar da tayi nayi sau daya, na gimtse dariya ns cigaba da tura abincina.
Sannu na mata sannan na mike, kallon shi nayi hankalinsa kwance, nan kuwa ya hard’e min kafa da nashine. Komawa nayi na zauna ina wasa da cokalin da naci abincin.
“Toh zaman me kike yi! Tunda baki cikin d’aya daga ahalin sarautar.”
Caka cokalin hanninshi yayi Ni kaina sai da na razana, na tsaya kallon shi.
“Tashi kije!”
Da sauri na bar gurinsu, dan naga fuskarshi ba sauki, ina barin gurin ya kalli Mahaifiyarshi cikin nutsuwa yace.
“Ki mata magana! Ta tsaya iya layinta. Idan ta kuskura ta shiga Hurumin Yarinyar can wallahi ba makawa zan saketa kuma babu abinda ya dame Ni”
Kura mishi ido tayi cikin tashin hankali, tabbas tana hango iyakar gaskiya a idanunshi, amma babu wani hanyar da zata iya dakatar da d’anta, domin kuwa abinda ya faru da Sultan Yasir da Sultan Abdullahi, shine zai kuma faruwa da Ashraf.
Ta zab’e Natashah ce sabida….
Katse mata tunani Natashah tayi ta hanyar tsiwar da takewa Ashraf.
“Wallahi bazan tab’a rabuwa da kai ba! Koda kuwa yankar naman jikina kake ita d’in banza.”
Miqewa yayi jikin shi na tsuma sai daketa,
“Annur!!? Koda wasa karka buge ta, dan jego take.”
“Amma baki da hankali taya zaki zauna kina mishi rashin hankali daga zuwan mu, baki ga Binti ba ce mata yayi ta bar gurin ta ɓace kamar walkiya, ki dinga sarafa kishinki mana, ko ance miki ita bata son shine take miki dariya.”
Fuuu ta bar gurin ranta a ɓace, shima sama ya hauro suka bar Nannah a dame.
★★★
Ycn zaman gidanmu da burgewa yake, domin yaranta Natashah yana kara min kwari gwiwan tarerayar Mijina, a gaban kowa nuna masa darajar shi nake, abinda ya kara d’aga hankalin Nannah ta shiga damuwa sosai, dan ta fahimci wani makahon Son da mukewa Juna ya tsira zuciyarta, nasha samunta tana kuka wi-wi.
….. Kura mata ido nayi tare da share hawayena nace mata.
“Wannan ba hujja bane! Taya zaki koya min son shi rana tsaka kiyi tunanin na barshi!? Nifa dan shi nake numfashi, Domin kuwa zuciyarmu d’aya! Idan akwai abinda nake so a duniya ta Ashraf ne Nah, Babu wani tarihin da zai maimaita kanshi, ko mutuwa zai toh ina tabbatar miki tare zamu mutu.”
Girgiza min kai take cikin kuka tana cewa..
“Don Allah karki min haka! Safinah shi d’aya na mallaka Idan kuka tafi waye zai zauna dani.”
“Allah na tare da Nah! Amma tabbas ina da yakinin duk rana da naga gawanshi toh bazai tafi shi d’aya ba sai tare dani.”
Mik’ewa nayi na bar mata d’akinta, haka kawai zata sani a damuwa. Ina tafiya ina mita, sam ko gabana bana gani, kawai naji tsantsi ya kwashe ni.
Nafi zan fad’i naji an riƙe ni, ajiyar zuciya na sauke tare da riƙe arms dinshi ina dariya me had’e da kuka. Na rungume shi sosai.
“Ka min Alkawarin zamu rayu tare kuma zamu mutu tare.”
Rungume Ni yayi sosai yana cewa.
“Masu kafa tarihi daban akayi su masu rushe tarihi haihuwar su ake, dan share tarihi. Dan haƙa duk wuya muna tare, Kinga muje sama nayi sabon dashe dan wallahi ina son yara, Yan mata irinsu Aamih.”
“Hmm! Ni bana so amai yake sani.”. Da sauri ya ciro Ni a kirjinshi, yana kallona yace.
“Amai fa!? Kamar Ya!?.”
Cire hannun shi nayi tare da kallon fuskar shi, na juya a hankali na zura a guje. Nace,
“Yawwa na maka wayo! Ba wani aman da nake ji, dan ka kyaleni ne nace haka” na mishi gwalo.
Safe keyarshi yayi tare da sake murmushin mugunta yace.
“Toh bari na hauro dole mu raba reni.”
Cikin sauri ya hauro saman wanda yayi dai-dai da fitowar Natashah daga d’akinta.
Aikuwa ta biyo mu, lokacin muna zaga cikin d’akina, sai dariya muke, dakyar na tsaya ya kamani. Ina mai da numfashi gado ya mai dani, daga nan ya kura min ido yana kallon, riga da zani ne a jikina, rigar ta kwanta a jikina.
Kifa kanshi yayi a kirjina yana shaƙar kamshin Humran da na shafa, hannunshi ya tura bayana Yaja zip,
Yana kallon fuskana yadda nake yatsinawa, ya fahimci bana son abun amma kuma bazan hana shi ba. Dan haka ya cigaba da shagalinshi, Ni kuma barci yayi gaba dani. Murmushi yayi tare da shafa cikina yana cewa.
“Da alama nayi dashe wannan barcin lalacin ya fara damuna.”
Janyewa yayi daga jikina ya kwanta, kamshin turarenta ya shaka ya sauka a hankali ya fito daga d’akin, tana tsaye ta rufe bakinta tana kuka, rike kunnen ta yayi da mugun karfi ta fasa ihu wanda yasani farkawa daga barci na fito da sauri.
Marin bakinta yayi dai dai haurowan Nannah, ” sake mata kunne Abin!”
Nace mishi, harara ya watsa min tare da cewa.
“Me ya kawota. An kirata ne!? Gobe ma ta kara kuma kema sai na hukuntaki tunda kika shiga abinda babu ruwan ki ki koma d’aki gani nan zuwa.”
B’ata rai yayi ganin yadda Nannah take kallonshi, sake mata kunne yayi cikin jin tsanarta yasa kai ya bar gidan.
Bai dawo ba sai karfe shida hamsin, dan anyi sallah. Ina kwance akan abin sallah ya shigo ban d’aki ya shiga yayi wanka sannan ya fito d’aura da Towel.
Cak naji yayi sama dani, ya ajiye a gadon.
“Toh Ni meye laifina!? Indai dan hakurin da na bada ne toh kayi hakuri shi kenan.”
Na fad’i haka ina hamma, haushine ya kamashi wato yayi hakuri! Kwafa yayi tare da zare hijab d’ina ya shiga lallub’eni, abin dariya sai gani na fara barci.
(🤣😂) Ai gabanki d’aya na hana shi takura min, da zaran ya tab’a Ni sai barci. Zan iya cewa kusan sati biyu kenan dan har mun shiga na uku bamu yi rayuwar aure da Ashu ba, kuma ba kome ne sai mugun barcin dake damuna dan tun kwanakin da mukayi a Maiduguri bayan shiryawa mu, sosai muka raya soyayyarmu sai kuma ranar da muka zo Lagos, shima mun dirji juna.
Oho Ni na manta kome sai barcin da na aura Kuma ina jin daɗin shi babu abinda ya dame ni.
Girgiza Ni yayi cikin masifa, dan jarabar ta Ciyo shi.
“Allah baki isa ba! Tashi ki bani hakkina, haba ke kuwa Kusan sati uku da ya kike so nayi”
“Ashuuuuuu!”
Cire kayana yayi ya dauke Ni sai ban d’aki , ya kuna min ruwan sanyi. Dole na bud’e idanuna, ina lumshe idanun.
Yana fara Romance na, barci yayi gaba da ni. (🤣😂)
Ashu na ganin tsiya, mirza yatsun hannuna yayi na bud’e ido.
“Kiyi hakuri ki bawa bawan Allah hakkinshi.”
Buɗe hannunwa na nayi, idanuna a kunshe nace.
“Kayi yadda kake so karka damu da barcin, ajiyar ka ce take sani haka.”
……… Yau ba maka ina fama da Noorie zafi ya dameta 🤗
[02/03 7:29 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah….
[08/03 6:28 PM] +234 806 581 4340: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah….
number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah….
2️⃣6️⃣
“A’ah! SAFINAH! Ina bukatar taimakonki taya zan bari kiyi barci tashi don Allah!” Ya shiga tap d’in fuskana, na bud’e idona dakyar na tura mishi kirjina.
Wallahi yana kai bakin shi, na sauke ajiyar zuciya. Kafin wani barci yayi gaba dani (😂🤣 wannan babyn anyi dan biyan uwa)
Sake tab’a fuskana yayi da sauri, nace.
“Hmmmm!”
Ƙamar Zai fashe da kuka yace min.
“Please!”
“Toh kayi mana!”
Dake nima bana son abin haka nayita mishi walawala, yana fahimtar cewa, da gayya nake masa hakan sai ya fidda ni bedroom, ya gyara min kwanciyata. Sannan ya zauna yana kallona, haushi da takaici ya kume shi, shawarar zuciyar shi ya ɗauka.
Inda ya zare towel d’in, ya shiga cikin bargon ya k’amk’ame ni. Tare da sauke ajiyar zuciya, girgiza fuskana yayi sannan na bud’e idanuna, bai tsaya sanya ba ya shiga aika min wasu karatun da suka sa barcin da nake suka fecce a guje.
Sanin cewa barci nake ji yasashi birkitoni, saman jannati (😂🤣) kallon shi nayi cikin magagin barci nace.
“Allah bazan iya riding d’inka ba, kawai kayi min.”
Hannunshi ya kai kan ɗuwais ya matsa su, sai da na zillo ina kallon shi. Sannan ya d’agani kad’an ya saka zandariyar shi zakin kofar, zillo nake zai sauka, ya danna min da karfi.
(Oho 🤷🏽♂️ rawa ya sauya) sai da an sake wani kara me had’e da nishi,
Ya cusa min cikin. Yana lumshe idanunshi tare da sauke wani mugun nishi, sannan ya shiga motsa ni, ciwo mara na ya fara.
Dafa kirjinshi nayi ina jin ba dad’in yadda yake moving a jikina, matsa boons d’ina yayi tare da zungurata.
Allah ta wannan hanyar ban san kome akan shi ba, dan duk zamana da Dr bai tab’a min Irin wannan ba, sosai ya darje Ni son ranshi yana cina kuma yana make d’uwais. Sai da ya caccake Ni son ranshi sannan ya janye daga jikina yana sauke numfashi, ruwan wanka yaje ya had’a mana, sannan ya fito ya dauke ni muka shiga.
A sanina nayi bismillah, amma fa ban sani ba ko wankan yayi dan nasan nayi niyyar wanka, amma ban sani ba ko na gama Addu’a.
Da asuba na rama Sallah Isha da tare da sallah Asuba, nan ma na gyara kwanciyata.
Sosai Alamomin ciki suka fara bayana a jikina, wanda ya masifar d’aga hankalin Natashah, tunda Nannah ta nemi na rabu da D’anta naki, ta sauko ta fara shiga jikina.
Sosai abin ya tab’a Natashah musamman da taga Nannah ta mik’a min wuya, lokacin gud’a itama ta shiga niman shiga jikina.
Kai tsaye Ashraf ya shiga cikin alakar ya hanani, yarda da kowa dake Ni d’in wawuya ce ban san me sona ba, musamman da naga sun miƙa min kansu babu tunanin kome, sai nima na yarda dasu, shi kuma da ya fahimci akwai abu a karkashin sulhun, sai ya raba Ni wasu.
***
Ina kwance nasaka aya a gaba Ina ci, ya shigo min falo ganin yadda nake like idanuna, yayi murmushi tare da zama kusadani ya amshi bowl d’in ayar yana kallon ciki.
“Karki yarda da kowa sai Ni!? Ni d’in ma sabida, duk duniya da yarda kowa ba sai ke!? Sabida kece rayuwata, SAFINAH Ammyn Mahaifiya ce, ban yarda ko ruwa ta baki kisha ba. Na gaya miki ki rufa min asiri, ina bukatar ki da abin cikin ki.”
Sai naji ba dad’i sabida Uwa ce like me! Bazan yafewa kaina ba idan har Yarona yayi min haka, kuma zan ji ciwon haka dukda ban san meye hujjar shi nacewa haka ba, amma Uwa wucci haka. B’ata fuskana nayi sosai tare da janye hannunsa akan cikina da yake shafawa, na tashi daga kwancen da nake, na shiga niman rigar barcina na saka, zan fita yayi maza ya sauka a gadon tare da shan gabana.
“Don Allah ki saurare Ni! Zan miki bayani!”
Cikin ɓaci rai nace.
“Matsa min ko na zabga maka tijara! Tunda naga kai ba damuwa kayi da sab’awa Uwa ba, sannan ka ajiye Mata a gefe idan baka yinta ka sallame ta mana, Ni nagaji da wannan shirmen naka wanda yake cike da yaranta.”
Kura min ido yayi ranshi a b’ace, make min baƙi yayi da hannunshi, yana ƙoƙarin b’oye bacin ran shi.
Tura ni gadon yayi ya kare min wulakancin, sannan yajani zuwa ban d’aki, ina ganin ja’iba a hannun Ashraf. Duk yadda naso na nuna mishi uwa ba abar wasa bace. Sai ga Mu guy yana fushi dani, once suka d’inke da Natashah.
Sosai suka d’inke, kamar wasa suka shiga tsakani na dashi, duk yadda naso share su kasawa nayi. Ina kallon zai kwashe Yarana su fita su barni kamar mayya a gidan.
Haka ya kuma fito min da halin Nannah sosai dan lokaci da ta fahimci yaronta yana fushi dani ya koma gurin Yarta sai ta same nutsuwa, bazan iya kwatanta muku halin da na tsinci kaina a ciki ba, amma wallahi uwar mijina tana jin zafina da ciwon kasancewata rijiyar D’anta.
A sannu ciwon kai ya fara sani a gaba, me had’e da jiri. Ranar da bazan manta ba, sun dawo daga yawon shakatawa, shine a gaba table da yaran a kirji ko nauyin su baya ji, ya shigo gidan,
D’akina ya kaisu sannan ya shigo nawa ya dame Ni ina kwance a kasa jini ya b’ata ko ina, d’aga Ni yayi yaga na koma. Da gaggawa ya fito dani zuwa asibiti, wanda yake a lekki d’in.
Kamar zautacce yake tuki har ALLAH ya kaimu asibitin, nan dai aka shiga Bani kulawa cikin aka samu bai fita ba.
Kwanan mukayi Ni dashi, washi gari basu san zai dawo ba, a lokacin yazo ya same Natashah ta zane yaran tare da sheka musu ruwan sanyi, Nannah kuwa tana d’aki tana barcinta wai dan sun tashi suna kiran Didih dake yaran sun bi bakin Yaran gidanmu suma Didi suke kirana da shi da, shine suka yita kuka daga fitowanta ta zane su, da wayar Usb kuma ta watsa musu ruwan sanyi, shine Uban yana zuwa.
Bai bi ba’a si ba, ya rufe ta da duka, yadda yake shiga banan yake fita ba, sai da Nannah ta mare shi ya Kyaleta.
Sukan yaran ganin yadda babansu ya haukace yasasu komawa guri guda jikinsu na rawa, dan dama matsorata ne.
Kwashe yaran shi yayi ya kaisu sama ya musu wanka, daga nan ya wucce dasu Our daily meal, inda ya saya musu abinci har dani ya kawo min asibiti.
Suna isowa suka zo guna da gudu, tare da fashe min da kuka, kallon shi nayi yadda yake cikin rashin walwala. Ga fuskarshi a daure.
Ina cikin damuwa sosai, domin fushin da Ashu yake yana tab’a zuciyata, ina son sanin meye matsalar na kasa, kwana na uku aka sallame ni, tare da gargad’in banda aikin ƙarfi banda dogon tafiya. Banda Sex!?
(🤗😂🤣) Wallahi a take Ashraf ya dallawa likitan harara yace.
“Ina zan kai bukata ta! Ko ce maka aka yi Ni d’in mazinacine!? Tun wuri kusan abinda zakuwa cikin, dan tabbas sai na sauke nauyin dake kaina.”
Kallonshi likitan yayi cike da damuwa yace mishi.
“Me Oyinbo! Zakayi hakuri har cikinta ya shiga wata shida!”
Tsuke fuska yayi cikin masifa ya riko hannun yaranshi.
★★★
Koda ya bar gidan da Yaranshi, zuwa Nannah tayi ta d’ago Natashah daga ƙasa tace.
“Matuƙar kika ce zaki saka kishin ki a kan yaran zaki wahala! Ni dai kisan yadda zaki yi ya dawo gare ki dan matuƙar yana tare da SAFINAH! Shima zai iya bada rayuwarshi dan ita da Yarantaka! Domin haka Kakansa da Mahaifinsa sukayi.,”
Kura mata ido tayi cikin kuka tace.
“Ke bata Ni ma kike ba!? Ta d’anki kike! Sai dai SAFINAH ta gama da shi amma ba makawa bazan kuma taimaka miki ba, dan nima mijina nake buƙata. Kuma sai na haifi Yaron da narasa.”
Tabbas rayuwar da ka ganshi nan, a shirye kome yake. Musamman idan ya shiga zanen Kaddara, toh haka zaka ga komai na zuwa maka ba zato ba tsammani. Zaka ga komai na faruwa da kai, tunda muka dawo Ashraf ya tsiro min iya shege, dan ban san meke faruwa ba, sai dai zai gayyato min Natashah zuwa falona suyi rashin kunyar su, dake cikin ya sanya min rashin son magana ko kallo basu ishani ba, ban kuma tab’a gayawa koda Ummina, dan ban ga abinda zan gaya mata ba, kusan me yasa sabida ita d’in Mahaifiyata ce! Zata iya yuwa na manta abinda aka min, amma ita har duniya ta tashi bazata manta ba, shi yasa wani lokacin bana son nace Ummina wane ya min kaza ya min kaza( wallahi akwai kuskuren da muke aikatawa, dangane da iyayen, Yarone yayi miki laifi sai ki hukuntan shi, indai akwai Fahimta da iyayen shi, karki fad’awa Iyayen shi laifin sa, ba dan kome ba sai dan ita Uwa takan ajiye duk wani kalubalen D’anta a cikin wani cantainer na daban, a duk lokacin da ta gana zata bud’e tana jiran yau ma dame kazo dashi, idan alkhairi ne ta saka a ciki ta rufe, idan sharri ne ta addana a ranta, a duk ganinka da ita zatayi toh da wannan tunanin ne a ranta, ta riga cewa toh yau wane da mai yazo, kai wane baya ji! Don Allah ko sau d’aya ne karki kai yaro kara gurin Mahaifiyarshi, ki kai gun Mahaifinsa haka zai ragewa Uwar damuwar da take ciki Allah ka bamu ikon tarbiyyarta da yaranmu takan dai dai 🙏🏽Amin Ya Allah)
Dan haka naji a raina zan iya fuskarta abinda yafi haka idan takama na kuka da bakin ciki ne, zan had’iye saboda gidan Aurena. Babbar matsalar da muke fuskanta, shine na ƙarancin zaman lafiya a gidanjenmu sabida munyi imani wani zai iya haifar mana da matsala bayan mun manta cewa a kowace rayuwa akwai mujarabbi, dan haka na dauki mahaukaciyar soyayyar da nakewa Ashraf ta zame min rawa Jarabawar, shi kuma Mahaifiyarshi ta zame mashi jarabawa, domin duk abinda yake min daga Mahaifiyarshi ce, itama kuma ban ga laifinta ba, dan na fahimci halin da take ciki, A duniya kowa yasan Balarabe ana iya kashe shi sabida abu uku, Matar su! Yaran su! Dukiyar su! Sarkin Yasir Alhashmiyya, an kashe shi akan mulki ba mulkin nace tasa aka kashe shi sai dan sun nemi ya sadaukar da Matar shi da kuma Yaranshi, sai ya tafi bayan ya bada mulkin shi kuma ya duge yaki shine suka sukayi ta saranshi har sai da ya mutu. Sarki Abdullahi Alhashmiyya, shima Marhum ya nemi ya bar mishi Nannah yaki, amincewa har ya kai ya fitar da su ta bayan gidan suka kashe su, dan sunyi imanin duk wani sarki baya auren macen da bata da juriya da tsayawa akan gaskiyar ta, sai gashi duk na had’a juriyar da kafiya, uwa uba soyayyar mu, ta gaskiya da take gauraye a cikin zukatansu.
★★★
Zama yayi yana kallona, bs tare da yace komai ba. Kafin yace,
“Ba zaki sunan Matar Dudun bane!?”
Murmushi nayi cikin nutsuwa nace.
“Zani mana! Amma dole sai an bani izinin ko zan tafi babu izinine!”
Kauda kanshi yayi sannan yace.
“Kwana nawa zaki yi ”
Cikin son jan hirar nace.
“A ranar ma idan kace na dawo zan dawo.”
Kallona yayi a kaikaice sannan ya maida hankalin sa kan tv falon kafin yace.
“Me kika fuskanta a zamanmu na kwanan nan!?”
Murmushi nayi sannan nace.
“Me kuwa na fuskanta bayan kana jin mulkin ka, sai yan damuwar da baza a rasa ba, kuma kaga Ni ina fama da cikina! Bazan aro damuwar wani na kara da nawa bazan indai ba son nake zuciyata ta buga ba, dan kasan yanzun ina fama da……
✋🏽✋🏽 Assalamu alaikum
(Yana da kyau da Muhimmanci mu nunawa Yaran mu, Darajarmu ta iyayensun Mata har da Mazan ma! Dan nayi Imani duk cikin ku babu wacce zata so ace wancar yarinyar Y’arta ce, don Allah mu nunawa Namu yaran mu iyayensu mata muna da daraja da kima! Dan duk Yar da tasan Wahalar daukar ciki da Wahalar Shayarwa toh bazata tab’a zagin Uwa ba, Toh Allah ya shirya mana yaranmu baki d’aya ya bamu ikon sanin meke cikin rayuwar su, dan matuƙar mace tayi irin wancan shirmen, kamar Yadda wasu suka ce wai Yar tasha ce toh Tabbas ta fad’a d’imuwar Rayuwa, dan abinda kayi a kuruciyar ka itace Tsufarka, kuma duk rayuwar da babu, Tarbiyya toh akwai nakasu a cikin sa, Ya Allah Ka shiryar mana da zuri’anmu baki daya don Allah Auntys Mummys, ku kula da kanena Yan matan nan kar asamu wasu daga cikin b’ata garin Kawayen masu halin banza su b’ata mana su🙏🏽🙏🏽)
2️⃣7️⃣
“Kuma naga abin naku na dangine, kaga aba ni da ikon shiga hurumin kowa gwara na tsaya a matsayina na baiwarka”
Hannunshi ya tura cikin rigana, yana shafo cikina. Lumshe idanuna nayi sannan na buɗe akanshi.
“Me yasa baki damu da halin da nake ciki mu, don Allah ki saka ido sosai akan abinda yake faruwa.”
Yana gama fad’ar haka ya bar Ni zaune a gurin ina tunani, abinda ya gaya min, tabbas akwai abinda ke faruwa wanda Ni ban sani ba, kuma ban tab’a zarginshi ba, dan duk macen arziki bazata tab’a zargin mijin ta ba, dan haƙa bana zargin Ashu dan nayi a manna da son da yake min. Ba zai tab’a cutar dani ba,
Fitowa yayi zai sauka kasa, yaga yadda na zurfaffa tunani, dafani yayi tare da cewa.
“Karki manta da halin da kike ciki karki takura kanki da damuwar wasu.”
Tun daga rana na zuba idona sosai, sam bana gane kome tunda ban san abinda ke ransu ba, sai dai rashin fahimtar da na gano a tsakanin Nannah da Natashah.
Abin ya bani mamaki taya haka ya faru ban sani ba, karshe na tattarasu na watsa gefe, sabida yawan tunani akan su ciwon kai yake sani.
Dan haka da na tashi tafiya Abuja daga Ni sai yarana sai Shi, dan ya zame min jela. Duk inda zabi muna tare, har takaici yake bani.
Tunda muka shiga gidan Sunan ake min tsiya Musamman Nana Asma’u, har cewa take.
“Wallahi Ummi tayi farar dabara da ta barki kika koma d’akin mijinki, da wannan babyn a gidanmu za a dame shi, tunda Sultan ya lalata mana ke da rashin ta ido Didih”
Pillown kujera na wurgata mata ta tashi a guje tana min dariya.
Wato Ni dai ban san ya zanyi da Kanena ba, sun ishe Ni da fitina.
Sai dare muka koma gidan Iyayena, na shiga d’akina na fara had’a kayana da zan koma dasu Lagos, ina cikin haka naga kwalbar da ya bani, ranar da ya shigo gidan Dudi. Kallon kwalbar nayi yana wani irin hayaki, ajiye shi nayi a cikin handbag d’ina na, shirya kayan.
Ina gamawa na shiga d’akin Ummina, nan muka baje hira, har sha biyu sannan ta Kore Ni d’akin sa, yana zaune a bakin barandar shi, nazo na wuce shi.
Koda muka kwanta, hakkinshi ya nima. Kuma ban hana shi ba, dan nima kwana biyu ina yawan jin haka sosai, sai da ya sami nutsuwa sannan yace min.
“Ina son Rabuwa da Natashah, amma ban san ya zanyi.”
Nutsuwa nayi ina jin abinda yake fad’a min a zahirance shawara yake nima, dan alamu sun nuna min yana cikin damuwa.
“Idan na fahimta, baka son Rabuwa da ita sabida wasu dalilin, Ni a nawa tunanin ka hakura da ita. Sannan idan ka rabu da Natashah, amadadin ka samu sauki a rabuwar ku zai iya zama tashin hankali, sannan zumuncin dake tsakanin iyayen zai lalace, sai abu na gaba wanda dole ka hakura da ita, shine aurena da kai, Yau kana sake Natashah. Duk danginka sai sun tsanani, sannan k’iyayyar danginka zai iya kasara rayuwarmu, ga kuma Nah ya zakayi da ita. Don Allah kayi hakuri ku zauna da ita ka kuma bata hakkinta. Idan kayi haka tabbas zaka sama min zaman lafiya.”
Sumbatar goshina yayi tare da gyara min kwanciyata, dake yana jingina da jikin gado, Ni kuma ina tsakanin cinyarsa.
Shafa bayana yayi cikin jin dad’i yace.
“Nagode da Allah yabi ke a matsayin matata jakadiya ta gari, mace me hangen nesa da tunanin gaba.”
Kwantar da kaina nayi a kirjinshi ina shakar kamshinsa.
★★★
Jordan…
“Abu Zarri! Ya kamata Ku sanya mutane na ko ina na duniya, su fita niman Sultan Ashraf. Dan na lura Wancan azzalumi ba kyalemu zai ba.”
Inji wani daga cikin manyan Fadar Salman bini Abul Bashari,
Ajiyar zuciya Abu Zarri yayi cikin damuwa, sannan ya koma ya zauna. Yana kallon Salman kafin ya had’iye yawu, cikin damuwa yace.
“Babu inda ban tura ba niman shi, har yau ina alakanta kaina da son zuciyata, dan haka muyi hakuri. Lokaci na zuwa da zamu kwaci kanmu, Insha Allah.”
“Toh haka zamu bari yana cutar da kowa, talakawa sun fahimci cewa ba Sultan Ashraf bane, dan yanzun basu da yanchin magana basu da ikon magana kome sukayi sai an azabtar dasu, shima Ukshe ance bai da lafiya dan ya kwace komai na shi, Allah ka kawo mana mafita.”
Haka suka yita tattaunawa, har wani lokaci sannan suka bar falon.
★★★
Lagos….
Saukowa muke daga jirgin sama nisa shi sai yaran da yake rike dasu, Ni kuma ina rike da handbag d’ina, fuskana a tsuke nake tafiya kamar zan fashe da kuka, kuma ba kome ya had’a mu ba, sai akan abincin da aka kawo mana ina ƙoƙarin daukar meatpie, kawai ya buge min hannuna, ya dauki cake ya ajiye min, tare da b’ata rai. Ni kuma nace bazan ci ba, shine fa nake ta fushi, shi ko a jikinsa sai murmushi yaƙe, muna fita muka same Ghaniyu da Fahad suna jiran mu,
Kallona Ghaniyu yayi yace.
“Ranki shi dad’e lafiya kike fushi!?”
Aikuwa bahaushe yace.
*Me niman kuka aka jefa shi da kashin Auwal*
Kawai na b’are baki sai kuka,(🤣😂😎🙄😏 saura wata tace hmm Yo haka nake nifa bana rena abin kuka musamman kukan banza✋🏽🤫🤭🤔)
Aikuwa me Ashu zai banda dariya ya d’auka da wasa nake, sai da yaga jikina arawa, ya fahimci dagaske ake, cikin airport d’in yaje ya amso min meatpie, ɗin ya kawo min. Tureshi nayi ina fad’in.
“Jeka dashi bana so bana so”
Rungume Ni yayi cikin damuwa yace.
“Wallahi ban san zaki yi kuka ba, da ban hanaki ba, akiyi hakuri kinji”
Dakyar suka samu nayi shiru, a take na cinye,na fara zare ido ina niman kari, b’ata rai yayi al’amun babu wasa, haka na hakura amma dan niman fitina na kwanta a bayan mota na fara rera musu baitotin kuka.
Haushi kamar ya rufe Ni da duka, Ghaniyu bai kai mu gida ba, sai gidan abinci ya fita shi da Fahad da yaran nan Ashraf ya juya ya fara balbalin bala’i, Ni kuwa na kara b’are mishi baki l, dan Wallahi yau rigima nake ji shi yasa ana min abu kaɗan sai kuka. Bakin ciki ya kara kama shi, juyar da kanshi yayi.
Kuma abinda na Fahimta cikin ne yasani haka, domin kuwa ba haka nake ba, bana kuka sai an b’ata min rai yau nice nake kukan banza.
Suna shigowa suka mika min laidar,
Koda muka isa gidan babu wanda yace min uwaki SAFINAH, nima ina jin rigima ban bi takansu ba,
★★★
Rayuwarmu tana tafiya ce abisa tsarin Ubangiji, komai ma haka a sannu a hankali cikin ya fara tasawa, tunda gashi ya shiga wata shida ina niman na bakwai, zamanmu ya sauya domin kuwa Ashraf yana ƙoƙarin bamu hakkinmu har ita Natashah wacce take ganin kamar karfinta yasa Ashraf yake mata komai, idan taba kafafa kallonta nake sabida bazan iya maida mata martani ko raddi ba, dan haƙa kawai zata shiga yiwa kanta kirari da gwad’oso.
…….. Abinda bata sanin ba, mijin da take ihu akan shi, nice nake bashi kowacce shawara musamman akanta da Mahaifiyarshi, sai dai ganin cikina fara fitowa Nannah ta bud’i baki tace min.
“Bani da Yadda zanyi dake ne, SAFINAH da ko numfashi sai na hanaki shaka, na tsani Tarayyarki da Ashraf, bana sonki bana kaunarki ki fita a rayuwarsa mana.”
Shiru nayi tare da murmushi sannan nace mata.
” Allah ya hucci zuciyarki”
Tabbas ina cikin damuwa sosai. Sabida Nannah tana son D’anta ita kuma tana k’ina a bayan idanunshi.
Lokuta masu yawa Zuciya kan sarrafa rayuwar mai ita, a yayin da take saka aikata kuskuren da zaka share rayuwarka kana fatan kankarar biyayyar da ka mata.
Shatin ƙaddara daban yake da wanda ƙirƙira ta samar da shi. Zamu ƙira komi da ƙaddara amma a zahiri akwai silar da kan wanzar da faruwar ƙaddarar!
Ya kake ji a zuciyarka a yayin da ka himmatu wajan bata ko wani muradinta?
Rayuwarka na fama da dunƙulallan layin da ke amsa sunan sufuli ne👌🏻
Domin baka da ƘAWA ZUCIN da zaka kira shi naka!
Sai dai CI DA ZUCIN da zuciyarka ke ingizaka.
Ka killace tunaninka ka goge bauɗaɗɗiyar biyayyar da kan ƙara maida makaho bagidaje.
Babu ido mi za’ayi da fitila? Babu kunnuwa balle a nemi sautin isar da ƙara.
SA’A guda ta wadaceka aikata kuskure sai dai zata ci gaba da caccakar rayuwarka har shuɗewar mahangarka.
Ajiyar zuciya na sauke tare da mata fatan shiriya. Tunda na fahimci hakan sai na assaso mana rikici a tsakaninmu wanda yaja mana babban rigima sosai, har muka zauna a gabanta domin tayi mana shari’a, amma ido da ido ta nuna min nice me laifi sabida nice sama dashi, kuma ai na girme shi, taya zan maida hankalina irin nasu da Natashah. Dan haka idan bazan Iya zama dashi ba na koma gado inda na fito.
Kallonta nayi cike da baƙin ciki nace.
“Tabbas kin nuna min halinki nason kai da zuciya, idan halin mu ba d’aya dasu ba, dani da shi waye keda ikon akan wani wato Nannah yanzun bani da amfani! Sabida d’anki yana tare dake, ban tab’a ganin me son zuciya irinki ba, kuma bazan rabu dashi ba, idan kika ce zaki raba had’in Allah, wallahi mutuwa.”
Buge min baki yayi da bayan hannunshi, kallonshi nayi tare da sunkuyar da kaina, kwalla na sauka a idanu a, tabbas bazan tab’a zubda darajar mijina a gaban kowa ba, dan na lura abinda ake nima kenan asa shi ya sake ni, dake ta horani Tuni na d’ago dan na fahimci tsiyar da ta shirya min.
Duk abinda zan gaya muku bazaku gane ba, domin baku san yadda uwar miji ba larabiya take ba, tunda ba sona take ba, toh kuwa zan iya cewa watan cin Ubansa ne ya tsaya, ranar da akayi haka kwana nayi ina kuka sosai, gashi zuciyata taki bawa Ashraf laifi, gani nake duk abinda ya faru nice sila, kuskure d’aya tak ya ruguza min kome na Rayuwata. Wani irin tukikin baƙin ciki yasani mik’ewa da sauri zan bar falon Jiri ya kwashe Ni zan fad’i ya tare ni.
“Karki kuskura kija min asarar wallahi sai na baki mamaki, tunda baki da hankali, kome sai kin saka kishi a ciki, wallahi ki shiga hankalinki, abinda nake gudu kenan nace kiyi baya da kowa, duk son da nake miki ba zai hanani dakatar dake ba, sabida Uwata ce. Kuma dud duniya babu mace me darajarta, sai ke da kike biye mata, sai Yarana, dan haka ki shiga hankalinki, dan bazan dauki reni ba, sabida haka nace miki ki nesanta kanki da ita, yanzun zaki gaya mata magana ance miki Ni sakarai ne da zan zuba miki ido ki wulakantamin ita, wannan ya zama na farko dana karshe, indai har zan gaya miki magana ki bijire min toh ba makawa duk abinda ya biyo baya zan dakatar dake, amma baki ji ba sabida taurin kai, dan haka muje ki kwanta.”
A ranar nayi kuka fiye da komai a rayuwata dakyar nasha ruwa a cikina na rasa wanda zan kira na gaya mishi matsalata, haka na cigaba da ganin bakin ciki, idan yau naji dad’i gobe akwai bakin ciki. A haka muka had’a sati biyu.
Ina zaune bayan dawowarmu daga siyayyar kayan baby garin bud’e handbag d’ina naga wannan kwalbar, shine na fito na kawo mishi na bashi, tare da mishi bayani, yace.
“Ki ajiye zan zo na amsa, wannan fatalwan ne ki ajiye shi zanzo anjima na amsa.”
Tsorone ya kamani kamar zan fashe da kuka nace.
“Don Allah ka rike a hannunka”
“Na dai gaya miki karki bari ya fashe”
Haka na maida d’akina, na ajiye ina jin tashin hankali. Ashe duk maganar da muke a kunnen Natashah da Nannah.
Kallon Natasha Nannah tayi, suka gyad’a kai.
🤔🤔🤔🤔
[08/03 6:28 PM] +234 806 581 4340: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah
2️⃣8️⃣
Murmushi Natashah tayi cike da farin ciki, suka juya d’akunan su. Kowacce tana farin ciki, akan samun wannan babban damar dan tabbas suka fasa, dole Ashraf ya rabu da SAFINAH. Lallai su Nannah da Natashah sun aikata mugun kuskure, dan dasun san waye a cikin kwalbar da basu yi yunkurin tada shi ba, Ni nasan bakar wahalar da nasha dukda bansan ya aka yi Ashu ya rabani da shi ba, amma tabbatar ba haka kawai Allah ya rabani dashi ba.
Nice me laifin da nafi nasu domin kuwa, dana tashi sai na saka a sama mirror nayi wuccewa ta. Dake ina aiki ne sai ban mai da hankalina akan kwalbar ba.
Ina sai ga Natashah ta shigo tana son na bata, aron wayata ban d’ago na dub’eta ba nace.
“Ki duba kan mirror d’in yana gurin.”
Dake bashi ta zo d’auka ba ta suri kwalbar tayi tafiyarta.
Babu abinda yake tagayyara da rayuwar mutum kaman sharri, musamman idan ka had’u da munafukai (🤣😂🤔🤭 Toh Allah ya rufa mana Asiri) toh magana ya kare, domin kuwa duk hanyar da suka sannan zasu cutar da kai sai sun nima, ina mamakin yadda su Nannah suke ƙoƙarin cutar dani, ba tare da tunanin hakkina ba, dan da sun san fitinar da zai same su a fasa kwalbar da har duniya ta tashi bazasu taɓa da bazasu d’aukar kwalbar ba, amma dake ance duk wanda Allah ya yankewa kazar wahala, sai ya fiye da jib’i.
Bayan mun gama cin abinci, dan ana gama abinci Ashraf da kanshi yake dauko mana namu sama, kuma idan ya hauro bazai sauka ba sai gobe, dan tunda cikina ya shiga wata bakwai, yake kaf-kaf dani ba iya Ni ba har Yaran, wanda yanzun harshensu rike turanci sosai, kiri kiri. Uban yake nuna min adawar shi da turancin,(🤣😂) sabida kishin kabilarshi da harshensa, shi yasa da yake cewa idan zai sakasu a makarantar, shi Yemen zai kasu ko riyad, dariya yake bani. Dan haka na daina musu turanci na koma larabcin baki d’aya, duk son Ashraf da turanci sai da ya kalubalence ni akan haka, yace dama Shuwa nake koya musu yafi turancin.
Muna gama hira ya tattara yaran zuwa d’akina, yayi musu addu’a sosai, sannan ya zauna a kusada su har suka fara Barci, zaman shi bawai dan ya kalle su bane, Surori hud’u na ciki Alkur’ani yake karanta musu, Kahf,Yaseen, Dhuka, Rahama, sai ya rufe da falak da nasi. Sannan ya rufe Alkur’ani ya tashi, dan har sun yi barci, ya shigo d’akina. Ina goge jikina da Towel, amsa yayi ya taya Ni goge bayana, sannan ya d’auki ma busa ya busar min da gashina, ya ajiye ya shige ban d’aki yayi wanka, kafin ya fito har na kwanta, kayan shi ya saka. Sannan ya hauro inda nake yayi min addu’o’i, kafin ya kwanta a bayana.
Koda muka kwanta najima ina jin addu’o’in sa har nake cewa a raina.
*Yau lafiya Ashu yake wannan addu’o’in*
Ashe jikinshi ne yake bashi akwai matsala, shine yaketa addu’o’in. Domin niman kariya, kuma dama dabi’unshi ne. Ɓalle kuma yadda sukayi da Anim.
……. Wajen karfe biyu saura Natashah ta farka, kwalbar ta dauka. Sannan ta gama kallon shi, sannan ta fito Tsabar mugunta, a gurin da take tsaye ta kwala kwalbar da kasa, tasa ya fashe.
Wani irin rugugi gidan ya fara kafin wani irin iska ya taso, zata zura a guje iskar Yahaya cikin guguwar, ya fara juyata sosai. Sai da iskar ta gama wasan kura da ita, sannan ta makata da kasa, a hankali iskar ke shigewa hancinsa.
Sai da ya shige cikin jikinta tsaf sannan ta bud’e farin idanunta wanda suka koma kalar ta zombia. Tashi tayi cikin iska ta nuna d’akinta da yatsar hannunta. Buɗewa kofar tayi sannan ta shige.
★★★
Washi gari…
Dake ba saukowa muke ba, iyakar mu, sama dan tun ranar da muka same matsala dasu Nannah ya hanani saukowa indai ba asibiti ba, zan tsaya na gaisheta sannan nayi wuccewa ta, dan tunda tace bata sona da D’anta sai naji dukduniya bani da abinda nake so sama dashi, kuma nake k’iyayye duk wata sharad’insa, haka ya kara mana fahimtar juna.
Saukowa yayi ya d’auki abin karyawarmu zai kai mana, ya kalle Kofar na tasha yaga yayi gizo gizo. Tsinkewa zuciyarshi tayi *badai fasa kwalbar SAFINAH tayi ba*
Abinci ya kawo mana sannan ya mika min hannu tare da cewa.
“Bani kwalbar da na baki”
Dakyar na mik’e sabida girman cikin, ina shiga inda na ajiye babu shi babu alamar shi.
Juyawa nayi na kalle shi cikin tsoron masifar shi nace.
“Ban gani ba.”
Kamar ya rufe Ni da duka yace.
“Kina da hankali kuwa, ki ajiye abu kice baki gani ba, tsabar rashin sanin ciwon kai, wato fasawa kikayi kowa ya mutu ko”
“Kaga nifa ban san inda yake bane, kuma taya zan fasa abinda zai cutar dani, wallahi a sani na a nan na ajiye kuma na cigaba da aikina Ni ban.”
Dakatar dani yayi tare da kura min ido yayi. Kafin yace min.
“Bayan dawowarki d’aki wa…”
Ihun Nannah muka ji Dukkan muka fito daga d’akin, da sauri ya sauko kasa. Ganin Natashah shake da wuyar Nannah, yasa shi turus cike mamaki.
Kwala min kira yayi, tare da cewa na sauko mishi da wayarshi.
Da sauri na sauko da wayar na mika mishi, Ghaniyu da Fahad ya kira tare da gaya musu halin da ake ciki.
Nuna min hanya yayi na koma sama, duk sona da na tsaya, amma fir ya korani sama, haushi da tausayin Nannah suka cika min, zuciyata domin tana cikin mugun yanayi, tsabar Ashraf ya nuna mata kurenta yaki kwatarta a hannun Natasha,
Shigowar su Ghaniyu suka rufawa Natashah, dakyar suka kwace Nannah wacce ta suma. Gashi ta jigata, maida Natashah d’akinta sukayi. Sannan suka dawo kan Nannah suka watsa mata ruwa, ta farka tana tari.
A firgice ta mike zata zura gudu, Ya rikota tare da zaunar da ita bayan ya kalli su Ghaniyu. Mik’ewa sukayi tare da barin falon, ya kalleta sannan yace.
“Ban san irin k’iyayyar da kike nunawa Safinah har ya girma haka ba, laifin me tayi miki kika tsaneta haka!? Me ta tsare miki ne haka!? A sanina Yarinyar bata da matsala da kowa sai ke, kuma nayi imani da Allah kece kika tura Natasha ta dauko miki kwalbar dan ku zalunci SAFINAH, Ammyna Safinah bata da hakkinku shine abin ya koma muka duk duniya babu wanda ya isa raba Natashah da fatalwar Anim, sabida duk wanda ya bud’e haka karshen sa zai koma, sannan keda kika sakata duk lokacin da ta ganki zata nemi kashe ki”
(🤣😂🤭😎Mugu d’an masara ana goyanka kana karya uwaka)
Yayi mata wannan bayanin ne dan ya cusa tsoro a zuciyarta, dan kar gaba ta, amma tabbas akwai inda za a magance matsalar. Kuma yana son Natasha tabawa Nannah wahala yadda zai tsorata.
Wato Ni dai Ashraf ya hanani sauka sabida cikin shi, dani kaina. Yaranmu ba ya hanasu sauka, dake ba wai yana yawan magana bane, idan suna rikicinsu sau d’aya yake kallon su tuni sun shiga hankalinsu, kuma zai zauna ya musu hira har dasu tarihi, amma haka bai hana shi cusa musu akidar shi na rashin son hayaniya da kuma uwa uba, Body language, dan wani lokaci da yayi musu Magana da baki ya gwammace yayi musu da ido, kuma suma sun san halin shi, sosai. Abinda ya kara birgeni da shi yadda ya koyawa yaran dabi’a irinta. Sarautar ga dan banza fi’eli, abinci ma idan zan bi tasu ko abinci ma a baki zan basu yaran masu niman 3yrs.
Haka Ashraf ya rabani da kasa, Nannah kuwa tana shan bakar wahala a hannun Natashah, musamman idan Ashraf baya nan. Toh wallahi kamar Natashah zata kasheta. Ni masifa ya dame Ni, dan haka nasa shi a gaba. Da kukan banza dan ya taimakawa Nannah, bawan Allah nan ya share ni, Ni kuwa na hanashi barci kuma kunsan sha’anin cikin. Ni kuma nayi haka ne sabida wahalar da take sha. Tayi banza dani haƙa na hakura na zuba mishi ido, cike da takaici, da na ishe shi da mita.
Yace.
“Zo ki bani hakkina ai nayi ƙoƙari ma, kusan kwana biyu babu, sauke nayi”
Wallahi bansan lokacin da na sauka a gadon ba na shiga bashi hakuri, sabida yanzun ina wahala da cikin ga kuma fitinar Ashraf, duk lokacin da aka yi haka sai naji kamar zan juye cikin tsabar ciwon baya da mara.
Shi yasa da yace na bashi hakkinshi na lallaba na sauka a gadon zan koma kasa na kwanta.
Zan iya cewa wannan dalilin ya janyo mun kara had’ewa da mijina, sosai fa rawan jikin da yake akaina ba iya ka.
A gefe ina ganin farin cikin shi akan lalurar da su Nannah suka samu,
Duk Nannah ta lalace ta kuma fita hayacinta, hmm natasha kan ba a cewa kome, dan ta koma kamar horror, fatar jikinta ya tattara ya koma kamar na tsofi, gashin kanta kuwa kuwa ya tsaya tsage tsage, bata da kyan gani.
Ashu sun tafi airport dauko malamin da zai duba Natasha, Ni kuma ina falo Ni da Yara muna karatu naji ihun Nannah, mik’ewa nayi a tsorace na bud’e kofar glass d’in da zaka fito ka sauko kasa.
K’ak’arin Nannah naji sosai na karasa saukowa, basa falo dole na karasa bakin kofar, nasaka hannu zan bud’e, dake a tsorace nake, sai ji nayi an dafani ta baya. Ban iya juyawa ba, na yanki jiki na fad’i a gurin.
…….
A can Ikeja kuwa gudu sosai Ashraf yake, kamar zai tashi sama. Yana ce musu,
“Safinah tana cikin matsala naji haka a jikina, zuciyata tana girgiza. Duk yadda akayi wata matsala,”
Sosai yake bawa Motarshi wuta, suna isowa ko parking me kyau bai yi ba, ya fita a motar, zuwa cikin gidan.
Turus ya tsaya sakamakon hango Ni da yayi kwance cikin ruwa, da sauri ya karasa, ya d’ago Ni zuwa sama, sannan ya dawo, yana kallon ruwan yadda yake komawa d’akin Nannah, wacce take daure sama gadonta.
Kunce yayi ya fidda ita falo, sannan yaje dakin Natashah ranshi ya b’aci sosai, yana shiga ya damko gashin kanta, yana janta har falon sannan ya wurgata gaban malamin ya kalli Ghaniyu yace.
“Kuyi abinda ya dace zan koma jikin SAFINAH ina ga zan kaita Asibiti.”
Juyawa yayi ya bar gurin, zuciyarshi kamar ya fito shi ba damuwar shi Abin cikin ba Rayuwar SAFINAH, koda ya hauro yaga yadda nake, zuba min ido yayi sannan ya dauke Ni zuwa ban d’aki ya wanke min jikina, gani ba kadan ba, dan cikina ya kara girma.
Haka ya gama min sannan ya saka hannu zai dauke Ni na buɗe idanuna nayi akan shi cikin sanyin murya nace.
“Ashuu!?”
Rungume Ni yayi sosai ina jin saukar kwallar shi a gadon bayana, tare da shafa bayana.
“Me yasa baki jin maganata!? Kinsan yadda naji kuwa Ni nayi kamar bani da sauran amfani, SAFINAH badan Ni ba, kodan cikin jikin ki, guji abinda zai sanya ki damuwa dan nine a dame…..
🤸🤸 Gaba dai gaba dai Yar Abu Uwar Abu, Kanwar Anas da Sama’an, Yayar Hauwa’u da Abbas,Uwar Muhammad, Matar Usman Zunnur,Yar Manga jikar Musa da Abdullahi, Kanwar Habiba Kanwar Zainab, Kanwar Bara’atu Kanwar Rajja’b, Turmin tsakar gida shaluguden Mahassada 😂🤭🤣 Kowa Ya iya ya huta, kaji dodon su, me farin jini masoya me farin jinin makiya, nagaida Asbari a daura Dole ko a daurani dan ruwa ko a daurani dan rana, kuturwan Uwa zama dani ya zama dole, nakiyar kan kabari maganin me kwalama, wujiji motar gawa ya dauki masoya ya dauki Makiya, makiyana fadawana Ya Allah mai da min su abin tinkawo da alfahari yadda sara da sukarsu bazai hanani isa bakin gabb’a ba.🤭🤗😂😆
Kirari naji sha’awar yiwa Kaina…….
[08/03 6:29 PM] +234 806 581 4340: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah
2️⃣9️⃣
“Yau da wani abu ya same ki ya kike tunanin zaki, don Allah ki rufe min asiri. Ka sauka lafiya naga abinda Allah ya bamu.”
Nayi laifi sai dai daga yau nasaka a raina zan gyara, zan gyara kuskurena da nayi zan daina rashin jin maganar shi.
Kwantar da kaina nayi a kafad’arshi cikin kuka nace.
“Ashu bazan kuma ba, kayi hakuri na daina.”
Shafa kaina yayi yana goge fuskarshi.
“Good Girl! Ki nutsu zamu fita yanzun.”
Gyad’a mishi kai nayi,muka fito. Doguwar riga da unders d’ina ya ciro min, da gayya ya ciro min bra, hararar shi nayi tare da tura mishi baki. Murmushi yayi yana shafe beard d’inshi. Vaseline lotion ya shafa min a ƙafana da hannuna, sai ya lakuta min na goga a fuskana, sannan ya taimaka min nasaka kayana. Mika min tozali yayi na zizara a idanuna, sannan ya dauko roll on, na murza a hammata na na tashi nasaka ka kayan,
Tsayuwa yayi yana kallon d’an kwalin, ya dauka yana juyawa. Kafin ya mai dani bakin gado, ya daura min kamar yadda nake yi, d’ago kaina nayi. Ya sumbaci goshina, tare da jan kumatu na. Sannan ya juya gurin da nake ajiye man baki ya miko min na shafa, tare da mika mishi.
Kafin na saka hijab dan tsakanin da Allah ya hanani yafa gyale. Shi ba d’an kasa ba amma yafi yan ƙasar tsantsena. Wani lokaci haushi yake bani saboda ina son saka gyale da wasu kayan amma ya hanani.
……… A hankali muke saukowa, yana rike da hannuna yaran na bin bayanmu, wato tun shigar shi ake fama da fatalwar. Yaki fita yana ganina kuwa, ya koma ya makura Nannah, yana likata da kujera,(🤣😂✋🏽🤭🤔 K’iyayyar ku da Nannah ya shahara Queen Hafsy Allah ya nuna min ke da tsanar Nah da kika yi)
Abin tausayi, rike shi nayi gam sabida goyo guba, duk lalacewar uwar goyanka sai kaji tausayinta. Balle ni da Nannah ta lalata min rayuwa, tabbas ita ce silan komai da yake faruwa dani. Ba karamin wahala take sha ba, a hannun Natashah.
Tunda muka fita na d’aura kaina a kafad’arshi, ina sauke ajiyar zuciya. Ciwon nake ji kad’an-kad’an, bana son na gaya mishi hankalin shi ya tashi. Shi yasa nayi shiru. A hankali yake jan motar, kaina a jingine da sit nayi tare da lumshe idanuna, abinda nake ji kamar haihuwa ce. Amma bani da tabbacin ita d’ince, har muka isa country mall. Nannah muka je ya kai Ni layin kayan baby. Nan na shiga Baby, dukda kullum naje awo sai na tsinto wasu. Haka na shiga kwasa, durkusawa nayi zan dauki wani set d’in kayan Baby, bayana ya amsa, salati nayi da tare da zubda kayan ina rike bayana, da sauri yazo bayana ya tsaya duk ya rud’e.
“Sannu! Meke damunki!?”
Ganin ciwon ba me, tsananin bane ya sani b’oye masa nace.
“Babu komai.”
Mik’a min shi hannu nayi ya d’aga Ni yayi, dakyar na mik’e ina cizon lips d’ina.
Ihun Yara muka ji, sai muryan wata Balarabiya na fad’a, da sauri muka isa gurin, Aamih matar takewa fad’a Yarinyar ta wani dagwadagwa da fuska, alamun zatayi kuka.
“Mariamah!!”
Na kirata da sauri, musamman da naga matar tana zungure mata goshi. Ashe tun isowarmu Ashu cak cike da bakin ciki. Ya juya zai bar gurin, naji wani mutumin yace.
“Sultan Ashraf!!”
Da sauri ya bar gurin bayan ya dauki yaran, kallon mutanen nayi naga suma sun bi bayanshi, dakyar nabi bayan su, har yasasu a mota. Ya dawo riko hannuna yayi tare da bud’e min kofar motar ya sani. Zai ja motar Mutumin yace.
“Sultan Ashraf! Ka saurari muryan Al’ummar Jordan.”
Ganin da gaske ba kula shi zai ba, kuma yana ƙoƙarin tadda motar.
Shima ya shiga nashi, suka shiga wasan tsere a garin Lagos. Ga ciwon da ya turmushe Ni.
Juya kaina nayi, a wahale na riko rigarshi nayi cikin tashin hankali nace.
“Ashuuuuuu!”
Zufa neke zuba daga jikina ko ina, a rud’e ya kalle ni. Duk ya firgice.
“Asibiti”
Hmm Allah ne kad’ai yayi mana jagora, inda muka isa wani asibitin kud’i.
Muna isa ya fito ya bud’e min, yaran sai kuka suke. Nayi nayi na fito na kasa, nace mishi.
“Fitar da Yaran, ka kira nurse dan basai mun,cire min pant”
Abin dariya duk ya rud’e, fita yayi da yaran, kafin. Ya dawo na fara nishi, yana dawowa tare da Nurse da matar muka had’u a mall, ka ai dole ya koma gurin mutumin, yaki masa magana hankalinshi na kanmu.
Mu kam muna cikin fama dan yanke pant d’in suka yi da almakashi, ana yankewa Allah cikin ikon shi sai ga d’an baby ya fad’o. Ajiyar zuciya na sauke tare da jingina da jikin sit d’in motar.
D’aga babyn sukayi tare da ce min, kinga abinda kika samu.
D’ago kaina nayi naga Yarinyar yar katuwa da ita, abinda na fahimta Ni haihuwar bakwaini shine nawa yanayin, dan ita wannan tafi su Aanih girma, d’an kwalina na ciro aka nad’e yarinyar.
Sannan suka mik’a mishi ita Ni kuma aka gyara ni muka shiga cikin Asibitin.
★★★
Jordan…..
Da sauri Salman bini Abul Bashari, ya shigo tare da rungume Abu Zarri yana dariya yace.
“Alhamdulillah! Sultan yana Nigeria, yau matarsa ta haihu.”
“Masha Allah! Toh taya zai shigo! Shine maganar gaskiya, domin kuwa duk yadda kaso ya shigo kasar a sirrice Yadda ba zai isa kunnen Bilal. Shine nake buƙata, so nake ya shigo kasar ba tare da an sani ba, yadda mu kadai ne muka sannan da shigowar shi, taya zamu amshi kasar jordan cikin lumana ba tare da an zubda jinin kowa ba, kasar ta dawo hayacinta.”
Wannan labarin ya zaga kunne masu dadin dawowar Ashraf, amma ba a faɗa inda yake ba, gudun faruwa wani abu, amma tabbas magana take kunnen Bilal, nan ya shiga girka jami’an ko ta kwana. Tare da jami’an sirri.
★★★
Bayan a gama gyara mu aka sallame mu, dan nace bazan zauna a asibitin ba. Gida ya dawo damu, tare da mutanen da muka had’u a mall, sai da nayi wanka. Sannan aka kawo min abinci naci, sai ga Ghaniyu da Fahad, suka dauki babyn cikin so.
Kallon shi sukayi tare da kallon Mutumin, wanda yake basu labari da harshen Jew, (Yaren Yahudawa! ) Ashraf ne ya juya harshen sabida Ni, dan yasan matuƙar naji abinda suke tattaunawa akai, (😠😡) Allah bazan yarda ba shi kuma baya son tashin hankalina. Shi yasa ya juya mishi harshen.
“Sultan! Jordan tana cikin wani hali, Don Allah ka dawo ana niman ka.”
Gyara zama yayi sannan ya kalli Fahad cikin damuwa yace.
“Ni kaina ina son komawa mahaifata! Ba da sunan sarki ba, dan bazan iya jagoranci haske a cikin duhu ba, bazan iya zama cikin duhun damina magani me Kwadayi ba, taya zan jagoranci Al’ummar kasata bayan bani da gogewa ta kimiyar siyasa! Taya zan zauna a cikin al’ummar da basu san dani ba, kowa a cikin masarautar kanshi ya sani, anyi laifi wanda zan hukuntan shi yake da magoya baya bila’adadin! Ni anyi Ni dan Iyalina ne ban haifu a duniyar damuwa ba, ka koma ka basu hakuri Ni na hakura da Mulkin, sabida mata biyu masu daraja da kima, kuma zuciyar su bata cikin jordan. Mulkin jordan baya cikin maudu’insu don Allah, kaje kace musu, su hakura da abinda da Allah ya basu.”
K’arban kariyar yayi ya kawo min, ita sannan ya sumbaci goshinta. Yana kallona yace.
“Nagode! UmmulKhair! Kin bani komai a rayuwata, kin zauna dani a lokacin da nake bahago, kin zauna dani alokacin da nake, dai dai, SAFINAH wacce irin sadaukarwa ce haƙa, wacce irin soyayya ce haka. Da ina Ni d’aya yau kin maidani alkarya me dauke da al’umma guda. Fad’a min me kike buƙata.”
Mika min hannunshi yayi ya zauna a bakin gadon. Idanuna ne suka kawo ruwa.
“Kayi min Alkawarin bazaka koma jordan ba”
Rike hannuna yayi cikin nashi yana murzawa, murmusa min yayi sannan yace.
“Idan Jordan kaddaranki ce dole ki jera, idan kuma bata cikin zanen Kaddararmu dole su hakura, bazan miki alkawarin da bazan iya cikawa ba, matuƙar hakan na cikin zanen Kaddararmu, sai dai na baƙi hakuri.”
Janye hannuna nayi daga gare shi, na juyar da kaina, can gefe kuka ya kwace min, me yasa ban tab’a tunanin wannan lokaci ba, me yasa na saki zuciyata da raina akan bazai taɓa komawa ba! Ji nayi zuciyata tana kin amincewa da abinda da nake cewa, na nuna son kai. Nima zan fara butulcin rahama Ubangiji, rintsa idanuna nayi janyo wayata na shiga niman Ummi, tana d’auka na shiga rera mata kuka, fita yayi daga d’akin, na shiga gaya mata halin da muke ciki, rufe Ni tayi da fada, sannan ta shiga kwarara min gwiwa da cewa.
“Haba! SAFINAH anya kece kuwa!? Yaushe so yayi miki illa haka, ki dawo SAFINAH da da nasani jajjertacciya mara tsoron wannar da nasani me kafiya da taurin kai, ki goya mishi baya. Ki nutsu ki fahimci alkiblan mijinki, ki kuma girmama al’amarin shi, ki sani wata duniya zaki bishi, inda dole ki yaki soyayyarku ki bashi daman zama cikakken shugaba, bawai ki kina nuna mishi gazawar ki ba, idan kika karaya bazai tab’a cigaba ba, SAFINAH duk wani cigaban da namiji zai samu, dole sai da taimakon Y’a mace, haka duk wata cigaban da Y’a mace zata samu sai da taimakon D’a namiji, ki had’iye tsoronki dan koda tsoron za ayi galaba akan mijinki, shi ya kike so Yayi!, Zai ajiye alummar shine yazo kareki, ko zai tare a jikinki ne, wannan kukan banza mara fa’ida ajiye shi za kiyi, kefa uwar Yara uku ce, taya zaki koyar da Yaranki!? Da raunin zuciya, ko da Kuka. Ki nunawa Mijinki da duniya a shirye kike ki tsaya mishi kamar Yadda ya tsaya miki, ko zaki barshi ya tafi da damuwarki ce”
“A’ah Ummina!?”
Nace mata a hankali.
“Yawwa! Sarauniyar Jordan matar Sultan Ashraf, Uwar Asma’u,Maman Mariamah, Yayar Abdullahi, Addar Asma’u, Didin Batul, Auntysu Khalilah da Khalil, murmusa min Yar badaru, D’iyar Mariamah…..”
Kwallar da murmushi na sauke lokaci guda, nace.
“, Allah ya bar min ke Ummina duk Ni d’aya.”
(🤣😂🤭 Allah kufa kusan mutane 700 taya zan muku kirari ki zab’i mutum d’aya na wasata)
number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah
3️⃣0️⃣
Murmushi na sake tare da goge hawayen dake kan fuskana nace.
“Ummina! Allah yaja kwananki Nagode sosai da bani kwarin gwiwa,”
Murmushi ta sake min, tare da kara min haske sosai, sannan muka yi sallama da ita, shigowa Nannah tayi tare da zubawa Yarinyar ido, sannan tace.
“Sannu! Kita cika gida da Yan mata, da zaki tona zuciyarshi d’a namiji.”
“Ammyn!!?”
Ya kira sunanta a hankali, dukda haka zaka fahimci cewa ranshi a b’ace yake, juyawa tayi tana kallon shi, ta had’e giran sama da na kasa tace.
“Tsakanin ka da Allah baka fi son D’a namiji ba”
Takowa yayi har bakin gadon ya dauki Yarinyar yace.
“Idan zata haifa min Mata dubu Zan amshe su cikin farin ciki da murna sabida na fison su sama da kome Ammyna, Ni Y’ay’a Mata nake so ba maza ba, kuma Safinah tasani. Ni farin ciki na shine ta Allah ya bamu Y’ay’a Mata, dan haka ki daina tunanin ina da burin d’a namiji.”
“Muhammad! Ni kake gayawa magana akan Mace!? Anya kana son karewa lafiya.”
Riko hannuna yayi sai ya sake Ni, sannan ya shiga had’a min kayana, a cikin manyan jakuna.
“Don Allah! Ashu ka bari, idan kuma ka had’a min kayan idan na tafi bazaka kuma jin duriyarsu ba, ina tare da kai a kowani hali Ni dai Kabi Abinda ranta yaƙe so, idan ma tace bata son zaman mu, na amince ƙaddara da rabo ya had’amu, amma bijirewa Mahaifiyar ka ba abu me sauki bane, don Allah ka rufa min asiri, kar ka b’ata min zuri’a da mugu fenti.”
Juyowa yayi yana kallona, idanunshi cike da kwalla. Buɗe mishi hannuna nayi, ya karaso ya shiga, na rufe shi a cikin jikina, yana kuka sosai a jikina. Jikinta ne yayi mugun sanyi, ta fita a fusace.
Abin tausayi ban masan ta yadda zan kamanta rayuwar da muke ba, amma tabbas akwai jarabawa me girma da ikon Allah, wanda yake tare da zanen Kaddararmu. Ban da rabo babu abinda zai kai Ni jordan, rabo me karfi ma ko nace rabon wahala, dan wannan rabon ya jefani cikin damuwa sosai, shafa bayanshi nayi cikin rarrashin ina maida kwalla na, nace mishi.
“Be a Man! Kana kuka ni idan nayi kuka waye zai rarrashini. Kayi hakuri komai tsananin yana tare da sauki, i promise you bazan tab’a gajiyawa da kai ba, ina tare da kai har karshen rayuwata, domin kaine mahadin rayuwata.”
Sumbatar kafad’ana yayi sannan yace.
“Nagode”
Janye jikina nayi sannan nace.
“No sorry! No thanks”
“Me yasa kike bani kwarin gwiwa na kyautatawa Ammyna”
Lalace hancinsa nayi sannan na koma gurin Baby na, ina kallonta, kafin na bud’i baki nace.
“Ita d’in Uwa ce! Kuma wacce ta shekaru bata tare da D’anta, sai gashi lokacin d’aya Yar da tarena ta kwace mata shi, ya bazata damu ba? Ko nice sai inda karfina ya kare.”
Dariyar yayi sannan yace.
“Kin canza min rayuwa!”
Takowa nayi gaban shi, na zuba hannayena a kafad’arshi. Ina murmusa mishi nace.
“Mun canza rayuwar juna, cire Ni daga me taurin kai zuwa me sauki kai, yau ka maida matsiwaciya nan zuwa me rauni.”
Jan hancina yayi da hakorinshi.
“Auuchww” nace, tare da dukan kirjinshi. Ina tura mishi baki,
Chafke bakina yayi, rike fuskar shi nayi. Sosai lumshe idanunshi, na tura hannuna cikin gashin kanshi nayi ina yatsuna sosai.
“Didih!!! Da sauri na kwace bakina, nayi ina zare idanuna.
” Bana hanaku shigowa babu sallama ba.”
Sunkuyar da kansu sukayi, zanyi magana ya rike min bakina tare da cewa.
“Habibty me kuke so!?”
Kallona sukayi Sannan suka sunkuyar da kansu, kafin Aanih tace.
“Abinci zamu ci.”
Dafe goshina nayi tare da cewa.
“Kuyi hakuri yanzun Abee dinku zai sayo muku.”
Ban cika son su shigo min idan ina tare dashi ba, gudun kar idanunsu ya ga abinda yafi karfin su.
★★★
Na haihu da kwana uku hajja tazo ita da batul, Ni dai ina sama, ashe ya tattara Natasha da Nannah ya mai dasu Oman, da naji haka fushi na tsiri yi dashi, bai damu ba.
Abin dariya zuwan Hajja tasaka mana ido, ga mijina mabukaci. Duk sai ya bani tausayi. Dan haka ranar da tazo ya turo min text.
*Ina bukatar Iyalina a kusadani, ko zan same kulawa*
Kallon Hajja nayi Batul tana chatt, mikewa nayi cikin borin kunya nace.
“Sister B, bari naje na dadawa Sultan Tea”
Tab’e baki Hajja tayi tare da cewa.
“Wallahi ki fita idanuna da rashin kunya, kai jama’a ina ganin abinda yafi karfina, yar banza idan kika biyewa wancan me jan kunnen ya kuma burmaki, juya miki baya zai yi dan ya gama illata ki, yar banza me zubin yan hijara. Auro me nono a tsatsaye zai auro tunda ke baki san ciwon kanki ba ja’ira da k’ugu kamar lamurje.”
Wasu zagin ma ban iya fahimtar su ba, dan bazan iya fad’arsu ba, abinda nasani aljanun batsa sun motsa mata, dake Allah ya daura min niman magana, komawa d’akin nayi na shafa Humranta sannan nasaka kai zan fita tace.
“Yar wofi! Ki je dai garin kyautatawa, me jan kunne ya tsotseki. Banda fitina irin na yaran yanzun, me mace zata maka tana d’akin jego, yar banza sai kin fito da wani cikin zaki sani da shafafen duwawu kamar wanda aka sammata.”
Ko takanta ban bi ba, nayi wuccewa ta, dan bazan mata abinda zata ji ba dad’i ba, wancan jegon zamanin da ne baza ayi dani ba. Sauka kasa nayi na dafa mishi tea kayan kamshi, sannan na haura, d’akinshi na shiga, duhu ya gauraye d’akin.
“Assalamu alaikum! Ashu!”
“Kyass” naji tare da haske, yana zaune a gadon bayan shi jingine da allon gadon, daga shi sai kayan barci farare wadda suka kara mishi kyau. Sannan silk ne, suna da tsantsi, ga shi har wani sheki. Tsura min ido yayi yana kallon yadda nake takawa, cikin nutsuwa da kwanciyar hankali. Wani table naja da kafana na d’aura tiren dana kawo tea a kai.
Durkusawa nayi na shiga zuba mishi tea din.
” Sugar”
🤞🏻 Yayi min da hannu, nasa mishi. Sannan na koma gefe, tare da mik’a mishi mug d’in nayi ya had’a da hannuna ya rike, tare da jawo Ni jikinshi na kwanta, a sannu yake shan tea d’in. Hannunshi d’aya yana shafa bayana, har ya gama. D’ago ni yayi bayan ya ajiye kofin yayi, tare da gyara min kwanciya a jikinshi, d’ago kaina nayi ina kallon fuskarshi, ina ƙoƙarin b’oye sakon dake cikin idanunshi, yayi cikin juriya da tsantsar hakuri, kwanta da kaina nayi a kirjinshi, tare da zagaya hannu na a bayan shi.
” Ina tare da kai.”
D’aura kanshi yayi a kaina yana shafa bayana.
“SAFINAH! Abu Zarri da Salman bini Abul Bashari, zasu zo”
Sake matse shi nayi kad’an sannan.
“Ai Fad’uwar gaba asara maza ne! Kai da nake maka kallon rikita k’asa, dagula ya shi”
Murmushi yayi cikin nutsuwa sannan ya mai damin gashina baya sannan yace.
“Ada bani da hanyar da makiya zasu iya ci mani! Amma a yanzu ina da rauni, shi yasa nake gudu alamarin Jordan, sun min lahani a baya. A yanzu da nake daku ba zan sha da sauki ba.”
Girgiza kaina nayi cikin kwarin gwiwa da Ummi tabani nace.
“Ba kowani dafin maciji ne yake da tasiri a jiki ba! Sannan ba kowacce takobi keda kaifi ba, haka zalika, ya zama dole kanemowa kanka garkuwa Yaki! Sannan wajibi ne kanimo sulke,”
Tashi nayi na zauna, tare da tagume da hannuna biyu, nace.
“Alumma k’asa guda ke jiranka, Sultan Ashraf, jagoranci Al’umma na jiranka me ka shirya mishi!? Karka manta mulkin da kayi a baya bashi zaka kuma ba,a yanzun ba.”
Rike hannuna yayi cikin damuwa, har muryanshi na rawa.
“SAFINAH! Bazan iya ba, ina jin tsoron Allah! Ina jin tsoron had’uwata da Allah ban sauke hakkin Al’umma ba, SAFINAH bazan iya mulke jordan ba.”
“Tabbas zasu kiraka lusari! Zasu kira…”
“Matsoraci! Ragon sarki, duk zan amsa.”
“Har abada bazan tab’a alfahari da kai a matsayin Uban Y’ay’ana ba, zan yi farin ciki idan suka tambaye Ni, Didih bamu labarin Abee!? Ni Kuma cikin izza da alfahari na shiga basu labarin jarumin Ubansu.”
Rike hannunsa nayi cikin nawa kamar zanyi kuka, nace.
“Kaje ko badan Yaranka ba! Kaje kodan kawo karshen Azzalumai! Kaje kodan ko dan kawo karshen mulkin zalunci! Kaje dan cikin burin mahaifinka da kakanka, Ashraf ina tare da kai bazan tab’a juya maka baya ba, zan zauna da kai sai naga abinda ya turewa buzu nad’i, Mulki kuwa ka nemi taimakon Allah, zai taya ka rikon shi.”
“SAFINAH bazan iya ba!”
Kallon shi nayi, cike da mamaki. Ina hango iya gaskiyar shi, gyad’a kai nayi a raina nace.
*Yanzun Zan tabbatar*
Hannuna na kai na tab’o zandariya, zillewa yayi tare da k’amk’ame Ni. Sake shafota nayi naga tacika yadda nake so,, sai na janye hannuna daga kai, na shiga ƙoƙarin sauka a gadon. Cikin zafin nama ya riko hannuna, yana kallon fuskana. Nima tsuke nawa nayi cikin mugun ɓacin rai.
“Sake min hannuna”
Fincikoni yayi na fad’a kanshi, ya zuba min ido, kauda kaina nayi cikin ko in kula nace.
“Bazan zauna da mutumin da bai damu da Al’ummar shi ba.”
“Don Allah ki saurare ni!”
“Bazan saurari wanda bazai saurari alummar shi ba.”
“Toh naji ki min Uzuri!”
“Tab! Babu uzuri a tsakanin mu, domin kai ma bakawa Al’ummar ka uzuri ba.”
“Toh ya kike so nayi da abokan gaba na!?”
“Ƙasa su a gaba kayi ta musu kuka haka zai fi maka sauki da akan ka gudu ka biyo mace ka bar wasu mugaye suna cin amanar kasa.”
“SAFINAH ya kike so nayi toh!?”
😊 Murmushi nayi sannan na cigaba da juya hannuna akan zandariya shi, ina cewa.
“Good Boy! Yanzun ka saurare Ni kaji me zan gaya maka yadda zaka yi.”
Sosai na san yadda na taimaka mishi ya samu nutsuwa dani, ta hanyar oral s**x…….
Sorry Wallahi abubuwan sun min yawa gashi dai ba yawa 🤗🤭🤫😹
[16/03 10:42 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah
3️⃣1️⃣
Jawo ni yayi jikinshi, yana sauke numfashi. Hannunshi na ciki rigana, ruwan nono ne ya jika mishi hannun. Narke min yayi cikin wani shagwaɓar da ban san ranar da ya koyo ta ba.
Mik’ewa nayi dan na fara jiyo kukan jaririyar, zan fita ya matse Ni a jikinshi yana sauke numfashi.
Da sauri na kwace kaina nafito, ina shiga d’akin na same Batul rungume da jaririyar sai kuka take tsallawa.
Mik’a hannun nayi zan amshe ta, Hajja ta ja min tsaki.
Zama nayi na ciro nono na bata, sai da tasha ta koshi sannan na cireta. Tare da gyara mata kwanciya.
Nima na kwanta ina jin jarabar Hajja, ban san lokacin da barci yayi gaba dani ba.
★★★
Sati na zagayowa, rad’awa Yarshi Aishatu, mu kuma muka kirata da Ablah,(Perfectly formed) dan haka muka tsayar zamu kirata.
Kwanan mu goma sai ga baki daga jordan ranar daga ni harsu Hajja, sai da muka sha bakar
aiki da wahala.
Karfe biyar jirginsu ya sauka, tun kafin su iso muka shirya falon, da duk wani abinda ake bukata, sosai muka karrama bakin.
Bayan sunci har sun huta, Ammar da Uzaif sai Salman Bini Abul Bashari.
“Ba mun zo mu maka dole bane, sai dai muna son tuna maka nauyin Al’ummar ka, idan kayi tunani akan su. Ga ticket din jirgi duk lokacin da ka shirya.”
Yana gama fad’ar haka, ya kalli Uzaif. Shi Kuma ya kalli Ashraf sannan yace.
” Ina sarauniyar mu take da yaran.”
A sanyayye ya mika zuwa sama, can muka sauko dashi yana rike da Ablah, Ni kuma ina rike da hannun Aanih wacce muka tashata a barci.
Na nad’e kaina da laffaya, muka isa falon.
Mika musu jaririyar yayi Salman da yake babban ya amshi. Aamih da Aanih suka je gurin su Uzaif da Ammar.
Mamaki ya hanasu magana, Uzaif yace.
“Ba ita bace tasanya maka guba a cikin abinci ba!?”
Murmushi yayi tare da kallona, ba tare da cewa komai, yana cigaba da kallon kasa, shi ba damuwar shi komai ba, sai tunanin yadda zai kwashe da Nannah, har muka gama gaisawa sannan. Na mike zuwa sama,
Ya dawo min da yaran ne fuskarshi a dame, kallon shi nayi a tausashe nace.
“My Boy meke damunka!?”
Ajiye Ablah yayi zai fita na riko hannunshi, cikin damuwa nace.
“Ban ce ka gaya min komai ba, amma idan ka rage damuwarksa nima zanfi samun nutsuwa, don Allah badan Ni ba, kodan yardan da nayi da kai”
Zama yayi kusadani zugum bai ce kome ba, asalima yana da damuwa sosai, hankalinshi yana ga jordan amma zuciyar shi tana ga Mahaifiyarshi. D’aura kanshi yayi a kafad’ana, juyawa nayi na janyo shi jikina. Ina shafa bayan shi,
“Kowacce rayuwa akwai jarabta, kai naka shine Nannah da Mulkin ka, kayi hakuri komai yayi farko zaiyi karshe, sannan nasan tunanin ka, kar Nah tace bazaka koma jordan ba, Ni daina ina bayanka.”
Ajiyar zuciya ya sauke, tare da gyara kwanciyarshi a jikina, a halin da yake ciki yana bani tausayi, amma dole na koya mishi Jarumta, yadda zai fuskanci Al’ummar shi, kuma dole ya koma Sultan d’inshi, wanda bai da tsoro, bai da sauki akan komai.
Ranar dai a d’akin ya kwana, washi gari, sai ga Batul tana had’a kayanmu, bud’e baki nayi zan mata magana. Ya shigo d’akin Ni kuma na fito ban d’aki,
Zama yayi a bakin gado, yana kallon yadda ruwan wanka ke tsiyaya a cinyata, sai wanda ke sauka akan gashina.
Mika min hannunshi nayi na share shi dan koda Asuba sai da ya turmushe min kirjina, yanzun kuma zai sake niman wani abu.
Mik’ewa yayi, ya tako har inda nake tsaye ya zare towel d’in, cigaba nayi da abinda nake ban fasa ba.
Juyoni yayi tare da shafi kirjin, yace.
“Ina son wannan y’an abon.”
Haushi ya bani dan jiya ko magana bai min ba, yau kuma yazo yana lallabani zai tsotse min nono, dan bakar jaraba ruwan nonon ma bai bar min su huta ba.
Cak yayi sama dani, naki kuma na damu da haƙa sai da ya kai Ni gadon, sannan ya shiga min romancing. Sosai yake wasa da nonuwar, Ni kuma fir naki damuwa da abinda yake min, sai da naga yana shirin wuce border syria, na dakatar da shi.
Kura min ido yayi kafin yace.
“Kiyi hakuri Jiya ina cikin damuwa shi yasa baki amsa miki, amma yau kina da damar min magana kowacce irin.”
Harara shi nayi cikin tsiwa nace.
“D’agani kafin na maka rashin mutunci.”
Chakulkuli ya fara min bansan lokacin da na fashe da dariya na cigaba da dariya ta shi kuma bai fasa ba. Sai da yaga ina rike cikina sannan ya had’e bakinmu, guri guda. Muka tsaya a haka har sai da muka fara fitar da wani irin numfashi, sannan na riƙe kafad’arshi, nace.
“Ashuu! Ban gama warkewa ba, har yanzu ina cikin jini.”
Shafa kirjina yayi zuwa ƙasa, sannan ya shafa fuskana yace
“My sweetest! Na sani bazan wucce iya ka ba. Zan dai rage zafine.”
D’aga kafad’ana nayi cikin ko in kula nace.
“Don Allah! Fita na gama shiryawa, kafin mu kure Hajja.”
Dariya yayi sannan, ya janye a jikina, tare da gyara zaman rigarshi, ya fita yana murmushi. Har ya isa bakin kofar yace.
“Kiyi hakuri! Yau zaku bar Lagos jibi zan wucce jordan.”
Hantsilowa nayi daga gadon, tare da rarumar towel ɗin zan bishi, tuni ya bar d’akin. Ina jin sauti takunshi yana barin gidan.
Raina yayi mugun ɓaci, amma babu yadda na iya dole na had’a kayansa muka bar Lagos a ranar duk yadda yaso na amshi uzurin shi naki. Haka muka rabu zuciyarmu ba dad’i.
A daren suka bar Lagos, zuwa Abu Dhabi
★★★
Tunda muka isa gida Ummi ta shiga gyara min jiki, amma Ni sam bana jin nutsuwa haka domin kuwa zuciyata tana gun Ashraf, sosai nake kewar shi dan nasan akwai damu a tattare dashi.
Ajiye min kunun tsamiya Ummi tayi, taga kaina a sunkuye ina cikin damuwa, zama tayi kusadani tare da dafa kafad’ana, tace.
“Ki rage yawan tunani nan ko dazun munyi magana dashi yana lafiya, amma bai shiga cikin jordan ba, kuma nice na hanashi kiranki tunda kin sanya damuwa a ranki ki nutsu sosai mijinki zai dawo gareki ba tunani.”
Haka Ummi tayi takan ra’ayina, sosai na ware, kullum muna waya dashi. Inda nake zagewa nayita mishi rigima son raina.
Karshe haka zai biyeni har barci ya dauke ni. Sai yaji na fara saukar numfashi sannan yake kashe kiran.
★★★
Jordan….
“Ukshe me kuka sani raunin shi!?” Bilal ya tambayisu,
Shiru suka yi duk an rasa wanda zai ce wani abu.
“Dole yana da rauni d’aya! Ba akan mace yayi murabus ba!? Shin har yanzun yana tare da ita!?”
Shiru suka yi aka rasa wanda zai amsa mishi, sai da ya buga musu tsawa, sannan duk suka dawo nutsuwarsu.
“Ina magana daki kun mai dani mahaukaci, Irfan kaje kayita gana musu azaba, har sai sun nimo min raunin shi.”
Gabaki d’aya hankalin Bilal ya tashi, daga cikin fadar cikin gida ya wucce shashin da aka warewa Mahaifiyarshi, yana shiga ya kwanta a kan cinyar Mahaifiyarshi, yana sauke ajiyer zuciya. Shafa kanshi tayi cikin nutsuwa, sannan tace.
“Yarona! Meke damunka!?”
Shiru yayi kamar bazai magana ba, kafin yace.
“Umma! Ashraf ya shigo k’asar.”
Zumbur ta mike, dalilin haka ya tintsira.
“Taya haka ta faru!? Tabbas akwai munafukai! Suna son ganin bayanmu.”
A yatsine ya d’ago sannan ya sunkuyar da kanshi, yana me jin zafi a ranshi. Ya zama dole ya kawo karshen munafukai a cikin masarautar, toh meye hujjar shi? Su waye munafukan!?
Take kanshi ya dauki zafi, da damuwa.
“Tunanin me kake yi!? Ƙasa a kamo shi a duk inda yake, sannan ka kashe shi da hannunka.”
Jingina yayi da jikin kujerar falon yana kallon yadda nayi mata suke shigowa cikin falon Malika, Mahaifiyarshi kauda kanshi yayi dan shima mayye mata ne.
“Umma! Kashe Ashraf ba sauki, tunda ya iya barin kasar sabida mace! Ya kuma bar mulki saboda ita, dole mu kirkiro masa damuwa. Sannan ita mace da ya bar Mulkin dan ita suna tare!? Dole na nimo rauninsa! Indai hasashena gaskiya ce, toh tabbas ina bukatar mace.”
Shiru Malika tayi tare da zurfaffa tunani, can ta d’ago kanta cikin murmushin jin dad’i tace.
“Azrah!? Itace baiwar da ya girma a hannunta a nimo min ita, kasan tana cikin bayin da suke wahala, yau zamu yantatta. Sannan mu bata abin duniya, iya ganin idonta, sannan mu kawata mata gobenta Yadda zata fad’awa tarkonmu. Sauran kuma idan muka ji daga gareta sai mu san ta yadda zamu yi da ita dan karta bamu matsala.”
Shiru yayi sannan ya kalli wata baiwa, ta mike da sauri. Nan suka cigaba da kula sharrin su, shigowa Azrah suka yi ita da baiwar. Ba tare da sun fito da manufarsu ba, suka gaya mata abinda suka yanke na yantatta, sannan suka bata dukiya me tarin yawa. Sannan suka sallame ta,
Sosai farin ciki ya kamasu, dan sun san cewa, tarkonsu ya kama kuruciya.
★★★
Daukar alli yayi ya zana kad’an daga cikin gidan sarautar, sannan ya shiga fidda wasu zane masu kama da kwari, sai da ya gama zagaye masarautar, kafin ya zana wani d’an abu haka
Bilal
|
/
Ukshe Malika
| |
Raziyana=Alexander
Abeel^ ^Zoya
Mannah^Hinduh
|
Azrah
*SAFINAH*
<>
|
Natashah^Rania
[ASHRAF]
“Dukkan su, zasu yiwa Bilal aikine!?”
“Ta yake nan Sultan!?” Inji,
Fahad,
“Kuma haka ne!? Nima dai zanyi mamaki taya zasu yi mishi aiki.” Cewar Ghaniyu,
Tafi yayi sannan yace.
“Bari na koma daga sama, na ciro muku yadda aikin zai kasance,”
Ajiye alli ya kuma a karo na biyu, sannan ya sake murmushin jin dad’i yace.
“Sannan idan aka fara wasan yan wasansu kaina zata kare, sai dai zuwa kaina ne wasan zata zama wasan mutuwa ko rayuwa, a wannan gabbar zasu iya amfani da kowa dan cimma nasara, a cikin kuwa har da mutanen da bana fatar wani abu ya shafe su.(SAFINAH-Ammyna)”
Gyara zama Ghaniyu yayi cikin nutsuwa sannan yace.
“Sultan! Taya kasan haka!?”
Zuba musu ido yayi cikin nazarin abinda zai gaya mishi sannan yace.
“Yanzun dai kaje ka nima min menene raunin Bilal.”
Dariya Fahad yayi, ganin irin kallon da suke mishi yace.
“Afuwa! Ranka shi dad’e! Ai a cikin kwana biyu da shigowar mu na gudanar da wannan bincike, abinda na samu me sauki ne, ga sha-sha-sha irinsa, rauninsa na farko mashayi ne!? Sai na biyu bai yarda da kowa ba sai Mahaifiyarshi!? Bayan haka bai da damuwa a kan mace.”
Gyad’a kai yayi sannan yace.
” Ku koma dai! Zaka samu dan sun san yadda zasu nimo rauninsa, toh nima ina son na sami nasu raunin kafin lokaci ya kure.”
“Sultan! Amma naga shan giya ai yana cikin Abinda yake, kuma.”
“Bazamu iya ritsa shi ta giya ba!? Ku dai duba meye raunin sa”
Yace musu,
“Idan muka kirkiro matsala da Mahaifiyarshi fa, muka jefa mishi rashin yarda da ita fa.”
Murmushi yayi wanda ya bayyana hakorinshi.
“Bayahudiya ce! Tana da fikra da ilimi.”
Shiru suka yi duk suka rasa tacewa.
Shigowar wata budurwa da yake musu girki me suna Sanda, yarinyar! Ruwa biyu ce. Mahaifiyarta yar kasan islamabad ce ta yanki Pakistan, mahaifinta, balarabe nan yanki jordan. Sandia tana da wani irin kyau irin kyau me sanyin wanda sai ka nutsu zaka fahimci haka, kalar fatarta ja ne, sannan gashinta nakine har gadon baya, Yarinyar tashin kasar Hungry ce, wayayya ce, sannan tana jin Yaren latin american, wato Argentina. Sannan tana jin English sosai. Karfin zuwanta gurin Fahad dan tana masifar don shi, kamar tayi hauka.
Binta Ashraf yayi da ido har ta wucce kitchen, zuwa yayi gaban allon ya dauki Chuck ya rubuta a kasa.
My Mission
Sandia…….
Kuyi hakuri don Allah…. Wallahi abubuwan sun min yawa sosai, Insha Allah gobe zan goge laifina, nima kaina page d’aya damuna yake balle ku da lalataku da pages biyu 😹🤫🤭🤗
[16/03 10:43 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah
3️⃣2️⃣
Mik’ewa Fahad yayi jikinshi na rawa.
“Sultan! Sandia kuma!?”
Kallon shi Ashraf yayi cikin rashin damuwa, sannan yace.
“Abinda nace za a yi ko wanda kace?”
Shiru yayi kanshi a sunkuye, ya rasa ta yadda zai kare kanshi, takowa Ashraf yayi gaban shi. Ya hannun hard’e a kirjinshi, cire hannun yayi. Tare da kallon yadda ya diririce.
Jan kujera yayi ya zauna, tare da Crossing leg.
“Idan taka ko Safinah zata iya rasa rayuwarta! Ammyna ma haka! Dan haka karka kuskura kace zaka shiga wancan zanen Kaddara dan ko Mahaifiyata da Mata ta suka shiga ciki wallahi bazan fasa.”
Mik’ewa yayi cikin kasaita ya isa gaban Fahad, ya cigaba da cewa.
“Idan nace ayi abu, baya nufin ban san me nake yi bane, idan na dubi abu nasan dalilin yin haka, wannan ya zama kuskure na farko daka aikata Cikin manta waye Ni!”
Sunkuyar da kaina yayi cikin kaskantar da kai yace.
“Afuwa”
Share shi yayi bai kuma bin takanshi ba, ya shiga d’akin shi. Ya saka wasu kaya irinta larabawan kauye, sannan ya rufe fuskarshi da hirami. Ya rage idanunshi kadai zaka iya hangowa, sannan ya fito daga d’akin. Yana kallonsu sannan yace.
“Ghaniyu zan shiga cikin garin Amaan. Ku tabbatar da kunemo min abinda nake buƙata.”
“Amma Sultan da kanka”
Kunce d’aurin fuskar shi yayi, ya tsare su da ido. Murmushi ya sake wanda ya bayyana dimple point d’in shi.
“Kowa da aikinsa, nima da nawa aikin, karku manta Ghaniyu ka tsaya da Sandia Fahad.”
…… Fita yayi daga gidan yana me rufe fuskarshi, bayan fitar shi ne Fahad ya juya ga Ghaniyu cikin damuwa yace.
“Ina tsoro kar Y’ar mutane ta shiga damuwa sabida ni, ya zanyi Sultan ya fahimce ni.!”
Dafashi Ghaniyu yayi cikin rarrashi yace.
“Babu abinda zai faru da Ita, ban san dalilin da yasa zai amfani da Sandia ba, amma nasan bazai tab’a bari a cutar da ita ba.”
Ture hannun Ghaniyu yayi ran shi a b’ace yace.
“Baka san ciwon akan abinda ranka keso ba! Shi yasa.”
Duk yadda Ghaniyu yaso fahimtar dashi yak’i bashi hadin kai karshe haka ya fita, shi kuma Ghaniyu ya tsaya sai da ta gama girkin sannan ya rakata gida, yaso mata bayani amma ya Kyaleta.
…….. Cikin masarautar Fahad ya shiga, da shigar shi Irin tsofi, tare da sandar shi yana dogarawa.
Duk yadda yaso shiga cikin gidan sarautar hana shi akayi dole ya hakura.
……
“Mu’awiyah! Kana tsammani inda mulkin adalci ake a cikin masarautar a kara mana haraji, sannan kana tirjewa kashe ka zasu yi, shi yasa ana zuwa amsar kud’in nake saurin bayarwa kodan tsira da rayuwata da ta Iyalina.”
Wanda aka kira da Mu’awiya ya kalli, mutumin da yake maganar ya mik’e tare da nufar cikin shafin sa, ya ɗauki abinda zai ɗauka ya fito ya cigaba da cewa.
“Tun bayan shugabanci Sultan Abdullahi, da aka rage mana kashi sittin na harajin”
Yana jin su, yasa kai ya wuce, ba tare da yace komai ba. Bai zame ko ina ba sai, Ofishin yan kasuwa.
Juyawa yayi ya fita. Daga nan gida ya komo, computer ya d’auko ya fara tura e-mail.
Kara wayar shi tayi, a hankali shi nakan computer, ya swipe wayar.
“Ka manta damu! Yau baka kiramu ba, Ni da yara muna kewar ka. Yaushe zaka zo?”
A sanyayye na tambaye shi,
“Beb! Ina wani aiki ne, idan na gama zan zo da kaina kinji.”
“A’ah Ashu! Nikam sai kagan mu kawai.”
Karki fara zuwa.”
“Allah kasa ido zaka ganmu.”
Kafin yace wani abu na datse kiran. Dukar table d’in yayi da karfi, sai da komai na table d’in ha watse. Hucci yake kamar yaci babu.
Kiran Ummi yayi wayar tana cikin user busy, layin Abba ya kira. Yana ɗauka sai ya kasa cewa komai.
“Hmm! Dama nakiraka ne mugaisa.”
“Toh! Madalla, nazata.”
“A’ah! Abba su zauna har sai nazo.”
“Toh shi kenan.”
Murmushi yayi tare da cewa.
“Sai naga ta yadda zaki zo, me shegen jin magana.”
★★★
Nigeria….
Ajiye wayar nayi ina kwafa nace.
“Dole ma ina gama wanka nazo gareka, ko wata uwar yake a can, ina cewa idan ya ganni kamar ya cinye ni d’anye yanzun ina ce masa zan zo ya hau masifa zuwa zan yi, naga abinda yake yi a can.”
Haka nayita mita, Ni d’aya ta, har Ummi tashigo ta same Ni ina cika ina batsewa, tace.
“Lafiya irin wannan fushin!?”
Kamar wacce aka min abin arziki na shiga hura hancina,(🤣 kai kace Saniyar hud’a,)
Sake hura hancina nayi kamar wacce take ganin Ashraf d’in, nace.
“Ummi waye banda Babansu Ablah.”
Na karshe maganar ina tura bakina gaba.
Murmushi tayi cikin jin dad’i sannan tace.
“SAFINAH! Hanyar da kika dauka ba me bullewa bane, sam bazai kai ku ga yin nasara ba sai Fad’uwa, kuma ba komai yaja haka ba, sai bayyanawa soyayyarku a idanun duniya. Ban ce karki kula da mijinki ba, amma maganar gaskiya ki koyi b’oye son shi, dan kodan soyayyarku za a cutar dake.”
Kallonta nayi ina mamakin ta nace.
“Ummi! Amma naga bawani abu muke yi ba! Kawai kulawa ce.”
“Safinah! Duk yadda kuke son juna, dole ki dinga sakaya shi, lallai kuwa baki san inda zaki bane, ko kin manta cikin larabawa zaki shiga, idan kin manta ki tuna. Zasu iya amfani da wannan soyayyar su cutar dake, ba iyake ba hatta shi da yake Shugaban, ki nutsu da hankalinki guri guda, domin kuwa akan haka zaki iya shiga tsaka me wuya, ina gaya miki gaskiya a matsayin abokiyar shawarar kice ba a matsayin Uwa ba, idan baki koyi b’oye so ba. Tabbas zasu raunana zuciyarki, daga haka sai tsana da fushi, daga karshe ya gaji yace ki dawo gida.”
Da sauri na d’ago kaina, dukda ban fad’i.
“Eh mana! Safinah idan ASHRAF! Yarone kefa? Tun lokacin bai kure miki ba, yaki soyayyarku domin zata iya zame muku guba, wacce zata iya haifar muku da tashin hankali.”
Hmm idan nace na fahimci bayanin Ummina wallahi nayi karya, dan abinda zuciyata ke hararo min taya Ashraf zai juya min baya, mutumin da muke kaunar juna kamar mu dafa kanmu mucinye, tsabar so. Dan haka tana magana ta kunne dama Allah yana fita ta kunne hagu, tana gama fad’arta tafi.
Bawai banji fad’arta bane abinda ta faɗa ne bana tunanin zai tab’a faruwa, taya mutumin da muke masifar son juna za ace, zai juya min baya. Taya haka zai faru? Ni ban hango haka a tunani na ba, dan haka zai dai rage abinda nake tunanin zan iya amma ban da So, wallahi bazan Iya daina son Ashraf ba, dan shine mahad’in rayuwata, wato ina kafa hujja ne akan ya zauna dani, tunda Mahaifiyarshi bata kaunata. Dan haka bana jin akwai wadda ya isa had’a mana husuma.
A sannu kwanakinmu suka yi ta, karewa burinmu nakara hauhawa! Kalubale na kuma Kunno mana kai, dan yau kwana biyar da Iyayena Anim suka zo, ana nimanshi kusan sheka uku kenan babu shi babu labarin shi.
Anan ne naji abinda yasani kuka, domin anje inda gawarshi take, an samu lafiya kalau, sabida karfin tsafin da suka mishi. Karshe Malam baban Shabhan, shi aka nimo yazo ya fidda shi.
Aka tafi da gawar aka sallace Bayan anyi mishi sutura.
Na tausayawa Matar shi, sabida shiga damuwa na dogon lokaci, kwalbar da wancan fatalwar take ciki an jefata a ruwa, shikenan babin Anim ya shafe kenan.
★★★
Oman….
Alhamdulillah..
Jikin Natashah yayi sauki, sai ma wani sabon alwashin tsige SAFINAH da take shirin yi, idan suka haɗu. Dan ta rantse sai taga bayan SAFINAH, ita a yanzun bata ta Nannah, tafi mai da hankalinta akan SAFINAH.
Sun gama kula tsiyar su, ta fito daga d’akin Mamanta ta nufi bangaren Nannah. Tana zuwa ta sameta a falo zama tayi a kujeran kusada ita. Sannan ta narkewa Nannah, kamar zata shige mata jiki, ita kuwa Nannah a tsorace take da Natashah dan bata manta shaƙar da ta mata ba.
“Ammyn! Ki kira Ashraf ki tambaye shi yaushe zan koma tunda na warke sumul.”
Cikin tsoron da take ƙoƙarin b’oyewa tace.
“Ai… Nima toh kije zan nimo shi”
Tana gaya mata tare da barin falon, sabida tsaro(😎🤣😂Saura naji magana ya biyo baya dan nasan sarai sai kuce Nannah ta ji tsoron ta gudu.)
Kafin Natashah ta kuma wurgo mata tambaya tuni rawa kofar d’akinta, key (🤣) ajiyar zuciya ta sauke cikin muzurai, hannunta dafe da kirjinta tace.
“Muguwa tazo sake min wani muguntar shine zata dake da Ashraf ta cuce ni ai tsakaninmu zira’i saba’in, yar banza me kama da aljanun.”(🙆🏽♀️Na shiga uku Ni Uwar Mutane 😂🤣) tabbas Nannah taga Idi a hannun Natashah, shi yasa har da kwashe mata albashi me lawashi banda haka.
Kwafa tayi ƙamar zata iya zane Natashah, amma ba hali ta gama bala’inta ita kad’ai. Buga kofar Natashah tayi, ai da gudu Nannah ta shige ban d’aki tsabar tsoro ma hayewa kan abin bayan gidan tayi, tana me Makurewa a jikin wall din ban d’akin.
Kuma buga kofar Natashah tayi amma fir Nannah taki fitowa,(😂🤣🙆🏽♀️🤭 Yau Nannah takai karshe)
Duk yadda Natasha taso Nannah ta buɗe kofar taki, karshe haka ta bar part tana mamakin sauyin Nannah.
Nannah kuwa bata fito ba sai da tabbatar Natashah tabar part din sannan tafito tare da rufe gidan.
★★★
Jordan…..
“Sultan! Yanzun wata biyu kenan da zuwan mu jordan har yanzun babu nasara!”inji Fahad,
Kanshi na nutsuwar shi yana ga Computer gabanshi, gabaki d’aya ya sallama ruhin shi ga abinda yake yi.
“Ghani! Please coffee”
Mikewa Ghaniyu yayi zuwa kitchen can sai gashi da mug me dauke da ruwan coffee, ya ajiye mishi sannan ya koma inda yake, kurb’a yayi, tare da lumshe idanunshi. Sannan ya bud’e a hankali yace.
“Ina aikin da na baka na nima min raunin shi!?”
Shiru Fahad yayi kanshi a sunkuye sannan, ya d’ago kanshi ya kalle shi a karo na biyu yace.
“Baka bani amsa ba!?”
D’ago kanshi cikin damuwa yace.
“Sultan ban same rauninsa ba”
“Babu ne ko baka samu ne!?”
Ya datse masa tunanin da ya fad’a.
“Sultan! Ni ban san taya zan samu bane, sunki barina shiga masarautar.”
Ya fad’a a sanyayye, murmushi Ashraf yayi sannan ya mik’e tare da isa gurin allon nan ya ɗauki, alli ya rubuta *Fahad kaji kunya,*
Sunkuyar da kai sukayi sannan Ashraf ya jingina da kujeran, shafa kanshi yayi cikin matsanancin damuwa ya cigaba da yatsuna gashin kanshi, yana damkewa. Sannan yace….
*Kuyi hakuri Wallahi Muwaddah ce ba lafiya*
[16/03 10:44 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah
3️⃣3️⃣
“Ina binku dan ku nima mana mafita, amma kun gaza fahimtar haka. Idan nayi magana kuga kamar nafison kaina da ku, idan ta nine bazan damu na dawo k’asa ba, kune kuke da wutar fansa a ranki.”
“Afuwa Sultan.”
Bai kuma ce musu komai ba ya wuce inda wayar shi ke kara, d’aukar kiran yayi sannan ya zauna a kujeran da ya tashi, yace.
“Karki fara! Idan kuwa kika zo wallahi zan mugun sab’a miki, kiyi zamanki Ni zan zo nace miki”
“Amma Ashuuu! ”
“SAFINAH!!! Wallahi kar naga kafarki a jordan”
Kashe wayar yayi cikin ɓacin rai, a ranshi yana fad’in.
*Su Mata Basu san damuwa ba, indai bata su bace*
★★★
Zuba mata ido suka yi har ta gama basu labarin abinda ya faru tsakanin Feener da Ashraf, dakatar da ita Malika tayi sannan ta nuna mata hanyar fita. Bin bayanta suka yi da idanun har tafi sannan suka kalli juna, tsuke fuska Malika tayi sannan tace.
“Wato baka jin maganata sai da na hanaka, shaye-shayen nan, amma kak’i ina gudun kar ka cutar da kanka sabida shi kuma duk ranar da aka gano haka sauke ka zasu yi, ka daina don Allah.”
Kwantar da kanshi yayi cikin sakalci yace.
“Ummana! Kiyi hakuri! Na daina”
Wato Bilal na mugun kaunar Mahaifiyarshi, sabida da ita ya Bud’e ido ya ganta, tasha wahalar rayuwa da shi, kuma shima ya sani. Idan akwai abinda ta tsana bai wucce yadda yake shaye-shaye ba, bata so bata kauna. Shi kuma ya gaggara rabuwa da haka.
“Bilal! Yau ma kasha wani abu.”
Girgiza kai yayi, dakyar ya bud’e bakin shi yace.
“Umma!!?”
Dakatar da shi tayi cikin fusata tace.
“So kake zuciyata ta buga ko? Na hanaka shaye-shaye! Kaki ji ko? Toh shi kenan, ka cigaba idan kana ganin abinda nake gaya maka wasa ne.”
“Toh Umma na kiyi hakuri na daina daga yau”
Fad’a tayi mishi sosai kamar zata rufe shi da duka, sannan ta mike tayi zata bar falon Jiri ya nemi kada ita, dole ta zauna shi kuma duk ya rikice.
Dr Fu’ad ya sa aka dauko, yazo ya duba ta, sannan ya rubuta mata magani, sannan ya tafi.
Tun bayan tafiyar likita Bilal ke ciki damuwa, taya zai daina shaye shaye, wanda a kuddin tsarin mulkin ƙasar, ya haramta wani basaraken shan abinda zai bugar dashi, sai gashi ya hau karagar kasar amma yafi kowa tu’ammali da miyagun kwayoyi, dan daga Mexico City, ake kawo min shi A sace.
Lumshe idanun yayi cike da damuwa, mik’ewa yayi zuwa part d’in shi, hango bayanta yayi wanda yake bayyane sakamakon, rigar da tasaka, me budadd’yar baya ce, gashinta kuwa har tsoro suka bashi, sabida tsayin su da kuma yawansu, dukda an kitse su, amma reton da jelar gashin keyi ya kara bashi mamaki, mutsika idanu yayi, yaga dagaske mutum ce, bai san lokacin da ya shiga bin bayanta ba, duk da mace bata gabanshi. Wannan me kama da aljanun tashiga cikin zuciyarshi, ta kuma rufe kofar bayan ta falffala d’an mukulin ta wurga a tekun dake kwarara, a birnin zuciyarshi. Ganin zata shiga wani lungu dake cikin masarautar yasa shi kara azama har ya cin mata, fincikota yayi.
Suna fuskarta juna, saka hannunshi yayi ya cire kyalen da ta rufe fuskarta dashi, kura mata ido yayi ta kuma tafiya da imani shi, dukda shigar ta na gargajiya ce, amma haka bai hana Sandia kyau ba, karawa al’amarin armashi har da hujin hanci.
Juyawa yayi zai bar gurin, cikin sauri tace.
“Ranka shi dad’e! Kana bukatar wani abu ne.”
Bai kulata ba yayi gaba abinshi dan yana cikin rud’ani, kuma yana son yin kodumo koda kwalba d’aya ce, dan ya same kwarin gwiwar tun karar wannan zukekiyar baiwarshi.
……. Yana shiga cikin part d’in shi, d’akin shi ya nufa inda ya rufe sannan ya ciro kwalaben kodumo, yana gamawa ya ciro wayarshi a cikin aljuhun wandonshi, ya danna wasu number can yace.
“Turo min hoton shi da ita d’in.”
Cigaba yayi da shan giyarshi har wayarshi tayi kara. Dubawa yayi yaga abinda yake nima ya samu, jan laptop yayi sannan ya shiga tura sako, ta Tweet d’inshi bayan ya d’aura hoton Ashraf da SAFINAH, sannan ya rubuta da manyan harafi wanda yake da bak’in tawada yace.
*KUNCE MULKI NA, INA ZALIMCIN! SHI WANDA KUKE SO FASIKI NE! DAN KAN KARUWAR SHI YA AJIYE MUKU ƘASAR KU!*
Sannan ya sake, cikin lokacin ƙalilan aka shiga yawo da sakon.
Sake rubuta wasu kalman yayi wanda sukafi na farko muni.
*KAR MANTA ZUWA NA, AKA DAINA SAYO BAYI AKA DAINA CIN ZARAFIN SU, AMMA KUKE GANIN LAIFINA DAN NA HANA AYI RASHIN ADALCI, SANNAN MULKINA BAN KASHE MUTANE DA MULKIN ASHRAF YA KASHE BA, NI BAN KASANCE MAZINACINE BA! AMMA SHI FA!? WAYE YA BASHI DAMAR ZAMA DA MACE A CIKIN GIDAN SHI BA MUHARAMMAN JUNA BA, TABBAS IDANUNKU SUN RUFE DA MAKAHON SON, SHI DA AKA BASHI ZAB’E DA MULKIN DA MACE WANNE YA ZAB’E YACE MACE, MACE MA BAKA Y’AR AFRICAN, MARA DARAJA DA KIMA, SHINE KUKE KALUBLANTAR MULKINA, ZAN SAUKA NA BAR MUKU MUTUMIN BANZA DA KUKE SO*
Sosai Bilal yayi magana tare da tare da nuna musu shi zai sauka baya jin komai a ranshi, amma suyiwa kansu adalci shi bai zalunci kowa ba, sai aikin gaskiyar da yayi niyyar aiwatarwa.
Yana gamawa ya rufe komai ya kwanta a gurin, yana jin shi a gajimare, tsabar iskanci yayi mishi karo.
A cikin awa d’aya komai ya bazu a garin jordan, cikin da kewayen shi. Abinda ya haifar da cece kuce kenan. Take aka shiga muhawara me zafi da daukar hankali.
Abu Zarri yakira Ashraf ya gaya mishi matsalar da ya kunno kai.
Shiru yayi sannan yace.
“Ya samu nasara hakkarmu bata cima ruwa ba, kawai zan koma inda nafito.”
“A’a Ashraf! D’azun na same wani labari me kyau kuma zai maka amfani dan Allah ne ya kawo mana mafita, sannan kai ma ka kara zage damtse, Insha Allah zamu yi nasara koda bazan kai labari ba, ina da yakinin kaine zaka kawo karshen komai, don Allah kayi mana wani abu, sannan.”
Karan harbi yaji wanda yasashi cewa.
“Abu Zarri!?”
Daga can yaji muryan Ukshe nacewa.
“Dama nasan kaine zaka kawo mana matsala, dan haka ku kashe min shi. Kai kuma Ashraf zan zo nasame ka har inda kake, duk wanda yake da saka hannu a dawowarks sai mun ga bayanshi.”
Kashe wayar Ashraf yayi yana kallon su Fahad, ya ce.
“Dole muyi wani abu, sun kashe Abu Zarri.”
Daga haka ya shige d’akin shi, suma zama suka yi zuciyarsu a dame.
Wannan abinda Ashraf yake ba dan kanshi yake ba, sai dan dukkan su, amma sun gaza fahimtar haka, musamman Fahad. Amma yau da yaji yadda karan harbi yasa shi jin ba dad’i da bada goyon bayan akan aikin da Ashraf yake aiwatarwa. Ya kuma ji a ranshi tsayawa ka’in da na’in sai yaga abinda ya turewa buzu nad’i.
….
Wani sabon tashin hankalin shine watsa hoton Ashraf da laifin kisan Abu Zarri, abinda ya kuma d’aga hankalin mutane kenan, inda Bilal yayi rubutu kamar haka.
*Dama ba kunce ban iya ba! Toh gashi nan daga zuwan shi ya fara kashe manyan masu fad’a a ji, na masarautar. Wanda shi yake bashi goyan baya, toh ya kashe shi nima kuma yana niman tawa Rayuwar, duk wanda yayan shi ya sanar zai sami babban kyauta.*
A cikin kankanin lokaci, aka shiga niman Ashraf, cikin da Wajen kasar. Dole Ashraf ya cire layin shi, , domin sun fara bin diddigi shi, shima kuma tayu yana da hujjar shi na ajiye layin a gabaki daya, tunda abin kamar akwai makirci, oho.
★★★
Nigeria…
Ina cikin barci naji karan wayata, lallubar wayar nayi sannan na manna da kunne na, na fara magana.
“Waye.”
Iska ya hura min, lumshe idanuna nayi, sannan na ware su akan Ablah. Nace,
“Ashu! Nifa zan zo.”.
“A’ah Karki zo! Yanzun ma nakiraki ne, dan ki tayani da addu’a, sannan nima ina nan zuwa. Don Allah karki ce zaki zo.”
Kashe kiran nayi dan muryanshi kawai ta tabbatar min da yana cikin damuwa, dan haka koda ya kuma kira ban d’aga ba na cigaba da barcina ina, dan wallahi ina d’agowa fad’a zamu yi sosai, zance zan zo shi zai hanani bayan kuma yana cikin damuwa, dan haka washi gari ban damu da na gayawa Ummi kudirin a ba, Passport d’ina na dauka tare da fidda jakata, Ummi tana part d’in Abba, na sulale na bar gidan. Daga Ni sai goyan baya na, na bar Aanih da Aamih, na fita daga gidan, sai da na hau Babban hanya sannan nasame motar da zata kai Ni, airport.
Duba kud’in cikin jakata nayi zata Isha Ni, har zuwa can murmushi nayi a raina nace.
“Zan zo naga halin da kake ciki ai”
★★★
Jordan…..
Yau ma ya fito gurin Mahaifiyarshi ya hangota, juyawa yayi yaga babu kowa a sha shin, cikin sauri ya cin mata, tare da riko hannunta suka wuce shashin sa, suna shiga yasaka hannun shi ya rungume ta, tare da lumshe idanunshi, can ƙasar makoshin sa, yace.
“Anjum!?”
A hanzarce ta kalle shi, sabida girman sunan da yakirata da shi, dukda bawani gama garin suna bane, amma lokaci d’aya ya kirata da Taurariyata!? Lallai Bilal ya fad’a tarko duk rashin yarda da kowa bai hana so ya mishi mugun kamu ba, kuma zata iya cewa ba so bane, sha’awa ce ta juya masa da tunani wata duniya na daban.
*Bayan daular Khalifanci da suka ja ragamar shugabancin Musulunci, na dogon lokaci. Kafin Daular Abbasiyya wanda suka kai da’awa har Spain, lokacin babu wata Daula me karfi a zamanin domin fitowar Abbasiyya daga dangi Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama, babu wata al’umma da tacisu yaki tayi nasara, dan haka sai yahudawa da Nasarawa suka dinga jin haushinsu, ganin haka sai suka shigo da mata cikin daular musulunci, musamman masarautun daulolin, inda aka shiga bad’ala, sosai har takai ana shagala a manta da addini ana aikata masha’a, da haka Kafirai suka samu damar karya karfin daulolin, sai ya zamana indai mace nada kyau toh da ita ake karya karfin duk wani wanda ya tsaya akan gaskiya, Zaku iya sauraron Kundin tarihi, fassarawa Malam Aminu Daurawa Kano, dan haka Akan yi amfani da mace dan karya karfin wani, ga misali akan Bilal cikin ruwan sanyin anyi amfani da kyan Sandia….. Hahaha wai India film na juya nake rubutawa,🤣😂🤭🙆🏽♀️ Allah na tuba ai ko basirar ta kare na nemo UmNass ta bani labari na rubuta,🤣 Wai ni book d’in da AMERICAN FILM KO INDIA NAKE KALLON YAYI KAMA, Yarinya zauna nan lokacin da muke hana idanunmu Barci kowa na barci, Ni ina makale a google ina bincike, akan jazziratul Arab, kina can kina zubda yawun barci 😂🤣 kai jama’a wai 150₦ ya yanke mana taulaci sorry dole sai anayi ana raha)
… Janye jikinta tayi daga nashi zata fita ya dawo da ita cikin, ya zaunar da ita, sannan ya rufe kofar part d’in, ya shiga cikin d’akin shi sai gashi dauke da kwalbar wine, zuwa yayi gaban ya ajiye, sannan ya koma ya dauko mata wani kwalba ya ajiye mata, tsabar bai yarda da kowa ba shi ko masu aiki yaki yarda a kawo mishi,(😂🤣 Shansha inji D’an gwari 😂😹🐪 Baban chinedu yace shansha shayin😹😂🤣)
Glass cup ya ajiye a kusada ita, da sauri ta mike, tana raba idanunta.
“Zauna mana Anjum!?”
Samun kanta tayi da zama, yaja cup ya zuba mata, juice d’in Grape, sannan ya mika mata. Ta sanin ba giya bane amma sabida ta nuna masa ita bata san komai akan kwalbar ba, tace.
“Ranka shi dad’e! Bana shan giya, kuma.”
Mika mata yayi sannan yace.
“Ba giya bane! Taceccen ruwan inibi ne”
Amsa tayi cikin tsoro tasha taji babu komai, kad’an ta kara sannan ta ajiye, tare da mik’ewa.
“Haba!Anjum ki zauna mana ki min hira.”
Zatayi magana wayar shi tayi kara ya tashi da sauri ya bar gurinta, tana ganin ya shige d’aki, cikin wani irin zafin nama, ta cilla wata kwaya a cikin kwalbar.
Sannan ta koma ta zauan tare da kallon kofar har ya fito, zama yayi kusada ita ya cigaba da kwankwad’ar barasar shi yana mata hira, har ya shanye tass. Sannan ya koma gefe ya kwanta akan cinyarta, yana cewa.
“A duniya ban yarda da kowa ba! Sai Ummata, sai ke kuma yau zan nuna miki yadda nake sonki.”
A hankali yayita mata tambele, har yakai hannun shi cikin rigarta, tayi maza ta buge hannun shi tayi. Da sauri ya buɗe idanunshi, cike da mamaki shine yau mace ta bugewa hannu, ganin irin kallon da yake mata yasata fashewa da kuka tana cewa, kayi hakuri, bansan zaka ji haushi ba, bazan kuma ba.
Komawa yayi cikin shirme yace.
“Karki damu! Ni ba haushi nayi ba, nayi mamaki ne, ai ko me kika min bazan ji haushi ba, sabida ina kaunarki. Har cikin zuciyata, kuma zan Mallaka miki komai, idan kika amince da soyayyata.”
Fari tayiwa Sha-sha-shan tuni ya sussuce, dama kuma giya na dawainiyya dashi, tuni ya gigice, ya shiga sumbatar fuskarta, dakyar tasamu ya bingire sai barci.
Nannah ta zaro wayata tashiga aikin da ya kawo ta.
(Har yanzun, U.S.A, CANADA, FRANCE,UNITED KINGDOM, suna aiki da mace domin kamo me laifi, ko kuma kashe wani fitacce, karamin misali Yasir Arfat. Shine shugaban Palastinu, wanda Yahudawa suka bada guba aka kashe shi a wani hotel, ta hanyar mace, na manta labarin but an tabbatar matar sa Bayahudiya itace ta ciyar da shi gubar.)
Dan haka karku yi mamaki da abinda Ashraf yasa Sandia ta mishi. Yana gamawa ta turawa Ashraf sakon video.
Tana tura mishi shi ta goge na kan wayar ta, ya rufe gidan. Yana zaune har ya tashi, kallon shi tayi cikin murmushi tace.
“Har ka tashi!”
Shima mai da mata martanin murmushin, sannan yace.
“Na barki kina ta gadina”
“Ai kafi ƙarfin komai a gurina, koda kuwa rayuwata kanima zan baka, amma ina Son komawa gidan.”
Riko hannunta yayi sannan yace.
“Kina abu kamar wanda kike tare da dodo, saki jikinki babu abinda zan miki.”
Gyad’a mishi kai tayi, sannan ya mik’e yana tangad’i ya wucce d’akin shi.
★★★
Mun fara biyawa ta Ehtophia ne, a babban birnin su Adis Ababa, sannan muka kuma ɗaukar hanya, sai jordan.
Mun isa da karfe daya na rana, sai jaraba layin shi nake ban samu ba.
Wasu mutane naga sunata kallona, wani ya dauki wayar shi ya duba sannan ya kare min kallo.
Can ina cikin jaraba layin shi, sai ga wasu mutane, sun zo kallo d’aya na musu zuciyata ta kusan bugawa.
“Kinzo gurin Sultan Ashraf ne!?”
“Eh! Shi ya aikoku!?”
Gyad’a min kai sukayi sannan d’aya ya ɗauki jakata, d’aya ya amshi Ablah.
★★★
Jikinshi ne yake ji wani iri, kamar wanda yake tare da ita, kallon Ghaniyu yayi cikin nutsuwa sannan yace.
“Jikina na bani, SAFINAH ta shigo Jordan kuma”
Bai kai karshen maganar ba wayar Ghaniyu tayi kara. Ɗauka yayi aka ce mishi.
“Ka bashi”
Mikawa Ashraf wayar yayi sannan aka ce.
“Ka mik’a kanka, ko kuma matar da Yar Me suna Ablah, a same gawarsu.”
Kirjinshi ne yayi masa nauyi kamar wanda aka daurawa dutse akai idanun shi sukayi wani irin Jaa a hankali kwalla suka shiga tsatsafowa daga cikin idanunshi bakin ciki da takaici yasa shi sake murmushin dole yace.
“Ku tamb……..
number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah
3️⃣4️⃣
“Ehtoh ta gaya maka gaskiya, Ni na jima da rabuwa da ita, sannan bani da wata alaƙa da ita, hmm toh bayan haka duk abinda kuka gadama ku mata.”
Yana gama fad’ar ya datse kiran tare da kashe wayar baki d’aya ya kalli su Ghaniyu.
“Fahad! Ka kira Sandia! Ka bata Passport d’inta, yau tabar jordan. Ta gama aikinta, Amma tasan yadda zata fito mana da katin gayyata, dan Yau Insha Allah zan fara aikina.”
Ganin yadda bai damu da halin da SAFINAH ke ciki bane yasa Ghaniyu yayi mishi magana, yace.
“Sultan! Kamanta jaririyar.”
Har ya isa bakin kofa ya tsaya cak, sannan yace.
“Domin samun Farin ciki wasu, dole ka sadaukar da taka farin cikin, dan haka idan ya kuma kira kace ya kashe su.”
“Sultan,!!”
Suka ambaci sunansa da karfi, ko a jikin shi, yayi tafiyar shi ya barsu da mamaki.
Yana shiga d’akin ya zub’e a gado, zugi yake ji a ranshi. Shi kad’ai yasan yadda yake ji, domin kuwa ji yaƙe kamar ana hura min shi wuta a ranshi.
Duk kewarta da yake sai da yaji tafita kanshi dukda, yasan dole sai ta shigo cikin wasan amma tayi mishi shiga sauri, bai so haka ba. Yaso shi da kanshi zai dauko ta.
Jin muryan Sandia a gidan yashi mik’ewa da sauri ya fita.
Yana fitowa ya buɗe mata hannu, da gudu ta shiga tana dariya.
“Alhamdulillah! Sultan komai ya tafi yadda ka shirya min, kuma ya baki katin gayyatar, sai dai don Allah kar a cutar da shi, dan bayan umman shi nice mutum na biyu da ya yarda da ita, idan aka cutar dashi zai zama bashi da wanda ya yarda dashi.”
“Sandia!”
Fahad ya daka mata tsawa, cikin Kishi. Juyawa tayi tare da isa gare shi. Tana murmushi sannan tace.
“Fahad! Tabbas nice nake sonka! Amma ko sau d’aya baka tab’a bud’e min zuciyarka ba, ka gashi kuwa daga gani na, ya bud’e min zuciyarshi. Kasan me yasa saboda shi yake sona, kai kuma nice nake sonka. Namijin da zai gaya maka gaskiyar shi, ba tare da yayi tunanin waye kai ba shine abokin rayuwa, duk da nasan Sultan Bilal yana gab da rasa mulkin shi, a shirye nake na karasa rayuwata dashi, don Allah kayi hakuri, bai Fika da komai ba sai da kulawar da ya nuna mine, Nagode sosai, Sultan ga katin bazan je ko ina ba, zan zauna a tare dashi. Har me faru ya faru,”
Kura mata ido Ashraf yayi, cikin damuwa yace.
“Idan kuma aka kashe shi fa”
A sanyayye ta isa gaban shi, cikin tsantsar kaskantar da kai tace.
“Sultan d’in mu! Mutumin kirki ne me rama Alkhairi a bayan sharri, mutum ne da yasan darajar soyayya, sannan masani ne. Akan hakkin al’ummar shi, idan ya kyaleshi yayi tafiyar shi har abada Sultan Bilal ba zai daina d’aga darajar shi ba, ko halin da ake ciki wasu ne suke kaiwa da komowa, da kuma rashin abokiyar hira, shawara da abokiyar rayuwa, ya taso bai san kowa ba, sai Mahaifiyarshi, dole yayi rayuwa irinta wanda bai san meye yake ba, idan Sultan bai manta ba shima yayi dogon rayuwa babu iyayen! Afuwa.”
Daga haka ta juya tare da barin gidan, sai a lokacin ta samu kwalla ya zubo mata, tabbas ta fad’a son Bilal ba tare da ta ankara ba, tayi dana sanin zuwa wannan aikin, koda ta isa gida zama tayi a d’akinta tayi, ta fashe da kuka, sai da tayi me isarta sannan ta tashiga wanka dan yau Masarautar zasu yi bikin zagayowar ranar haihuwa Bilal d’in.
★★★
Watsa min ruwan sanyi suka yi wanda ya sani sake ajiyar zuciya, me mugun ƙarfi, a hankali na fara tuno abinda ya faru.
Bayan mun fita daga tashar jirgin saman, abinda na sani, na shiga motar da aka kawo, daga nan ban kuma sanin abinda ya faru ba, sai yanzun.
Kallon kartin dake kaina nayi cikin tsoro tare da fargaban abinda zai iya faruwa ba dan yadda na gansu suna muzurai da ido nayi imani cinye Ni zasu.
Ƙarar bud’e kofa muka ji, na d’ago kaina. Turo keken akayi suka shigo su biyu.
Had’iye yawun tsoro nayi, cikin tashin hankali, sunkuyar da kaina nayi sabida irin kallon da Ukshe ke min ta k’iyayya ce, da tsana.
Cikowa kwalla sukayi ban san zan fad’a cikin wannan tashin hankalin ba da ban zo ba, gashi na kawo kaina cikin tashin hankali da Bala’i, kuka ne ya kwace min, kauuuuu naji kunne da gefen fuskana sun daina aiki na hucin gadi. Sake kifa min wani marin suka yi na fad’i daga kujeran, Ukshe ya ce.
“Bilal! Kasata tayi magana, dan wancan mara mutuncin ba bayyana zai yi ta dad’i ba.”
D’ago ni Bilal yasa aka yi, sannan ya koma inda Ablah keta sharar barci, ya d’auketa. Kyau tayi mishi cikin kaya dark purple.
Duk na firgita da juya yarinyar da yaƙe.
“Ku kira min shi.”
Har suka kira shi da abinda suka yi da shi ina jinsi, kuka nake sosai dan nasan na kad’e har buzuna.
Mika musu yarinyar yayi sannan ya dawo gaba na ya zauna.
“Kin daiji da kunnenki! Yace kun jima da rabuwa, shin da gaske ne.”
Kallonshi nayi idanuna cike da kwalla nace.
“Eh!”
Nayi haka ne dan kare kimarta shi, dan ba dad’i na karyata shi.
“Yana gana kana mata sanya ne!?”
Ukshe ya tambayi Bilal, d’aga mishi hannu yayi, sannan yace.
“Ku shigo min da dr Fu’ad”
Can ya shigo, ya kalleni sannan ya min allura, tattara kayan shi yayi. Sannan ya yi wa bilal bayani, yana gama mishi bayani ya fita.
Bayan wasu mintina, marin fuskana Bilal yayi sannan.
“Meye alakar dake tsakanin ku da Ashraf!?”
A buge na d’ago kaina, dakyar nace.
“Mijina!?”
Shiru duk wajen ya dauka, sake Mari na yayi sannan yace.
“Kafin aure kun tab’a wani mu’amala!?”
Girgiza kai nayi, sannan na fara magana.
“Shekarun baya mun sami Y’ar matsala, a lokacin yana fama da lalurar hauka.”
Nan na gaya mishi yadda komai ya faru, sannan na cigaba da cewa.
“Lokacin da Alhaji Nuhu yazo zai aureni, Ni kuma bana son shi, shine Ashraf ya bani shawarar na zo gurin shi, a d’aura mana aure, Ghaniyu ya wakilci shi, Ni kuma Imam d’in masallacin ya wakilci iyayena, kuma aka d’aura auren dan haka bana tunani, Ashraf zai aikata mugu…”
Daga nan dai na dauke wuta, na shiga barcin bugawa.
“Bilal”
. ” Toh tunda yace basa tare mu kashe su mana.”
Wani irin kallon Bilal yayi mishi, sannan ya mike tare da barin, d’akin har ya isa bakin kofa.
“Kar wani abu yasame uwar da yar.”
“Toh.”
Sai da Ukshe ya tabbatar da yaji karar motar Bilal sannan ya, yace.
“Ku saka ruwan kankara ku zuba mata har sai ta farka, sannan Yarinyar kuma, itama a tsomata cikin ruwan”
“Toh”
Suka amsa mishi sannan ya fita shima, sannan suka shiga aikinsu, akan jaririyar ce suka kasa yin komai, sai tausayinta ya kama su, Ni kuma suka shiga cin Ubana. Ƙamar Allah ya aiko su.
★★★
Jiki a mace Sandia take shiryawata, kayan da Bilal ya bata ne, mermaid gown tasaka kalar golder, sai Whiter gold wanda akayi mix d’inshi da diamon, light makeup tayi sannan ta fito daga gidan su, ta samu motar da zata kaita masarautar tazo, a hankali take tafiya har ta isa gurin motar Bud’e mata drvn yayi ta shiga ta zauna, rike pouse ɗinta tayi, tana kallon gefen titin. Tare da jin ba dad’i, sai dai bata ji zata iya barin Bilal a wannan lokacin, kuma tasan bata da ikon dakatar dashi, da zata iya dakatar dashi.
Har suka isa tana zance zuci, a hankali take takawa, kamar wata d’awisu, har ta isa gurin da ake taron. Daga nesa ta hango Bilal. Tare da manyan mutane,
★★★
Lokacin da Ukshe ya fito aka sanyashi a mota, ya shiga ya zauna, sannan suka nufi hanyar da zai zai kasu masarautar, tsayawa sukayi a Traffic jam, kafin su bar gurin, akayi yar hayaniya, bai damu ba ya cigaba da kallon jaridar hannunshi.
Sai da yaga tafiyar taki ci taki cinyewa, ya d’ago zai magana, ya ga suna shirin barin garin baki d’aya cikin fad’a yace.
“Waye ne”
Ba a kula shi ba, ya sake magana. Yaji shiru lek’awa yayi, idanunshi ya sauka a fuskar
★★★
Masifa take sosai tare da cewa.
“Gobe zaki bar shashin nan, wannan haukar har ina, kin zo kin zuba min ruwan lemo a kayana.” Inji Malika.
Ji tayi an bude kofar ban d’akin, d’ago za tayi magana, aka rufe fuskarta da wani hanky dole barci yayi gaba da ita.
★★★
Lokacin nata tafiya babu Ukshe babu Ummanshi dan haka yasa aka shiga nimansu, magana na gaskiya babu su babu labarinsu, Abin nufi an sace su kenan. Kutt lokacin guda aka hana kowacce mota fita daga gidan, aka shiga nimansu lungu da sako na gidan.
Wayar Bilal ce tayi kara, bai cikin nutsuwa amma dole ya bud’e…..
Kome zai gani 😎🤨 dole ku kira Next page
[16/03 10:44 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah
3️⃣5️⃣
*Ya kaga wasan!? Ya tafi yadda ka tsara ko asake buga wani! Ni ban damu da Uwar da Y’ar ba, sabida hankalina baya tare dasu, kawai abinda na sani harina yana kan Mahaifiyarka da na hannun damar Kabila*
Bai damu da ya duba sakon ba, kawai yana tsaye sai masifa yake wa Masu kula da tsaron gidan.
“Taya kuna zauna za a zo a sace mutane ba tare da kun duba shiga da fitar mutane ba! Wallahi idan wani abu ya same mahaifiyata sai na saka an datse muku kai.”
Sake turo mishi sako akayi.
*Kai! Bar samun mutane da haushi, Mahaifiyarka tana hannuna amma kafin nan ka fara duba email dinka da kuma Whatsp d’inka tayu abin ya bada citta*
Sam bai saka ranshi ya duba sakon ba, dan haka bai tunanin sakon me muhimmanci ne ba, ya dai cigaba da bala’iron shi, tare da alkawarin sauke kawunan kowa, indai Babar shi.
Kira ne ya shigo wayar cikin masifa ya d’aga, yace.
“Hey! Sarkin jordan easy! Ba dai Mamankar kake nima ba tana Hannuna ita da Ukshe, yanzun ka duba wayar ka, zaka ga video ya had’u da”
“Kaiii” ya fad’a da karfi,
“Shhhhhi! Karka d’aga min murya dan Ni nafika hauka, kana son Mahaifiyarka a raye kuwa!? Indai kuwa haka ne toh kuwa baka san yadda ake kula da ita ba, domin na d’auki video na turo maka.”
“Kai banza me garkuwa da mace me rauni.”
“Hhhh! Ai Ni renonki ne, ƙaramin tantiri, Ni ba fad’a nake so ba, dan maganar da muke ciwon kai yake sani, ka ajiye mulkin da kake kai Ni kuma zan sake maka Mahaifiyarka.”
“Wallahi sai na kashe matar da Y’ar!”
Dariya sosai Ashu yayi sannan, yace.
“Ji banza kashe su.”
“Ba iya kashe su zanyi ba, zan gwada rigarka, naga yadda yake. Ko shi ma na gwada.”
Dariyar renin hankalin ya saka mishi, Sannan yace.
“Ka gwada mana! Idan ya dame ni, sai dai ina maka albashir da a Bud’e jakar dake kofar shiga masarautar.”
Kashe kiran yayi, Bilal kamar mahaukaci haka ya koma, sai ihu yake, da gudu ya nufi baƙin kofar fita a masarautar, yana zuwa ya hango jakar kasa isa gurin yayi yasa aka dauko jakar, ganin yadda jini ke sauka a jikin jakar, yasashi niman zub’ewa kasar, sai da aka tare shi, kauda kanshi yayi cikin mugun tashin hankalin yace.
“Ku bud’e jakar!”
Kirjinshi ban da dokawa babu abinda yake, dan ji yaƙe duk wani takun masu bud’e jakar ji yaƙe suna tafiya da zuciyarshi, lokacin da suka isa kuwa cikin hanzari yace.
“Ku dakata”
Cak suka tsaya duk suka juya suna kallon shi, kara wayar shi yayi yaga sakone.
“Haba! Mazaje wannan ba girmanka bane, kasa abu mana har ka karaya da wuri haka, ka ajiye komai muyi magana.”
Cikin girman kai ya fad’a da karfi.
“Wallahi baka isa ba, ku bud’e min jakar”
K’in kallon jakar yayi tsabar tsoron abinda idanun zai gani yaki kallon jakar, suna cikin bud’ewa, Ashraf ya kira. Kamar bazai dauka ba, ya dauka a masifance.
“Kai idan na kama ka, sai na shayar da kasa jinin ka”
“Ni kuma na maka Alkawarin idan ka kamani zan tsaya ka shayar da jinina ga kasa.”
Cikin wani irin izza Ashraf ya mai da mishi maganar,
Shima Bilal cike da alfahari yace.
“Lallai sai na wulakantaka”
Dariya Ashraf yayi sannan yace.
“Idan ka kamani nima Zanyi alfahari da haka, idan ka isa ka kamani.”
“Tabbas sai na gigita rayuwarka” inji Bilal,
“Bazaka iya ba.”
“Matar ka zata gaya maka”
” Wannan kuma matsalar kace.”
Kashe kiran yayi sannan ya karbi key mota da gudu ya fita, daga masarautar.
Kiranshi Ashraf yayi ya dauka tare da cewa.
“Kana wasa da rayuwarka”
Inji bilal,
“Ai Ni da haka na taso, amma ina tayaka da murna ai da ka tsaya kaga meye a cikin jakar ai zaka gidan da kuka ajiye ta ko, toh ai ba damuwa don Allah ka kara gudu.”
“Wai kai waye ya tsaya maka!?”
“Akwai wani ne Bayan Allah! Aini bana komai sai na nemi dacewa, kuma shi ya tsaya min shi yasa na zuba maka ido ka gama tsuma tsiyarka kai da wancan na keken guragun! Nima yanzun lokacina ne, kuma sai na tsuma tsiyar da tadama taka, sai na keta alfarmarka, sai nasaka ka bukaci mutuwa da rayuwa. Kamar yadda kuka tab’a ni sai na hanaka sukuni mu buga wasa nan da sati d’aya mugayen waye zai tashi da sifili.”
Kashe kiran Ashraf yayi Bilal sai hucci yake yana isa gidan yasamu masu kula da gidan duk sun kwance kamar an bugar dasu.
Yana shiga d’akin da SAFINAH take yasamu bata nan sai jini, da ya b’ata cikin d’akin shima sabida yaga gawan mutanen su har su biyar, an musu kisar wulakancin.
Zub’ewa kasar yayi tare da fasa ihu, idanunshi sun kad’a jajjur.
Damke gashin kanshi yayi tare da lumshe idanunshi, da ƙarfi.
★★★
Da sauri Fahad ya watsar da kayan kan table d’in aka daura jaririyar da bana tsammani tana raye, Ni kuma ya wucce dani d’akin shi, ya kwantar dani, sannan ya dawo kan Yarinyar, dan Dr Fu’ad ya dukufa ceto rayuwarta, kallon Ukshe yayi da Malika wanda suka yi wiki-wiki da idanu, kyat idan aka ce musu zasu zura da gudu. Kallon gefen su yayi inda aka tara ruwa me yawa,
Ya rasa kalar azabar da zaiwa Safeena dan ya wuce, godiya yayiwa Allah da ya isa akan lokaci basu ida niyyar na shiga rigarshi, amma sun sheqa lahira.
…….. Abinda ya faru.
Lokacin da Ghaniyu ya dauke Ukshe, dan dama rabuwa gida uku sukayi. Ghaniyu ya isa gidan da aka kai Safinah ta cikin ta cikin boot d’in Bilal, sabida ya b’adda kama ya shiga gidan a wanda aka gayyata, dake an canza masu tsaron kofar masarautar, yana zuwa ya nemi motar da Bilal zai fita ya Bud’e da wani abin kama gashin Sandia,
Da aka kira Bilal dan dama Ashraf ya batawa Sandia wani dan makali ta bawa Bilal a matsayin kyautarta, bawani abu bane can amma anyi shi da azurfa, tare da dutsen bracelet. Zai makala a rigarshi, toh akwai track a jikin abun, shi yasa cikin sauki, suka samu inda aka ajiye SAFINAH, wani gidan gonar masarautar a bayan gari dab da kogin jordan.
Da Bilal ya gama abinda zai ya fita da Daga gidan, ya koma gurin taro, lokacin da Sandia taje ita kuma Fahad ya shige cikin motar da yazo daukar ta, shi ya kwamushe Malika, mahaifiyar Bilal. Dan haka a lokaci guda aka rasa Ukshe da Malika, shi kuma Ashraf yana gidan gonar suke waya da Bilal, ya dauke hankali Bilal daga kan SAFINAH, sannan ya shiga gidan ya dinga make su d’aya bayan d’aya. A cikin ne ya samu sun watsa mata ruwan sanyi ta farka suka shiga yaga kayan jikinta, kishi da bakin ciki yasa shi harbinsu dukkan su, musamman da yaga d’aya daga cikin su yana jan skirt d’inta abin da ya kuma harzuka shi, Yarinyar kan ya sameta cikin ruwan sanyi ne, tana fafutikar numfashi ya tsamota, ya fita da sauri ya sakata a mota, sannan ya kira Fahad, yace yayi maza ya kira Dr Fu’ad, shi ya karawa Ashraf hasken akan inda aka kai SAFINAH da kuma alluran barci da yayi mata, suna zuwa ya koma ciki ya cire rigarshi ya saka mata, sannan ya fito da ita yasata a bayan shima zauna Fahad ya ja motar Dr Fu’ad yana biye dasu,
★★★
“Ashraf!!”
Bai d’ago ya kalli Ukshe ba, wanda shiru Ashraf yake bashi tsoro, ya gwammace yayi magana da akan ya cigaba da yin shiru, dan shiru sa babu alkhairi a cikin ta balle kuma yadda suka tab’a shi dayawa baya tunanin zai yi magana.
Mik’ewa Ashraf yayi ya koma inda ake kula da yarinyar, cikin sanyi murya yace.
“Da fatar zata tashi!?”
“Muna niman haka daga Ubangiji idan yaso.” Inji Dr Fu’ad,
“Toh Allah ya yarda ya kuma sa mu dace”
“Amin Ya Allah” suka ce,
Bai kuma bin takan su Ukshe, Malika da SAFINAH ba, dan bai da lokacin su.
Yana tsaye har Yarinyar taja numfashi, tare da fallasa ihu. Wani irin kallon yabi Ukshe dashi, zaku ci kaniyarku.
“Fahad! Ka had’a wancan ruwan da kayan aikin sannan ka saka min wancan mutmin a cikin ruwan.”
“Sultan!”
Kauda kai yayi sannan yace.
“Ghaniyu! Amshi aikin ka kira min Kazab, ya d’aura min Fahad a hanya.”
A razane Fahad ya d’ago kanshi, yaga Ashraf ya koma kan kujerar da ya tashi, ya saka fuska kamar bashi ba. Zub’ewa Fahad yayi a gaban shi kan shi a kasa yace.
“Don Allah! Kayi hakuri ba zan kuma ba, ka gafarce ni”
D’aga mishi hannu yayi sannan yace.
“Kayi na biyu karka kuma na uku jeka.”
Mik’ewa yayi cikin sauri ya had’a komai.
Lumshe idanunshi yayi sannan ya cusa wasu abubuwa a kunnen shi, ya musu alama da hannu. Tuni aka konawa Ukshe lantarki, ya shiga ihu. Da ya tashe Ni daga barci, na farka a razane a sannu na safe kaina da yake barazanar fashewa, ga kafaffuna da suke min azabbaben ciwon, dakyar na mik’e zuwa inda nake jin ihun, buɗe kofar nayi, shi na fara gani yana zauna ya rufe idanun shi, tsura min shi ido nayi ina jin wani sabon kewar shi nake ji a raina, bud’e idanunshi yayi a kaina, mukayi ido biyu dashi. Wani irin kallo yayi min tare da mik’ewa ya tawo inda nake. Cikin tsoron shi na koma cikin dakin, jikina na rawa, na shiga tare da rufe kofar. Murmushi yayi sannan ya koma gurin Malika wacce take kuka wi-wi, Tsabar taga ana azbatar da Ukshe, sai ihu yake tsabar azabtarwan da yake sha.
Sabida tasan yana gamawa da Ukshe kanta zai koma, dan haka take kuka wi-wi tana rokonshi, da ya Kyaleta zata mishi abinda yake so. Zata mishi,
“Ku cire shi haka.”
Da sauri suka ciro shi sannan Dr Fu’ad yayi mishi allura.
Komawa gurin Ablah Ashraf yayi ya dauke ta sannan ya Kaita baki kofar ya buga, yak’i kuma magana, sai da na buɗe kofar na ganshi da sauri nasa hannuna zan rufe kofar ya tura da gwiwarshi, take muka yi baya da kofar na fad’i, shiga yayi na mike zan gudu.
“Ai ba yau kika fara gudawa ba, Jeki inda yayi miki, amma kisani kina barin gidan nan ko nemi wani bani ba, idan kika zauna kuma azabtar da Uƙubata bazasu tashi a kanki ba, SAFINAH ki shirya ganin abinda zai sanyaki kuka da idanunki Ni kuka wulakanta maganata, da na iya dukar mace wallahi da sai na miki dukan Kawo wuka, amma haka bai b’aci ba, zan miki abinda bazaki manta dani, wato ke gaji (Urooba) zaki ga karshen sunan)
Ja da baya na fara ja ina yarfe hannuna, ajiye Ablah yayi sannan, sannan ya rufe kofar. Tawowa yayi yana ɓalle botirin rigarshi, ganin haka ne yasani ban ji wani tsoro ba, sai da ya rage boxes sa’annan yace.
“Ki haura gadon na baki abinda ya kawo ki.”
Kallon shi nayi tare da b’ata rai, cikin jin haushi nace.
“Bana bukatar shi, dan bashi ya kawo Ni ba, da kakirani da Urooba, eh Nagode da haka kuma na tabbatar maka da Ni d’ince, matar da take son mijinta bakayi karya ba son da nake.”
Fincikoni yayi tare da jefani can kuryan gadon, sannan ya shiga cire min kayan da karfin tsiya, sai da ya rabani da kayana sannan ya chafko nono na d’aya ya shiga murzawa tsakanin shi da Allah, d’aya na bakin shi yana min sucking d’inshi kamar mahaukaci, hannun shi d’aya yana cikin p+p d’ina. Wani irin zafine kamar ya dangwala min garin yaji a gurin, ga nonuwata da suke min zafin bala’i, cikin fitar kuka na tureshi ina cewa.
“Wallahi zaka kashe Ni ciwon suke min,”
Dariya yasaka sannan tace
“Idan mace ta iya rashin jin maganar mijinta shima Allah ya bashi lafiyar kula da yadda zai ji da ita wallahi sai kin ga rashin mutunci iya ganin idanunki.”
Janyo Ni yayi da karfi ya cigaba da tsotsar nonon kamar yasami Alawar lollipop……
Kuyi hakuri Wallahi uzuri……
[16/03 10:44 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
Oum Muwaddah
3️⃣6️⃣
Sosai ya shiga tsotse inda yayi mishi, ba tare da ya damu da kukan da nake ba, tsabar mugunta yana sucking nonon yana cizon su, duk yadda na motsa sai ya kara ƙarfin abinda yake, jin muryanta tana fita da ƙarfi ya shi d’agowa ya min rumfa tare da kama lips d’ina ya cigaba da sumbatar yana cizon su.
Zandariya shi kuwa kara habbaka take, sai anbaliyar ruwan dad’i take, janyewa yayi daga jikina yayi yana kallon yadda nake haki kamar nayi mugun gudu. Bud’e gurin yayi yaga yadda yake fidda, ruwa murmushi yayi tare da kai hannunshi ya karkad’a a saman pin d’ina, mik’ewa nayi da sauri dan bazan iya jure irin abinda yake min ba,
Cinyata ya riko sannan ya mai dani na kwanta da karfin tsiya, zare boxes d’in shi ya shiga tura min zandariya shi, da karfi ganin ina ihu tare da ture shi, ya sashi tsaya cak.
“Ko ki tsaya ko kuma na miki abinda bazaki manta dani ba”
“Don Allah kayi hakuri bazan kuma ba, wallahi.”
“Karya kike wallahi gobe ma zaki kuma.”
D’ago Ni yayi tare da ajiye ni saman cinyar shi, sannan ya shiga zura min sandar girma, yana cacakata tare da make d’uwais, bakin shi na ciki nawa, zare bakin shi yayi cikin nawa sannan ya kai Dai-dai kunne na yace.
“Ba dai wutsiyar kika biyo ba!? Gata ina baki son ranki, amshi jijjiyar son ranki! Karki damu gashi nan ina baki bindina.”
Yana fad’ar haka yana dukan ɗuwais d’ina, tare da matsasu sosai.
Iya wuya naji shi a hannun Ashraf, dan sai da ta kai ko motsi nayi ina jin shi a jikina, zan iya cewa muguntar shi a iya kaina ya tsaya, domin kuwa babu inda baya min ciwo. Musamman p+p d’ina, slowly ya zare jikina. Ban daki ya shiga, sake ruwan wanka yayi akansa tare da maida gashin sa baya.
“Kinfi da had’uwa! Zuma cike a marar ki, ko ina ya ciki yadda nake so amma dole na hukuntaki, dole na koya miki jin maganata.”
Fitowa yayi daga ban d’akin, daure da towel, ruwa na sauka daga gashin kanshi, yana sauka a dokin wuyarsa zuwa jikinshi baki d’aya, kallona yayi tare da jin sabon desire, janye zanin gadon yayi yaga yadda na dunkule, sai ajiyar zuciya nake saukewa.
“Zaki wucce kiyi wanka ko sai na kai ki da kaina, kuma na daura daga inda na tsaya.”
Dakyar na mike na sauka a gadon, cizon lips d’ina nayi tare da damke zanin gadon, hawaye na zuba daga idanuna.
Ina tashi dan bakar mugunta ya samen kafa na fad’i,
“Ki tashi kafin nazo na kuma turmushe ki.”
Kuka na saka na mike ina bin bango, amma dan rashin Imani haka ya dinga bina, ina shiga ban daki. Ya biyo ni ruwa na tara me yawa sannan na shiga, yana tsaye a kaina.
Yana ganin na gama wankan tsarki, ya ɗauki showe gel, ya zuba a hannushi sannan ya shiga shafa min a jikina, a hankali yake goga min, kamar wanda nasaka shi, abin arziki.
Yana gamawa ya tsiyaye ruwan dake cikin abin wanka, ya shiga. Tun da ya shiga na fara kuka ina rokon Allah da Annabi ya kyalani amma fir yaki.
Sai da ya biya buƙatar shi a karo na biyu sannan ya kyalani Ni, yayi wankan ya fita.
Wato duk wanda yaki ji bazai ki gani ba, dan kuwa ina gani. Zai ciyar dani da ƙarfin tsiya kuma zai bi ya cinye ne son ranshi.
Kuma bani da ikon korafi zai ce min.
” Ni na kawo ki? Na kiraki ne!? Ki gane cewa ni duk abinda na miki saya kika yi dan haka sai ki zauna, tunda kika biyo wutsiyata ai kinsameta kuma zan cigaba da baki har sai kin koshi dan kanki.”
Ina cikin tashin hankali, na rasa me yasa Ashraf ya zab’i bani wahala ta wannan hanyar, gashi p+p d’ina har kumbura yake, idan zai shiga da kamar nayi hauka sabida azaba da ciwo, shi kuwa babu abinda ya dame shi, ya shiga yayi zuba sukuwa, kamar wanda ya sami dokin shi da ya b’ata.
Ablah ta samu sauki,sai dai ya daina barina ina bata nono da kaina shi zai zo ya bata tana koshi zai daura da muguntar shi, son ranshi yake abinda ya gadama dani, nayi kuka har na godewa Allah. Nayi zurfi cikin tunani ya shigo, tare da mika min waya, amsa nayi cikin sanyi murya nace.
“Assalamu alaikum!”
“Kin kyauta! Kin nuna mishi bamu isa dake ba! Kin nuna mishi mu ba komai bane a gurin ki, kin nuna mishi babu wanda ya isa ya hanaki abinda kika niyya, hmm SAFINAH kenan. Allah ya bamu lafiya da nisan kwana zaki nime mu da. Kafar ki da kika tafi da shi zaki dawo inda muke, ba dai namiji bane.”
Tana gama fad’ar haka ta kashe wayar baki d’aya. Kuka na saka ina kiranta fauce wayar yayi tare da cewa.
“Wallahi kin ji kunya, kin zamewa kowa damuwa, kin d’aga hankalin bayin Allah, Anya SAFINAH kina da tausayi a ranki, gaki kaman kin girma amma bai hakan bai hanaki cin kasa, ki zauna kifi abinda ya kawo ki, kuma wallahi ki daina cikin min kunne da kukan rashin kunya, ko nazo nayi miki abinda zai hanaki motsawa.”
Had’iye kukan nayi, cike da tsoron shi.
Fita yayi daga d’akin, ban kuma jin d’uriya shi ba, sai dai ta ihun da ake. Wanda na tabbatar yana cin kaniyar wasu ne.
Shigowa yayi ina zaune akan abin sallah, ya ajiye min kayan sawa, sannan ya koma gurin yar shi wacce take barcinta.
★★★
“Taya zakuce babu wannan number, a cikin k’asar taya aka barshi ya shigo kasar kasan aikinka kuwa? Mutum d’aya ace ya gaggareku waye shi da kuke tsoron shi, toh wallahi ku san abinyi ko kuwa ni! Na dauki nawa da kaina.”
Yana gama fad’ar haka ya fita daga cikin Office din ministan tsaron kasar.
Karar da wayar shi tayi yasa shi tsayawa, tare da d’aga kiran.
“Ya kake!? Na baka nan da awa biyu ka ajiye mukaminka, idan kuma bai maka ba zaka iya duba wayar ka sannan ka duba Youtube kaga wani sabin videon da aka sake.”
“Wallahi Ashraf! Sai na maka kisar wulakancin!”
“Kai yi min shiru, ka ajiye wannan mukamin kafin mutane su Koreka da kansu.”
“Wallahi bazan ajiye ba! Sai dai ku kashe Ni akan shi! Kuma dani kake maganar.”
“Toh ai shikenan! Bari mu ga yadda zaka isa cikin masarautar daga Office d’in ministan tsaron,”
…….
Kallon Malika yayi cikin girmamawa, sannan yace.
“Ke uwa ce! Kuma me burin sadaukar da abubuwa sabida D’anta, nasan da baki daura shi akan burin zama Sarki ba da bazai damu ya rasa ransa akan aikin da bazai iya ba. Sannan gashi akan idanunki ya zab’i mulki dake da kuma rayuwar shi. Ban kawo ki dan na miki komai ba sabida nima ina da mahaifiyar, kuma bazan yafewa kaina cutar dake da nayi. Zan sake ki, a matsayinki na Uwa kiwa Al’ummar Jordan adalci. Kafin nan ga wannan video, idan har ni na kusanci baiwata, Bilal ya iya watsa abinda bai da masani ina kuma ga Ni da nasaka aka dauko min hoton shi da video yana shan giya. Koni mulkin jordan bata dace dani ba, kiran wasu daga cikin al’umma ya dawo dani,amma kiyi hakuri idan kinga abinda ya dame ki.”
Juyawa yayi gurin Ghaniyu sannan yace.
“Fahad ka kai Ukshe gidan tsofi ya kare rayuwarshi a gurin, ita Kuma Umma ka kaita, kofar masarautar ka dawo.”
Takowa yayi gaban ta, sannan ya mika mata takarda yace.
“Aminina zai kaiki gida wannan takardan ajiye mulki ne! Idan har kina son ki rayu dashi, yanzun karfe d’aya ne na dare, nan da awa goma sha biyu, ya ajiye mukamin, idan kuma yaki amincewa shima zai bi sauran sarakunan, amma Ni bana son haka ya faru dan mu biyu muka rage, ko ba komai Zanyi farin ciki d’an uwana yana nan bani d’aya aka haifa ba, Umma ga kawai muje. Fahad ga SAFINAH nan da A’isha, Maryam da Asma’u, suna can hannunku, ku rike min Iyalina da amana, idan na dawo toh shikenan.”
“A’ah Sultan! Mu yafi dacewa muje, ba kai ba, al’umma suna bukatarka”
Riko hannun Malika yayi suka fita daga gidan, yaje yaɗata a mota. Har zai ya tadda motar sai kuma ya fito zuwa cikin gidan, dakin da nake ya shigo ya dauki Y’arshi ya sumbatar, sannan ya saka zai fita. D’ago kai nayi muryanta na rawa, nace Allah ya tsare.”
Juyawa yayi sannan ya fita da sauri,
Koda yake gurin motar ya shiga, murmushi yayi mata sannan yace.
“Kiyi hakuri na barki zaune”
“Ba komai” tace a sanyayye,
Tafiya suka fara, suna tafiya yace.
“Tun ina da shekara uku na fahimci rayuwata bata da wata fa’ida sosai, sabida bani da aboki d’an uwa, babu uwa babu Uba sai tarin mulki da dukiya masu mugun yawa, abinda na sani shine Ni dai nadama masarafar ikon wasu, na Zauna a iya cikin gida daga Ni sai Masu kula da lafiyata, tunda na cika shekara bakwai sai na soma gane Ni daban ne da wasu yaran musamman idan aka banbantani dasu ta hanyar karatu, ba a barina nayi mu’amala da kowa, ba a barina naci abincin kowa, bana shiga cikin wasu abubuwa na nishad’i.
Bana gane komai sai karatun da nake, a haka har na cika shekaru ashirin da tara, a lokacin, Safinah tashigo rayuwata. Tazo a baiwa ban tab’a kallon SAFINAH dan ina sha’awarta ba, sai da Allah ya nufa ta sanadin lalurar zamu haifi Maryam da Asma’u. A haka kuma na share shekara d’aya a gidan Yarin Saudiya, dan wata na goma a can Safinah itace komai na itace rayuwata, Umma koda Bilal ya kashe Ni ki rike shi ya rike min Yarana da amincin Allah.”
Kuka take kamar ranta zai fita tsabar tausayinta da yacika mata zuciya,
A hankali yake bata labarin abinda ya faru dashi, kuka take sosai har suka iso masarautar.
★★★
Tunda suka fita nake kuka sabida jikina da ya shiga rawa, ga zazzaɓin da ya sauko min lokacin guda. Dakyar na mike zuwa waje daga d’akin, babu kowa a gidan sai Ni d’aya, kuka na saka, a hankali na koma d’akin da ya barni, tare da alkawarin ko kofar fita bazan ratsa ba, balle naki jin fad’ar shi. Ban tab’a da nasanin zuwa na Jordan ba sai yau, nayi tir da halina, nayi bakin cikin zuwa na ashe abinda yake gudun na gani kenan ya hanani zuwa, “Wayyo Allah na, na shiga uku na lalace. Ubangiji karka basu ikon cutar da shi, Ya Allah ka tsare min shi, Ya Allah kai kayi alkawarin Nasara tana rinjaye da gaskiya Ubangiji karka basu ikon cutar da bawan ka.”
Nayi kuka har idanuna suka fara zafi. Sulalewa nayi a gurin barci yayi gaba dani.
Bayan wani lokaci hayaniya mutane ya d’aga Ni daga barcin da nake. A sannu na Bud’e idanuna. Tashi nayi na zauna ko ina na min ciwon ga faduwar gaba da nake ji, jikina Kamar an rufe da d’anye nama, kasa tafiya nayi na shiga rarrafa har falon, daga nesa na hango mutum kwance an rufe shi da farin kyale ga jinin da yake zuba daga inda aka kwantar dashi, A hankali nake rarrafe har na isa gurin, zan kai hannu na bud’e Ghaniyu ya hanani, bakina na rawa nace.
“Ashuuuuuu” d’if na dauke wuta tare da dungurawa kan gawar………😭😭😭😭😭
Hey Kuyi hakuri Yau ina da uzuri
[16/03 10:44 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
Oum Muwaddah
3️⃣7️⃣
A firgice na tasa wata irin kara, na farka daga mugun mafarkin da nayi, cike da mamaki nake kallon d’akin da nake, ganin shi tsaye yana busar da gashi.
Zubur na mik’e ina kallon d’akin da nake.
“Yaushe muka zo nan!?”
Banza dani yayi ya gama sha man shi, saka wani farin kaya yayi riga da wando, masu laushi ya duba wani drowe ya ciro turare ya fasa, yana gamawa ya tafi inda yarinyar take kwance yi mata addu’a sannan ya gyara mata kwanciya, shima ya dawo bakin gadon ya zauna sannan ya shiga latsa wayar shi, mik’ewa nayi na wucce hanyar da naga ya fito, Ina shiga ban d’akina, fitowa nayi jikina na kara sanyi na isa gabanshi, kaina a sunkuye nace.
“Abban Ablah!”
D’aga min gira d’aya yayi cikin gajiya yace.
“Wucce ki bani guri, ba son magana. Ajiye tambayoyin bakin wata rana zasu same me amsa miki.”
Duk yadda naso ya saurare Ni yaki karshe, kwanciya yayi abin shi Ni kuma na shige ban d’akin, na jima a ciki sannan na fito.
Wayar shi naga tana haske tana d’aukewa, gurin wayar na isa na sa hannun zan dauka ya rike min hannu.
“Ina ganin mutunci ki! Kuma kema kina ganin tawa! Karki tab’a min wayata, dan zaki ga abinda zai hanaki kwanciyar hankali.”
Janye hannunsa yayi daga nawa, ya cigaba da barcin da ya fara, Ni kuma na goge jikina, na shafa mai. Nasaka kayan barci, lallai Ashraf ya san kan wulakancin juya baya yayi da yaga ina saka kaya, ina gamawa zan kashe wutar d’akin ya sauka a gadon ya fita falon. Haka na kashe wutar na kwanta raina ba dad’i, a haka na kwana.
Washi gari…
Motsin shi ya farka da ni. Wanka yayi yana saka kaya zai tafi masallaci.
“Idan bazaki yi sallar ba, toh ki rage kallona.”
Jan bargon nayi na rufe kaina, tare da jin ba dad’i, wato Ashraf ranshin mutunci zai min ko!? Nice yaƙe nunawa ko inkula ko!!?
Yana fita nima na shiga ban daki nayi wanka da alola. Na fito saka kaya nayi na gabatar da Sallah.
Ina cikin azkra ya shigo, kwanciyar shi yayi ba tare da ya kalli inda nake ba, asalima tunda cikin yayi abinda.
Ina idarwa na duba drowe da na ciro rigar da nayi salla, na shiga duba cikin babu kaya sai wanda na dauka nayi salla
Kare musu kallo nayi na rasa wanda zan saka, juyawa nayi inda yake kwance ya juya min baya, a hankali nace.
“Ashuuna!!!”
Yadda nakiraka sunan shi kansa sai da yaji balle Ni da nake niman sulhu wallahi gwara ya cigaba da min horon da yake kwanaki, amma shariya fa ba sauki dan har cikin raina nake jin ciwon shariyan.
Kallon “meye” yayi min tare da tsuke fuska, tsintar kaina nayi da inda inda, na shiga cewa.
“Hmm! Kayan ne naga babu sai wanda nayi sallah dashi”
“Kin zo da kayan ne!?” Ya jefa min tambaya,
Janye hannuna nayi daga gurin na koma na dauki kayan da na farka da shi na mai da, ina jin sautin tsakin shi, ban san lokacin da kuka ya kwace min ba.
“Fita min a d’aki, dan ba zaki hanani barci ba,”
Haka nasaka kai na fita daga d’akin ina kuka,
Yana ganin fitar ta ya tashi ya zauna tare da rike kanshi, sam zuciyar shi bata juran ganin kukanta, baya kaunar jin sautin kukanta, tuno halin da ya sameta jiya. Bayan dawowar shi daga kai Umman Bilal, ta bashi tausayi sosai, dan mafarki take tana kiran sunan shi, har ya dauketa bata sani ba. Ya sakata a motar sannan ya koma ya dauko Ablah.
Abinda Ya faru tafiyar su …
Cikin kuka Malika ta kalle shi, tare da girgiza mishi kai tayi sannan tace.
“Tabbas zan mu bar maka abinka, tsarin mulkin kace duk wanda yayi yunkurin canzawa shine a wahale. Muje ka amshi ragamar shugabancin k’asarka.”
Bai tsammaci haka daga gare ta ba, dan haka sai ya sha mamakin fitowar maganar daga bakinta, koda suka nufi masarautar. Tuni aka shiga bin bayanshi.
Koda suka isa masarautar yayi parking, fitowa tayi sannan ta har inda yake zaune ta bud’e kofar, ta riko hannunshi suka shiga cikin padar, sai da ta kai shi gaban kujeran dai dai fitowar Bilal, sannan tace.
“Zauna!”
“Umma!?”
D’agowa Bilal hannu tayi fuskarta ta dauke da murmushi, ta cigaba da cewa.
“Zauna Sultan! Wajen kane kuma ka dawo, da kanka ka ajiye mulkin. Ka bar musu iyawarsu! Yau gashi sun k’asa, sun zub’e tare da mubaya’ar, muma munyi mubaya’a. Ina niman Alfarmar d’aya karka zubda jinin mu abinsa laifin da muka aikata, zan sashi ya dawo da duk wani abinda aka dauka, ina kuma bada hakuri akan abubuwa da suka faru, da wanda muka sani da wanda bamu sani ba, Allah ya tayaka riko.”
Shiru padar tayi baka jin komai a cikinta, Sabida sauyin al’amura lokaci guda, komai ya sauya. Sannu a hankali duk wani me sarauta a cikin padar yake shigowa, tun daga kan larabawa har kan kabilu guda biyu na cikin ƙasar suka shigo, Thomas ne ya shigo d’aga Alexander, Ashraf na ganin shi ya kauda kanshi, sabida ya kashe Alexander da Irfan, sune ya zuba su a cikin jakar da ya turowa Bilal.
Dan sune ya samu suna yunkurin, keta alfarmar matar shi.
Mik’ewa yayi sannan ya zuba musu ido, sannan ya zauna a lokacin guda duk suka zauna.
“Ku tafi da Umma shashinta Bilal kuma ku kai shi, gidan yarin sai na bukace shi, Ammar da Uzaif su dawo muƙamin su, Thomas a bashi shugaban kabilar shi, sai Abu Darda ya amshi wakilcin kabilar shi. Zan fita na d’auko Iyalina a sauyawa masarautar fasali, dan zan shigo shi ba sai nan da kwana goma sha biyar, a amshi dukiyar masarautar da yake hannun Bilal, sannan ina son nan da kwana uku a gyara harajin kasar, idan na dawo zan duba al’amarin.”
Yana gama fad’ar haka ya mike, tare da barin cikin padar. Yana fitowa Fahad da Ghaniyu, tare da Dr Fu’ad, suka iso. Tare da wasu manyan jami’an kungiyar su da kuma masu tsaron shi suka rakashi har gidan da suka barni, yana shigowa ya dauki Yarinyar ya fita da ita, Ghaniyu ya amshita, shi kuma ya koma cikin gidan ya dame Ni, ina mafarkin sai kiran sunansa shi nake, murmushi yayi a ranshi yace.
“Mara jin magana kawai!”
A hankali ya dauke ni, bud’e mishi kofar motar sukayi ya sani a bayan motar, sannan yace.
“Airport! Jirgin masarautar yana nan kuwa?!”
Dukar da kai Kazab yayi sannan yace.
“Ranka shi dad’e, yana nan.”
Gyara kwanciyarshi yayi cikin sanyin murya yace.
“Captain Aatish?!”
“Yana Airport!!”
Shiru yayi kamar wanda baya cikin motar. Har sun fara tafiya yace.
“Umra!”
Airport ɗin aka kai shi, har inda jirgin yake suka tsaya.
Abin kamar wata masifa, dan jin wani mugun iko yake ji, daga dawowar shi, ji yaƙe kamar wanda yayi bankwana da farin cikin sa. Tsintar kanshi yayi da bakin cikin dawowa a karo na biyu. Tabbas idan bai dagaske ba shi da farin ciki sai dai ya gani a wani gurin, domin shi ya rasa kenan har abada, ya rasa walwalar da yayi a cikin shekaru hudu, ya rasa farin cikin kenan haka zai zauna a gurin d’aya shi da yawo sai dai a cikin masarautar, juya kanshi yayi cikin damuwa ya kalleta. Sannan yace.
“Dr Fu’ad.”
Bud’e motar Ghaniyu yayi ya fita can sai gasu, sauke glass d’in motar yayi sannan ya bud’i baki yace.
“Ka mata alluran barci, dukda tafiyar awa d’aya da rabi ce.”
Gyad’a kai yayi sannan ya koma ya dauko kayan aikin shi, sannan ya bude kofar Ashraf ya fita, sannan shi ya samu shiga yayi mata alluran.
Yana gamawa ya fito daga motar shi kuma ya bude ya dauke Ni, sannan ya dakai Ni cikin jirgin, shigowa da Ablah Ghaniyu yayi, ya ajiye ta, a kan wani kujerar ya tadda kujeran yadda bazata fad’i ba, sannan ya zubawa, Sultan ido dan yaki juyowa. Kwalla ke bin idanunshi,
Dafa shi, Ghaniyu yayi sannan yace.
“Amma kukan farin ciki kake ko!?”
“Kira Fahad mu tafi! Dan kun zame min wani shashi na rayuwata.”
Fita Ghaniyu yayi sai gasu nan tare, buɗe musu hannu yayi, suka shiga jikinshi.
“Aminan kwarai bazan Iya nisa daku ba, dan haka muje daku Kuma kuyi umra, Ghaniyu muna dawo zaka wucce Oman ka tawo da iyalinka, dasu Ammyna da Natashah, Kai kuma Idan mun koma ka nemo mata ko kuma na nima maka wata baiwa na baka.”
Sake rungume shi suka yi, farin ciki fal ransu.
Sun jima a tsaye sannan suka rabu, zama suka yi suna daura belt, Fahad sai sunkuyar da kai yaƙe, tun Ashraf bai damu ba har ya mishi magana, kamar munafuki, yace.
“Ai kanwarku nake so?!”
“Wacce?!”
“Hmm! Sultan karku ce zaku hanani ita, dan fad’awa rijiya Zanyi.”
“Ban gane ba wacece haka?! Wacce zaka fad’a rijiya akanta ?!”
“Batul!!!”
Murmushi Ashraf yayi tare da kwantar da kanshi a sit ɗin, yana jin Ghaniyu yana mishi tsiya da cewa.
“Mara mutuncin! Dama dalilin da yasa kayita wulakanta Sandia kenan! Har da shiga damuwa dan ta rabu da kai d’an iska, sai na zuga Um Ablah sun hanaka ita dan ka zama tuzuru, shi kuma yafi Gwauron b’arna”
Zaro ido yayi waje cikin shakkar abinda Ashraf zai ce, sai yaga bai ce komai ba.
“Zan same Umminsu da maganar.”
Yace musu.
……… Sun isa madinatu munawarra, shi da kanshi ya fiddani har zuwa, dan tun kafin su taso Yasa Ghaniyu yayi mishi booking. Motar Hotel d’in yazo ya dauke su. Har zuwa tashina daren jiya.
Mik’ewa yayi bayan yana niman hanyar da zai ladabtar dani.
…… Ina fitowa naga falon, babu kowa, zama nayi a cikin kujeran falon na cigaba da kuka, ina jin fitowar shi, ya shirya cikin kananun kaya, sai kamshi yake tashi a jininshi. Ko inda nake bai kalla ba yasa kai ya fita. Ko minti goma ba ayi ba, sai abinci aka kawo min, karb’a nayi na ajiye. Sannan na kwanta, me kawo abinci tana son tambaya na ko me nake buƙata a kawo min da dare, kallonta nayi cikin harshen larabci nace mata.
“Lafiya kike tsaye baki tafi ba?!”
Tsuru tayi cikin mamaki tace.
“Dama kina jin larabcin ne!?”
“Da kun zata kowa gidahumi ne sai kune kuka iya larabcin”
“Kuyi hakuri dama Yallabai ne yace na tambaye ki me kike bukata a kawo miki?!”
“Kike abinki wannan ma zai ishe Ni”
Har zata fita sai nace mata.
“Wata kasa muke?!”
“Madinatu munawarra?!”
Gyad’a kai nayi kawai, ina mamakin yadda Ashraf yake nuna ko oho.
★★★
Karfe sha biyu ya shigo, kallon da yayi min yasani fahimtar bashi d’aya bane, mik’ewa nayi na wucce d’akin, sai gasu Ghaniyu sun shigo, falon.
Zama sukayi shima ya zauna tare da bud’e abincin da aka kawo min ganin ban tab’a ba yasa shi mik’ewa tare da jakankunar kayan, suma ganin haka suka mik’e tare da ce mishi.
Zasu gurin cin abinci kafin lokacin ibada yayi.
Jinjina kai yayi sannan ya shigo cikin d’akin ya same Ni kwance idanuna a rufe.
“Kin zata zan zauna in rarrashi kine dan baki ci abinci ba?! Ai wannan matsalarki ce ba tawa ba, dan haka ki tashi ki ga kayan dan zuwa karfe d’aya zamu tafi masallaci, inda yayi miki idan bai miki ba zaki iya cigaba da zama tunda ke maganar iyaye da mijinki, basa gabanki sai Abinda kika saka kanki. SAFINAH hmm ki shirya karb’an ɓacin rai dan ranki zai baci nan gaba.”
Kuka nake son yi amma bakin ciki ya hanani, raina a b’aci na mike kayan na zazzage na dauki wanda zan saka na tattara sauran na saka a drowe.
Kasa kasa nace.
“Idan mutum ya gaji dani ya sallame Ni mana, ai maza basu kare ba. Kuma zan je na auri wanda zai zauna dani da Amana, ba wanda bai san darajata ba.”
Takowa yayi gabana, tare da saka hannunshi ya d’ago haɓɓana.
_Allah kenan, Gwanin me hikima, a cutar da kai ta wancan hanyar ya Bud’e maka wancan hanyar, wanda suka san darajar mu sun d’aga darajar Masarautar Jordan Nagode 🤝 sosai_🥰
[16/03 10:44 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
Oum Muwaddah
3️⃣9️⃣
“Ki kace me!?”
Ya jini sarai amma dan ya gwada min bariki yake tambayata, banza nayi mishi dan bazan mai-mai, d’ago Ni tare da tsuke fuska ya daka min tsawa.
“Kika ce me?!”
Kura min shi ido nayi sannan na cire hannun shi a jikina nace.
“Bazan mai-maita ba ai kaji Ni”
“Hmm!”
“Can ta matse maka” na fad’a cikin bakina.
Ji yaƙe kamar ya rufe Ni da duka. Tsabar ranshi ya ɓaci, ya juya zai fita. Ƙasa ƙasa nace.
“Wallahi ka dawo ka shafa min lafiya dan na gaji da zama da kai.”
Girgiza kai yayi ya dauki kayan shi tafi daga d’akin, tabbas da ace ya iya duka da babu abinda zai hanashi zane SAFINAH, wallahi ko Natashah bata isa ta mishi rashin kunya ba, amma Safinah da ta ga gadon barcin shi.
Haka yaje ya shirya, sannan ya dawo dakin saboda kuma Ablah, ina zaune ko kallon inda take makiyin b’allo yayi tunanin sabida yaran nake zaune dashi.
Ɗaukar ta yayi ya fita, ina son zuwa Masallacin Manzon Allah, amma tunawa, bai bani izinin fita ba yasani kwanciyata.
Kartan yunwa tasani mik’ewa zanci abincin da yayi sanyi, ina fitowa falon naga wayam, shiru nayi. Kwafa nayi na shige d’akin na kwanta ganin zan cutu da yunwa tasani mik’ewa na biyu zuwa falo na dauki wayar tafi da gidanka, na kira dakin girki na fada abincin da za a kawo min.
Zama nayi dan jikina har rawa yaƙe, buga kofar akayi, naje na bud’e sannan na amsa abincin, nayi godiya tare da rufe kofar,( bari ba shegiya nace da Ubanta)
Dakyar na wanke hannuna nazo na fara ci, hannu baka hannu ƙwarya, kan kace me tuni na cinye har zare ido nake ga gumin dake karyo min, kiran sallah naji daga masallaci Manzon Allah, na tashi tare da mik’e, sannan na wucce cikin na wanke hannuna sannan nayi alola na fito.
Ina fitowa na ɗauki abin salla na tadda nima, bayan na idar, na zauna ina azkar sai gashi ya dawo da ita, ajiye min ita yayi akan cinyata, sannan ya fita sai nono take nima sai naji ban kyauta ba, ciro nonon nayi nasaka mata a baƙi.
Sauran kwanakin da suka biyo baya, zaman mu ba dad’i. Wallahi domin kowa abinda yake so yake yi, ya ki kuma magana dan ya fahimci nima shi nake da magana, dan haka sai ya bawa isa ajiyata.
Kwanakin mu biyar muka wucce Makka domin umra, a can nayi addu’a sosai da niman zab’in Allah akan zamana da Ashraf.
Kwanarmu huɗu Ghaniyu ya wucce, Oman, washi gari muka dawo Jordan bayan mun gama ibadarmu.
Ranar da muka dawo mun same Fadar, an gyarata fiye da, bayan shashin mu kuwa yafi ko ina had’uwa, a tsohon shashin sa muka zauna, dan yace. Nan ne mafarin komai, dan haka bazai bar shashin. D’akin da bazan manta ba, itace ya bar min a matsayin nawa shi kuma ya ɗauki d’aya, bayan nayiwa Ablah wanka nima nayi, ina zaune sai naji ina son cin abinci dan haka na tashi na mai da Ablah na kwantar da ita sannan na fita. Yana zaune shi d’aya, yana shan tea, nazo na wucce shi. Bina yayi da ido.
Dake blue jeans ne a jikina sai farin shirt me ratsin pink, nayi kyau sai dai na rame, saboda matsalar da muke fama Ni da shi, sam a yanzun abin yafi yawa, dan ko a gaban shi zan yi tsirara, wallahi bai dame shi ba, nima da na dauka da zafi na watsar da komai sulhu nake nima yaki yarda ya saurare Ni, na kira Ummina tace babu ruwan ta, Nanah Asma’u ce ta bani hakuri da kuma na cigaba da binshi.
Maqbool na dafa, sai fruit juice da nayi nazo na ajiye mishi, sannan na dauki nawa na wucce d’aki dashi, Ni nada Amma sai nakasa ci, sabida tunanin zai ci ko bazai ci ba, kad’an na tsakura sannan na fito zan kai kitchen naga baya falon, duba table d’in nayi naga babu abinda yaci, zama nayi tare da fashewa da kuka.
Nasaka abincin a gaba ina kuka, cikin shirin fita pada ya fito, ganin yadda nasaka hannu na tallebi fuskana ya sashi jin ba dad’i, har ya wucce sai kuma ya dawo ya zauna, jan kujera yayi ya zauna, sannan ya gyara hannu rigarshi yana kallon kular abincin.
Jikina na rawa na mike na fara kokarin saka mishi amma na kasa, mik’ewa yayi, nazata tafiya zai yi sai naga ya rike hannuna yana daban abincin, kuka nake har da shasheka, na kalli fuskar shi nace.
“Kayi hakuri Wallahi bazan kuma ba.”
Murmushi yayi sannan ya zaunar dani, ya fara cin abincin.
Lumshe idanunshi yayi cikin jin dad’i, rabon shi da yaci abinci me dad’i har ya manta, tun shinkafa da wayen da yaci.
Ruwan fruit juice din na zuba min shi yasa ya koshi sannan ya mike tare da rungume Ni dan nima na mike yace.
“Nagode sosai”
Kwallar farin ciki ne ya sauka a idanuna nace.
“Me zaka ci!?”
“Ba komai.”
Janye jikinshi yayi na riko hannun shi, nasaka a fuskana.
“Don Allah ka gaya min abinda zan girka maka”
“Duk abinda yayi miki, zan ci.”
Gyad’a kai nayi amma bawai na gamsu bane, koda ya fita kuka na zauna nayi har naji Ablah na kuka,
★★★
Kwanan mu biyar da dawowa Su Nannah suka zo, nan na kuma shiga hankalina, dan na fahimci wannan dawowar babu alkhairi a cikin shi, dan daga shigowar ta part d’inmu, ta shiga min kallon ban isa ba, nima sai na kame kaina, tun kafin kimata ta zub’e, dan Natashah itama babu sauki nagani a idanun ta.
Ashe ana can suna shirya mishi, liyyafar dawowar shi, dan har su Ummina dasu Dudu zasu zo.
Bai gaya min ba, sai da nakewa Nanah Asma’u korafi, a nan take gaya min abinda yake faruwa.
Naci kuka har Nagodewa Allah.
Tausayin kaina duk ya kamani, gashi Nannah da Natashah suma basa shiri, kamar da can baya. Ni kuma miji ya juya min baya.
Ban nuna mishi na sani ba, sai ana gobe su Ummina zasu zo, Sannan ya gaya min murmushi nayi sannan nace Allah ya nuna mana lokacin cikin koshin lafiya.
Nima idanu na zuba Mishi, ban san me yasa Nannah bata zama a shashinsu ba sai a namu, idan na tasha ta shigo, ni ina daki sai ta shigo d’akin ta ɗauki Ablah tayi ta renonta. Sai na watsasu a kwandon shata.
★★★
Yau su Ummi zasu iso, dan haka tun safe na fara aikin girki, ina gamawa nayi wanka tare da shiryawa, ina d’aki a zaune ya shigo min, ganin yadda nayi zurfin tunani yasashi zama kusadani, dan abinda na fahimta sun dinke da matar shi, dan har biyo shi nan take, ta kwana ranar da na gani nayi kuka sosai dan wallahi kasa barci nayi dan zaman mu a Lagos bai tab’a zuwa d’akinta ba. Amma wannan karon bata fita sai da safe lokacin ina abin karyawarmu.
Idan nace ban cikin damuwa nayi karya, dafa kafad’ana yayi ya sani dawowa hankalina, ture hannunshi nayi daga jikina, ina kallon shi cikin tambaya nace.
“Lafiya mijin Natasha(Kyautar Allah)”.
Murmushi yayi sannan yace.
“Ba wannan bane ya kawo Ni, ki tashi su Ummin sun iso.”
Zai kai hannun jikina nayi baya tare da cewa.
“Kul! Karka tab’a Ni”
Murmushi yayi sannan ya fita daga dakin, ina zaune har na fara jin hayaniyar yan uwansa, na kasa mik’ewa. Ina jinsu suka iso kuka ne ya kwace min na fad’a jikin Ummina, wacce ta kasa hakuri ta shigo d’akin.
Isowa tayi inda nake na fada jikinta ina kuka, kamar raina zai fita, nace.
“Ummina ki yafe min.”
Dafe kaina tayi cikin tausayina tace.
“Na yafe miki! Maman Fatima Khatoon.”
Shafa bayana tayi tayi, har nayi shiru, zama tayi tare da kallona tace.
,”Tun ranar da kika kirani na kasa samun nutsuwa sabida nasan kina cikin damuwa, haka yasani kiran Mijinki na tambaye shi ko ya gaji dake ne, ya sawwaka miki, amma yaci min shi bazai rabu dake ba, kuma babu wata matsala a tsakanin ku, don Allah Kiyi hakuri ki had’iye komai, zan tayaki da addu’a dan dama ina kanyi ba dare ba rana, kiyi hakuri.”
Nasiha tayi min sosai sannan muka fito falo, rungume juna mukayi aka hau muna, abinci na ciro musu, shigo Nannah tayi suka gaisa da Ummi da kuma sauran yan uwana, kallon su Aamih tayi sannan ta mika musu hannu dake sun santa suka je gurinta, maganar gaskiya tun shan sambad’e de da Nannah tayi a hannun Natasha, ta dawo rakiyar ta, Ni dai ce bata yina sabida na kwace mata D’anta. Kallon tayi sannan tace.
“Ina Urwah?!”
“Nah tana barci”
Urwa shima duk cikin sunan Nanah A’isha ce.
Mik’ewa nayi naje na d’aukota, sannan ta kama jikinki tayi gaba dasu, murmushi nayi a raina nace.
“Anki cin biri an sha roman sa”
Ba a sona amma ana son Yarana.
“Kuyi hakuri Didi wata rana sai labari.”
“Insha Allah,idan tayi hakuri zata ci riba.”
Gyad’a musu kai nayi, Tabbas hakuri da wuya amma idan kayi zaka ci riba.
Mu sha hira, sannan na kai Batul da Khalilah da. D’aya dakin da ba kowa, Saphia da Nanah Asma’u, d’akina Ummi kuma tayiwa Nannah kara ta koma shashin ta, yaji dad’i kuwa jikinta na rawa bata shiga hidima da Ummi.
Bayan tafiyar Ummi su Asma’u suka min caaa akan na gaya musu abinda ke faruwa.
“Ai dole ki sane mishi akai, Didih baki jin magana baki iya so ba baki iya k’iyayya ba, sannan mijinki bai isa ya ce karki yi kaza ba sai kinyi, banda zubda kai taya zaki bar wata banza tazo har shasinki ta kwana da mijinki kuma ranar girkin ki.”
“Kun nifa kawai ina niman hanyar rabuwa da shine yanzun tunda bai hakura ba, Ni kuma bazan iya zama yana cigaba da share Ni ba, kawai gwara mu rabu.”
Buɗe baki suka yi dukkan su, cike da bakin ciki, suna nuna min Annabi ina rintsa idanuna, mikewa Sophia tayi ciki jin haushi tace.
“Kinga Mamankar Sabr nayi nan, dan matuƙa na cigaba da jin abinda Didi take fada zan iya mata rashin kunya, kuma In-law ce Babu reni, sai girmamawa.”
Ban d’aki ta shige, kwanciya Nanah Asma’u tayi tace.
“Ranki shi dad’e bani da bakin magana, Allah ya baki Sa’a”
Shiru nayi dan na lura duk na basu haushi (🤣😂😹 Ashansha inji Dan gwari) banda iskanci ana baki shawara kina cewa kashe auren zaki yi
[16/03 10:44 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
Oum Muwaddah
*An sami matsala daga saka number ne amma zan cigaba haƙa*
4️⃣0️⃣
Shiru nayi dan naga sun fusata, kwalla ne ya cika min idanu na shiga gogewa a hankali shasheka na ya dakatar da su, cirko cirko suka yi jikinsu yayi sanyi, zama Sophia tayi tare da dafani tace.
“Didih! Mufa bawai munki baki shawara bane, taya zaki gama shan wahala da mutum once kice wata yar abu kazan uba ta sha gabanki, didih soyayyar da kike nunawa Abbansu yasa yake baki wahala.”
Bakina na rawa na riko hannunta, cikin kuka nace.
“Ya zanyi dashi, baya damuwa idan yaga canji”
Dariya tayi Sannan ta gyara zamanta tana kallon cikin ƙwayar ido na, tace.
“Gaya min meye kike a gidan Ni kuma na ciro miki raunin shi.”
A kunya nake gaya mata komai, baya niman hakkin shi, sai dai zai ci abinci ko wani irin.
“Zaki ciyar dashi dad’i amma zai sauke nauyin abincin akan wata, daga yau karki kuma girki dashi!”
Zaro ido nayi cikin damuwa nace.
“Toh a ina zai ci!?”
Tsaki Nanah Asma’u tayi tace.
“Kinga irinta ba anan nuna miki Annabi kina rutsa idanunki, dole ya dawo ya risina miki, dole ki rama wulakancin da yayi miki inda hali tsakaninku, sai dai yaji kina dariya da yaranki ba dai shi ba, ita kuma Natasha ki ci mutuncin yar banza Idan ta kuma shigowa ki koreta ki mata diban albarka.”
Kallon su nayi ina nazarin abinda suka ce, ajiyer zuciya na sauke, sannan nace.
“Ashraf ɗin da bashi bane ga yanzun. Miskilancin, shariya.”
“Ko shine dutse dole yaji a jikin shi.”
“Toh ai naga kamar bazai damu ba.”
Dariya suka aka sannan Sophia tace.
“Hmm! Muna nan dake zai ji, ai sabida kina damuwa dashi shi yasa ko kinyi fushi ba zai damu ba, koda baki je d’akin shi ba akwai me zuwa, amma idan kika daina kuka daina had’uwa kuma kika daina girki dashi, zai gaji ya sauko nan kuma sai ki gasa shi don ranki.”
Shiru nayi ma rasa abinda zan ce musu.
“Allah Didih ki rage soyayyar da kike mishi, ki aro halin da ba ba ki mishi in ba haka ba, zaki ji jiki domin yana da damar kara aure kuma ya cigaba da gasaki.”
Dafe goshina nayi ina jin hudubar su, miko min wani bag.
Buɗe bag d’in tayi sai ga kayan mata, kauda kai nayi nace.
“ajiye su no need domin ban sami uban gayyar ba, bani da ikon tura wani abu a jikina ko shan wani abu ba.”
“Toh ai sai ki tashi a tsaye gurin kwatar kanki.”
Haƙa suka yi ta bani shawara, nima dai ba laifi na ɗauka.
Washegari..
Muka tashi da bikin taya murnan dawowar Ashraf, anyi hidima da rana, da dare kuma akayi dinner wanda nayi dana sanin, zuwana jordan da sanin Ashraf d’in ga baki daya. Dan a daren ya gabatar da Zoyah da Natashah a matsayin matan shi. Kura mishi ido nayi a hankali na zare zoben hannuna, lokacin da muka je taya shi murna, rungume shi nayi sannan na kai bakina dai dai, kunnen shi nace.
“Nagode sosai! Bazan d’aga hankalina ba balle ace kishinka nake, zan Barka da manta amma ba yanzun ba, ga tsiyarka da kabani shekara hud’u baya.”
Lallubar hannunshi nayi nasa saka mishi, sannan na bar inda yake na dawo mazaunina, muna kallon juna, ido cikin ido.
Tunda ta bar gurin jikin shi yayi matukar sanyi, shi yayi haka ne dan ya rama rashin jin maganar shi, bawai dan ya wulakanta kimarta ba. Dafashi Natashah tayi cikin jin haushin tace.
“Wacece Zoya?!”
Banza yayi mata idanunshi na kaina, ya rasa abinda zai yi dan wanke kanshi.
Haka taron ya watsa, Inda kabilar banu Hussain, suka tafi da farin cikin aurar da yar su a matsayin matar sarki, tunda dama ya amshi auren tun baya yanzun ne zai cika alkawarin da ya dauka.
A daren yaso ganina amma fir naki zuwa da ya dame Ni da kira na ajiye shi a bakin jadawali. Hankalina kwance.
Washi gari… Su Ummi da yan uwana suka tattara suka barni cikin kad’aici da damuwa,’.
Tunda muka dawo daga raka su, na had’a kan yarana muka shige d’akina, ban kuma fitowa ba, sai da karfe sha biyu naje na daura mana abincin rana, ina gamawa na juye mana na wanke komai sannan na koma d’akina.
Duk abinda yarana suke so zan musu a d’akin, da dare ina jin yazo bakin kofata yana bugawa, Ni kuwa nayi banza dashi.
Dan dole ya hakura, da asuba muka had’u, Ni zan shiga kitchen shi kuma ya fito d’akinshi da Natashah a bayan shi, tsayawa nayi ya wucce tana zuwa zata wucce na riko hannunta, cikin harshen English, nace.
“Wannan ne karo na karshe da zan ganki a shashina, idan kika bari nayi ido biyu dake Next time, wallahi sai na tafasasshen miki fuska da mai me zafi.”
Na fad’a a matukar haukace, tsoron yadda na buga mata tsawa yasa ta fashe da kuka, zuwa yayi ya zare hannunta yayi a cikin nawa.
Ya fitar da ita, kitchen na shiga ina girki raina na kara ɓaci, yana cikin soya dan kwalin turawa ya shigo kauda kaina nayi, har kitchen ɗin ya shigo. Tare da hard’e hannunshi a kirji shi yayi. Yana son min magana amma naki bashi fuska, jan kujera yayi ya zauna.
“SAFINAH!!”
Kamar bana kitchen ɗin, na kuma cigaba da aikina.
“Kiyi hakuri don Allah!? Nasan nayi miki kuskure, asalima sabida mu kika fuskanci matsalolin rayuwa don Allah Kiyi hakuri.”
Ina gama had’a komai na na dauki tiren abincina nayi gaba, ba tare da na kalli inda yake ba.
Ina shiga daki na rufe bammm, dan dole ya hakura da bina, dan na fahimci bina yake son yi.
Wasa wasa, na shiga Gara Ashraf son raina, Natasha kuwa shegiya dama nice na bata fuska, yarana kuwa kakarsu ta rike su, dan suke dauke mata kewa.
Ablah ta iya zama dan har ta fara rarrafe, bikin shi da Zoyah an saka wata shida masu zuwa. Sosai nake kame kaina da kimata, a wata jumma’a na kai ziyara gidan Bayi, inda muka zauna munyi hira yaushe gamo, banga Azrah ba na tambaye su suka ce Basu san inda taje ba. Tun ranar da Malikah ta turo a kirata ba a kuma ganinta ba. Hankalina yayi mugun tashi, tuni nasaka aka fara bincika min inda take.
Sannan na rubuta mishi sako da abinda yake faruwa, da kuma cire wasu abubuwan da bai zama dole bayi mata su yi, na nemi Ghaniyu na bashi ya kai mishi.
Na zuba ido naga amsa sai bai turo ba, dan haka na share batun shi.
A hankali komai ke tafiya. Abinda na tura mishi, sai gashi na Ghaniyu yake gaya min. Irin abubuwan da sakona ya sauya.
…….. Amma a tsakanin mu babu dad’i, dan kamar yadda ya horani haka kuma nake, mishi kuma bana jin komai a raina, sai dai shi yafini shiga damuwa, dan na hana shi sakat bana bashi komai sai tsabar miskilancin wanda na koya a hannun shi.
Tsakanin Natasha Nah suma ba zaman lafiya, Ni a yanzun na kyale shi yaje ya dangwala zandariyar shi a na matanshi tukun kafin ya banbance aya da tsakuwa.
★★★
Bikin da aka saka sai gashi har ya kusa, Kwashe mu yayi zuwa Dubai, dan har lokacin bawai mun shirya bane, sai dan ya had’a ni da Ummina ta kirani tayi ta bani hakuri, shine nake girki da shi. Ta gurin kwanciyar aure ne fa, muke rigima dan da karfin bala’i yake samun hakkinshi, a ranar farko sai da yaji min ciwo, nayi kuka har na godewa Allah, daga ranar ya kuma dasa wutar rashin jituwar,
Tunda muka isa Dubai Natashah ta fara laulayi, bata ko ina bud’e idanunta. Dole kuka tattaro muka dawo Jordan, kamar mahaukaciya haka ta koma, dan cikin ba karamin gigita yar banza yayi ba. Da taji uban wahala rokon Ashraf tayi suje a zubda cikin.
Kota kanta bin takanta bayi ba, ya cigaba da shirin auren shi, Ni tsakanina dashi ido, ya bini ya bini har ya gaji, idan yazo niman hakkinshi kuwa, rufe idanuna nake nace.
“Kaci wanda ya rage kabar min tunda baiwa ce Ni mara yanci.”
Jikinshi ne yake sanyi, dan haka baya abinda ya kawo shi sai ya fita yaje gurin Natashah.
★★★
Bikin shi da Zoyah ya tara mutane, daga makotar ƙasar daga gidan ma sun zo min, kwanansu biyar suka koma, amarya ta tare a shashinta na kusadamu.
Tunda yazo ranar da aka kawota, shigo min sai da muka yi sati guda bamu saka shi a ido ba.
Sai ranar na takwas, ya shigo min yana, zuba kamshi. Cigaba nayi da koyar da Yarana, da gudu suka mike ya bud’e musu hannu suka shiga, rarrafawa Ablah tayi itama ya rungume ta.
Tsotsar baki yake, yana min kallon kasa kasa, dan rigar atamfiffe ce a jikina, doguwa wacce akayi ta fitter gown, ko ya na motsa sai naji idanunshi.
Mik’ewa nayi na bar falon, ciro chocolat yayi daga aljuhun ya mika musu.
D’akin ya biyo ni, ina tsaye a jikin, jin hannunshi a tsakanin k’uguna, ya janyo Ni jikinshi, cikin damuwa yace.
“Don Allah ki yafe min! Nayi kuskure sosai kuma a shirye nake na gyara.”
Janye jikina nayi daga gare shi, nace.
“Yanzun da ka fahimci mata suna suka tara ko!? Ashraf kenan! Ni kawai ka sallame Ni, tunda ban isa mace ba kuma ban kai mace ba, Ni ba yar mulki bace, asalima Ni ba yar kowa bace, na shigo rayuwarka, dan haka kaja tsuman rayuwarka nima na riƙe nawa don Allah ka rabu dani.”
Girgiza kai yayi cikin damuwa yace.
“Wallahi bazan iya ba! Kece rayuwata! Wannan silent din da kike min yana cutar da ruhina, don Allah ki barmu, mu rayu a duniya d’aya. Wallahi na gaji na gama hakura da abinda ya faru, ke kawai nake buƙata.”
Murmushin gefen baki nayi sannan nayi magana kasa kasa, nace.
“Kai da kake da sabuwar budurwa dal kai ka fasata me zakayi da second hand”
Janyo Ni jikinshi yayi cikin nutsuwa yace.
“Kowacce mace da irin halittar amma taki halittar dabance.”
“Heyyy! Ashu! Ai haka ne yasa kayi sati guda a cikin gida kamanta da shanyar ka da ka zuba a rana. Ka dame sabon rami ka manta da wasu tsofin ramuka.”
Juyo Ni yayi jikinshi na rawa, Yace.
“Wallahi ba haka bane, bai dace na fita ba barta bane shi yasa na zauna ”
“Sabida su a gaban iyayensu ka auro su ko!? Ni kuma a layi ka auro Ni, babu daraja dan ina sonka na sabawa kowa nawa, Ashraf kaje kawai idan naga yuwar zama da kai, zan nime ka.”
Ƙamar wanda aka watsa mishi wuta haka yake cira, riko hannuna yayi na zame tare da girgizar mishi kai na, nace.
“Please kafita min.”
“Don Allah Safinah kiyi hakuri, wallahi bazan kuma ba.”
“Wallahi zaka kuma, ai nima haka nayita binka ina baka hakuri kaki saurarona, karshe nima da na fara,a nan d’akin kayi amfani da karfin ka, kabiya bukatar ka, dake Ni ba yar kowa bace, idan nayi abu jikinka na rawa zaka kira Ummina ka gaya mata, Ashraf jeka Ni bana son ganin ka Don Allah idan na hucce zan nime ka……”
Dafe keyarshi yayi cikin tashin hankali, ina gama gaya mishi haka na shige ban daki na saka kuka, Wallahi ina masifar son Shi. Bana jin zan iya dakatar da kaina dole ya biya kuskuren shi, sai dai son shi da kewarshi suna damuna, sosai sai da nayi kuka na koshi sannan na fito abuna, baya d’akin sai dai wani takarda da ya bar min, ɗauka nayi na bud’e.
_Idan na isa dake ki shirya zamu wucce Paris da karfe biyu na rana, Ablah da Yayi ta zasu zauna a gurin Ammyn na_
Sau shida na karanta sannan na ajiye….
[16/03 10:44 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
Oum Muwaddah
4️⃣1️⃣
Mik’ewa nayi na shiga had’a kayana, Ina cikin saka kayana naga jakar da Sophia ta kawo min ɗauka jakar nayi na d’an dib’e wani garin daka, da kuma nakiyar Sudan, sai garin kuka wanda aka had’a har da kanunfari da aya tare da marzan kwaila. Tsimi wanda aka jefa dabino me hula a cikin.
Sai wani d’an karamin abu kamar bushashen jijiya, anyi rubutu a ciki.
_Didih wannan gindin ayi ce, koda ke baki bukatar Abbansu Ablah, ki jika da ruwan zafi yana jika kici ki b’oye dan iskokai suka d’aukewa sai ki sha Insha Allah zaku raya daren cikin amincin Allah_
Wani roba na ciro a kayan naji yana kamshin, ina duba saman robar.
_Didi wannan sabulun tsarkine babu wani abin cutarwa dan Nice na hada, sabulun cussion na baby care, sai garin Jujuba magarya, sai d’an sabulun zaitun, sai lalle, da farin miski dashi nake amfani babu matsalar komai_
‘
Shiru nayi cikin raina ina jin kaunar Sophia da Nanah Asma’u, bud’e wata leda nayi naga zunguru (Bani mantawa ina da shekara tara zuwa goma, Kakata tana saka min zunguru idan zata mana lalle sallah, a lokacin kuka nake sabida ina son me yankar salate, wannan zunguru malamai likitanci a musulunci sun nuna amfanin shi, yana kariya sosai ga farfaɗo da kwayoyin halittar mace da suka suma, sannan yana kare mace daga sharrin jinn, Please koda bazaki yi ba ki gwada akan yara, balle kuma minti nawa ne, ni idan na daura lalle karfe goma, Insha Allah sha biyu na dare nake cirewa, sabida jinina yana rike lalle, na sunan Zainab sai da nayi wata uku kafin ya fito, dan haka ko a yatsu muyi yana da fa’ida, 😏🙄🤭 gaskiya duk wanda ya karanta book ɗin bai dauki wani abu ba, wallahi ya cuce ni eh dagaske nake)
Ciro zunguru nayi na shiga kuncewa sannan naga yar takarda.
_Inji Hajja wai ki maida lalle abin yinki sabida yana maganin abubuwa dayawa Please didih_
Wasu itace na gani wanda yake cikin wasu roba, wasu itace na gani da takardar su.
_Ki sami kaza guda ki cire kominta ta sama sai ki sakata ta dahu da itace. Sannan kiyi peppe soup ɗinta, karki rabata ki barta haka da kanta inda kika bila zata had’e abu me muhimmanci shine ruwar miyar sannan kici namar har da kashin Allah de best_
Ajiyar zuciya na sauke tare da tattara kayan na ajiye, duk sai na dawo zanyi amfani da shi, sabulu. Na dauki abinda zan iya ɗauka na rufe shi a wardrob.
Sai da na zuba kayan wani tunani yazo min.
Shifa rayuwar aure babu abinda yake rike dashi sai hakuri, da addu’a. Duk wani abinda zai je ya dawo matukar karike Allah kaine asama, sannan kayan mata bai hana namiji ya tsula miki tsiya, kuma abinda na fahimta shi namiji komi kankantar shi, (🙄🤣yana bukatar kulawar mace, balle kuma wanda ya manyanta, malaman Musulunci sun ce, idan kana da baligin yaro Magana ta gaskiya iyayen shi, suyita tambayar shi a siyasance sau nawa kayi mafarkin mace, kusan me yasa na sako haka sabida mu iyaye mata muke kashe yaranmu, Duk wani namiji na duniya zaka samu da zaran asuba tayi babu abinda yake buƙata kamar mace, sabida a lokacin nau’in halittar su tana tafasa, shi yasa wasu Mazan da zaran sun dawo sallah Asuba sai sun had’e da matar, wani muka kafin tafiya masallaci. Toh tun a kananun kananun su ake saka ido akansu,ina basu kulawa har lokacin aurensu, haka zai rage yawan matsalolin da muke fuskanta, sannan Idan har kika bincike shi baya jin wannan yanayi da asuba Don Allah, ki nema mishi magani kar ya auro yar mutane azo ana uwaka ubanka)
Sannan dole muyi hakuri dasu, tabbas abinda Ashraf yake min banda Ummina tana danne min zuciyata wallahi tuni na cire shi a rayuwata, amma bana son fushin Ummi shi yasa nake bawa Allah zab’i akan alamarina, dan na fahimci duk abinda zanyi inda ba Allah bane ya bani shi Kayan mata bazasu kwace Ni ba. Dan haka na tattara kayan zai maida sai na tuna Hausar malaman bahaushe da yake cewa.
_Dole kwalliya ta biya kud’in sabulu, sannan kowa yaci ladar kuturu tilas ya biya da yatsa, akan tauna tsakuwa dan aya taji tsoron, ya zama dole nayi amfani da su kodan rama cuta ga macuci…_
Murmushi nayi sannan na saka kayan a cikin jakar.
A raina nasaka koda zamu cigaba da zaman doya da manja, sai na sanya shi ya zubda hawaye a kaina, sannan ya kuma nunawa duniya wacce ni, sannan ya dauk’ak’a kimata a idanun duniya, ya gayawa duniya dame nafi sauran matan, amma dole sai nisance shi, dole sai naja layi a tsakanin mu. Dole nayi nisa da Ashraf, yadda zai gane darajata yayinda ya bud’e idanu yaga nisan tazarar dake tsakinmu a lokacin zai fahimci ni ina daraja ko bani da ita, dole na juya mishi bayan, yadda shi zai fahimci ni d’in Y’ace, dole na sadaukar da farin cikina domin samun dai-daituwa da Ashraf, Ni na fahimci kuskurena zuwa da nayi ba tare da izinin iyayena ba na kuma amince ya aurene, duk namijin da yasameka a bakagas dole yayi maka gani gani, tunda na nuna ina mutuwar Son shi, taya bazai juyani kamar boxes d’in shi ba, duk wata nasara da Allah yabawa Ashraf yasameta ne ta hanyar kusanci na dashi, sannan duk wata nasara da miji ko mace zasu samu a rayuwarsu, toh dole sai da taimakon juna, da zaran d’aya ya mike tabbas d’aya zai kasara, sannan tausayi shima wani tubaline da yake aure ……✍🏼
😫😪😤😰 Kuyi hakuri bani da lafiya sosai, 👏🏼🙏🏻
number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
4️⃣2️⃣
Tausayin da soyayyar da na nunawa Ashraf ita ce, ta jamin komai. Domin da ita yayi ta amfani yana min iskanci son ranshi, dan haka nima na farka a giyar son shi dole na rama abinda yayi min.
Sai da nagama had’a kayana sannan na shiga wanka, ina fitowa yana shigowa.
Kauda kaina nayi, na shiga shafa mai, zama yayi yana kallon yadda na tsuke fuska. Sai duk ya diririce ya shiga inda-inda, ganin zaman shirun ya dame shi sai ya fara magana.
“SAFINAH! Ko zaki takura ne akan tafiyar na tafi da Zoyah.”
Juyawa nayi na kalle shi na wasu mintina, sannan na cigaba da abinda nake yi, kallon bag d’ina Yayi, sannan ya dauke su ya fidda su falon sannan ya dawo ya same ni a kwance, daga Ni sai towel zama yayi a bakin gadon, yana kallon cinyoyina da suke masa dakuwa (🤣😂 Su Malam Ashraf an jima ba a haɗu ba)
Had’iye yawu yayi, yana jin abu na taso masa. Ƙoƙarin danne Kwadayin shi yake, hannunshi ya kai tsakanin cinyoyina yana shafa su. Banza nayi da shi a raina ina cewa, *zaka ji dashi*
Jin yana shirin wucce iyaka, bansan lokacin da na mike zubur ba, fuskana a daure nace.
“Don Allah ka rabu da ni, kaje ka tafi da matar ka, Ni da kake zaman banza dani ka barni na zauna lafiya.”
Rike hannuna yayi cikin damuwa yace.
“Kuyi hakuri! Naga kamar na takura miki ne shi yasa nace ko zan tafi da Zoyah ne! Bawai dan na b’ata miki rai bane.”
K’asa-k’asa nace.
“B’acin rai na nawa kuma! Hmm dake Ni ba yar dangin nace shi yasa ake nuna min iyakata kaje bani zuwa.”
Duk sai ya shiga damuwa, ya rasa yadda zai dani, ga lokacin sai tafiya yake dan haka ya mike waje ya fita, ashe Dudu yakira ya gayawa abinda ke faruwa..
Ina kwance wayata ta fara kara ina dubawa naga Dudu .
Tunda muka gaisa ya shiga kawo min kabili da ba’adi, na dakatar da shi.
“Dudu kenan kace ya kiraka, toh bari na gaya maka wani abu, wallahi babu inda zanje ya tafi da matar shi, na tab’a gaya maka abinda yake min? Ko na tab’a kawo maka karan shi, tunda kaji nayi magana toh ya kure nine dan. Haka bani zuwa ko ina.”
“Toh kiyi hakuri Didih ya gane kuren shi wallahi ya damu sosai.”
Kashe kiran nayi dan shima haushi yake bani, shigowa yayi ya zauna tare da narke min kamar zai fasa kuka a raina nace.
” Baka ga komai ba”
Ciro wayar shi yayi ya, can ya manna a kunne yace.
“Ummi gata nan”
Mik’a min wayar yayi na watsa Mishi harara sannan na amshi wayar, tun kafin tayi min fad’a na fashe da kuka. Shiru tayi bata ce min komai, jin ina sauke ajiyer zuciya tace min.
“Ki tashi ku tafi Allah ya jibanci al’amuranki”
“Toh Ummi shi baza a mishi magana sai dai idan ya cuce Ni, Ace nayi hakuri.,”
Murmushi tayi wanda naji sautin shi sannan ta ce.
“Waye ya gaya miki ba a mishi magana!? Kina so na mishi fad’a ko!? Toh share hawayenki zanfi mishi fad’a shikenan.”
Kamar tana gabana na gyad’a mata kaina.
“Ummina! Kawai kice ya dawo dani gida na gaji da nan d’in.”
“A’ah SAFINAH! Ki zauna a d’akin ki.”
Cikin wani irin kuka nace.
“Wallahi Ummi bana kaunar zama kusada shi ne.”
Shiru tayi ta rasa yadda zatayi dani, kuma ta fahimce halin da nake ciki Indonesiya samu ne na samu sarari.
“Ki cigaba da addu’a, zaki ji saukin halin da kike ciki.”
Nasiha tayi min sannan na mika mishi wayar shi.
Fita yayi daga d’akin, ya jima kafin ya shigo ya same Ni, ina saka kayana, zuwa yayi ya rungume ni ta baya yana fad’in.
“Kiya hakuri! Nasan nayi laifi amma Insha Allah zan gyara.”
Share shi nayi nasaka d’an kunne na, abinda na Fahimta Ummi tayi mishi magana dan naga jikin shi Yayi sanyi.
Ina gamawa na saka gyalen rigar da nasa, na nad’e shi. Sannan na durkusa zan dauki takalmina ya rigani dauka, sannan ya ciro min, tare da d’aga kafana ya samin, yana gamawa ya mike tare da riko hannuna, a hankali na zare hannun fuska ba walwala nace.
“Ba sai ka rike min hannu ba nagode”
A raina kuwa jin haushin rantsuwa da nayi ne nake gashi nan zan bishi, muna fitowa falo naga Mujaheeda tare da Ablah sai kuka take, amsar ta nayi na zauna na bata nono muna gaisawa da ita, ina gama bata muka wucce part din Nannah, tana zaune jikokin suna kwance a jikinta, dan yanzun wani irin so take musu ko Natashah da take da cikin bata damu da ita ba, sai biyun.
Muna shiga duk muka zube a capter, muna gaisheta, kallon agogo tayi sannan tace..
“Kai da zaka fita karfe biyu sai yanzun zaka fita biyu da ashirin.”
Raina nace.
*Allah ya haɗa shi da dai dai dashi ce*
Sosa kanshi yayi sannan yace.
“Na tsaya saka hannu ne a wasu takardun da aka kawo min ne, insha Allah yanzun zamu tafi.”
A raina nace.
*Ji karya*
Shigowar Natashah wacce tayi fayau sai uwar kayan nono da uwar hanci, a hankali ta taki har inda nake, ta zauna tare da kallon shi tace.
“Maman Ablah! Baki da kirki rabonki da kizo duba ni har na manta”
Murmushi nayi mata sannan nace.
“Ran gimbiya ya dad’e! Nima ina cikin hidindumu ne amma ya jikin naki, ku ai matan so ne kuma y’ay’an dangi duniya tasan daku mufa yan karere ne dan haka idan Allah ya nufa zamu dawo tare zanzo na duba ki.”
Tunda na fara magana Nannah da Ashraf suka zuba min ido, suna jin maganar da nake gaya musu magana a wasa.
“Kai Maman Ablah! Ai kinfi karfin karere, tunda ina ganin shigar Sultan shashinki tun karfe d’aya bai fito ba sai biyu da ashirin, ko Sultan”
Shiru yayi kamar baya gurin, a raina nace.
*Ikon Allah! Ni ina rena kulawar da nake samu ashe idanun wasu na kaina*
Mik’ewa yayi yace..
“Ammyn zamu tafi.”
Nima mik’ewa nayi sannan nace.
“Nah zamu tafi, Tashah zamu tafi.”
“Allah ya dawo daku lafiya! Hmm SAFINAH, dan tsaya.”
Fita sukayi da Natashah, Ni kuma ni kuma na zauna.
“Kiyi hakuri, da abinda ya faru dukda nasan mun miki rashin adalci, amma Don Allah karki ce zaki guje shi, a yanzun tallafawarki yake nima, idan kika juya min baya, duk wahalar da akayi ya tashi a banza, a cikin mata dari dakyar ake cire goma masu Irin halinki, idan da za a cire goman nan ayi tankad’e dakyar za asamu d’aya me irin halin sak, SAFINAH badan Ni ba kodan Yaranki Don Allah ki zauna da shi mana”
Shiru nayi ban ce mata komai ba, dan itama haushi take bani, duk damuwar su yara da shi Ni babu wanda ya tab’a tunanin ina cutuwa ko bana cutuwa, ban san me yasa a duniya sai namiji yaci karen shi ba babbaka da zaran an ga, kafara yunkurin zaka kwaci kanka sai kowa ya fara cewa yaranka da kai kanka, bayan kai ma basu maka adalci ba, babu wanda zai dakatar da ni, dan lokacin da yayi min babu wanda ya dakatar dashi.
Mik’ewa nayi cikin sanyin murya nace.
“Sai mun dawo.”
Haka na fita nasame shi da Natashah, tana mishi rigima. Kanta a bisa kafadar shi, yana ganina ya zame kanta a kafad’arshi, yana kallona ina zuwa muka rungume juna, nace.
“Gasu Ablah! Koda ban dawo ba ki rike min su da amana, shine iya abinda zan baki.”
“Insha Allah, zaki dawo kuma zan rike su kafin ki dawo.”
“Nagode”
Nace mata, sannan muka rabu, shiga motar muka yi ita kuma ta juya zuwa cikin gidan, tunda muka fita daga Masarautar na sauke a jiyar zuciya, ina ji a jikina na bar Jordan kenan, dole na bar shi kodan nimawa kaina martaba, dole na hakura da Ashraf, dan yana cutar dani da zaran nayi magana ya had’ani da Ummina. Kuma dole tayi min fad’a, idan na nisance shi kuwa zai gane irin son da na mishi babu algus, a yanzun bai san darajata ba, tunda ganina yake kawai babu yadda ya iya dani, a yanzun nafi zargin jikina ne yake so ba wani abu ba, dan ko ya-ya yaga wani part na jikina sai ya nemi tab’awa, shi yasa nake tunanin nisanta kaina dashi dukda nasan zan wahala, amma dole na koyawa kaina nisantar shi, a yanzun da yake basarake dole nayi nisa dashi yadda zan bawa zuciyata hakurin rashin sa, tunda ya zame min wani bangare na rayuwata.
Jin hannunshi nayi cikin nawa, kauda kaina nayi tare da zare hannun daga nawa, sake riƙe Ni yayi na juya na kalle shi, sannan na mai da idanuna gefen da nake.
“SAFINAH! Wallahi da rashin mutunci da rashin kunya kike min zan sami nutsuwa, akan wannan shirun da kike min gaba ki daya kin mai da min rayuwa wata irin, Sabida ke na dauki hutun sati uku, amma naga haka bai lik’aki da kasa ba, don Allah ki dai na share Ni bana jin dadi haka.”
Murmusa mishi nayi sannan na cigaba da kallon, gefen da nake. Har muka isa Airport din.
Fidda kayan mu akayi sannan muka nufi inda Asalin jirgin masarautar yake aka aka shigar da kayanmu, nima na shiga shi sai da ya gama abinda zai yi sannan yazo, zama yayi kusa dani, tare da riko yatsar hannuna ya mai damin zoben da na mai da mishi, zarewa nayi. Sannan nace mishi.
“Ka kaiwa Natasha ko Zoyah, Ni kam nagode.”
Kallona yayi cike da mamaki baki sake yace.
“Wai me yasa kike min haka ne?! Meye laifina, da na gabatar dake a matsayin matar da nake aure me kike tunanin zaki fuskanta a gurin abokan zamanki, wallahi idan Natasha tana shakkar ki Zoyah bazata tab’a barin ki haka ba, dan duk yadda kika so zaman lafiya sai ta dagula miki lissafi, tabbas nayi abinda ya dace ne, amma kike ganin laifine, na nuna baki da daraja bawai bana sonki bane, kisaka ido ki ga yadda zasu kaya da Natashah, domin dukkanin su larabawa ne kuma basa iya adana kishinsu, shi yasa naki jefa ki cikin damuwa, amma kina ganin laifina dan baki nuna ki a matar da nake so, kiyi yadda yayi miki.”
“Hmm” na iya cewa domin ban gamsu da abinda yace min ba……
Alhamdulillah Nagode 🤝 sosai
[16/03 10:45 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
4️⃣3️⃣
Bai kuma min magana ba nima kuma ban damu nayi mishi ba, har muka iso Paris, motar Hotel d’in ce tazo ta daukemu.
Disney land Hotel ita ce hotel mafi girma da kudi a kasar, dan haka itace ya kama. Tunda muka shiga d’akin yake nuna da wani kallo kasa kasa, ban damu ba sai ma shiga ban d’akin da nayi abuna nayi wanka da alola nazo na fara dibi dubin niman gabar, tashi yayi ya anshi abin sallar ya shimfida min, sannan ya dawo baya na ya saka hannunshi duk biyu ya dawo dani bakin gado, sannan ya shiga ban daki yayi alola da wanka, sam Ashraf bashi da kunya, yana zuwa ya cire towel ɗin ya bud’e jakar shi, ya dauki wani ya ciro basic tees shirt tare da slim jeans, ya saka, sai turaren sannan ya tawo gabana ya mika min hannunshi, saka hannuna nayi cikin nashi, sannan ya mikar dani,
Gaba yayi Ni kuma na tsaya a bayan shi, yajamu sallah. Hmm idan nace Ashraf bai yi ba nayi karya domin ita kanta karantun sallah, ana bin ka’idar tajuweed. Kowani harafi ana bashi hakkinshi. Har muka idar ina ina jin sautin karatunsa a kunne na.
Kwanciya nayi a bakin gadon idanuna a lumshe, ban lokacin da yake maganar a kawo abinci ba, sai gashi da abincin ya kawo, ya ajiye min, sannan ya tab’a cinyata, buɗe ido nayi na kalle shi.
“Abinci!”
“Na koshi!”
Riko hannuna yayi cikin nutsuwa, yace.
“Wai ya kike so nayi da rayuwata ne?!”
Juya mishi bayan nayi dan bana son magana. Duk sai ya rasa inda zai saka ranshi yaji dad’i, Ni kaina nasan ina kewarshi, amma dole na yakince shi a rayuwata, na nesanta kaina dashi.
Damu na da yayi da magiya ne yasani tashi na zauna tare da jan tiren na fara cin abincin a yangance, ina ci ina yatsina fuskana. Shi kanshi shagala yayi da kallona, d’ago kaina nayi muka had’a ido, tura mishi abincin nayi tare da barin gadon na buɗe jakata na dauki cantainer da na zubo madara na dauki garin kuka na zuba a cikin dan kofin da suka had’o da abincin, na zuba sannan na zauna na dama, yana kallona har na shanye sannan na mike zuwa ban daki na wanke hannu da kofin, sai lokacin yake cin abincin da na bari.
Share shi nayi na duba cikin kayana, na dauko long sleeve toh na mata, sai cargo pant. Na saka sannan na koma na kwanta, a hankali barci ya dauke ni, ban farka ba sai wajen tara shima sabida zazzaɓine ya rufe Ni, na fara rawan sanyin sakamakon ciccikowar da nonona yayi, yana zogi ga ruwa na zuba. Yana kwance bai san halin da nake ciki ba. Har wajen karfe goma, da naji wahala ta ishe Ni nakiraka sunan shi.
“Ashu! Ashuuuuuu! Ashuuuu”
Kamar a mafarki yaji muryana, da sauri ya hauro gadon.
Ya d’ago ni fad’awa nayi jikin shi, na fashe da kuka. Dan ki su Aanih sune suka bar nonon wannan kuwa cireta akayi da karfin tsiya.
“Menene SAFINAH! ”
“Ashuuuuuu! Nonona suna zogi ga zazzaɓin.”
Cikin sauri ya cire min rigar jikina, sannan ya kalli yadda suka cika tam, kifa kanshi yayi ya fara tsotsa a hankali, rike kanshi nayi tare da girgizar mishi kai nace.
“Don Allah! Ka bari bana so.”
Kwantar da Ni yayi ya zare min wandon jikina, sannan ya shiga shagalinshi. Sosai yake tsotsar nonon har ya zuke, sannan ya rungume ni yana sauke ajiyer zuciya, dukda zazzaɓin jikina sai da naji ya saukar min da kasala, sake lafewa nayi a kirjinshi, hannuna yana kan nipples dinshi, ina murzawa.
Matse min ɗuwais yayi, na sauke ajiyer zuciya, shafa bayana yayi sannan ya d’ago fuskana, kallon cikin idanun juna mukayi take abinda ya faru ya dawo min, ban san lokacin da na sauka kan shi ba, tare da jan duvet din nayi kwanciyata.
Dawowa yayi ya rungume Ni, muka cigaba da barci a hankali, ga zazzaɓin na sauka. Kara alerm din wayar shi ta farka damu, ina manne a jikin shi. Jan hancina yayi na buɗe idanuna.
“Lokacin Sallah yayi,”
Zare jikin nayi na tashi daga gadon na nufin ban daki nayi wanka da alola, ina daura towel sai gashi ya shigo.
Fuskana na b’ata sannan na matsa ya shigo, zan fita ya riko ni, yana fad’in.
“Don Allah Ni dai gabar ta isa haka, wallahi shirunki yana hana zuciyata sukuni.”
Banza nayi dashi na kwace hannuna na fito, kafin ya fito har na idar da sallah na,
Kasancewar mun iso Paris ana sanyi, Twill pants da Paris shirt ya saka, Ni kuma ya duba min wata trench coat nashi ya bani nasaka da, wata tight jeans, ya bani nasaka bayan na shafa mai,
Kwanciya nayi sabida har lokacin zazzaɓi yana damuna, duba jakata yayi ya dauko min turba da wata bakar gyale ya mika min.
“Ki tashi muje kasa muci abincin sai mu wucce kiga likita.”
A hankali na mike, mika min hand glove yayi sannan ya duba jakar yaga na zo da cover shoe, ya saka min. Sannan ya mika min hannunshi, hararar shi nayi tare da mik’ewa nayi. Ina kunkuni,
“Nagode sosai da zagina da kike yi.”
Hararar shi na kuma yi tare da cewa.
“Ai zaginka bazai wadatar ba, ina ba rufe ka nayi da duka ba.”
“Allah zaki iya duka na!? Na zata baki da ƙarfin dukana amma tunda zaki iya dole an jima idan muka dawo mu gwada wasan kwarzo dan tunda nake ba a tab’a duka na ba, sai sau daya shima sabida dalili guda d’aya ne, amma wannan karon zanso a jibge ni.”
Banza nayi da shi, dan na fahimci maganar yake so nayi Ni kuma da nagane sai naja bakina nayi shiru.
Haka muka fita yana tsokana ta, Ni kuma ina kin tanka mishi koda muka fita gurin cin abincin.
Ba wani abin kirki naci ba, kawai nasha coffee ne zalla, sabida har lokacin ina jin zazzaɓi a jikina, kifa kaina nayi a kan table ɗin, mik’ewa yayi ya zo ya tab’a wuyana yaji zafi rau.
“SAFINAH!! Jikin ne?!”
Ya tambaye Ni, d’ago kaina nayi,
“Muje ka mai dani d’akin zazzaɓi.”
Da sauri ya riko hannuna, ya jingina ni da jikinshi, muka nufi cikin hotel din, muna isa d’aki ya kwantar dani, sannan ya kira number manage kamfanin, ya gaya mishi yana bukatar likita, amma mace ba namiji ba.
Bayan mintotti sai ga likitar mace, ita ta duba ni, ta bani magani sannan ta fita, zama yayi a bakin gadon bayan ya dauko min goran ruwa, na had’iyi maganin,
Karb’an goran yayi sannan ya kwanta kusa dani, shiga jikina yayi yadda har muna jin numfashin juna, zuba fuskana ido yayi. Yana lashe bakin shi , a raina nace.
*Maye ina ciwon ma ba kyale ni zai yi ba.”
B’ata rai nayi zan juya baya ya dawo dani muna kallon juna yace.
“Allah ki yarda na miki allura babu zafi kuma zaki daina jin ciwon nan”
“Don Allah ka rabu dani, nayi fama da kaina.”
Na fada mishi tare da rufe ido na.
Riko hannuna yayi sannan ya daura akan kayan aikin shi, yace.
“Ji fa! Yadda take haniniya kamar zata ci babu, bayan ga abincin ta nan amma an mata shamaki dashi.”
Fauce hannuna nayi cikin masifa nace.
“Bana ciki da iskanci, ka kyale Ni mana, baka na da wasu matan ma me yasa baka takura musu sai Ni da bani da gata da galihu.”
“WAYE dan Islam?!”
Ya tambaye Ni tare da zuba min ido,
Cikin gatsali nace.
“Kai mana! In ba iskanci ba kaga bani da lafiya amma saboda jaraba kana damuwa wata uwar zan maka ina fama da kaina.”
Fincikoni yayi yana hucci, idanunshi sun firfito, jikin shi har rawa yaƙe, da ƙarfin tsiya ya shiga cire min kayana, ganin da gaske abinda yake ranshi, kuka nasaka mishi ina rike hannunsa nace..
“Don Allah kayi hakuri bani da lafiya, wallahi bazan iya daukar bukatar ka ba, da lafiya.”
Na tab’a shi ne, kuma kalmar da na gaya mishi ko Ni aka gayawa sai inda karfina ya kare, kuma maganar gaskiya ai shi d’in mijina ne, kalmar dan iska bai dace ya fito daga bakina ba, tunda shi d’in ai shugabana ne shi, kuma uban Y’ay’ana, ginshikina bango na. Dan haka renin da yake tsakaninmu zai raba.
Rike shi nayi cikin kuka, “wallahi ba zan kuma ba.”
Jikina sai rawan sanyi yake, sai wutsil wutsil nake, ina tureshi.
(🙄) Sai da yayi min wulakancin son ranshi, take zazzaɓin ya kuma dawowa sakamakon kukan da nayi, komawa gefe nayi ina kukan zuci.
Dakyar na sauka a gadon, na nufi ban daki, ina shiga ban d’akin na fad’i a gurin na suma, sabida zafin zazzaɓin da ya rufe ni.
Tashi yayi ya zauna, tare da safe goshinsa, me ya zaiyi SAFINAH ta fahimci gaskiyar shi, wai SAFINAH ke ce mishi dan iska. “Me na tsare miki SAFINAH da kike cutar dani haka.”
Shi kad’ai yayi ta surutu, mik’ewa yayi shima dan bai ji motsin ruwa ba, yana shiga ya same Ni kwance, a rikicin ya shiga tare da d’ago Ni jikinshi, yana jijjigani, wuyar hannuna ya rike yaji bugun zuciyata, ajiyar zuciya ya sauke, kwantar da Ni yayi a gurin ya tara ruwan wanka, daukata yayi ya sakani a cikin ruwan, sai ya wanke Ni, sannan ya shiga hura min iskar bakin shi, yana murza hannuna. Cikin ikon Allah na farka da tari, rungume yayi, yana min sannu.
Mai da min gashina baya yayi.
“Kiyi hakuri! Amma don Allah ki daina gaya min magana yadda ranki yaso, SAFINAH ina sonki yasa bana iya hukuntaki sai ta wannan hanyar, Don Allah ki daina tun zura zuciyata aikata abinda zai sani dana sani.”
Ni dai ban ce mishi ciki kanka ba haka ya gama surutun shi ya fita Ni kuma na shiga nayi wankar tsarki na fito.
……. Sannu a hankali jituwar tsakaninmu ya kuma ja baya fiye da, bana shiga har kanshi bana mishi magana, abu d’aya na sani nake saka kaina shine bashi hakkinshi, dan na fahimci wannan had’in da nasha ya kuma gigita shi, da zaran ya makale min. Sai nayi da gaske yake kyale ni, shima sabida nakan ce mishi.
“Wannan nacin da kake min shi yake kara rura min k’iyayyar ka.”
Toh bai tsayayye ba zai sauka a kaina, dan haka nima nake hutawa, na daina shan haɗin.
Ga baki daya na janye shi a rayuwata, bana shiga sabgar shi.
……… Kallona yayi bayan ya saka agogo, zamu fita cin abincin dare da kuma wayon. Tunda muka fito a cikin lifte muka hadu da wasu turawa, sai cinye kansu suke. Kauda kaina nayi na riko hannunshi cikin nawa, tare da jingina kaina a kafad’arshi.
Kallona yayi cikin murmushi, a hawa na shida suka sauka, suna fita ya juya Ni zuwa jikin liften ya kai bakinshi kan nawa, kauda kai na nayi na ture shi, sakamakon jin abin zai tsaya, aikuwa ya buɗe.
Wata baturiya ce, tsohuwa da ita, tana shigowa ta bude jakarta ta ciro sarkarta cikin harshen France tace ya saka mata.
Wato idan nace muku ban tab’a ganin yar iskar tsohuwa irinta ba nayi karya, dan wani mini jeans ne a jikinta, sannan wata riga da wucce cibiya da kad’an, abin mamaki nonuwarta a tsaye suke kam, tasha kwaskwarimar.
Ture hannunshi nayi na amshi sarkar nasaka mata, dake bana jin yarenta, sai na mata na kurame, sannan na dawo gabanshi na ciro hannunshi na daura akan cikina, na sake mata murmushi.
Itama murmushi tayi min sannan tace.
“Mijinki ne!?”
Cikin English, gyad’a mata kai nayi nima, cikin turancin nace mata eh.
Kallona tayi sannan tace.
“Idan kuka dawo, zuwa gobe ki zo ina hawa na biyar. Zamu fita dake.”
Kallon shi tayi cikin niman izini tace.
“Da fatan zaka bani aronta muje mall.”
Gyad’a mata kai yayi, sannan muka isa kasa, ta wucce gurin motar da yazo daukar ta, mu kuma muka wucce gurin cin abinci.
………………
[16/03 10:45 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
4️⃣4️⃣
Tunda muka fito na lura da idanun shi yana kan masu d’angalellen buje, raina ya baci ga wani nauyin da nake ji yana danne kirjina, koda aka kawo abinci nakasa cin komai sai ruwa nake ta sha, shi ko a jikin shi sai ma binsu yake da ido, kura mishi ido nayi ban san lokacin da na mike ba, zan fita daga dakin cin abincin.
Riko hannuna yayi, cikin tsiwa na kwace hannuna, nace.
“Dalla sake Ni! Kaje kun masu d’angalellen skirt su baka abinda na kasa ba.”
Fauce hannuna nayi, na bar gurin bayan tafiya yayi dariya sosai, sannan ya biyo baya.
Ina shiga dakin na kwanta ko cire kayan banyi ba. Haka na kwanta abi na, duk yadda yaso more Ni kin amincewa nayi karshe dole ya kyaleni nayi kwanciyata.
Washi gari da kanshi ya raka Ni dakin matar, sannan ya fita.
Ruwa ta kawo min, sannan ta zauna a kujeran da yake kusa dani.
“Sannu! Da farko dai Sunana Emily sannan ko ban gaya miki ba kunsan zaman kaina nake.”
Shiru tayi tana kallon fuskana, sannan ta sake murmushi. Tace.
“Jiya kin burge Ni sosai, amma na fahimci wani abu guda a tare da mijinki! Dadewa ina mu’amala da maza, tasani na fahimci d’abi’ar wasu Mazan musamman mazan larabawa, mijinki naso rayuwa Irin zamani, amma ke baki yi mishi, bari na fad’a miki lokacin da na shiga cikin liften abinda Mijinki ya fara kallo a jikina kirjina, idan na fahimta mijinki yana son kina shigar da d’akina fidda kirjinki, sannan dole ki koyawa kanki zama karuwar dole dan mijin da kike aure yana bukatar hakan.”
Shiru nayi ina zare ido dan nasan abinda ta fad’a gaskiya ne.
“Mijinki yana son ki, amma baki yi mishi yadda yake so. Karki yi mamakin haka, na fad’a miki ne dan ke yar Afrika ce kuma kunfimu jure wahalar sex, da kuruciyar ki baki bari mijinki ya moreki ba meye amfanin ki, ki koye abubuwan da zaki ja hankalin shi, gashi nan yaro karami, don Allah ki farka daga barcin da kika yi, kiyi hakuri idan na takura miki.”
“Hmm ba komai nagode” nace mata,ɗaukar wata haka tayi sannan tace min.
“Je mall ki zaɓi kayan da kike son”
“A’ah nagode sosai”
“Muje nace ai nake kika tambaye ba.”
Duk yadda naso ki haka matar Nan tasani a gaba har mall ɗin dake cikin hotel din, data fara jidar min wasu kafirai kaya, Ni kaina kunyar, sannan ta karni gurin da aka ajiye bra, shima ta kwasa sannan muka nufi hanyar fita bayan ta biya kudaden nan muka bar gurin.
“Gaji wayayya amma baki san yadda zaki kwaci mijin ki daga komar mu ba, Muda irin wannan kayan muke kwatar mazanje ku.”
Shiru nayi sai gyada kaina nake a haka muka rabu, na wuce d’akinmu, wanka nayi ina fitowa na shafa mai tare da ciro irin kayan da yadinga bin masu shi da ido, basa sannan na gyara ko ina na kwanta, lokacin sallah ne ya tashe Ni daga barci, ina tashi yana shigowa.
Tun daga bakin kofar ya zuba min ido, take nasha mutu wai kar yayi tunanin dan shi nayi kwalliyar, share Ni yayi shima ya shiga na shi sabgar.
Tun daga ranar muka shiga wani irin rashin jituwa.
Sosai muka share juna, bana shiga sabgar shi baya shiga tawa, asalima yawon dare yake fita, da farko ban fahimta ba, dan yana fita idona biyu, baya dawowa Sai dare ya raba, ban tashi fahimtar haka ba, sai wani dare da na farka na samu bai dawo ba har sha biyu saura, zubawa kofar falo ido nayi ban san lokacin da kuka ya kwace min ba,
“Yawon dare!? Ashu yake zuwa”
Tun kafin ya dawo na had’a kayana, tsaf sannan na fidda shi falo, ina ƙoƙarin fitowa dashi waje ya turo kofa, ina jin muryan mace nace mishi.
“Bye Prince sake jakar nayi na fita da sauri, wata me d’angalellen buje ce take mishi sai da safe.
Jiri ne ya shiga yawo dani, zan fad’i ya tare Ni da sauri.
Kuka nasaka tare da dukar kirjinshi, ina cewa.
“Dame na gaza daukarka da ka zabi wannan hanyar, Ashraf ko rayuwata kace kake so Ni me baka ne, don Allah karka sabunta rayuwarmu da kazamar rayuwa, Ashu kayi yadda kake so dani, inda zaka daina fita yawon dare Ni dai karka lalata mana goben mu, don Allah ka rufa min asiri, karka biyewa matan banza nafisu da komai, kai ne kace nice suturanka ya zaka cire min a waje.”
Rungume ni yayi sosai.
“Feener! Wallahi tallahi ban tab’a zina ba, ina fita waje ne dan na rage kad’aici da yake damuna bawai dan na tab’a abinda bai zama nawa ba, Safinah Mijinki tsaftaccen mutum ne ba kowani abinci yake ci ba, a cikin abincin da natara nafi sonki.”
D’agani yayi zuwa gadon, ya cire min kayan jikina, kutt ina zan yarda da sakiyar da baruwa, yanzun turawan su cuce ni.
Ban tab’a sanin Ni ɗin jarumai bace sai da akayi around 2 za a tafi na 3 nace wallahi bani ba, dariya yasaka min, muka shiga ban d’aki, muka yi wanka.
Tunda daga lokacin muka dinke abinmu, muje yawo mu dawo muyita daukar hoto. Kafin wasu kwanakin tuni na murje dama nice nasaka damuwa a zamanmu, satinmu biyu ya dauke Ni zuwa hollywood, sakamakon zasu sake The Mummy, mun isa ana saura kwanaki, hollywood yana cikin state na UNITED state, dan haka zan iya kiran garin da sunan duniyar yan finafinai, munyi yawo sosai har ranar da aka sake fim din, muka kalla. Muna gama kallo ya mika min ticket yace.
“Muje London ki kalli fitar jaruman red capter.”
Tashi nayi na rungume shi,ina dariya, nace.
” Taya kasan wannan abubuwan bayan burirrika nane!”
Ciro min jakata yayi wanda na tAfi da ita jordan a sannu ya ciro min, my diary, Mika min yayi na bud’e, murmushi nayi nace.
“Na manta wasu abubuwan dan banyi tsammanin samun su ba, sai gashi ka cika min su.”
Riko hannuna yayi sannan ya sumbata, yace.
” Sati biyu da suka wuce na tura da sakon ajiye musu mulkin su, domin nafi bukatar soyayya da mulkin da bazai kare Ni da komai ba sai damu, Safinah ina sonki, ba sau d’aya ba ba sau biyu ba, da dukkan zuciyata nake sonki. Na ajiye musu komai nasu na hakura da komai saboda ke, Don Allah ki soni ko yadda nake sonki, nima zanje daɗin haka.”
Duk sai na rud’e na gigice, tare da kafe shi da ido, rike mishi hannu nayi cikin damuwa nace.
“Taya zaka yanke hukunci haka baka sanar min ba?! Taya zaka zartar da hukuncin haka baka barni nasani ba, toh wallahi bazan goyi bayan karya ba, taya zaka gujewa Al’ummar ka sabida ni?! Ashraf dole ka koma musu kodan kaga suna dinka yasa kake basu wahala…..
number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
4️⃣5️⃣
“Aihoo ka maida mulkin rigar sawa duk lokacin da yayi maka kacire ka ajiye ko me kake nufi?! Rigimata da kai daban! Mulkinka daban, taya zaka manta da mutanen da suke sarai akan ka, don Allah ka koma musu suna bukatarka sama da yadda nake bukatar ka, wai ma tuku da waye ka zartar da wannan hukunci, sannan wa katurawa sakon?!”
“Kinga ki nutsu! Zauna a nan tukun wannan masifar ta min yawa.”
Ya faɗa yayin da yake zauna dani a bakin gado, sannan ya cire min takalmin kafata, ganin yadda kafar suka dan hura ne yace.
“Kwana biyu idan nasaka miki takalmin ki ina lura dake tafiyar kamar dole kike yinta, meye matsalar?!”
“Jordan zan koma!”
Na bashi amsa a takaice, gyad’a kai yayi kawai, sannan ya tura hannunshi cikin rigana, ya shafi nonuwar, buge hannun nayi cikin jin haushi nace.
“Wai meye haka?! Ka mai sheni mahaukaciya.”
Matsa kafar yayi da lallausar hannunshi.
“Kinga duk ba wani abu damuwa bane kika damu kanki.”
Duk ta inda na biyo mishi sai ya kauce karshe dan wato jaraba, sumbatar baki na ya fara, nayi maza zan dakatar da shi, ina yayi min shigar sauri, sosai ya zage yayita bawa lambunsa ruwa, sai da muka dauki lokaci sannan ya rungume ni, yana sauke ajiyer zuciya, tare da sumbatar goshina.
“Hmm! Ni dai ki gaya min gaskiya yaushe nayi dashe bani da masaniyar?! Naji kin kara zaki da gard’e ko zan kara ne.”
Yana wannan maganar hannun shi, yana matsa nonona. Make hannunshi nayi, tare da cewa.
“Wallahi na gaji da wannan gari.”
Na dira a gadon, ina shiga ban d’akin, yana shigowa. Bayana yazo ya kwanta.
Share shi nayi dan bana son fitina, duk yadda naso kaucewa fitinar shi sai da ya uzura min, ya kuma biya bukatar shi, lokacin da muka fito nayi wani irin laushi, a gurin saka kaya ma naga idanunshi akai na, narke mishi nayi kamar zan yi kuka, ina saka kayana, shima yasaka nashi mik’a yayi tare da rike bayan shi, ni kuwa dariyar mugunta ta kwace min.
Sosai har ina rike cikina, tare da nuna shi da dan yatsa nace.
“Kai mayen mata ba, wallahi idan baka yi da gaske ba, k’ugun da zaka buga iska ma sai ka rasa, idan kafara abu baka jin ya isa sabida kasamu abinci.”
D’age min gira yayi sannan ya hauro gadon, yana kallon rigar jikina, yake zuwa cinyoyina kwantar da kanshi yayi yace.
“Don Allah mu cigaba da zaman mu a nan zan saya mana gida sannan zan kwaso su Natashah da Ammyna mu dawo nan da zama, da zaran mu koma can bani da lokacin kowa sai na mutane.”
Wallahi tsabar bakin ciki kamar na rufe shi da duka, shiru nayi na rasa yadda zanyi da shi kawai sai nasa mishi kukan banza, nima na rama sosai nake kukata tare da ture shi ina wanchakalar da komai na gadon,
“Ke lafiyar ki kuwa! Wannan Rigima fa?!”
Zaro ido nayi cikin son cigaban da kuka nace.
“Ni jordan zan koma.”
Dariya ce ta kwace mishi tare da kifa kanshi kirjina, yana matsa bayana.
“Sannu drama Queen! Sabida mu koma jordan shine kike wannan wasan kwaikwayo.”
Shiru nayi tare da cusa hannuna cikin sumar kanshi, wanda suke shan gyara salo salo, sai kamshin turaren gashi suke, d’ago fuskar shi yayi yana kallon fuskana da babu kwalla ko d’aya.
“Naji zan koma jordan amma sai kin bani cin hanci, dan bazan iya aikin kawai ba.”
Ware idanuna nayi akan shi, dan ban tsammaci zai nime wani abu ba. Kallon shi nayi na tura bakina nace.
“Me zan baka?! A cin hancin.”
Kallon jikina yayi, dake riga ce crew shirt ne a jikina me budadd’yar kafada, sai denim short, iya cinyata, dan da kaɗan ya rufe ɗuwais d’ina.
Janye jikina nayi domin na lura idan nabi nashi sai mu lalace a gado sai bai san gundira ba.
Ganin zan gudu ya sashi zagayowa da sauri.
“Wayyo Allah na wallahi na gaji jikina ciwo yake min.”
Tsayawa yayi ganin yadda nake shirin saka mishi kuka, a hankali ya tako gabana ya riko Ni muka zauna, ya jinjina Ni da kafad’arshi.
“Kina da ciki ko?!”
Rike hannunsa nayi cikin nawa, gam sannan na d’ago tare da kallon shi, sannan na Kifa kaina a kirjinshi a hankali nace.
“Ko zamu cire .”
D’ago Ni yayi daga jikinshi yace.
“Kina da hankali kuwa! Taya zan cire cikin jikinki bayan ina son shi kamar sauran yan uwan shi.”
Rike hannuna yayi sosai sannan yace.
“Yarima William matar shi kartine ta girme shi, sannan suna da yara har uku, Safinah sai Musa muke musulmai ne bazamu iya ba, Safinah koda bani da dukiyar da zan rike ki kodan Albarkacin yaran da kika haifa min zan nemi abin yi, don Allah karki kuma cewa a cire min cikina.”
“Kayi hakuri bazan kuma ba.”
Hmm abinda nasani daga bada hakuri ya nemi wani abu, kwace kaina nayi. A gajiye nace.
” Dan girman Allah, ka barni haka”
Kyale ni yayi ya shiga ban daki yayi sakewa kanshi ruwa, a raina nace.
*Yafi maka wannan jarabar*
A cikin kwanaki shida muka tattaro shirgin mu zuwa jordan, wa Ghaniyu ya bawa sakon ajiye mulkin, shi kuma ya kasa kaiwa shine ya ajiye sakon.
Ranar jumma’a muka iso jordan, kusan watan mu uku fa, tun da muka shiga masarautar, nake kallon shi, duk wata walwalar shi ta dauke, jingina kaina nayi a jikinshi, tare da matse hannun shi nace
“karka manta ina tare da kai.”
“Na sani SAFINAH! Tsoro nake ji kar na rasa farin cikin da nake fatar samu”
Kamo hannun shi nayi na daura akan cikina nace.
“Idan zaka yi kewar farin ciki ka tuna da wannan an same shine ta hanyar farin ciki da soyayyar gaskiya.”
“Ubangiji ya kuma baki wasu Yan matan dan ni nafi son ki haifa min Y’ay’a Mata masu albarka.”
Shiru nayi, dan bani da tacewa, har muka iso cikin gidan. Da gudu su Aanih da Aamih suka fito kodan sun san da zuwan mu ne, da sauri na fita daga motar.
Na dauki Aamih na sumbaci goshinta, sannan na koma ga Aanih wacce ta cika dam, itama daukarta nayi na mata kamar yadda nayiwa Yar Uwarta.
Bata wani nuna farin cikin ta ba, kamar Yar uwar, sai ma komawa tayi gurin uban tana b’ata rai tana kallon Yar uwan, irin kallon k’iyayyar nan, ita kuma Aamih ta manne a jikina, tana leka yar uwar.
Ɗaukar Aanih yayi yace mata.
“Ammyna me ya faru!? Kike fushi ?”
Tura baki tayi tare da harara Aamih sannan tace.
“Appa! Ni na tsaneta ne! Ta kwace min Ummuna”
Miko min ita yayi naki kar b’arta nace.
“Dan gidan ku ki mutu ma, kuma na kamaki sai na cire miki kunne da shegen idanu kamar na b’eraye”
Daukar Uwata nayi muka shige cikin gidan, inda muka samu Natashah itama tana hararar Aanih.
Dakyar ta mike tazo ta rungume mijinta, tana jan kumatun Aanih, tace.
“Wallahi idan baki bar mugun hali ba nida kece a gidan nan, Kuma na ganki a wancan bangaren sai na karya kafarki da kananun idanunki irinta kadangaru.”
Zaro ido yayi tare da kallona yace.
“Meye Husnah tayi da kuke zafin idanunta?!”
Tsaki Natashah tayi cikin masifa tace.
“Wallahi yarinyar nan tasan kan mugunta, duk lokacin da taje wancan bangaren zaka ga ta fito da mugun hali, d’azun Maryam nashan ruwa tazo ta tureta sai da ruwan ya fito ta hanci, hakan bai isheta ba, dake taga Ammyn tana hanani hukunta ta, shine daga jin kun iso nace suke su tarbuko, shine ta ture yar Uwarta,”
Sauketa yayi sannan ya kalleta, cikin rarrashin yace.
“Ki daina babu kyau yar uwarki ce, ki daina mata mugunta.”
Gyad’a kai tayi tare da maida hannunta baya tace..
“Appa! Toh kace ta daina kallona.”
A zuciye na kaiwa bakinta duka, wani baƙin ciki na kara rufe Ni, taya Husnah tazama haka yarinyar da bata fi hud’u ba har tasan k’iyayya.
Rike hannuna yayi, yana kallon yadda bakinta yake fidda jini, abinka da girman burodi.
“Amma baki da hankali! Taya zaki mata irin wannan dukar yarinya ce fa, bai dace kici da zuci ba.”
“Kwas-kwas-kwaas” shine takun takalmin da muka ji ban juya ba, sai tsakin Natashah da naji taja tace.
“Maman Ablah! Muje ki huta, Ammyn sun tafi Oman da Ablah, muje ciki kafin matar cushe ta fara miki iyayi.”
“Barka da dawo Sultan!” Ta fad’a cikin murmushi.
“Hmm mun same ku lafiya.”
Yace mata yayinda ya dauki, Aanih, tayi maza tasha gaban shi zata amshi yar, Natashah ta riga ta.
Yanzun na kara fahimtar maganar shi, cikin kissa ta janye jikinta, ganin Natashah ta amshi yar sai ta koma jikinshi ta narke tare da jan shi zuwa part ɗinta, har shashina Natashah ta rakoni, ajiye Aamih nayi na karbi Husnah, ina kallon yadda take cira, kishi na cizonta, sai taune lips ɗinta take.
“Don Allah Kiyi hakuri ki bar damun kanki da zuciyarki, cikine dake ko kina son jininki ya haura ne, akan kishin banza a yanzun a daina wannan kishin da kike yi, ki nemi Allah yaye miki kishinta sai ki daina jin zafinta.”
Gyad’a kai tayi kawai bawai taji hakan bane, shigo da kayanmu akayi na mikawa Natashah na Ashraf nace mata.
“Dakinki ya kamata ya sauka, tunda daga nata ya fita muka ya tafiya dashi, da ya dawo sai ya sauka a naki.”
Kamar dama jira take sai ta fashe da kuka, rike hannunta nayi cikin tausayawa nace.
“Share hawayenki yanzun zai zo kije ki shirya mishi abinda zai ci.”
Dakyar ta mike, har ta isa bakin kofa sai ta juyo tare da cewa..
“Nagode sosai!”
Murmushi na mata, tafita da sauri, wayarshi dake jakata na dauka, na rubuta mishi sako kamar haka.
“Kaji tsoron Allah! Ba iya mulkin al’umma ke jiran adalcinka ba hatta iyalinka suna niman adalci daga gareka. Natashah tana jiranka.”
“Maryam Zo kije can shashin ki buga kofar karki shiga, sai an baki izni, sannan Kiyi musu sallama, ki kaiwa Appanku kice ya duba kan wayar inji Ni.”
Gyad’a min kai tayi tafita da sauri. Ihun ta naji tana kara kamar ranta zai fita. Natashah da take can tana shiryawa ta rigani fitowa. Ina isa na sameta ta saki fitsari a jikinta, sai rawa yaƙe, ta kasa cigaba da kuka.
“Ashraf!!!”
Na kira sunan shi a haukace, tare da dukar kofar, buɗe kofar da yayi da sauri ya fito jikinshi duk kumfa, daga shi sai towel. Yasa yarinyar zub’ewa na gabanshi ragwab, Natashah zata kai hannun na riƙe ta, sai lokacin Zoyah ta fito rike da wayar shi a hannunta, bansan me yasa duk abinda zaka min zan iya jurewa amma banda tab’a min Yarana. Mai dashi gefe nayi, bayan ya dauki Yarinyar, naje gaban Zoyah na tsinke mata mari, sai da wayar ya kwace, na kuma tsinke mata wani marin, sannan na riko gashinta, nace.
“Wallahi kika kuskura aka ce min ta Karye, Allah sai na shayar dake mamaki dan karyaki zanyi, muguwar banza kawai.”
Juyawa nayi na kalle shi, sannan na amshi yar, na sakata a kafad’ana, riko shi nayi har shashin Natashah na kai shi, sannan na fito.
Tana tsaye rike da kumatun ta, harara na watsa mata, sannan na wucce da y’ata, ina sauya kayana ya shigo.
Bai ce min komai ba ya fita da yarinyar, nima dake ina jin haushinsa ban ko kalle shi ba.
_Na fahimci wasun ku basu san yakana ba, Pages biyu nake baku idan na bada d’aya Uzuri ne ya riƙe Ni, amma baki fahimci haka ba🤦🏾♀️ jiya da na baku Page 44 sai da na baku hakuri amma hallau wasu na tambayata 45 da dare fa, wallahi abin bani mamaki karfe goman zan muku typing? Ko yaushe?! Ki ji a ranki ke Marubuciya ce, kina da miji da yara, ki kalle abin a kanki mana kiji, wallahi a duk lokacin da zan saka buk din kudi abinda nake fara karo dashi shine na sauke nauyin ku dake kaina, na huta, da yawanku sunan ban tab’a jan labari haka ba, sabida bana dogon labari idan naja labari 56, yar yadiko 46′ da ciwon a rsyuwata 58, matar malam 59 toh da sauran books dina bans rike labari duka duka labarin MJ pages 105 ne. A cikin kwana arba’in da uku, Ni bana son haka, duk wacce ta gaji ko take sauri tayi min magana na mai da mata kuɗin ta marubuta yan kasuwa suna dayawa, sabida ranki ke ɗaya bazan batawa Nawa Iyalin ba Please muyiwa juna Adalci. Idan nayi kuskure kuyi hakuri_🙏🏻👏🏼
[20/03 2:30 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
4️⃣6️⃣
Tun da suka dawo da yarinyar, naga yadda aka daure shi da bandaji, naji zuciyata na ta fasa mik’ewa nayi zan fita dawo dani yayi tare da zaunar dani cikin b’acin rai yace.
“Wallahi kika kuma dukar musu Y’a har gidan nan zasu zo su miki mugun duka, kuma babu abinda ya dame ni, dan su ƙabilar su suna da had’in kai.”
Yadda ya gama maganar cikin zolaya, na kwace hannuna na fita zuwa gurin Natashah. Har na fita na kuma dawowa.
“Wallahi sai na rama mata abinda tayi mata ka ajiye maganar, matukar ina gidan nan sai itama an daurata.”
Gyada kai yake kamar kadangare, bowl d’in da na yanka kankana da Grape, mutumin ku, ya shanye tass dake na zuba madara da zuma, sai da ya gama shanyewa sannan ya ce min.
“Hmm dazun kina magana me kika ce ma?!”
Abinda Ya faru lokacin da Aamih ta kaiwa Baban su Waya, koda ta isa kofar buga kofar tayi tare da sallama, tana kiran Babanta, dake ya shiga wanka. Zoyah ce taji buga kofar, tana fitowa ta kalleta bayan ta zaro mata ido tace.
“Me ya kawo ki?! Da zaki dame mutane da buga kofa.”
Dake tana tsoronta jikinta na rawa ta mika mata wayar tace.
“Appa na kawo mishi jin Ummuna wai ya duba.”
Nuna mata ciki tayi ita kuma ta rab’a ta shige, bata gan shi ba shine ta ajiye tazo fita, har ta fita da ta kuma kiranta, ta kamo hannunta ta tare da rufe mata kofa akan yatsunta, ta kuma tayi maza ta shige d’akinta kamar bata san komai ba.
Shigewa nayi na barshi a gurin, amma naji ciwon abinda Zoyah tawa Mariamah koda nayi magana cewa yayi zan fara taurin kaina kenan, shi yasa nayi shiru ban ce mata komai ba, sai dai na hana Aanih fita gabaki d’aya saboda itama na lura bata kaunar Mariamah, abin ya bani mamaki yadda ko zama muci abinci yarinyar bata yarda ya zauna kusa damu. Dan haka ban dauki alamarin da wani muhimmin ba, tunda nasan basa shiri da juna.
…
Kwanan mu biyar da dawowa su Nah suka dawo, ita da Ablah da Zakiya. Yarinyar tayi wayo abinta, dake itama bata da hasken fata, amma bata kai Aamih ba. Toh har ita Ablah bata bari ta tab’ata idan kuwa tab’a ta, zata shiga bayi tayita wanke gurin, kamar wacce ciwo ya tab’a ta, a hankali ta fara tsantsar yan uwan, da zaran ina kitchen zata hanasu tab’a komai na falo ko daki tana gani na zata koma kamar ba ita ba.
Ban a sannu sai Ablah ta shiga jin tsoron ta, da zaran ta ga Aanih zata shiga niman b’oya. A nan na fara lura da takurawa da Aamih take na yawan zama ita d’aya ko kuma ta biyo NI kitchen, Husnah itace amma lokaci d’aya na shiga tambayar kaina a ina ta dauko mugun hali, dan nasan daga Ni har Ashraf bamu da wannan dabi’ar, sai da na fahimci baya nan, na kama kamar zaneta nace.
“Maza gaya min meye yan uwanki suka miki haka da baki son su.”
Ruwa idanunta ya kawo cikin tsoro tace.
“Ummuna! Su basu da kyau Ni nafi su kyau shine, Ummu Zoyah tace kar na zauna dasu zasu goga min baƙi, ni ki mai dani gurin Ummu Zoyah, tana sona.”
“Wallahi sai dai ki mutu baki zuwa gurin wata banza naga kafarki a gurin kafin Ummunku ta dake ki nice zan fara miki duka, da manyan idanunta nan kamar na Habibi.”
Wato da manyan idanu kamar na Ashraf,(😂🙄 keda shi)
★★★
Tun daga ranar da Nannah ta dawo, gidan mu ya rikid’e, a hankali Nannah ta shiga jin haushin mu, da zaran yana dakin Natashah tayita nishi da tari, dasu haki dasu wani irinsa na numfashi, kamar me cutar Asthma, kar kuce Natasha ka dai ce a’a har dani ai nawa yafi muni, domin da zaran ya shigo gurina ajima kad’an ta turo a kirashi, idan yaje sai yafi awa biyu sannan ya dawo, bayan kamar minti arba’in zata kuma kiran shi, idan yaje sai yafi kusan awa uku, wasa gaske sai kiran asalatu ke fidda shi, daga shashinta, abin tausayi ya fito yayita hamma, dake kwana d’aya d’aya yake mana.
Dan haka girki ya dira kan Zoyah.
Na fito ina karkad’a jina nayi tsifar kitso hud’u da nakewa kaina, kallon gashin tayi yadda ya sauka kamar yadda nata yake, har yafi nata ma da cika.
Wucce Ni tayi abinta bata ce min kala ba, nima kuma ban d’ago nasan tana gurin ba, dan Ni banda Natashah da Yarana Ni bana surutu, idan kaji surutuna da dariyana, Ashraf ya sani a gaba da wasan, banza nan kan ko kana daga waje zaka ji dariyata.
Falon Nannah ta shiga ta zauna, tashi zaune Nannah tayi. Sannan Zoyah tace mata.
“Ni ban damu dake kin nan ki baki nan! Ni abinda nasani kin haifi d’an kuma ina auren shi, naga abinda kikawa Yar d’an uwanki balle kuma wacce ta sadaukar da Rayuwarta domin ki, wallahi kika kuskura mijina yazo d’akina kika min wannan tsiyar da kika musu, wallahi.”
Mik’ewa tayi tazo dai dai fuskar Nannah sannan tayi mata magana kasa kasa.
“Tabbas zan baki kyauta na musamman.”
Murmushi Nannah tayi sannan tace.
“Ban haifawa kowacce a cikin ku d’an ba, dan haka kome zaki yi ki yi bazan fasa ba.”
“Lallai zaki sha mamaki, daga kaina baki kuma tab’a wata.”
Sam abin ba dad’i tsakanin Nannah da Zoyah, dan kowanne su ya tsaya akan maganar shi, ina muka san budirin da suke,har akaci aka cinye
..,……. Yau da ya dawo dama yanka tsaya a gurinta su fara gaisawa, sannan yabi kanmu sannan ya wucce d’akin me girki, sai gashi ta rike shi, aka shiga bashi labarin Bara taci wanke, gashi yau a matsa yake da lalura. Wasa wasa, Nannah bata bar Ashraf ba. Sai karfe biyu saura shima zuwa Zoyah yasa ta hakura ta bar shi, cikin idanunta Zoyah ta kalla sannan ta nuna mata wani alama da hannun.
Nah bata bu takanta ba, ita ba dai ta kuntattawa Zoyah ba, burinta ya cika,
Suna shiga zoyah ta sha gaban shi dan a gajiye yake zai kwantar.
“Sultan meye Mahaifiyarka take nufi ne damu?! Taci lokacin ta akan me take shiga hakkinmu, don Allah duba karfe nawa ka shigo biyun dare wannan wata irin Uwa ce mata adalci?! Toh wallahi an gama idan ta kuma zan kai ta kara gurin iyayena.”
Mika mata hannu yayi sannan sannan yace..
“Kiyi hakuri?! Zo mu kwanta,”
Fir taki yarda karshe ma, kunna wutar rikici suka yi sosai, abinda ya masifar daga mishi hankali kenan, duk rigimar SAFINAH bata tab’a hanashi barci yau gashi Sabida Ammyn yau Zoyah ta hana shi barci, dake yasan tafishi gaskiya bai ja al’amarin ba, sai ma Kyaleta da yayi tayita masifa har goshin Asuba.
Mu dai muna cikin damuwa dan wallahi Nah ta hanamu mijinmu, shi kuma ya ki fahimtar abinda Mahaifiyarshi take aikata mana, sai na kudiri aniya a raina zan mishi tsiya, dan ma Allah ya taimaka cikin jikina babu laulayi shi yasa babu wanda yasan ina da ajiyar shi, a cikin yan tsakanin ya saka Yaran shi makarantar, nafi tunani sabida halin da yake ciki na bukatar kebewa damu, ga Mahaifiyarshi ta hana shi kwana bamu, sai ya saka yaran a makaranta.
Toh a haka da ya samu yara na makaranta shi kuma sai ya baro pada yazo ya turmushe wacce take da girki, da wannan hikimar aka same zaman lafiya, Amma saboda bin diddigin matar nan sai da yasan yadda ta kamashi a dakin Natashah. Bayan fitar shine ta kira Natashah wacce cikinta ko yau ko gobe, sannan tasata ta kiramu, duk muka hadu a falonta.
“Toh munafukai na tarakune na gaya muku cewa duk wacce na kuma ganin Ashraf ya fito d’akinta sai na sashi ya rabu da ita.” Inda take shiga ba nan take fita ba cin mutuncin kamar me, tana gamawa nace.
“Nannah! Iya girmamawa muna baki muna mutuntaki, muna kuma miki biyayya, Nah Ashraf d’anki ne mu kuma matan shine, Nah abu daya zuwa biyu, Ashraf dai ba sauran shi zaki yi ba!? Sannan babu abinda zaki iya mishi, mu matan shine sabida nutsuwar shi da jin daɗin shi yana gare mu, iya biyayya yana miki amma tunda kin nuna ke din surukar zamani ce tabbas zamu nuna miki zamanci.”
“Toh mara kunya! Kuma nace kar na kuma ganin Ashraf a dakunarku.”
“Wallahi bakin isa ba, Dole ya dawo mana.” Inji Natashah
Abin Nannah yayi yawa, ta addabi rayuwarmu akan wata shirmenta na daban, shi.
★★★
Ina kwance a falo, sai gashi ya shigo yana hucci tunda naga haka nasan itace ta gaya mishi abinda muka mata.
“SAFINAH! Har rashin kunyar ki takai keda Natashah ki zagar min dan baki da tarbiya.”
Wani kallon banza na mishi sannan na kauda kaina nace.
“Toh su tarbiya manya! Ai matukar tace bazata fita harkan mu da kai, wallahi abinda muka mata baya ga komai ba”
“Mahaifiyar tawa?! Safinah kike gayawa Maganar banza.”
D’aga hannun shi yayi da niyyar zai mare Ni, sai ga Zoyah tashigo tare da rike mishi hannu.
“Haba Sultan , taya zaka d’aga hannunka akan fuskar mace, nida nasan gaya maka abinda suka yi zai kara tun zuraka da ban fara ba, na zata bazaka ji ciwon abinda suka aikata bane.”
Riko hannunshi tayi suka fita ina zaune a gurin ashe kuka rahama ce, domin kuwa ban tab’a daukar al’amarin an ci ba, Amma ba komai.
Kiran Ummina a waya, kuka nasaka mata, sosai ina bata labarin abinda Nannah takei mana. Murmushi tayi sannan tace..
“Ina SAFINAH take, ajiye miji a gefe kiji da kanki in cikin wannan karon babu matsala.”
Gaya mata abinda mukayi nayi ta min fad’a sosai, sannan ta kuma ce na bashi hakuri, sannan tace.
“Ki kwantar da hankalinki”
Wayyo na dakyar na gama wannan pagen nayi gyangyadi yafi sau biyar😂🙄
[20/03 2:30 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
4️⃣7️⃣
“Ummina! Ya dauki zafi fa sosai.”
” Eh mana ai dole ya dauki zafi Mahaifiyarshi ce fa! Kuma duk d’a nagari dole yayi kishin Mahaifiyarshi, dan haka ki bashi hakuri sai a wucce gurin”
Ciki sanyin jiki nace mata.
“Toh shi kenan zan yi yadda kika ce Ummina”
“Yawwa yar albarka! Wancan watan abokin mijinki da wasu mutane sun zo niman auren Batul.”
“Toh wa kenan a cikin su?!”
“Fahad?!”
“Laa! Aukuwa ta more miji, dan bai da matsala, Allah ya nuna mana lokacin da rai da lafiya.”
“Amin Ya Allah”
Munyi hira da ita sannan na kashe wayar.
Ina ta zuba ido naga shigowar shi ko Natashah babu su babu labarin su.
Can wajen maraici sai gashi ya shigo, ko takaina bai bi ba. Ya shiga dakin yarana ya fara diban kayan Aanih zai fita dashi.
“Wallahi ka kaiwa wata mace Y’ata sai naci mutuncinta sannan na tattara yarana mu bar maka gidan, idan kuma kana ganin bazan iya bane bismillah”
Na cigaba da abinda nake a falon, zuwa yayi gaba kamar zai rufe Ni da duka, d’ago kaina na kalle shi a tsanake sannan nace.
“Wallahi duk ranar da zuciyarka ta baka shawara ka tab’a Ni da sunan duka.”
Gyara zama nayi ina rike kofin zumar da nake sha. Cikin isa da na koya daga gare shi, hannunshi naga ya kawo dai dai wuyata.
“Lallai Ashraf! Toh ka tab’a Ni ka gani idan baka da hankali! Wallahi Ni ba Natashah nace da zaka daketa tayi hakuri dan tana sonka. Idan ka tab’a Ni sai kayi dana sanin yin haka har karshen rayuwarka, dan kaga ina kyale ka ba tsoronka nake ji ba, igiyar auren tsakaninmu nake girmamawa, sannan inda akan abinda nayiwa Nah ne kaje Ni na yafe mata kai Ni ka sallame Ni dan ko baka sake Ni ba zan fita na bar maka gidanka.”
Ina gama fad’ar haka nabi gefenshi na wucce, hakurin da Ummi tace na bashi ma na fasa, dani dasu shege ka fasa.
……. Ashe a lokacin da ya shigo ya Same Zoyah a falon Nah, tana bata hakuri tare da cewa.
“Kiyi hakuri Ammyn wallahi sai yanzun na fahimci abinda yasa kike rike shi, Ashe ba lafiya ce dake ba, kuma daga yau bazan kuma niman shi ba ya cigaba da kula dake Ni farin cikiki shine nawa.”
Zama yayi kusada Nah cikin gajiya kwantar da kan shi yayi jikin kujera, zuciyarshi tana cikin kewar SAFINAH, yasan da itace da tuni ta cire mishi takalmin kafar shi da Safar ta shiga matsa mishi, mik’ewa yayi zai bar falon. Zoyah tace,
“Tunda ka shigo kaga yadda muke ai ka tambayi lafiya, amma baka yi ba. Sai ma tashi da kayi zaka Duba wata kaskantaciyar matar ka wacce bata san daraja kanta ba balle na iyayenta, dan duk wanda zai bud’e baki ya zagi Uwar wani toh bai san darajar tasa uwar ce ba.”
Ware idanunshi yayi akanta mamaki na kama shi, ince itace ranar ta hana shi barci akan ya zo gurin Ammyn shi yau itace ke ihun.
Nad’e hannunshi yayi a kirji sannan yace.
“Ina jin ki!”
“Toh wancan bakar da lafiya al’amarin ta akan na kowa ce ita da Natashah suka zagi Ammyn.”
Kuka tasaka tare da girgiza kanta sannan ta gaya min shi komai bayan ta gama sannan ta kara da cewa..
“Banga amfanin zama da su ba, amma kayi hakuri idan na maka shishigi, sai dai Ammyn ba Mahaifiyarka bace kai d’aya nima Uwata ce.”
Ko gama jinta bai yi ba, ya shige dakin Natashah ya sameta tana kwance, shine ya maka mata duka a cinya, ya karta mata rashin mutunci sannan yace.
“Kar na kuma ganinki a shashin SAFINAH, tunda kina da komai na buƙatarki kar na ganki ko a waje.”
Dake tana tsoron shi hakuri ta bashi, Ni kuwa yar tawaye shine da yazo wai zai mare ni, na gama lura dashi hannunshi kaikayi yake mishi. Zan dauki kowacce iskanci amma abinda duka, dan baka isa ka tab’a Ni da rana da dare ka biyo NI kana min dan murya ba, Allah kayi kadan.
Tun daga lokacin da baki ya taba lafiyata sai ya daina shigo min, ranar da yake guna ma baya shiga, tattara shi nayi na watsa gefe.
Hhhhhh mayen mata dagaske zuciya yayi akan babar shi, ganin munyi kwana uku bamu hadu da Natashah ba, bayan Sallah la’asar na shiga gurinsu. Zoyah da Nannah suna zaune ana gulmar. Suna ganina suka firgice, Salam kawai nayi musu, sannan na wucce inda zai sadani da shashinta, tana kwance da katon ciki a gaba.
“Sannu Kyautar Allah! Irin wannan zungurerren cikin ko sojoji biyu zaki haifa mana.”
Tashi tayi ta zauna tana murmushi, gashinta da ya barbazu take tattarawar.
“Maman Ablah! Ai nazata kinyi fushi dani ne baki gani na kenan kinki zuwa.”
Tashi nayi na amshi bam din hannunta na daure gashin ta, sannan na zauna kusada ita.
Mik’ewa tayi zata kitchen nace.
“Dawo Ni na koshi, indai ba wahalar da sojojina zaki yi ba.”
“Wallahi ba sojoji bane yan mata ne, irinsu Aamih.”
Can sai gata da katon bowl me dauke da ya-yan itace ta ajiye min a gabana, sannan ta zauna a kasan capter.
Kallon kofar da nashigo tayi, sannan ta kalle ni, akwai magana a bakinta, sai dai kamar tana cikin tsoro, dafa kafad’arta nayi cikin kwanta da hankali nace.
“Banzo dan na sanyaki damuwa ba, ya hanaki zuwa gurina ko?! Gashi Ni nakasa hakuri na biyo ki. Amma tunda kina lafiya zan koma yanzun.”
“A’ah Maman Ablah, kawai nice bana son fita. Amma Insha Allah zaki ganni.”
“Toh shikenan tunda kince haka, amma.”
Mun jima muna hira kafin na mike zan bar gurinta, mik’a min kayan fruit din tayi. Amsa nayi tare da godiya.
Inda nabar Nah da surukarta suna zaune, haka na ficce abina.
★★★
Da dare ina zaune nasaka laptop a gabana ina aiki. Zama shirun ba dad’i shine na nemi aiki da wata gidan jarida amma a Internet. Bai sani ba na nemi aikin kuma, kuma iya editing kawai suka dauke Ni nake musu.
Kuma zasu biyani kudi me kyau, dan haka na amshi aikin hankalina kwance, yanzun ma sun turo min da editing labarin da zasu yi amfani dashi shi. Ban ji shigowar shi ba, sai rufe min laptop din da aka yi.
Ban d’ago kai na mishi magana ba na buɗe abuna na cigaba da aikina.
“SAFINAH! Natashah bata gaya miki nace kar na kuma ganinta a shashinki ba, kenan kar na kuma ganin ki a shashinta.”
“Ai kace yanzun mun shiga zamanin da za a hanaka walwala kenan?! ”
Dake hankalina yana kan aikin da nake, na bashi amsan ashe yaji haushi na, daukar system din yayi zai buga da bango.
“Wallahi kana bugawa, na gama zama da kai har duniya ta tashi. Wallahi da ka fasa min shi gwara ka sallame ni, zai fi sauki akan ka fasa.”
K’arban abina nayi sannan na cigaba da cewa.
“Ba zai yi kaki sauke hakkin da ya rataya akanka bayan ka hanamu walwala da juna sannan kayi tsammanin zan zauna bakin cikin ka ya kashe ni, bana fatan cigaba da zama cikin wannan kuncin rayuwar, kaje ka zauna da matar so da kuma Nah, sai dai kasani idan bakayi a hankali ba, hakkinmu Allah bazai kyaleka ba, kaje mun Barka da Allah.”
Duk yadda yaso ya kuntatta min naki sabida na gama fahimtar shi na kuma san halin su.
Saima nice ke kuntatta musu, domin a gabansu zai gaya min magana baki kula shi, a bayan idanun su kuwa fasa juna muke, kuma har zuwa wannan lokacin bai shigowa dakina. Nima kuma bai dame Ni ba, dan baya gabana. Sai dai nasaka a raina matuƙar na haife cikin jikina, sai na bashi mamaki, dan ajiye mishi jaririyar zanyi na koma gida abuna na gaji da iskancin Nah da Zoyah, sun juyar mishi da hankali, baya gane me kyau ko mara kyau, shi dai burin ya ci min mutunci.
Bayan wata guda…..
Ina ƙoƙarin fidda su Aamih, su tafi makaranta, sai ga Zoyah. Dan har yaran sun fito, saura shi, yana dakin Zoyah. Nazo wuccewa, sai da nazo wuccewa kawai tazo zata bangaje Ni nayi maza na kauce sharrinsu ya koma kansu, ta fadi a gurin, ta fasa ihu.
Fad’uwar ba wata babba bace, amma tana kaiwa ƙasa sai ga jini.
Ashe yaji muryan ta, shine ya fito a guje.
Gani na a tsaye ya sashi yiin kanta yana tambayarta, cikin kuka take gaya mishi ai nice na tureta, gashi nan na zubda mata cikinta da tasamu, dan na tsaneta.
D’ago jajjayen idanunshi yayi akaina banji komai ba, sai ma kauda kan da nayi….
*Don Allah kuyi hakuri tun jiya rabonmu da wuta! Shi yasa zaku pagen dan mitsitsi idan muka samu wuta zuwa dare Insha Allah zan yi 48🤔 Wannan labarin yayi tsayi da yawa, da alamu sai mun shiga book 3 kenan Allah yayi mana jagora yasa mu dace duniya da lahira*
[20/03 2:30 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
4️⃣8️⃣+4️⃣9️⃣
Juyawa nayi zan bar gurin dan ban ga alamun faduwar da tayi ne ya zubda cikin, kawai dai akwai abinda ta shirya ne kuma zai koma kanta.
Fincikoni aka yi lokacin guda aka sauke min wani mari akan idanuna, sai da na daina gani baki d’aya na tafi zan fadi akan cikina.
“SAFINAH!!!!” Ya kwala min kira, lokacin guda ya ture Zoyah a cinyarsa, kafin ya iso na fadi akan gwiwata, na dafe kasa da hannuwana biyu.
Wani irin b’acin rai nake ji, lokaci guda. Mik’ewa nayi tare da juyawa zan bar gurin, ta kuma fincikoni zata mare Ni ya shiga tsakaninmu.
“Ammyn ki Kyaleta! Ba ita kadai bace da ciki a jikin ta.”
Cikin fusata tace.
“Ita Zoyah ba cikin ne da ita ba, ta zubda mata, Muhammad ka farka Yarinyar nan bata kaunar cigaban ka, amma baka fahimci haka ba, kamar yadda ta zubda mata cikinta itama sai na zubda nata, idan kuwa baka son faruwa haka sai dai ka saketa na gaji da ganin SAFINAH a karkashin inuwarka.”
Zubawa Nannah ido nayi cikin bakin ciki nace.
“Wallahi Nannah ke butula ce ke, idan Ashraf ya sake Ni sai ki zau..”
“Shuuuuu” abinda naji kunne na na cewa kenan, yayinda na taune harshena. Sabida karfin marin Ashraf yayi min. Sauka kwalla yayi daga idanuna na dama, inda ya mare ni na kura mishi ido bakina yana rawa nace.
” Ni ka mara?!”
Kallon hannunshi yake kamar yaga sabon halitta.
“ASHRAF Ni ka mara?!”
Dan duk abinda muke yi akan idanun Yaran, lokacin da ya mare ni, k’amk’ame juna suka yi tare da fashewa da kuka. Suna kirana,
Lashe bakina nayi cikin murmushin takaici na taka gaban Nannah na tsaya, har numfashinmu yana dukar juna na kalli cikin ƙwayar idonta nace.
“Ki zuba ruwa kisha! Abinda kike son gani ya faru ince muyi rigima, Nah ya mare Ni sabida ke! Hmm zaki girbi abinda kika aikata.”
Sake fincikoni yayi, yana hucci bance mishi komai ba. Na saka kai zan koma cikin shashina, naji Muryan Nah tana ce mishi.
“Ka rabu da ita, dan wallahi bata da mutuncin.”
Nakai makura bana wasa ba, iya geji na kai, bana son na tanka mata har mu sake samun matsala da ASHRAF. Ga kuma Zoyah a gurin, shima barin gurin yayi har na shiga, na rufe koma na manta da yaran suna waje a dunkule guri guda.
Ganin Ablah ce kawai akan kujera yasani kiran su, basa ciki. Komawa nayi da nasan komawar zata iya zame min matsala da ban fita kiran su ba, dan da na barsu a gurin rayu suke gurin Natashah ina fita naji suna saka dariya tare da magana.
“Ai karuwa ce! Sai da ta gama lalacewarta, sannan suka nacewa Ashraf. Suma Yan biyun shegune, dan haka Ablah ce kawai aka same….”
“Toh tsohuwar banza! Tunda nake ban tab’a bin wani namiji ba kuma da kike cewa na nace mishi, toh shi ya shiga rayuwata, Nah wai ke har kina da bakin zagina bayan ke kika lalata min rayuwa, bayan na cika miki burinki kika guje Ni. Wallahi tunda kika iya butulce min har abada babu wanda bazaki butulcewa ba, kuma Nagode da sheganta min Yarana, wacce bata san ciwon kanta ba, ke Zoyah kike idan baki bi a sannu ba wallahi sai kin gane kuranki.”
Dariya suka saka sannan Zoyah tace.
“Kee Safinah kike ko? Toh ai bani da ciki, munyi ne dan mu hadaku kuma haka yayi aiki, ashe ana tsoron komawa cikin wahala shi yasa kika ki biye mishi.”
Dariya suka saka sannan Nah tace.
“An ce miki karuwa! Ai duk Yar Arziki bata barin gaban Iyayenta ta shiga duniya ba, Yaran da suka san darajar iyayensu zama suke a inda iyayensu suka ajiye su amma kum”
Ji nayi jikina na rawa, ban san, ya akayi ba sai gani na nayi a gaban Nannah, kamar dama sun shirya hakan eh shirine kam tunda sun san nashiga ciki kuma, na fito toh meye ya fito dani? Yarana hujjar ya isa har ina kare kaina? Yadda nake jin kamar na rufe ta da duka, tsakanin Nah da Allah ya dungule hannunta zata daki cikina nayi baya, ta dan gefen shashinmu anyi adon gurin da wasu tukwanen flower, shi Nannah ta raruma ta buga min, a bayana. Lokacin da najuya da sauri dan karsu tab’a lafiyar cikin, ina isa bakin kofar na tura yarana sani duk cikin gidan na jingina da kofar, a hankali nasaka key na rufe. Zamewa nayi na zauna a kasa, wannan bala’in har ina.
Ina son nayi kuka, amma ganin Idanun Yarana ya hanani, badan komai ba sai dan su zama masu ƙarfin zuciya, kar su zama komai na rayuwa tsoro yake basu, amma a zuciyata kuka nake me kona zuciya da ruhi.
Buɗe musu hannu nayi suka zo da gudu na rufe su a ciki.
Wannan tashin hankali da me yayi kama, matan nan ta hanani sakat. Sai naki koda fita bakin barandar tunda na fahimci bazata bar gurin ba, burinta ta zubda cikin.
★★★
Kamar zararre haka ya isa gidan Ghaniyu, yana isa ya fito yana tafiya kamar wanda ya sha abin mayye, buga gidan yake kamar zai balle musu kofa. Ghaniyu na buɗewa ƴa faɗa jikin shi, ya sake kuka kamar ƙaramin yaro,
“Subhanallahi! Sultan!! Me ya faru, ina Safinah meye ya sameta?!”
Cak ya tsayar da kukan sannan ya kalli Ghaniyu ya girgiza mishi kai sannan yace.
“Marinta nayi.”
“Akan me?! Kuma me ta maka ?! Har akwai abinda zata ka daketa?!”
Yana kuka take bashi labarin abinda yake faru, kallon renin hankali Ghaniyu yayi mishi.
“Ai haka ne?! Ina ga ka sake ta kawai ta koma ƙasar ta, zai fi saukin wannan cin mutuncin, an hanaka shiga gurinta tayi hakuri, sannan yan, dan nayi magana abisa kuskure shine ka mareta, toh idan kuma fitar da kayi su suka cutar da ita, waye gatanta! Don Allah doka fitan min a gida wallahi idan hakkinta ya kamaki sai kun gane kuranku.”
Sai da Ghaniyu yayi mishi tass sannan suka tattauna akan abinda Nannah tayi yace .
“Wallahi bazan b’oye maka ba Ammyn bata kyauta ba! Domin ita Uwace taya zata rike ka da wani abinda babu hujja, sannan dan rashin imani har kana marinta dan tace ka zauna da Ammyn idan ka rabu da ita, kai idan akawa Yarka haka zaka ji dad’i, Wai tukun kama da Imani ma kuwa, kamar yadda ka hana Natashah walwala ita Safinar haka kake son ta zauna karya motsa, a waje kai sarki ne a gidan ka mata biyu sun birkita maka lissafi. Indai har ka iya zaro masu laifi toh wannan karon ina bukatar kayi bincike, abinda ke faruwa zaka yi ”
Sun tattauna sosai sannan yayi mishi Sallama, har zai fita Ghaniyu yace.
“Majnun angon layla, idan ka kuma a daina kuka idan aka toshe layla.”
Banza yayi dashi, sai da ya tadda motar shi, ya d’aga mishi hannu..
★★★
Wato su Nannah basu bar gurin ba sai da Ashraf ya dawo gidan, sannan suka bar gurin.
……. A dakin Natashah tana can tana fama da ciwon tun jiya, idan ciwon yayi mata sai ya saketa, har ta fara barci, wayarta ta ciro takirani, ina bakin kofa naji karar wayar dakyar na mike naga Natashah, da sauri na dauka.
“Natashah lafiya?!.”
“Maman Ablah! Bani da lafiya kizo.”
Kashe kirar tayi, idan hankalina yayi dubu ya tashi, a hankali na mike sannan nacewa yarana.
“Ku nutsu karku fita yanzun Zan dawo.”
Gyad’a kansu sukayi na fita da sauri. Na same su, duk suna falon a zaune, ciki na shiga naga itama Natashah ta fita hayacinta, da sauri na fito na gaya mishi, amma yayi banza dani. Sai da nace mishi.
“Toh wallahi idan wani abu ya same yar mutane sai na gayawa Iyayenta”
Ina gama faɗar haka ya biyo NI da sauri, kayanta na ciro nasaka mata. Sannan na ciro duk abinda zata bukata, sannan muka nufi waje da ita, yana sakata a mota ta riko hannuna.
“SAFINAH!!”
Da mamaki na kalle ta sabida bata taɓa kirana ba, sannan ta cigaba da cewa..
“Don Allah idan na haihu! Ki rike abinda na haifa na bar miki duniya da lahira, idan kuma Maah ta karba don Allah ki saka ido akan babyn, SAFINAH ki yafe min.”
Fincikoni Nah tayi na fito daga cikin motar, gaba na faduwar, ina ji ina gani suka tafi da ita Asibiti, wanda yake cikin masarautar, sabon Fad’uwar gabana ya kamani lokacin da na nufi cikin gida naga kofana a bude. A hankali nake jin nauyi a kirjina har na isa falon abinda idona ya gane min ne ya bani tsoro da tausayin kaina da rayuwata
Allah sarki Ashe ganina dasu kenan na karshe, rungume su da nayi dazun shine na karshe……✍🏼
Kuyi hakuri Don Allah, rashin wuta muke fama dashi
number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105…*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
5️⃣0️⃣
Ganin har lokacin Aamih tana aman kumfa, na shiga cikin kitchen da mugun gudu na dauko mangyad’a na d’ura mata, komawa kan Aanih nayi, itama na juye mata, ita Maryamah tana amai, Husnah shiru, banga Ablah a falon ba.
“Ablah!!!!!!!”
“Ummu”
Naji muryan ta, a sukwane na juya, jikina na rawa.
Ganinta nayi rike da wani apple, kuka ne ya kwace min, na janyo ta sannan na dauki wayata, tsabar rawan jiki, dakyar na sami Number shi, yana ɗauka na fashe da kuka.
“Kazo yaran suna cikin hatsari, kowani lokaci zasu iya mutuwa.”
Kashe wayar nayi yi ina kuka, bai yi cikakken minti biyar ba sai gashi. A gigice shida Ghaniyu, suka dauki yaran. Ni kuma na dauki Ablah har na kwace apple din sai na saka kuka kuma baci zata yi ba, dole na bar mata, muka bi bayan su.
Tunda muka shiga motar nake kuka, ina kallon yaran.
Har muka isa asibitin aka shiga dasu d’akin gaggawa, haka su Dr Fu’ad suka yi takaiwa da komowa.
Zuwan wani likita dan kasar Lebanon, yazo wuccewa ya kallemu. Har ya tafi sai ya dawo yasaka hannun ya amshi, kuka tasaka tana ihun ya bata abinta, tafiya yayi da apple din, babu wanda yayi Wani yunkurin, dan muna cikin tashin hankali.
Jaririn Natashah aka fara fito mana da shi, yaron me kyau kamar Ashraf.
Muna cikin wannan halin Dr Fu’ad, ya fito tare da kiran Ashraf zuwa Ofishin sa, yana shiga yace.
“Fu’ad ya jikin su?!”
Girgiza kai Dr Fu’ad yayi sannan yace.
“Kayi hakuri! D’aya ta rasu”
Zaman dirshan yayi a Office d’in, tasirin kiran sunayen Allah ya rike shi, kafin ya d’ago kai yayi yace.
“D’ayar fa?!”
“Sakamakon bata mai da akayi ya karya ƙarfin gubar, tana nan sai dai ta jikata sosai.”
Bai kuma ce komai ba yafito daga Office d’in.
Tunda ya fito ya tsare Ni da ido, gabana ke faduwa, kukan da nake toshewa ne na shiga yin shi sosai.
Kauda kanshi yayi sannan yaje gurin Ghaniyu yayi mishi magana, fitowar Likitan da ya karbi apple a hannun Ablah yazo zai magana, Ashraf ya hana shi yace yaje yace yaje ya sami Dr Fu’ad.
Nannah ya gayawa mutuwar Husnah, a fusace ta mike, shi kuma ya bar gurin zuwa dakin da gawarta take ciki,
Ina cikin damuwa Nannah yazo zata kara min, dan d’aga hannun tayi zata mare ni na riƙe hannun.
Sosai ta nemi duka na, na hana faruwar, haka Rigima ya kaure a tsakanin mu, fitowa da gawar na kurawa Yarinyar ido, naje kan gawar na sake wani Irin kuka, me mugun cin rai.
Rike hannunta nayi nace.
“Wani irin laifi nayi haka da nake fuskarta hukunci haka, Ya Allah na tuba ka yafe min zunubi na.”
Fitowar Nurse daga d’akin gaggawar, tace.
“Yallabai d’ayar ma ta cika.”
Ji nayi zan fad’i yayi maza ya sake jikin gadon ya rike Ni, gam nake rigarshi ina sauke ajiyar zuciya, kafin nace.
“Alhamdulillah.”
Cak naji hawayena ya kafe, tabbas lokaci yayi da zan bar Ashraf, dan Natashah tana cikin mawuyacin hali itama, haka suka fidda yaran, muka nufi gidan.
Anan aka kira masu wankar gawa, suka musu shi kuma Ashraf ya kira su Ummi ya gaya musu, zazzaɓi ne ya rufe ni. Dakyar yasani a gaba naje naga gawarsu, nayi musu addu’a. Sannan na fita, wani irin dangana nake ji a raina, sai dai bana jin zan cigaba da rayuwa a jordan.
Tun daga ranar ban kuma ganin Ashraf ba, har sai dasu Ummina suka zo naga idanunshi, abinda nake gani a cikin idanunshi yana kara rikita min lissafi, domin kuwa k’iyayyar da ban san da ita ba yake nuna min, Ummi da Umma suka zo sai Abba, Dudu yana Ukraine yana karatun da matar shi.
Kwanansu Ummi biyar suka dawo, ana gobe zasu dawo Abba na yakirani, naje inda yake duk suna zaune na zauna a gefen Umma. Kallona suka yi sannan Abba yace.
“Kuyi hakuri! Allah zai baki wanda suka fisu! Sannan na fahimci kina cikin damuwa, kiyi hakuri ki cinye jarabawarki, Insha Allah komai zai zo karshe.”
Nasiha suka min, mun jima muna hira, kafin muka yi sallama, har zan fito naji Muryan Ummi tana cewa.
“Alhaji idan zaman ba me yuwa bane ta dawo gida kawai, na gaji da fitina, nima ina son Y’ata, ta bar mata D’anta.”
“Amma Mariamah me yasa zaki d’aga murya ne! Idan kuma taji fa”
“Ai gwara taji, lokacin da nayo cikinta waye ya tayani sai wasu banzaye su samin yarinya a gaba.”
Ni dai nabarsu ban san ya suka kare ba, sai da asuba da zasu tafi. Dake jirgin biyar da rabi na asuba, suka samu, ta shigo min, munyi magana sosai wanda naji du duniya bani da sama da Ummina.
Iyayen Natashah sun zo sun dauketa, inda suka tafi da ita domin sai da suka yi uwaka ubanka da Y’ar Uwarsu. Tunda Yaran suka rasu Ashraf ya fidda min wani iskanci, da bakar magana idan yazo shashina, sai ya wucce dakin yaran yaje ya zauna, yayita tuna yaran. Idan naga ya jima sai na biyo shi, koran kare yake min.
Yau ne dai da ya fara min na dakatar dashi.
“Ban san laifin da nayi ba kake min wannan tozarcin, Ashraf ban maka dole ba, kuma kai baka min dole na zauna da kai ba. Dan haka rayuwa yana da zab’in shiga ko fita. Amma ba damuwa gani na da kake a rayuwarka ya saka ke ganin na cutar da kai idan na fita daga rayuwarka, sai kayi farin ciki.”
Ina gama fad’ar haka na fita na bar dakin na koma nawa nayi kuka sosai, yanzun nake jin mutuwar yaran, had’a kayana nayi dana Ablah. Sannan na dauki wata memo na rubuta mishi sako.
_Nagode sosai da irin abinda ya faru_
Daga haka na ajiye biron na dauki Ablah,na goya sannan naja akwatina nafito bayanan, duba agogo karfe goma, na koma na duba jakata, na debi kudi na zuba, sannan na fito na bar cikin gidan a hankali na bar Masarautar baki d’aya.
★★★
Oman…..
Tunda suka dawo da ita sai yau Allah ya nufa ta bude idanunta, akan likitan da yake dubata. Sake lumshe idanun tayi kafin ta bud’e tare da juyar da kanta gefe.
“SAFINAH!! Ki koma zasu kashe miki yaranki, SAFINAH ki koma zasu kashe miki yaranki.”
Alluran barci suka mata, sannan likitan ya fito, ya sami Iyayenta yace.
“Wacece SAFINAH? Toh ita mara lafiyar take kira ta koma zasu kashe mata yara.”
Shiru duk gurin akayi sannan ya kara da cewa.
“Insha Allah zata tashi, sai dai kamar taci wani abu wanda ya haifar mace da kumewar jini a cikinta bayan ta haihu jinin ya taru, mun same nasarar fidda jinin.”
Yana gama musu bayani ya fita…..
★★★
A cikin ɗakin ya kwana, har ya makara ma, fitowa yayi bai ji motsin ta ba, dan haka yayi wuccewar shi. Abinda Ya bashi mamaki yana murɗa kofar yaji shi a bude, juyawa yayi ya kalli kofar ta. Sannan ya fita zuwa masallacin sai da garin yayi haske, sannan ya dawo gidan a gurin Ammyn shi ya tsaya suka gaisa, shiru yayi kan a sunkuye kallon shi tayi cikin kulawa tace.
“Kayi hakuri! Allah zai maida maka masu alkhairi.”
D’ago kai yayi ya kalleta sannan ya mik’ewa yayi, ya bar falonta. Halayyar shi na baya yake son dawo da ita, duk yadda kaso mishi magana dakyar yake cire kai ya kalle ka, koda ya shiga gurin Zoyah ya sameta tana ta barci fita yayi ya koma gurin SAFINAH, koda ya shiga ya samu bata fito ba, dakin yaran ya koma, ya kwanta a kan gadon su.
Yana tuni ana gobe zasu rasu da yazo kwantar dasu suka fara rigima, akan ya goyesu, aikuwa ya dauke su, kowa ya dauka sai daya ta fara ihu, a haka SAFINAH ta same su dams yazo daukar Ablah ce, kuma ba shiri suke dashi ba, har zata fita Aamih tace.
“Ummina kice Appa ya goyi,”
Da sauri na bar dakin tana jin lokacin da suka saka dariya har Aanih nacewa.
“Appa! Ummu tayi nauyi bazaka iya daukar ta ba,” cikin dariya yace.
“Ai Ummunku bata da nauyi kamar ku haka nake daukar ta.”
Aikuwa suka saka ihu.
“Yeeeeeeee! Appa muje ka dauketa a gaban mu”
Narke fuskarshi yayi dan baya don zuwa gurin SAFINAH dan kartace yazo da laluransa, shine ya lallaba yaran suka kwanta, a jikin shi, sai da ya tabbatar sun yi barci, sannan ya fita a falo suka had’u tana sanye da rigar barci sau daya ya kalleta, ya kauda kanshi, dan ganinta sai haka ba karamin d’aga mishi hankali yayi ba.
Kwallar da suke sauka ne ya an karar dashi halin da yake ciki.
*Taya SAFINAH tabari aka kashe mishi yara?!* Wannan shine tambayar da kullum yakewa kan shi, kuma har yanzun bai da me bashi amsa,
A sannu barci yayi gaba dashi, me cike da mafarkai marasa tushe, farkawa yayi yana jin sautin kuka, yunkurin mik’ewa yayi wani irin barci ya kuma ɗaukar shi, dakyar Allah ya bashi ikon farkawa. Tashi yayi zaune yana kallon d’akin yana son tuna abinda ya gani ya manta dan haka, ya tashi ya bar dakin. Yadda ya wucce falon haka ya dawo ya samu, anan ne zuciyarshi ta fara girgiza,. D’akinta ya shiga ya same komai a nutse.
Da azama ya buɗe ban daki, yaga ko dingon ruwa babu, bai gamsu ba, sai da ya fito zuwa kitchen yaga babu SAFINAH babu labarin ta.
Bai tsaya ba ya wucce gurin Ammyn shi, yace.
“Ammyn ina SAFINAH ta tafi.”
Baki sake ta kalle shi, sannan tayi sannan tace.
“Ina zan san inda taje, kaine ka yarda da ita ai nasan komai akayi sai ta nuna maka cewa ita din Karuwa ce.”
“Ammyn ba shi na tambaye ki ba, ina matata tashiga?! Wallahi wani abu ya sameta dake da Zoyah sai na baku mamaki, ya kuke so nayi ne? Ammyn me kuke bukata na baki ki rabu damu ”
Fita yayi daga cikin gidan cikin lokaci ƙalilan kowa yasan Sultan na niman matar shi, cikin awa gudu aka birkita garin jordan, har babu inda ake wuccewa sai ka buɗe motarshi, tashin hankali yayi yawa.
Da farko ya zata tana kusani sai tayi fushi sai yaga ba haka bane abun dan har an dauki lokaci ba a ganta ba, tsabar bai yarda ba da kanshi yaje gidan Ghaniyu da kanshi yaga bata nan, a nan ne fa yasa aje tasha jirgin sama, da ta jirgin kasa. Sai na Safa safe, aka shiga niman SAFINAH, har Airport sai da aka je niman nimanta da hotonta ba a sameta ba, sosai ya gigice tun safiya ake abu d’aya ko ruwa bai saka a bakin shi ba, cikin wuni guda Ashraf ya koma, wani zararre. A sanadin haka sai da yasa aka rufe masu tsaron gidan shi tare da, zuba wasu.
Gidan shi kuwa yaki magana da kowa, karshe da Zoyah ta dame shi da tambayar ganganci, kiran wani daga cikin masu tsaron gidan yace.
” A kai ta gidan su, shi zai nimeta”
Kallon Nannah tayi ko zata yi Magana amma ta wani dauke kai kamar bata gurin haka suka fita da ita ta juya yaje har gaban Nannah tace.
“Wallahi mu zuba dake.”
Haka suka kad’ai keyarta….
★★★
“Maah kice SAFINAH ta je karsu kashe mata Yaranta,”
“Toh Natashah za a gaya mata!”
“Maah Ammyn bazata gama da duniya lafiya ba, Ammyn tacutar Da SAFINAH! Maah kice SAFINAH taje kar su cutar mata da Yaranta.”
Iya wannan shine abinda Natashah ke fad’a, kuma idanunta na rufe maganar, duk hankalin iyayen ta a tashe, ga jaririnta madara ake bashi, sakamakon bata da ruwan nono, idan kaga ta sai ka zubda hawaye tsabar tashin hankali.
Alhamdulillah book 2 ya kare, cikin yardan Allah,
Ga dai abubuwa sun faru ba a san yaushe suka faru ba,
Tsakanin Nannah da Zoyah akwai alaka me karfi!?
A cikin Nannah da Zoyah wacece tayi nasaran bawa Yaran SAFINAH guba?