Posted in KUNDIN KADDARATA BY HUGUMA

KUNDIN KADDARATA CHAPTER 29 BY HUGUMA

Yau babu tantama abinda ke mata kaikawo a zuciya ya tabbata,mukhtar ya daina sonta ya daina mararin ganinta,wannan wacce iriyar rayuwa ce?,haka mata keji duk…

Posted in Audio novels

NOOR CHAPTER 9 BY MRS A.M

LABARIN SOYAYYAH MAI DAN KAREN DADI LISTEN BELOW ⬇️  

Posted in MISBAH BY SA'ADATU WAZIRI GOMBE

MISBAH BOOK 4 CHAPTER 2 BY SA’ADATU WAZIRI GOBE

da rabon mahaifinsa zai ga auran, shekara daya da auran Allah ya karbi ran mahaifinsa. Don haka komai ya dawo kansa dukkan kula da harkokin…

Posted in BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE

BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE CHAPTER 12

Kwanci tashi asarar mai rai tafiya na tafiya shekaru suna ja. Yanzu haka ummul takai shekaru goma a duniya sadiya tara kausar takwas ihsan mai…

Posted in BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE

BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE CHAPTER 11

Koda wannan tsohuwar ta gaishe da hadiza se hadiza tai kicin kicin da fuska lokacin tana zaune tana bada wake da shinkafa. Tabe baki tsohuwar…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 7 BY JAMILA UMAR TANKO

zuciyarta, arma de ta tuna babbar sa’ar data ci ta samu ma ya amsa wayar yau, sai ta godewa Allah. *Mu je zuwa• wai mahaukaci…

Posted in KUNDIN KADDARATA BY HUGUMA

KUNDIN KADDARATA CHAPTER 28 BY HUGUMA

Tana bayansa har suka qarasa inda yaya yahanasu taje zaune tana kallon ikon Allah,a mutunce sumayyan tace “Yaya ina kwana?” “Lafiya” ta amsa babu yabo…

Posted in ALLURA CIKI RUWA BY BILKISU S. AHMAD FUNTUA

ALLURA CIKIN RUWA BOOK 2 CHAPTER 12 BY BILKISU S. AHMAD FUNTUA

Nayi masa kallon biyu babu na watsar, na ce, “Ai ban saka ba, ko ka ga wasikata ta neman ka je dauka ta?” Sai ya…

Posted in BAKAR KADDARA

BAKAR KADDARA CHAPTER 4

Dayake nasihan Umman yashige ta sosai shiyasa koda Adda rukayya tafito mata da kayan da zata saka batare da tayi wani gardama bah ta amshi…

Posted in Noor albi

NOOR ALBI CHAPTER 11 BY MAMUGEE

Kamar yanda Haj Anne ta sanar Masa da bayanin komai da Kawu saidu yayi Mata shiru yayi Yana sake juya zancen Dan kuwa Babu wani…

Posted in JIDDATULKHAIR COMPLETE

JIDDATULKHAIR CHAPTER 34 BY KHALISAT HAIDAR

Ranan asabar kamar yanda Ummi ta sanar ma Umma aka kai kudin auren Aneesah, on that same day kuma aka saka ranan bikin wata biyu,…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 6 BY JAMILA UMAR TANKO

Ya dauko wayar ya duba sunan ya karanta sunan mai kiran a bayyane “Nasrin Abdul Nasrin. Bai rufe bakinsa ba ta zabura ta kwace wayar…