SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 11 BY FATYMA SARDAUNA
Www.bankinhausanovels.com.ng
Tsayawa yayi yana me ƙarewa gate ɗin kallo, idan da zaibi son zuciyarsa ne, to tabbas da shiga cikin gidan zaiyi, amma kuma saidai wata zuciyar tana gargaɗinsa da kar ya shiga cikin gidan, bawai kuma don yanajin tsoro ba, kawai dai yana me tausayawa kansa ne, yasan idan yaga Zahrah dole sai ciwonsa yasake motsawa, duk da yanzun ma bawai ciwon nasa ya kwanta bane, komawa yayi cikin motarsa yazauna, haɗe da Kifa kansa akan steering motar, lumshe idanunsa yayi sai kawai ga hawaye suna fitowa daga cikin idanun nasa, wai yau shi Zaid ke kuka akan mace, lallai rayuwa
juyawa take, gashi shikam tajuyo masa da saɓanin tunaninsa… Ƙarar motar dayaji shi yasanya sa ɗago kansa yakai kallonsa wajen gate ɗin gidan, ko ba a faɗa masa ba yasan motar RIVAL ce (wai Dr.Sadeeq ne rival ɗin nasa) balle ma kuma yagansa acikin motar, wani irin abune yazo ya tokarewa Zaid maƙoshinsa, baƙinciki, haushi, takaici, da kuma tsanar doctor ne duk suka haɗe masa waje guda. Ji yake kamar yafita acikin motar yaje ya shaƙo sa kozaiji salama acikin ransa.. Har motar doctor tashige cikin gidan bai ɗauke idanunsa akan gate ɗin ba, da sauri ya rumtse idanunsa lokacin da motar tagama shigewa cikin gidan aka kullo gate ɗin gidan, da ƙarfi ya danne lips ɗinsa haɗe da buga steering motar, yanaji yana gani wani zai yi masa rayuwa da Zahrah’nsa. “Yanzu Allah ne kaɗai yasan shigarsa mezaiyi mata, wata ƙilama rungumeta zaiyi, wataƙila kuma har kiss zaice zaiyi mata” wata zuciyar tafaɗa masa haka. Da ƙarfi ya shiga dukan steering motar, yana me jijjiga kansa, ƙwaƙwalwarsa bazata iya ɗaukar masa wannan tashin hankalin ba, jiyake komai na duniyan nan najuya masa, Allah yasa abun da zuciyarsa ta faɗa masa bahakanne zai kasance ba, bazai taɓa iya jurewa ba, hanunsa ya ɗaura adaidai saitin zuciyarsa haɗe da sake rumtse idanunsa, zafi yakeji haɗe da zogi acikin ƙirjinsa, da ƙyar ya’iya tada motar ya cillata kan titi a zafafe, gudu sosai yakeyi akan titi babu ruwansa da waƴanda suke gabansa ko suke bayansa, idanunsa sun rufe sosai.. Ikon Allah ne kawai yakawoshi gida, amaimakon yawuce ɓangarensa sai ya wuce ɓangaren mom ɗinsa..1
Hajiya Safara’u ce tsaye agaban dinning table tana shirya abinci, batare da sanin shigowarsa ba saiji tayi anrungumeta ta baya, ƙamshinsa kaɗai taji tagane cewa tilon ɗanta ne, mamakine tsantsa ya bayyana akan fuskarta yaushe rabon Zaid yazo ya rungumeta haka? kansa ya ɗaura akan wuyanta haɗe da sauƙe ajiyar zuciya, wani abu me ɗumi da taji yana sauƙa akan wuyanta ne yasanya tayi saurin juyowa garesa, batayi mamakin ganinsa ahaka ba amma ƙwarai tayi mamakin ganin yanda hawaye ke zuba daga cikin idanunsa.
STORY CONTINUES BELOW
“Zaid!!”
taƙira sunansa cike da tsananin mamaki haɗe da tashin hankali.
Jajayen idanunsa ya ɗago ya kalleta haɗe da sake rungumeta.
“Mom nakasa jurewa, bazan iyaba, please ki ciremin soyayyarta acikin zuciyata, koda zan samu nutsuwa na minti ɗaya acikin ruhi na!” cikin matsanancin rauni yake maganar gaba ɗaya yazama abun tausayi yadawo saikace yaro ƙarami..
Ahankali Mom take shafa bayansa haɗe da jinjina kanta, tabbas da ace akwai yanda zatayi da ta cirewa Zaid soyayyar Zahrah acikin zuciyarsa, bazata iya jure ganin hawaye da kuma damuwar ɗanta ba.
Kamasa tayi suka zauna akan kujera, kansa yaɗaura akan cinyarta yayinda ita kuma take shafa tarin sumar dake kansa .
“Nakanji ciwo acikin zuciyata idan naganka kana kuka Zaid, bansan wani irin soyayya kakeyiwa Zahrah ba, amma kuma bamu da yanda zamuyi Zahrah matar wani ce yanzu” Mom tafaɗi haka cike da lallashi.
“Mom ki taimakeni, zafi nakeji acikin zuciyata, yanzu kenan bazan sameta ba? shikenan har abada saidai naƙare rayuwata a haka babu ita? bazai yiwuba Mom, dana sani tun farko daban yaudareta ba, dana sani tun farko dana aureta, duk nine najawa kaina ni da kaina na haramtawa kaina ita, nasan dabanyi mata fyaɗe ba dayanzu na sameta, nine fa nayi mata fyaɗe mom, meyasa nayi haka mom? kaicona yau nayi danasanin yi mata fyaɗe da nayi fiye da ko yaushe!” yafaɗi haka yana me sake fashewa da kuka kamar yaro..
Mamaki haɗi da ruɗani dakuma tsantsar kaɗuwa su suka bayyana akan fuskar Mom, kallonsa kawai takeyi zuciyarta na tafarfasa.1
“Kana da hankali kuwa Zaid? Fyaɗe fa kace, anya kuwa ƙwaƙwalwarka bata fara taɓuwa ba?”
Sai yanzu yatashi daga kan cinyarta, bayi da wani zaɓi wanda ya wuce yafaɗawa Mom ɗinsa gaskiya…
“Ban haukace ba Mom, dagaske ne nine nayi mata fƴaɗe, nine nan na tozarta rayuwarta, nine nan na fara gurɓata mata rayuwa, na rabata da farincikinta da duk wani jin daɗinta, narufe idanuna naketa mata haddinta alokacin da take tsananin buƙatar taimakona, nayi mata fyaɗe mom nabiye son zuciyata nasan ban kyauta mata ba amma kuma babu yanda zanyi ne yazama dole……”2
Tassssss haka mom ta ɗaukesa da wani irin lafiyayyen mari, marin daya matuƙar firgitasa ya ɗaiɗaita tunaninsa, tundayake yataso yayi wayo mahaifiyarsa bata taɓa sanya hanu ta mareshi ba sai yau, kai koda tsawa me ƙarfi bata taɓa yi masa ba, bakinsa ya hangame haɗe da sanya hanunsa akan ƙuncinsa inda ta maresa yana kallonta.
Itakanta mamakin marin datayi masa take, sai dai kuma ranta amatuƙar ɓace yake..
“Kayi mata Fyaɗe? kacuceni Zaid, bantaɓa tunanin zaka iya aikata wannan rashin imanin ga wata ƴa mace ba arayuwa, meyasa? meyasa? idan aure kakeso meyasa bakayiba? kahalakar da rayuwar ƴar mutane, kaicon wannan gurɓataccen halin naka, tabbas yanzu na yarda alhaki ne kawai ke bibiyarka, idan kuwa hakane to wallahi baka ga komai ba arayuwarka, niba azzaluma bace kuma bana zama inuwa ɗaya da mutum meyin zalunci, bansan zuciyarka tayi tauri harhaka ba, dahar kake tunanin aurenta, nayi danasanin tura mahaifinka nemamaka aurenta, ashe kai macucine agareta azzalumi, taya kake tunanin zata amince dakai?” kanta tashiga girgizawa haɗe da juyawa ta nufi matattakalan dake cikin falon ranta amatuƙar ɓace, sam batasan abun da Zaid ya aikata ga Zahrah ba sai yanzu, lallai da ita da kanta zata ɗaukawa Zahrah mataki.1
Zaid kuwa har Mom tagama haura step ɗin dake cikin falon, bai ɗauke idanunsa akanta ba, mamakine ya lulluɓesa matuƙa, sake shafa kumatunsa yayi inda mom ɗin ta zabga masa mari, baitaɓa ganin ɓacin ran mahaifiyarsa irin nayau ba tun dayake. Miƙewa yayi yawuce ɓangarensa shi dai idan za amaresa sau million a basa Zahrah to bazai taɓa damuwa ba..
6
STORY CONTINUES BELOW
Mom kuwa tana shiga ɗaki wayar Dad taƙira tasanar masa komai, ɓacin ran da Mom tashiga kaɗanne akan wanda Dad ya tsinci kansa aciki, lallai Zaid yamaidashi mutumin banza, dayasan haka tafaru tsakaninsa da Zahrah da baije ne ma masa aurenta wajen Baffanta ba, wannan ma ai rashin ta ido ne, amma zaiyi maganinsa ne, jibi jibin nan zai ɗaura masa aure kuma dolensa ne yazauna da matar, hukuncin da Dad ya yankewa Zaid kenan.4
*****
Tun jiya suka koma makaranta amma bata samu daman zuwa ba, doctor da kansa yace ta bari sai yau… Buɗe ƙofar ɗakin tayi ta fito, dagani sauri take, ta shirya tsab cikin riga da zani na atamfa ta rufa jikinta da wani ƙaton mayafi me ɗan kauri..
Kallonta yakeyi sosai, take yaji wani irin kishinta ya lulluɓemai zuciya, duk da ba wani kwalliya tayi sosai ba, amma shikam baijin zai barta tafita ahaka, kishi yake wani ya ganemai fuskar mata, ganin yanda yake kallonta ne yasanya taɗan shagwaɓe fuska haɗe da karyar da wuyanta gefe, don daganin yanda yake kallonta tasan akwai magana abakinsa.2
“Banjin zan barki kifita a haka, maza je ki ɗauko hijab kisanya” yafaɗi haka cikin dakiya da’alama babu wasa a lamarin nasa. Bata musa masa ba ta koma ɗaki, hijab ta ɗauka ta sanya wanda ya tsaya iyaka guiwarta, tana fitowa yasake kafeta da idanu, har yanzun ma dai baijin zai iya barinta tafita ahaka, gaba ɗaya ma shi kullum gani yake tana ƙara yi masa kyau, nana gaba kaɗan zai hanata fita ne ma kwata kwata.
“Dan Allah yanzu kam kabarni natafi kaga fa zanyi latti!” tafaɗi haka cikin shagwaɓa.
Marairaice fuska yayi haɗe da sanya hanu yashafi sajen dake kwance akan ƙuncinsa, ba tare dayace komai ba yamiƙe tsaye yanufi hanyar fita daga cikin falon, ganin haka yasa itama ta rufa masa baya da sauri…
Tafiya suke amma yaƙi cewa da ita komai, kallon yanda ya haɗe fuska tayi, sai kawai tasaki dariya, wai ahakan shi fushi yakeyi da ita, sam yanayin fushi bayayi masa kyau akan fuskarsa.
“Meyasa bazaka kulani bane wai? idan makarantar ne bakaso sai ka maidani gida, amma kadaina fushi bakayin kyau kwata kwata idan kana fushi” tafaɗi haka tanaɗan dariya.3
Sai alokacin ya juyo da kansa ya kalleta. “Ni ba fushi nake ba” yafaɗi haka cikin cushewar murya.
Murmushi kawai tayi batare da ta sake ce dashi komai ba, saima kwantar da kanta da tayi ajikin kujeran motar tana kallon yanda mutane suke ta hada hadan su.
A dai dai inda yake ajiyeta lokutan baya yauma anan yayi parking motar tasa, buɗe murfin motar tayi zata fita, da sauri ya riƙo hanunta, juyowa garesa tayi tana ɗan murmushi, shima murmushin yayi mata haɗe da matsowa daf da ita, kiss ya manna mata akan kumatunta haɗe da cewa
“Ki kulamin da kanki”
Tsadadden murmushinta tayi masa haɗe da jinjina kanta alamar zata yi yanda yace. Sai da yaga shiganta cikin hall ɗin da zasuyi lecture kafun ya ja motarsa yabar haraban makaranta baki ɗaya..
Tana shiga cikin hall ɗin suka ɗinke ita da Husnah sukaita hira, kafun lecturer yashigo….
Ƙarfe biyar na yamma suka kammala duk wani lecture ɗin da suke dashi, har bakin motar doctor ɗin Husnah ta rako ta..
Ƙoƙarin janta da hira yake amma tayi masa shiru, saboda gaba ɗaya agajiye take, dolensa shima ya ƙyaleta harsuka isa gida.
Da ruwan ɗumi tayi wanka, tana fitowa ta zura wata riga doguwa marar nauyi ajikinta, haɗe da faɗawa kan gado, numfashi kawai take sauƙewa na gajiya, mintuna kaɗan bacci ɓarawo ya saceta, koda Dr.Sadeeq ya shigo yasamu tana bacci baiyi yunƙurin tashinta, falo yakoma yayi zamansa….
*****
Bayan kwana uku.
Yau kusan kwanansa uku kenan a guest house ɗinsa yake kwana, gaba ɗaya abubuwan duniyane suka haɗu sukayi masa yawa, bayacin abinci a iya tsawon kwanakin nan, gashi ciwonsa ya dawo sosai, daga zaran yayi tari sai jini, magungunan nasa ma yadaina sha, addu’a yake Allah yasa wannan ciwon nasa yazamo ajalinsa ko zai samu sauƙin raɗaɗin dayakeji acikin zuciyarsa…2
STORY CONTINUES BELOW
Horn ɗin motarsa yake dannawa a ƙofar gidannasu kamar zai tashi sama, da sauri me gadi ya wangale masa gate ɗin gidan ya tura hancin motarsa ciki, ko kyakkyawan parking baiyi ba, haka yafito daga cikin motar yanufi ɓangarensa, yana shiga falonsa yasoma ƙoƙarin cire rigar jikinsa, dai dai lokacin wata ƴar mata shiyar budurwa ta buɗe ƙofar ɗakin dake kusa da bedroom ɗinsa ta fito, tsananin mamakine yakashe Zaid, kallon tuhuma kawai yake aika mata dashi.
Yanda ta gansa sai da taji gabanta ya faɗi amma dayake dama tayi masa farin sani yasanya taɗan wayance haɗe da sakar masa murmushi..
Kallonta yakeyi daga samanta har ƙasanta, “wace ƴar iska ce haka da har tasamu daman shigo masa ɓangarensa har da kuma kutsawa cikin ɗaki?” tambayar da yayiwa kansa kenan.1
“Wacece ke? Uban waya baki daman shigomin ɗaki?” ya tambayeta murya a kausashe.
Sai da taji tsoro amma kuma hakan bai hanata bayyana murmushi akan fuskarta ba. Wani ƙululun takaici da baƙincikine suka cika zuciyar sa, badon komai ba sai don murmushin dayaga tanayi masa.
“Dan ubanki bamagana nake miki ba!” ya kuma faɗa cikin tunzura.
Yanzu kam ta tsorata dashi sosai da sauri ta juya zata koma cikin ɗakin, taku ɗaya yayi ya fincikota, yana juyo da ita ya bata kyakkyawan mari akan fuskarta wanda ya sanyata fasa wata uwar ƙara, sosai zafin marin ya ratsata..
“Bazaki faɗamin mikikeyi a cikin ɗakin nan bako dan ubanki, inaga sainaci uwarki tukun zakimin bayani, banza me kama da fara!!” yafaɗi haka yana me ƙoƙarin zare belt ɗin dake jikin wandonsa, da’alama dai so yake ya jibgeta.4
“Kada ka kuskura ka taɓa ta inagaya maka idan bahaka ba ranka zaiyi mummunan ɓaci!”
Muryar Dad da shigowarsa kenan yakaraɗe gaba ɗaya falon, aƙufule Zaid yajuyo yana kallon mahaifinnasa.
“Dole ne zan daketa matuƙar bata ficemin acikin ɗaki ba, taya ma zakubar wata kucaka tashigomin ɓangarena, dubeta fa ƙazama da ita, wata ballagazar mata, kunfi kowa sanin bana buƙatar ƴar aiki, me yasa to zaku ɗaukarmin? kurasa ma wacce zaku kawomin amatsayin ƴar aiki sai wannan baƙar yarinyar!” Zaid yafaɗi haka yana me nuna ta cike da ƙyama.4
“Ba ƴar aiki bace matarkace, kuma wallahi kada kasake kace zaka saketa nafaɗa ma!” Dad ɗinsa yafaɗi haka cikin ɓacin rai, baijirayi me Zaid ɗin zaice ba yasakai yafice daga cikin falon..1
Tsananin tashin hankali ne ya bayyana akan fuskar Zaid, kalaman Dad ɗinsa sunyi matuƙar sanyasa cikin mamaki.
“Matata?”
tambayar da ya yiwa kansa kenan, sake kallonta yayi, tana nan tsaye sai raba idanu take kamar mayya, dagani a matuƙar tsorace take..
“Da gaskene abun da Dad ɗina ya faɗa?” yayi mata tambayar babu alaman wasa akan fuskarsa.
Kanta ta jinjina masa alamar “Eh”1
Wannan wani irin cin fuskane Dad ɗinsa yayi masa? aure batare da saninsa ba auren dole fa kenan? ae kuwa yau zataci ubanta ne, matsowa yashiga yi daf da ita hanunsa yasanya ya damƙi gashin dokin da akayi mata kitso dashi, yawun dake cikin bakinsa ya tofa mata akan fuskarta, cike da tsananin takaici ya tureta gefe, take ta ƙwalla ƙara domin kuwa kan table na glass tafaɗa daya tureta, baiko saurareta ba ya shige cikin bedroom ɗinsa, yanashiga cikin bedroom ɗin ya buɗe cikin fridge ɗinsa ya ɗauƙo kwalbar alcohol me matuƙar sanyi, da ƙarfi ya ɓalle murfin alcohol ɗin yakafa kwalban abakinsa, saida yasha fiye da rabi kafun yayi wurgi da kwalban gefe, wani irin haushin kansane yakamasa, baisan da yaushe yaɗau kwalbar giyan yakai bakinsa ba, yanaso yadaina aikata duk wani abu dayasan Zahrah bataso amma kuma yau baida wata mafita wacce ta wuce nashan alcohol ɗin, takaicine yasake cika masa zuciya, duk waccar shegiyar yarinyarce tasa sa shan alcohol ɗin don haka dole itama sai ya horata, yanzu idan Zahrah tasan yasha alcohol bazata taɓa jin daɗi ba.. Ɗaukar sauran alcohol ɗin yayi yafice zuwa falo, tananan ƙudundune ajikin kujera sai maƙyarƙyata takeyi, matuƙar tsoron Zaid takeyi, ko yanzu dataga fitowarsa saida gabanta yafaɗi..3
Direct wajen da take zaune ya nufa, gashinta yakuma damƙowa haɗe da jawota zuwa tsakiyar falon, bakinta yakamo da hanunsa ya matse haɗe da tura mata kwalbar giyan acikin bakin nata, kuka take tana girgiza kanta amma yaƙi sakinta, adole wai saitasha alcohol ɗin, cikin rashin imani irin na Zaid haka ya danne yarinyar mutane ya ɗura mata giya acikinta da ƙarfin tsiya, sai da yatabbatar ragowan giyan dake cikin kwalbar yajuyemata shi acikinta kafun ya hankaɗata gefe, ganin yanda take kuka kamar ranta zaifitane, yasanyasa fashewa da dariyan mugunta, lokaci guda kuma ya tsume haɗe da kawar da kansa gefe, miƙewa yayi yafice daga cikin ɗakin, azuciyarsa yace “anjima kaɗan wanka zanmiki da ruwan ƙanƙara dan ubanki…..
“Kuka sosai Afra keyi, wani irin miji ne haka iyayenta suka aura mata? duk da cewa da amincewa da kuma yardanta akayi mata auren, amma sam bata tsammaci mugunta da shuɗewar hankalin Zaid har yakai haka ba, tun da take arayuwarta bata taɓa kwatanta koda shan codine bane ballantana uwa uba giya, iskancinta baije can ba, duk da cewa itama tana da nata wayewar. Wani irin amai tashiga kwarawa atsakiyar falon, lokaci ɗaya ta harar da duk wani abu dake cikinta, jingina bayanta tayi da jikin kujera tana me da numfashin wahala..1
Zaid da shigowarsa falon kenan, yayi saurin toshe hancinsa haɗe da kawar da kansa gefe cike da bala’i yace
“Ke dan ubanki duk girman gidannan kirasa inda zakiyi amai sai a cikin falon nan? ki share wajennan yanzu kafun infito kokuwa idan nafito nasamu baki shareba nasa ki lasheshi yakoma inda yafito, ƙazama kawai, wai ahakane zanyi rayuwa dake mcheeww!” cikin ɓacin rai yaƙare maganar haɗe da shigewa cikin ɗakinsa..
Jikin Afra na rawa ta ɗauko moper tashigayin mopping ɗin wajen, ƙaramin aikinsa ne idan har yadawo yasamu bata gyara wajen ba yasata ta lashe aman, tabbas tasan zai iya, yau kaɗai tafuskanci cewa shiɗin tsananin mugu ne, wanda babu kamarsa, tana gama gyara wajen ta gudu cikin ɗakin da aka sauƙeta, ɗakin dake kusa da nasa, tanashiga ɗakin ta murza key, haɗe da faɗawa kan gado, tasaki wani irin kuka, danasani kawai takeyi acikin ranta, itafa tayarda ta auri Zaid ne saboda dama tuncan yana matuƙar kasheta aduk sanda tagansa sai taji inama dazai zamo nata, sannan kuma gayen akwai kuɗi uwa uba aji, duk da cewa ita ɗinma babanta me kuɗi ne amma baikai na baban Zaid dashi kansa Zaid ɗin ba, lokacin da babanta yazo mata da maganan auren Zaid, daɗine yakusa kasheta ganin irin damar da Allah yabata, ashe bata saniba gidan mutuwa takawo kanta, ita da har jinkanta tasomayi, har ɗagawa takeyiwa ƙawayenta, ita adole ta auri namijin duniya, batasan cewa wahala zata ruska ba, ta ɗauka cewa holewa zatayi, harta fara tunanin ƙasashen da zata sasa yakaita, sai gashi haɗuwarsu ta farko ma da lafiyayyen mari ya tarbeta…8
Zaid kuwa yana shiga cikin ɗakinsa yafaɗa kan gado haɗe da lumshe idanunsa, kansa ne yake matuƙar sara mae, tun jiya yakejin ciwon kan, amma yau abun ya tsananta sosai, wata tsuka yaja me sauti, haɗe da sake gyara kwanciyarsa, shi wannan auren ma da aka laƙaba masa kaɗai ya isa ƙara masa ciwon kai, shiba yaro ba, shiba bagidaje ba amma ankama anyi masa auren dole…
******
Tsaye take agaban dinning area, ta kafesa da manya manyan idanunta, yayinda shikuwa baimasan tana kallonsa ba, hankalinsa gaba ɗaya yana ga agogon dayake ƙoƙarin ɗaurawa a tsintsiyar hanunsa.. Bakomai yasa take kallonsa ba, face kyawun da taga yayi mata, shadda ne milk colour ajikinsa ɗinkin riga da wando, rigar ta tsaya iyaka guiwarsa, yayi kyau sosai yasha hularsa light brown wanda taƙarawa kwalliyartasa kyau.. Yana ɗago kansa suka haɗa idanu, da sauri ta kawar da idanunta daga kansa, haɗe da sunkuyar da kanta ƙasa.
Murmushi yayi haɗe da takowa yaƙaraso inda take, hanu yasanya ya rungumota ta baya.
“Namiki kyau ne haka kiketa kallo na?” yatambayeta yana me shaƙan daddɗan ƙamshin jikinta.
STORY CONTINUES BELOW
Ɓata fuska tayi haɗe da cewa
“Namiji kuma dama yana kyau ne idan yayi kwalliya?”
Dariya maganar ta ta ta basa, juyo da ita yayi yazamana suna fuskantar juna.
“Eh mana bakisan maza sun mafi mata kyau ba?” ya faɗi haka yana me ƙarewa fuskarta kallo.
Idanunta ta waro haɗe da cewa “Maza sunfi mata kyau? cab aikuwa nidai baka fini kyau ba”
Dariya yayi haɗe da ɗan jan hancinta.
“Nafiki kyau sosai ma, nifa banasa jan baki, bana shafa powder, bana sa kwalli, bana kumayin jagira, haka kuma bana wani shafa mai wanda zai sa fatata tayi kyau, komai nawa daga Allah ne, ku kuma mata kullum cikin shafawa da gogawa kuke, kinga kenan dagaske munfiku kyau” yafaɗi maganar yana me ɗan ƙara fito da idnunsa waje.
Duk da tana cikin fushi, amma sai da tayi dariya.
“Kafaɗi komai ma, amma nidai bazan yarda cewa wai kafini kyau ba”
tafaɗi haka tana me ƙoƙarin zame jikinta daga cikin nasa.
Sake riƙeta yayi gam haɗe da cewa
“Dagaske namiki kyau? naga har wani kishi na kike”
Ɗan ƙaramin bakinta taturo gaba haɗe da shagwaɓe fuskarta.
“Idan nayi kyau kaima baka barina nafita, to me yasa kai kakeson yin kyau ako da yaushe? kana tunanin bazanji haushi bane idan wata ta kalleka!” kafun taƙare maganar ma tuni idanunta sun soma kawo ruwa.
“Eh kumafa hakane, harma kintunamin, akwai wata kuwa a asibitin mu, kullum saitace namata kyau, sannan kuma saitace wai ina matuƙar burgeta, gaskiya nima kuma tana burgeni dan a ƴan kwanakin nan harma na fara tunaninta, to mezakice akanta?” yaƙare maganar yana me ɗaga mata giransa ɗaya.
Baki kawai tasake tana kallonsa yayinda wani malolon baƙin ciki ya tokare mata zuciya. Da ƙarfi ta soma turesa tanason ƙwace jikinta daga nasa. 2
Ganin haka yasanya yasake riƙeta da kyau haɗe da cewa
“Mekikeyi haka?”
“Kafi kowa sanin abunda nakeyi, inatunanin tsayuwan da kakeyi anan kana ɓata lokacin kane, domin wacce kake muradi tanacan tana jiranka, koba don itane kayi kwalliyar ba? ai bana tunanin ni inada wani amfani a wajenka, ka sakeni kaje tayaba kwalliyar taka banaso na ɓata bata gani ba.”
Dagajin yanda take maganar kasan kishine tsantsa kecinta, domin kuwa har hawaye sun gangaro daga cikin idanunta..
Dariya sosai yashiga yi batare daya sake ta ba.2
“Kasakeni nace, ai nasan baka buƙata ta!” tafaɗi haka tana me yunƙurin ƙwace hanunta dake cikin nasa.
Da ƙyar ya iya tsagaita dariyan nasa, yashiga dubanta da kyau, yasani dama da sannu zuciyar Zahrah zata nutsa acikin ƙaunarsa sosai, gashi kuma yafara ganin alama tunda har kishinsa ya bayyana acikin idanunta..
Fuskarta yatallafo da tafukan hanunsa haɗe da sanya bakinsa yashiga lashe hawayen dake fitowa daga cikin idanunta.
“Bazan iya jure ganin matata tana kuka ba, ki kwantar da hankalinki kinji me daɗi na, babu wata mace da ta isa ƙwace miki doctor ɗinki, ketawace ni ma kuma naki ne, babu wata kuma danake tunani bayanke kiyarda dani!!” yafaɗi maganar cikin lallausan murya yana me ƙara riƙe fuskarta acikin tafukan hanunsa.
Ajiyar zuciya ta sauƙe wanda harsaida ya bayyana afili, har cikin ranta taji daɗin maganganunsa, amma kuma afili bata nuna hakan ba, ƙoƙarin ƙwace kanta daga jikinsa tacigaba dayi.
“Nine bakyaso ko? shikenan tunda bakyaso nariƙeki” yafaɗi haka yana me sake ta yanufi hanyar fita daga cikin falon. Da sauri ta je ta rungumesa ta baya, wani murmushi yayi haɗe da juyowa gareta yazamana suna fuskantar juna.
STORY CONTINUES BELOW
“Dan Allah kada ka ƙaramin irin wannan wasan, gashi duk kasa ma naji natsani komai!” tafaɗi haka a shagwaɓe.3
Murmushi yayi mata haɗe da sanya hanunsa yaɗanja kumatunta.
“Bazan sakeba, kiyi haƙuri kinji me daɗi na!”
Da sauri ta cusa kanta acikin ƙirjinsa haɗe da sanya hanunta ta mintsineshi acikinsa. Da ɗan ƙarfi yace “Ahhhshhhh!”
Dariya tayi masa haɗe da yi masa gwalo ta wuce zuwa dinning domin dama abinci take haɗawa.
Biyota yayi kan dinning table ɗin suka shirya abincin atare, acikin plate ɗaya sukaci abinci, gaba ɗaya yanzu doctor yagama shagwaɓata abinci ma shiyake bata abaki, har sai ta ƙoshi, tana ajiye cup ɗin ruwan dake hanunta, ta ɗan saci kallonsa, ta lura tun ɗazu yaketa kallonta.
“Kaima nayi maka kyaun ne, kaketa kallona haka?” ta tambayeshi.
Murmushi yayi mata haɗe da cewa
“Ae ni dama kullum kinamin kyau, ke mai kyauce ai ako da yaushe, amma kuma…” baiƙarisa maganar dake cikin bakin nasa ba yayi shiru.
“Amma kuma me?” ta tambayeshi da sauri domin atunaninta ta zaci zaice amma bata masa kyau sosai ne.
“Amma bakyason bani abun daɗi na, please yau ki tausayamin kinji, bazan iya bacci bafa yau idan baki bani ba!” yafaɗi haka cikin sigar shagwaɓa haɗe da ɗanyin ƙasa ƙasa da muryarsa.1
Maganganunsa kunya suka bata da sauri ta sanya hanunta ta rufe fuskarta, jawota jikinsa yayi haɗe da sanya bakinsa adai dai saitin kunnenta cikin muryar raɗa yace
“Bazan iya jurewa ba Zahrah, inaso akullum kina bani kanki sau ba adadi, inason kasancewa tare dake ako wani lokaci” bakinta yashafo da hanunsa haɗe da lumshe idanunsa. “Nayi missing waƴannan lips ɗin amma yau zanyi musu sucking na musamman har ma….” bata jirayi jin ƙarshen zancen nasa ba ta ruga da gudu zuwa cikin ɗaki, bazata iya cigaba da sauraran waƴannan manya manyan kalaman nasa ba. Murmushi kawai yayi haɗe da miƙewa yafice daga cikin falon, dama sabiti zaije.
Tanajin fitar motarsa acikin gidan ta sauƙe ajiyar zuciya haɗe da lumshe idanunta, kwanciyarta ta gyara, tana me tuno kalamansa, itakanta tana tsananin son taji ta ajikinsa, musamman idan fatarsu ta haɗe waje guda hakan na haifarmata da wani irin yanayi me daɗin gaske, kallonta ta mayar ga agogon bangon dake kafe acikin ɗakin. Ƙarfe 11 na rana yau take da lecture saboda haka tana da ɗan sauran lokaci, domin yanzu ƙarfe 10 ma batayi ba, wani English Novel mesuna ( Just A Friend) tajawo haɗe da buɗe chapter’n da take ta soma karantawa, agurin wata ƴar class ɗinsu ta karɓo shi.
****
Ƙarfe 4 na yamma dai dai suka fito daga cikin lecture ɗinsu wanda shine na ƙarshe a wannan ranan, direct library ta nufa saboda akwai wani littafi da takeson dubawa, kasancewar akwai assigment ɗin da aka basu, idan ta samu littafin kuma sosai zai taimaka mata wajen yin assigment ɗin cikin sauƙi. Gaba ɗaya hankalinta naga littafin da take dubawa, sam bata damu da mutanen dake wajenba kasancewar kowa karatu kawai yakeyi. Tana zaro littafin daga ma’ajinsa ta saki murmushi, juyawa tayi daniyar tafiya idanunta suka sauƙa akan shi, waro manyan idanunta waje tayi haɗe da sakin littafin yafaɗi ƙasa. Jikinta ne yaɗauki rawa da sauri ta tsugunna ta ɗauki littafin haɗe da nufar hanyar waje, tsabar sauri har ƙafafunta harɗewa suke, batayi auneba saiji tayi ta buge mutum, da sauri taɗago don ganin waye ta buge, shiɗinne dai tsaye a gabanta yana me kallonta da jajayen idanunsa, da sauri taja baya, haryanzu jikinta rawa yake kamar wacce taga mutuwarta.1
“ZAHRAH!”
yaƙira sunanta cikin wata irin murya me matuƙar rauni.
Kusan mintuna uku takasa amsa masa da ƙyar ta iya motsa bakinta,
“I..na..da au..re”
shine kalaman da suka fito daga cikin bakinta awawware batare kuma da ta shiryawa fitowar kalmomin ba.
Rumtse idanunsa yayi haɗe da dunƙule hanunsa. Cikin murya me ɗaci haɗe da bushewar maƙoshi yace
“Nasani!”1
Bazata iya jurewa ganinsa ba da sauri ta bi ta wata hanyar ta wuce da gudu, ko takan littafinta daya kuma faɗuwa batayi ba.
Bayanta yabi da kallo haɗe da tsugunnawa yaɗauki littafin, juyawa shima yayi yafice daga cikin library ɗin. Sai dai ko daya fito, ko ƙyallinta bai gani ba.
Zahrah kuwa tana fitowa daga cikin library ɗin direct wani ɗan corridor wanda mutane basu cika yawan bi ba tanufa, kaitsaye ta tsinci kanta awani fili wanda bakowa acikinsa sai shuke shuke, zama tayi akan wani benci dake wajen, haɗe da fashewa da kuka, tashiga ukunta itakam, wannan wace irin jaraba ne, meyasa Zaid bazai barta ta huta bane, jitayi lokaci ɗaya ƙirjinta yayi mata nauyi kamar anɗaura mata gungumen dutse, wayarta dake ringing ta kalla, Dr.Sadeeq ne ke ƙira amma bazata iya ɗagawa ba, ahalin da take ciki yanzu ma batasan me zata ce masaba idan ta ɗaga. Da ƙyar ta’iya tashi tabi ta ƙofar baya tafice daga cikin makarantar gaba ɗaya, tana fita ta tare me taxi haɗe da gaya masa inda zai kaita, ko ciniki basuyi ba ta faɗa cikin motar haɗe da ce masa yaja suje.
Yana kawota ƙofar gida ta basa kuɗinsa haɗe da ficewa acikin motar ta kutsa kanta cikin gidanta.
Bata damu da duhun dake cikin ɗakin ba haka ta faɗa kan gado ko mayafin dake jikinta bata cire ba.. Zazzaɓine me zafin gaske ya rufeta alokaci guda..1
Zaid kuwa yana fita daga cikin library ɗin direct wajen da motarsa ke fake ya nufa, buɗe murfin motar yayi, ya shiga ya zauna, kifa kansa yayi akan steering motar yana mejin zafi da raɗaɗi na ratsawa har cikin ƙwaƙwalwarsa, akaro nafarko daya yardarwa kansa cewa zai haƙura da Zahrah kenan, tabbas yazama dole ya yi haƙuri da ita koda kuwa hakan nanufin mutuwarsa ne, yau Zahrah da bakinta ta faɗa masa cewa tana da aure, maganar dayajita tamkar anwatsa masa tafasheshshen ruwan zafi, bayajin zai iya yin rayuwa idan babu Zahrah, amma kuma ayau yaɗaukarwa kansa alƙawarin cireta acikin zuciyarsa, duk da yasan hakan zai zamo kamar yaudaran kansa ne yakeyi, amma kuma dole zai jarraba….3
****
Cikin matsanancin tashin hankali Dr.Sadeeq yadawo gida, yaje makarantar su Zahrah yanemeta sama da ƙasa bai ganta ba, gashi yaƙira wayarta bata ɗauka ba daya ƙara ƙiranta kuma yaji wayar akashe, hankalinsa atashe yake sosai, yana shigowa cikin ɗakin yadanna madannin ƙoyin wuta take haske ya gauraye gaba ɗaya ɗakin, wani irin ajiyar zuciyar dabai taɓa yin irinta ba ya sauƙe, haɗe da lumshe idanunsa, da sauri yaƙaraso gareta haɗe da sona ƙiran sunanta, jin shiru bata amsa saba yasanya yakai hanunsa jikinta, zafi zau yaji jikin nata, take tausayinta yakamasa, shidai yasan hakanan Zahrah bazata dawo gida bata jirasa yazo ya ɗauketa ba, sannan kuma haka nan bazata kashe wayarta ba. Zama yayi akan gadon haɗe da ɗagota ya kwantar da’ita ajikinsa. Mayafin dake jikinta ya zare haɗe da sanya hanu yashiga shafa kumatunta.1
“Zahrah!” yakuma ƙiran sunanta cikin sassanyar murya.
“Na’am!” ta amsa masa cikin wata irin murya, dagaji kasan tanajin jiki.
Kanta yashiga shafawa ahankali, zuge mata zip ɗin rigar dake jikinta yayi, haɗe da cire rigar gaba ɗaya daga jikinta, kwantar da ita yayi akan gado, kana ya nufi wajen da ɗan ƙaramin drawer ɗinsa ke aje, maganin da zai sauƙar mata da zazzaɓi cikin gaggawa yaɗauko.
Dakansa ya lallaɓata tasha maganin, abun gwajinsa ya ɗauko yashiga gwadata, cutar dayaga tana damunta shiyayi matuƙar ɗaga masa hankali, wani irin zufane yashiga keto masa.
“Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!!”1
kawai yake ambata acikin zuciyarsa, duk sanyin A.C’n dake cikin ɗakin amma Dr.Sadeeq gumine ke tsastsafowa daga jikinsa.
“Taya akayi Zahrah takamu da wannan ciwon?” tambayar dayake tayi mawa kansa kenan…..Hanu yasanya akan goshinsa ya share zufan dake tsastsafo masa. Tashi yayi tsaye haɗe da tattara kayan aikin nasa ya ajiye a gefe. Direct bathroom ya shiga haɗe da sakar mawa kansa ruwa….+
Tun shiga wankansa har kawo yanzu da ya fito yake shirya kansa tanajin sa,amma idanunta alumshe suke kamar meyin bacci.
Zama yayi akan gadon haɗe da ɗagota ya jawota zuwa jikinsa, kanta ya kwantar akan ƙirjinsa haɗe da soma shafa bayanta a hankali, still ɗaya hanunsa yasanya yana me shafa gashin kanta.
Cikin murya me ɗauke da nutsuwa ya soma cewa.
“Meyasa haka Zahrah? me yasa kika zaɓi ƙuntatawa kanki? tun bayauba nasha faɗa miki cewa ki daina yawan sanya kanki cikin damuwa, na faɗa miki kirage yawan tunani, har acikin zuciyata inamiki wani irin so wanda bansan iyakacinsa ba, bana so nagan ki cikin damuwa, ganin farincikin ki yafiyemin komai aduniyarnan, kinkuwa san meke damunki yanzu? damuwar da kike yawan sanya kanki aciki tahaifar miki da matsala wanda baikamata ace yarinya ƙarama kamarki tana ɗauke da wannan ciwonba, mekika nema kika rasa aduniyar nan? banaso ki ɓoyemin komai inaso kifaɗamin shin azamana dake ina cutar dake ne? ko kuwa inayi miki wani abu wanda ba kya so ne?”
Kanta tashiga girgizawa alamar “A’a” tuni hawaye sungama wanke mata fuska.
“To idan dai har hakane yakamata ki faɗamin damuwarki koda nima zanji sauƙi acikin zuciyata”
yafaɗi haka a gareta cikin tausasawa.
Kuka ta fashe dashi haɗe da sake rungumeshi cikin kukan tace.
“Nakasa daurewa ne, nakasa daure zuciyata, idan dai yana cikin wannan duniyar bazai taɓa barina ba, bazai barni ba harsai yakasheni sannan zai huta, naso namanta dashi amma nakasa, bansan meyasa ba kullum zuciya ta me rauni take kasancewa akansa, dan Allah kayi haƙuri banfaɗi haka agareka don na ɓata ranka ba, kawai dai nafaɗi abun dake zuciyata ne!” taƙare maganar tana sheshsheƙan kuka..
Rumtse idanunsa yayi haɗe da cije laɓɓansa, dama yasani duk duniya damuwarta bazata wuce akansa bane yajima da sanin wannan. Ɗagota yayi daga jikinsa yazamana suna fuskantar juna. Cikin wata irin murya yace..
“Ba iya miji bane ni agareki, ni ɗan uwa ne wanda baki da kamarsa, najima da sanin cewa har yanzu Zaid yana cikin rayuwarki, nasan Inasonki so me tsanani, sai dai kuma duk irin soyayyar danakeyi miki Zaid yafini sonki, da ace zan iya to da najima da mallakawa Zaid ke amma bazan taɓa iyawa ba Zahrah nima masoyinki ne na haƙiƙa kamar yanda Zaid yakejin bazai iya rayuwa ba idan babuke, haka nima nakeji ajikina, batun yauba nasan Zaid yana nan kwance aƙasan zuciyarki, bana yaudaran kaina nakan faɗi abu ne aduk yanda natsaya na fahimceshi, koda kuwa abun dana faɗa bazasuyimin daɗin ji acikin kunnuwa naba, duk da kuwa nina faɗesu, bana ɓoye gaskiya saboda biyan buƙatar kaina”
Kafaɗunta yakama da duka hannayensa. Ci gaba yayi da cewa
“Yanzu zanyi miki magana ne a matsayina na mijinki kuma wanda yake sonki, har yanzu duk da na aureki kina aƙarƙashin ikona bazan taɓa takuramiki ba, inamatuƙar son farincikin ki, idan har kinaji ajikinki cewa bazaki iya rayuwa ba idan babu Zaid shikenan zan iya…..” rumtse idanunsa yayi da ƙarfi ya kasa ƙarasa maganar, da sauri ya miƙe yafice daga cikin ɗakin.3
STORY CONTINUES BELOW
Zahrah wanda tun fara maganarsa tayi saroro tana kallonsa, tana ganin ficewarsa ta fashe da kuka.
“Me doctor yake shirin cewa? badai zai haƙura da ita ba?” tambayar da tayiwa kanta kenan, sam haka bazai taɓa yiwuwa ba, wace irin banzace ita? taya ya zata iya jure rashin masoyi kamar doctor Sadeeq? kuka tashiga rerawa me tsuma zuciya, kaiconta tunda dai harta bari Dr.Sadeeq ya iya sanin sirrin dake cikin zuciyarta, yanzu da wani idanu zata kalleshi bayan yasan cewa akwai son wani maƙare acikin zuciyarta? lallai koda ace Zaid ubantane yakamata tayi ƙoƙarin mantawa dashi….3
Dr.Sadeeq kuwa yana fita daga ɗakin falo yanufa, yanazuwa ya buɗe fridge haɗe da ɗaukan goran ruwa yakafa a bakinsa, saida yasha ruwan fiye da rabin gora kafun ya kai goran ƙasa, ajiyar zuciya kawai yake sauƙewa akai akai.
“Meyake shirin aikatawa ne haka?” yatambayi kansa. Girgiza kansa yayi haɗe da ware idanunsa, idan yace zai iya rabuwa da Zahrah to yayi ƙarya, amma kuma idan yazamana bashine zaɓin ranta ba, to fa tabbas yazama dole ne yarabu da ita, badon kowaba saidon samun ingantaccen farincikinta, yasani shima abune me wahala ya iya jure rashinta, amma kuma itama yakamata aduba zuciyarta, yakamata tasamu abun da takeso.
key ɗin motarsa dake aje kan ɗan ƙaramin stull dake falon ya ɗauka haɗe da sakai yafice gaba ɗaya daga cikin falon, motarsa yashiga ya fice daga cikin gidan, bayajin zai iya zama acikin gidan gaba ɗaya zuciyarsa a dagule take..
Zahrah kuwa tanajin alamar fitansa daga cikin gidan tasake fashewa da kuka, duk da kuwa zafin zazzaɓin dake damunta. Kuka tayi sosai amaimakon zazzaɓin nata ya ragu sai gashi ya ƙara hawa, to taƙi tabar zuciya da ƙwaƙwalwanta su huta…2
****
Da ƙyar ya iya kai kansa gida, tsabar yana acikin wani irin yanayi har idanunsa soma rufewa sukayi, yazamana duhu duhu kawai yake gani, hanunsa dafe da saitin zuciyarsa yafito daga cikin motar, taku biyu yayi duhu ya mamaye duka idanunsa take wani irin juwa ta ɗebesa saigashi yashe a ƙasa bayako da numfashi, da gudu ma aikatan gidan sukayo kansa suna ƙiran sunansa
“Oga! Oga!!”
Oga baimasan sunayi ba, wani daga cikin masu bawa flowers ruwa ne ya ranta aguje yaje yasanarwa Mummy dama Dad na nan atare suka fito amatuƙar ruɗe.1
Ganin da suka mawa Zaid yashe a ƙasa yafi komai ɗaga musu hankali, da taimakon ma’aikatan wajen Dad yasanyasa amota direct suka wuce asibiti Mom sai kuka take.
Emergency aka karɓesa, Lallashin duniya Dad yayimawa Mom akan tayi shiru ta daina kuka amma taƙi, duk da cewa tana fushi dashi amma bata ƙaunar taga ko taji wani abu yasameshi, yanzu idan akace ya mutu yazatayi da rayuwarta?
Sama da 1 hour likitoti suka kwashe akansa suna bashi taimakon gaggawa. Ɗaya daga cikin likitotin ne ya kalli Dr.Bilal haɗe da ɗaga masa kai alamar wai Zaid ɗin babu rai ajikinsa. girgiza kai Dr.Bilal yayi alamar bai yarda cewa babu rai ajikin Zaid ɗin ba..
Hmmm likitotin nan sunsha matuƙar wahala kafun suka samu numfashin Zaid ya dawo dai-dai. Dukansu haka suka fito suna gumi domin kuwa da fari harsun cire rai dashi, sun ɗauka dagaske ya mutu.
Da gudu gudu sauri sauri Dad yataho wajen Doctor Bilal, hanun Dad Dr.Bilal yakama suka wuce office ɗinsa…..
“Yajikin nasa doctor? dan Allah kafaɗamin wani hali yake ciki a yanzun?” Dad yatambayi Dr.Bilal cikin yanayi na matuƙar ruɗewa.
“Ka kwantar da hankalinka Alhaji, yau Zaid ya hau matakin ƙarshe wanda da taimakon Allah muka samu da ƙyar muka shawo kan matsalan, amma bazan taɓa ɓoye maka ba idan har yasake shiga cikin yanayi irin wannan to fa tabbas wata ƙila saidai haƙuri, ba’aja da ikon Allah amma kuma fa da matuƙar wahala idan zai sakeyin numfashi, dama wannan shine matakin ƙarshe kuma gashi yakawosa idan irin haka tasake faruwa kuma to saidai dukanmu muyi haƙuri, haka Allah dama yake abunsa, duk wani me rai mamaci ne, koda ciwo ko babu ciwo, watarana dole mutum saiya mutu idan lokacinsa yazo, haka kuma gaba ɗaya zamu zama tarihi, saidai aba da labarin mu kamar yanda aka bamu na waƴanda suka shuɗe kafun zuwanmu iyaye da kakanninmu kenan!” Dr.Bilal yafaɗi haka yana me tattara nutsuwarsa ga Dad.
STORY CONTINUES BELOW
Gumi kawai Alhaji Ma’aruf ke sharewa sai ambatan
“Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” yakeyi gaba ɗaya ji yayi duniyar tayi masa nauyi.
“Doctor menene mafita?” Dad yatambayi Dr.Bilal cikin sanyayewar guiwa.
“A yanzu kam dai bamu da mafita Alhaji Ma’aruf, sai dai mujira muga me Allah zaiyi, wataƙila Zaid zai iyakaiwa kwana uku batare daya farka ba, wataƙila kuma ko nanda kwana biyu ya farka, amma yazama dole ku kula dashi, yanzu bakamar da bane, yanzu abu kaɗan na ɓata masa rai zuciyarsa zata hau zafi, sannan kuma idan ya yawaita yin tunani to fa akwai babbar matsala, yazama dole ku tsaya akansa ku lura, akwai magungunan dazan rubuta muku, idan yatsaya akansu insha Allah zasu taimaka masa sosai.”
Sai alokacin Alhaji Ma’aruf ya ɗanji sanyi acikin ransa.
“Nagode ƙwarai Dr.Bilal kuma Insha ALLAH zamu kiyaye sosai!” Dad yafaɗi haka yana me miƙewa tsaye. Musabaha sukayi da Dr.Bilal kafun ya fice acikin office ɗin.
*****
A daddafe ta tashi tayi sallan isha. Tana kan sallayan bata tashiba yashigo cikin ɗakin, idanunta ta zuba masa, bada kayan da yafita ya dawo ba, yanzu rigane da wando na jeans ajikinsa, kallonsa takeyi kamar wani wanda bata taɓa ganinsa ba, shima kallonta yayi haɗe da yi mata murmushi, ya wuce cikin bathroom, mintuna kaɗan yafito daga cikin bathroom ɗin.
“Kizo kici abinci” yana faɗa mata haka yafice daga cikin ɗakin.
Wani irin kunyan sa ne yaka mata, amma kuma babu yanda zatayi, abundake cikin zuciyarta ta faɗa.
Miƙewa tayi sumi sumi ko hijab ɗin dake jikinta bata cire ba ta fita zuwa falo.2
Zama tayi akan sofa kusa da inda yake zaune, haɗe da takure jikinta waje ɗaya, shawarma ne da gasashshen kifi (roasted fish) ya sayo musu, tura mata plate ɗin yayi gabanta.
“Kici sai kisha magani” yafaɗi haka fuskarsa ɗauke da ɗan murmushi, kallonsa tayi kamar zatace dashi wani abu kuma saita fasa tasoma cin abincin da kaɗan kaɗan. Shikuwa sannu a hankali yake sipping country yoghurt ɗinsa yana me kuma latsa wayarsa.
Haka suka zauna shiru babu me cewa da ɗan uwansa ƙala.
Tana kammala cin abincin ya bata wasu magunguna daya shigo dasu, babu musu ta amsa tasha. Ganin yatashi yabar falonne yasanya itama ta tashi ta koma ɗaki, wanka tayi kana ta fito ta sanya wata sleeping gown wacce ta tsaya iyaka cinyarta, ko guiwa bata ƙarasa ba, sosai rigar tayi mata kyau ta kuma fito da farar fatarta fili, dogon gashinta ta kama ta tubke a tsakiyar kanta haɗe da ɗaureshi da ribbon, turarenta me daɗin ƙamshi ta shafa, tana nan tsaye a cikin ɗakin yaturo ƙofar ɗakin yashigo.
Wani irin yawu ya haɗiye a maƙoshinsa, sanda idanunsa sukayi masa tozali da ita, sosai tayi kyau acikin rigar, ga fararen cinyoyinta sun bayyana kansu a fili, da ƙyar ya iya daure zuciyarsa, murmushi kawai yayi mata haɗe da kawar da kansa gefe, shi kaɗai yasan me yakeji acikin zuciyarsa, yana tsananin kishin matarsa, kamar yanda yake tsananin sonta.
Kan gado ta koma ta kwanta, agogon hanunsa yacire haɗe da cire rigarsa, 3 guater jeans yasanya..
Zama yayi a gefen gadon haɗe da jawo laptop ɗinsa yasamo dannawa, dama yanada ayyukan da suka masa yawa yanaso ya ɗan ragesu, bayaso ya kwanta shiru tunani ya damesa.
Hanu tasa ta share hawayen dake fitowa daga cikin idanunta.
“fushi Dr.Sadeeq yakeyi da ita kenan?” tambayar da take ta yiwa kanta tun ɗazu kenan, bazata iya jure fushinsa akanta ba, duk da baifito ya nuna mata hakan afili ba, amma duk wasu alamu sun nuna hakan, bayason yi mata magana me tsawo sannan kuma baya sake mata kamar yanda ya saba, idan tabarsa haka batayi masa adalci ba, ayanzu bata da wani wanda ya wuce mata shi, shi ɗinne dai komai nata, bazata iya ɗaukar fushinsa akanta ba.9
STORY CONTINUES BELOW
Aikinsa yake cikin nutsuwa amma kuma gaba ɗaya tunaninsa akanta yake, ba abun dayafi damunsa kamar cutar hawanjini dake da munta, yasani sarai cutar hawan jini bata da kyau tana cutarwa sosai, musamman ma ga yarinya kamarta hakan yasa yake tsananin tausayinta.
Baizataba saiji yayi ta rungumeshi ta baya, haɗe da ɗaura kanta akan wuyanshi, me makon tace wani abu sai kawai ta fashe masa da kukan shagawaɓa.
Lumshe idanunsa yayi har a cikin zuciyarsa bayason kukanta idan tana kuka hankalinsa tashi yake.
Jawota yayi ta dawo gabansa.
“Menene?” yatambayeta yana me ɗora idanunsa akanta.
“Bazan iya jure fushinka ba, dan Allah kayi haƙuri wallahi inasonka banason kajuyamin baya, banda kowa sama da kai, idan kajuyamin baya bansan yanda rayuwata zata kasance ba, kayi hakuri kaji!!” kuka take sosai alokacin da take faɗar maganar.1
Wani irin sanyine yaji yana ratsa zuciyarsa kalmar “Wallahi tana son shi” da ta faɗa yafi komai da ɗaɗa masa rai, yaji daɗin maganar sosai, amma sai ya dake bainuna mata hakan afili ba.
“Ni nace miki ina fushi dake ne?” abunda yatambaya kenan.
Da sauri tashiga kaɗa kanta alamar “Eh”
Cike da mamaki yace “yaushe nace haka?”
“Kaine kake bani abinci abakina harsai na ƙoshi, amma yau turamin abincin gabana kayi kace naci ni kaɗai, sannan tunda kafita baka dawo gidan nan ba, gashi kazo baka kulani ba saima laptop ɗinka daka fara latsawa, kasabarmin bazan iya jurewa ba, dan Allah kada kayi fushi dani naroƙeka, bazan iya samun nutsuwa ba matuƙar baka tare dani, bazan iya zama dakowa ba bayan kai, inasonka sosai!”
Tunda ta fara maganar yake kallon ɗan ƙaramin bakinta hartakai ƙarshe.
Jawota yayi jikinsa, haɗe da sake lumshe idanunsa, sun kai kusan mintuna uku a haka, babu wanda yasakeyin magana kafun ta ɗago kanta daga cikin ƙirjinsa. Buɗe idanunsa yayi ya sauƙesu acikin nata, kallon juna sukeyi cikin wani irin yanayi me wuyar fassaruwa, ahankali ta matso da fuskarta daf da tashi haɗe da lumshe idanunta, bakinta ta buɗe ahankali ta ɗaura harshenta akan lips ɗinsa, jiyayi kamar anjona masa shocking ajikinsa, ahankali ta tura harshenta cikin bakinsa tana me yawo dashi, kasa jurewa yayi cikin hali na zaƙuwa ya kama harshenta yashiga tsotsa.. Sosai suke kissing ɗin junansu, numfashinsu har ƙoƙarin ƙwace musu yake. Igiyar dake gaban rigarta yaja take rigar ta buɗe ta gaba, sake lumshe idanunsa yayi haɗe da fitar da wani irin numfashi me sauti alokacin da idanunsa suka sauƙa akan breast ɗinta, kansa ya cusa acikin ƙirjinta yana kai mata kiss tako ina.. Cikin mintuna ƙalilan Dr.Sadeeq da Zahrah suka fice a cikin hayyacinsu babu ma kamar doctor, gaba ɗaya idanunsa sun rufe numfashi kawai yake fitarwa ta bakinsa… Soyayyar su tayau ta da bance, yau tsantsar soyayya ya gwada mata wacce tasa ta manta komai acikin duniya har batasan sanda hawaye suka gama wanke mata fuska ba, shi ma kansa yau yazautu da tsananin kulawan data basa, ita kanta mamakin yanda yake shiɗewa akanta take, sai dai kuma idan ta tuno cewa ko wacce mace da irin baiwar da ALLAH ya mata saitaji sanyi acikin ranta, ko a iya nan aka tsaya, zata ta godemawa ALLAH …
Cike da shagwaɓa ta ture kanshi dake kan breast ɗinta. “So kake ka ciremin nipples ɗina ne wai?”
Duk da haryanzu yana acikin magagin duniyar daɗin dayashiga bai sake saba amma saida yayi dariya.
“Dama Nipples yana fita ne?” shima yatambayeta cike da mamaki, domin a iya tsawon rayuwarsa shi bai taɓajin inda akace nipples yafita daga jikin breast ba.
“To bakai bane tun ɗazu fa kaketa sha, kuma zafi yakemin!” araunace tafaɗi maganar.
“To ba nipples din bane yace yana sona!” yafaɗi haka yana me kwaikwayon yanayin maganarta.
Dariyane yakamata sosai, da ƙyar ta samu ta zame hanunsa dake kan breast ɗin nata, tana ƙoƙarin tashi yayi saurin kamota ya kwantar da ita, kwanciya yayi asamanta haɗe da sakarmata duka nauyinsa.
Ɗan ƙaran wahala tasake haɗe da lumshe idanunta.
“Ina da nauyi ne? ke ɗazu da kika hau kaina ai bance kina da nauyi ba”
“To ae ɗazu banice na hau kanka ba kaine ka ɗaukeni ka ɗaurani akan ka batare da nace inaso ba”
“To amma dana ɗauraki wayace ki sakemin duka nauyinki harma da kama min…..”
Da sauri ta sanya hanu ta toshemai baki bataso ya faɗi abun da tayi masa, ita kanta batasan tayi masa haka ba alokacin tana wata duniyarne na daban. (Khair uwar gulma harkin baza kunnuwa kiji metayi ko, to bazakiji ba nima banji ba balle ke😂)1
“INASONKA!!!” Zahrah tafaɗa cikin wata irin murya me ɗauke da tsananin shauƙi.
“Nima INASONKI!!!” shima yafaɗa cike da tsananin ƙauna, wani irin kallo sukayiwa junansu, cike da sha’awar juna suka sake haɗe bakinsu waje ɗaya…….
(Zahrah da Doctor fa sun zama one love ga soyayya ga jaraba, doctor ya koya mata🤭)Kwanansa biyu acikin asibitin kafun ya samu ya dawo cikin hayyacinsa, sai dai kuma tunda ya dawo hayyacinsa baice da kowa komai ba, ko su Dad ɗinsa da sukeyi masa ya jiki, da kai kawai yake amsa musu, shikaɗai yasan meyakeji acikin jiki da zuciyarsa.+
Zaune yake akan gadon asibitin yayi jigum, babu wani abu dake yi masa daɗi acikin duniya, Matakin daya ɗaukarwa zuciyarsa yayi masa tsauri sosai, a haƙiƙanin gaskiya yasan yaudaran kansa yake, cire soyayyar Zahrah acikin zuciyarsa, ba abu bane me sauƙi, yana sonta so sosai, so irin wanda ba a misaltashi, so ne dayakai ƙololuwa, ko ina acikin zuciyarsa tambarine na ƙaunarta, rumtse jajayen idanunsa yayi haɗe da sanya haƙuransa ya ciji laɓɓansa, dai dai lokacin aka turo ƙofar ɗakin aka shigo, ko kallon bakin ƙofar baiyi ba, balle yaga waye ne yashigo cikin ɗakin.
Turus haka Afrah taja ta tsaya tana me ƙaremasa kallo, mugun tsoronsa takeji, yanzuma Momynsa ce tace tazo ta duba ya jikin nasa shiyasa ta shigo, amma da bazata shigo ba. Karambani irin na Afrah yasanya taɗan matsa kusa dashi cikin murya me sanyi tace.
“My Dear yajikin naka?”3
Da sauri ya buɗe jajayen idanunsa ya watsa mata su, take jikin Afrah ya soma rawa, tsananin tsanarta tahango acikin ƙwayar idanunsa, yanayin yanda taga idanunsa sunyi ja shi kaɗai ya isa firgita mutum, da sauri ta juya tafice a ɗakin, zuciyarta cike tab da sabon tsoronsa, gani take kamar zai tsaidata ya jibgeta, aitana tsintar kanta a wajen ɗakin tashiga sauƙe ajiyar zuciya akai akai…
Shikuwa idanunsa ya maida ya rufe, wani irin ɗaci yakeji acikin maƙoshinsa, yayinda ransa yakai ƙololuwa wajen ɓaci, hakanan shikam Allah ya ɗaura masa tsanar yarinyar dako sunanta ma baisani ba, anzo anwani ƙaƙa ba masa ita amatsayin mata. “Shegiya me ƙananan idanu, daganinta munafukace” yafaɗi haka acikin zuciyarsa, jingina kansa yayi da bango, yaci gaba da tunanin yanda zai samawa rayuwarsa salama…5
*****
Gyara zama Husnah tayi haɗe da miƙa duk wata nutsuwarta ga Zahrah.
“Kina mamakina ko Husnah? nasan dole dama zakiyi mamaki, amma kuma idan kika yi tunani me kyau tawani wajen baizama abun mamaki ba”
Zahrah tafaɗi haka da iyaka gaskiyarta, saboda ita yanzu tama daina mamakin kanta kwata kwata.
“Dole ne zanyi mamakinki Zahrah, wani irin so ne haka kikeyiwa wanda ya tozarta rayuwarki? bazan tuna miki abun da Zaid yayi miki ba, saboda na tabbata har kikoma ga Allah bazaki daina jin ciwon abun da Zaid yayi miki acikin zuciyarki ba, a gaskiya bana ma tunanin kinacikin hankalinki Zahra, saboda baidace ace kina da aure akanki, kuma kina zancen wani daban ba mijin kiba”
Husnah tafaɗi haka cikin yanayi dake nuna ranta ya ɗan ɓaci da jin kalaman Zahrah.3
Wani irin murmushi Zahrah tayi haɗe da sanya hanunta akan kafaɗan Husnah.
“Nasan dole zakiji haushina Husnah, amma kafun ke kiji haushina ninafara jin haushin kaina, ada nayi tunanin cewa banda hankaline, amma daga baya nagane cewa so so ne, kinsani nima kuma nasani so bayashawartarka kafun yashiga zuciyarka, so baruwansa da anzalunceka ko kuma kazalunta, shidai so so ne a kullum haka yake baya tambayarka shawara idan zai saka ka aikata wani abu, hakanan baya kuma sanjawa, shi ɗinne dai akullum akuma ko da yaushe yana nan, nasan Zaid yacutar dani, amma kuma ina matuƙar jin tausayinsa acikin zuciyata, tabbas da ace inada iko ko wani hali dana sanjawa Zaid rayuwarsa nasan Allah zai bani lada” Zahrah taƙare maganar tana me cije laɓɓanta.1
STORY CONTINUES BELOW
Kallon baki da hankali Husnah tashigayiwa Zahrah.
“Ki sanja masa rayuwa fa kikace, anya kuwa kina cikin hankalinki Zahrah?” Husnah tafaɗa cike da mamaki.
“Inacikin hankalina Husnah ban haukace ba, ada nima nayi tunanin ko na haukace ne,sai kuma nagane bahaka bane” hanunta ta ɗaura akan hanun Husnah..
“Zaid bai taɓa tunanin haka zata kasance dashi ba Husnah, yayimini fyaɗe ne bisa bin umarnin zuciya dakuma gangar jikinsa da yayi, yamin fyaɗe ne saboda yanaji ajikinsa cewa sha’awata ce ke damunsa, Allah ba azzalumin kowa bane saidai wanda yazalunci kansa, ada nayi kuka sosai Husnah, nayi nadaman sanin Zaid acikin rayuwata, sannan kuma naji ƙunci da ciwon abun da ya aikata a gareni, ada inatunanin cewa fyaɗen da Zaid yayi mini yatashi abanza, saboda banida wani wanda zai tunkaresa, har yaƙwatarmin haƙƙina a wajensa…” ɗan tsagaitawa da maganar tayi haɗe da sakin wani murmushi, cigaba tayi da cewa.1
“Nasani ko badaɗe ko bajima Allah zaimin sakayya, amma kuma bansan tawani hanya zai saka minba, ashe tahanyar da Zaid yabi ya yaudareni ta hanyar Allah zai sakamin, kinsan wace hanyace?” Zahrah ta tambayi Husnah.
Cike da zaƙuwa Husnah ta girgiza kanta alamar “A’a”
“SO! naso Zaid so me tsanani, shine namijin dana fara bawa soyayyata tunda nazo duniya, haka kuma shine namijin da na aminta dashi ɗari bisa ɗari, bantaɓa tunanin cewa ze iya rumtse idanunsa yaketamin haddina cikin rashin tausayi da imani, hadda wulaƙanci ba, nayi kuka harnagaji alokacin da Zaid ya lalatamin rayuwata, Zaid yayi amfani ne da soyayyar da nakeyi masa wajen cutar dani, Allah daya tashi sakamin Sai yasanya masa soyayyata me tsanani acikin zuciyarsa, yakuma nesantashi dani, tsananin soyayyar da Zaid kemin shine sakayyar da Allah yayimini, sannan kuma alhakina, na bibiyarsa sosai, Zaid yana sona, son da bazaiyi mishi amfani ba, nayi masa nisa tayanda bazai iya samuna ba, inada tabbacin cewa ayanzu yana cikin tsananin halin nadama wacce bazata amfaneshi da komai ba”
Ɗan numfasawa Zahrah tayi haɗe da duban Husnah.
“Kina ganin Zaid yacancanci samun mace mai hankali da nutsuwa, wacce zata gyara masa rayuwa ko a’a?” ta tambayi Husnah.
Harara Husnah ta wurga mata haɗe da taɓe bakinta…
“Mazinaci, fasiƙi, ɗan giya, ta’ina ya dace da mace me hankali da nutsuwa, ae sai dai ko yasamu wata daga cikin karuwan ƴan matansa ya aura, sai su ƙare rayuwarsu a haka, amma wace me hankalince zata yarda ta aureshi” Husnah tafaɗi haka da iyaka gaskiyarta.5
Murmushi me ciwo Zahrah tayi haɗe da cije laɓɓanta, kanta ta girgiza kana tace….
“Zaid bai cancanci zama da karuwaba Husnah”
Dasauri Husnah takalleta haɗe da cewa.
“Meyasa kikace haka?”
“Sauyin rayuwa yake buƙata, dole yana da buƙatar wacce zata tsaya akansa ta basa kulawa, zuciyata tanayimini wani hasashe na daban” Zahrah tafaɗi haka tana me kafe Husnah da idanu.
Harara Husnah takuma wurgawa Zahrah haɗe da taɓe baki, cikin takaici tace.
“Amma dai kinsan mazinaci sai mazinaciya ƴar uwarsa ko, taya zakina haɗa kamilar mace da wani taƙadarin ɗan iska Zaid, cab hmm gwamma ma kisake tunani, me kuma zuciyarki take hasasho miki akan sa?” Husnah ta kuma tambaya.
“Kece zaki iya Husnah, banda wata wacce ta wuceki, banda wata ƙawa sama dake, amma bansan yazaki ɗau abun ba amma nasan…..”3
“Mekike son cewane wai Zahrah? naga kinata wani kwalo kwalo, ki faɗi abun da kikeson faɗi kai tsaye” Husnah tafaɗi haka ta hanyar katse Zahrah daga maganganun da takeyi.
STORY CONTINUES BELOW
“Ke yakamata ki auri Zaid Husnah, ko saboda nima, zaki samu lada sosai ba ɗan kaɗan ba….”4
Cikin tsananin mamaki Husnah tamiƙe tsaye daga zaunen da take, wani irin kallo tashiga yimawa Zahrah, cikin wata irin murya dake ɗauke da tsananin ɓacin rai da takaici tace.
“Ni” tanuna kanta da ɗan yatsarta. “Allah ya sauwaƙemin, bantaɓa tunanin zaki zomin da irin wannan zancen ba Zahrah, ashe dama bakyasona, bakya ƙaunata? nagode ƙwarai da kikanunamin hakan adai dai wannan gaɓan, amma inaso kisani idan mafarki kikayi cewa ni Husnah na auri ɗangiya mazinaci to kigaggauta yin sadaka!” taƙare maganar cike da ɓacin ran abun da Zahrah ta gaya mata…
Haka Husnah ta suri jakarta tayi tafiyarta Zahrah naƙiranta ko waiwayowa batayi ba, balle ta tsaya sake sauraranta.1
Jingina bayanta tayi dajikin wata bishiya wanda suke zaune a ƙasanta, wasu siraran hawayene suka gangaro takan kumatunta.
“Kowa kallon mahaukaciya yakeyi mata, to sai yaushene wasu mutanen zasu gaskata cewa soyayya ba ƙarya bane? sai yaushene wasu mutanen zasu gane cewa ita soyayya babu ruwanta da illa ko aibin mutum? menene laifinta don taji tausayin Zaid? So baƙarya bane, kuma duk inda so yake akwai tausayi, haka kuma akwai tsananin sha’awa.” Ƙaran wayartane ya katse mata tunanin da takeyi, dasauri ta share hawayenta haɗe da ɗaukar wayar takara akan kunnenta..3
“To” kawai naji tace haɗe da jefa wayarta ta acikin jaka, tashi tayi daga inda take zaune haɗe da gyara mayafinta, jakanta ta ɗauka ta nufi inda Dr.Sadeeq ke jiranta.
Tun daga nesa daya hangota yaketa zuba murmushi, komai na Zahrah’nsa me kyaune, tafiyanta ma kaɗai abun ɗaukar hankali ne, duk da cewa ba dagangan take hakan ba, haka asalin takunta yake ɗauke da nutsuwa, bawai ita ta ƙirƙiri hakan saboda burgewa ba.6
Buɗe murfin motar tayi ta shiga bakinta ɗauke da sallama, lumshe idanunsa yayi haɗe da kamo hanunta yasanya acikin nasa hanun cike da nutsuwa yake murza ƴan yatsunta.
“Nayi missing wannan kyakkyawar matar, nayi missing wannan kyakkyawar fuskan, haka kuma nayi missing wannan daddaɗan jiki me laushin, nakumayi missing wannan tausassun laɓɓan masu daɗin sucking, kuma ma nayi missing wasu abubuwana wanda suke sani nishaɗi sosai suke kuma..” da sauri tasa hanu ta toshemasa baki haɗe da shagwaɓe masa fuska..
“Ni dai dan Allah kayi shiru!” tafaɗi haka a sangarce.
“Ni dai gaskiya naƙi wayon bazanyi shiru ba saina ƙarisa!” yafaɗi haka cikin yanayi na kwaikwayon maganarta.
Ɗan ɓata fuska tayi haɗe da sanya hanu ta shafi ɗakalallen cikinta.
“Yunwa nakeji sosai fa, rabona da abinci tun breakfast”
Ɗan waro kyawawan idanunsa dake ɗaukar hankalinta waje yayi.
“Meyasa kikeson barin kanki da yunwa ne? kinsan fa bazan yafe miki ba idan har kika cutarmin da unborn ɗina” yayi maganar yana me kafeta da idanunsa.
Zaro idanu Zahrah tayi haɗe da kai hanunta kan cikinta da sauri, ta shafa wai ko zataji tudu.
“Unborn fa kace? badai ajikina ba?” tayi tambayar cike da zaƙuwar jin amsarsa da alama taɗan tsorata da kalaman nasa.
“Yes Unborn ɗina dana sa miki daren jiya mana, banaso wani abu yasameshi seriously!”
Wani ƙaƙƙarfan ajiyar zuciya ta sauƙe haɗe da jingina bayanta da jikin kujeran motar, gaba ɗaya ya faɗar mata da gaba.3
“Ita da take tsananin tsoron haihuwa, tun yanzu yafara mata wani zancen unborn” tafaɗi haka acikin zuciyarta..
“Ya naga duk kin wani firgice ne haka, bakyason baby ne?” yatambayeta adai dai lokacin da yake tada motar.
STORY CONTINUES BELOW
“A’a” kawai tafaɗa murya a sanyaye. Baice da ita komaiba yaja motar suka fice daga cikin makarantar…
Direct wani hotel suka nufa don cin abinci, a cewarsa bazai iya haƙuri har sukoma gida batare da tasawa cikinta wani abuba.1
Bata iya cin komai acikin hotel ɗin ba, sai pepper meat da kuma kunun aya kawai.. Koda suka koma gida tuni bacci ya cika idanunta, kwana biyunnan sosai take ebo gajiya amakaranta, da ta dawo kuma tayi wanka shikenan sai bacci. Yaukam basu dawo da wuri ba sai gab da magriba, saboda haka bata ba bacci… Wanka tayi da ruwan ɗumi take taji gajiyan yasauƙa daga jikinta..1
“dogon wando na pencil jeans ta sanya ajikinta, sai kuma wata riga wacce tsayinta yakawo har gaba da guiwanta, gefe da gefen rigan atsage suke har wajen ciki, gaban rigar kuwa akwai aninaye masu kyau, rigace me kyau irin wacce ake ƙira da shirt gown (my favorite) sosai rigannan tayi mata kyau ajikinta yayinda hips ɗinta kuwa suka bayyana afili, kasan cewar rigar nada tsagu ta kowani ɓangare dama da hagu, batayi ƙoƙarin kame dogon gashinta ba, tazura lufaya haɗe da hawa kan sallaya ta gabatar da sallan magriba.
Tana idar da sallan ta miƙe haɗe da fita zuwa falo. Buɗe ƙofarta yayi daidai da shigowansa cikin falon, shima dawowarsa kenan daga masallaci.
“Waw!!! Kinyi matuƙar yin kyau sosai fiye da kullum” yafaɗi haka yana me ware mata duka hannayensa alamar tataho zuwa garesa..
Wani irin sanyin daɗi taji acikin zuciyarta lokacin da taji kalamansa, babu musu ta ƙarasa garesa haɗe faɗawa cikin ƙirjinsa.
Kansa yaɗaura akan wuyanta haɗe da sanya harshensa yasoma yawo dashi yana lashe fatar wuyanta. Hanunsa ya ɗaura adai dai kan hips ɗinta, cike da zolaya yace.
“Barin taɓa naji ko ciko akayi, anaso a yaudareni”
Dariya ne yakamata. Cewa tayi
“Allah ya sauwaƙe inyi cikon hips, taɓa da kyau kaji hips ɗina ne da Allah yaban bawai soso ba”
Shima dariya yayi haɗe da sake matseta acikin jikinsa.
“Nasani to ko kema kina ɗaya daga cikin mata masuyin cikon hips ɗin tunda ai naga mata sunayi sosai”3
Da sauri ta ɗago ta kallesa lokaci guda ta ɓata fuska.
“Wato mata kake kallo sosai idan kafita ko? harkasan ana cikon hips, hmmm thank you” tafaɗi haka tana me ƙoƙarin zare jikinta daga nashi..
Da sauri yasake matseta ajikinsa haɗe da tausasa muryarsa.1
“Tuba nake madam, amma nisam mata basa gabana, inadake mezanyi da wata kuma daban, ke kaɗai ce kinkuma isheni, amma kinsan ba abun mamaki bane dan nasan hakan, saboda yanzu hakan ya yawaita sosai, wasu mata basa haƙuri da surar da Allah yayi musu, dole wai sai sunyi ciko, inakaranta labarai, ina kuma gani a Instagram, amma kema kinsan baruwana da duk wata mace ina da me daɗina mezanyi da wata me ɗaci!” yafaɗi haka cike dason shagwaɓata.2
Aikuwa take ta hau dariya sosai taji daɗin kalamansa, amma kalman me ɗacin nan yabata dariya sosai, ko wace macece me ɗaci oho.
(Please maza kuna faɗawa matayenku kalamai masu daɗi, koda ita ɗin bata da wani kyau, ka hure mata kunne kace ai ita kyakkyawace, wallahi zataji daɗi sosai, kai inda halima kadinga ƙiranta da sunan me daɗi🤣🙈wallahi yanzun sai gaka ranta yayi fari ƙal, kuma always zakaga tana cikin farinciki, wayyo wayaga anƙira su O’O da sunan me daɗi, ai nasan sai sunkusa sumewa saboda daɗi😂😂😂)2
Zama sukayi akan kujera haɗe da jawota ya ɗaurata akan cinyarsa, kansa yacusa acikin ƙirjinta, bayan ya ɓalle aninayen dake jere agaban rigarta, sosai ƙamshin dake fitowa acikin ƙirjinta yake yi masa daɗi, yanason ƙamshinta, domin kuwa yana sa masa nutsuwa sosai.
Lumshe idanunta tayi, tana mejin daɗin kissing ɗinta da yakeyi a ƙirjinta, hanunta ta sanya acikin gashin kansa tana yamutsawa a hankali. Ƙaran wayarsane yakaraɗe musu kunnuwansu, akasalance Dr.Sadeeq ya jawo wayartasa batare daya duba wanda ke ƙirannasa ba ya kara wayar akan kunnensa. Waro manyan manyan idanunsa waje yayi haɗe da cewa
“Dagaske kake?”
Banji me wanda yaƙirasa a wayar ya faɗa masa ba saiji nayi kawai yace
“Okay ganinan fitowa.”
Kallonsa Zahrah tayi, tanameson jin ƙarin bayani daga bakinsa.
“Lumshe mata idanunsa yayi haɗe da ɓuɗesu alokaci guda.
“Friends ɗinane sukamin surprise wai suna waje, banaje na shigo dasu, please mintina kisanja wannan kayan kinji, ina kishinki sosai banason kowa yakallemin ke!” yaƙare maganar yana wani lumshe idanu, domin kuwa cike yake da shauƙinta.
Murmushinta me kyau tayi masa haɗe da tashi daga kan cinyarsa tana cewa.
“Yanzu kuwa zan sanja kayan.”
Ɗaki ta wuce shikuma yayi waje don shigo da abokansa.
Zama tayi akan gado bayan ta sanja shigarta zuwa riga da sket na material marar nauyi takuma yane jikinta da mayafi, tanajin hayaniyansu acikin falon.
“Maza kenan wai nan su fa taɗi suke, amma kuma yawancin zancen nasu kama yake da musu” tafaɗi haka acikin zuciyarta. Bata ida zancen zucin da take ba, Dr.Sadeeq ya shigo cikin ɗakin.
Hanunta yakamo haɗe da kai mata sumbata a goshinta.
“Ko wani irin kaya kika sanya sai sunyi miki kyau, kyau ajininki yake ƴan mata na!” yafaɗi haka yana me ƙare mata kallo.
“Ƴan mata kuma?” ta tambayeshi tana ɗan murmushi.
“Eh mana ƴan matace ke a wajena ae har gobe, kuma ke sabuwace a wajena, tunda har yanzu bangama lashe zuma na ba” yafaɗi haka yana me kashe mata idanunsa ɗaya.
Kunyansane ya kamata, amma babu yanda ta iya shidai duk irin kalamansa kenan.
“Ki kawowa baƙinmu drinks kinji”
“To” Kawai tacemai.
A tare suka fita ita tayi hanyar kitchine shikuma yayi cikin falon..
Hanunta ɗauke da wani ɗan madaidaicin trey wanda ke ɗauke da kayan drinks da kuma ƴan madaidaitan glass cups tafito daga cikin kitchine ɗin, kanta aƙasa tanufo cikin falon saida takawo cikin falon kafun ta ɗago kanta fuskarta ɗauke da ɗan murmushi, wani irin bugawa taji zuciyarta tayi, lokaci guda idanunsu ya sauƙa acikin na juna, take ta saki trey ɗin dake hanunta yafaɗi ƙasa, ƙaran faɗuwarsa yajawo hankalin gaba ɗaya waƴanda suke cikin falon……Da sauri Dr.Sadeeq yataso ya taho gareta, durƙusawa yayi yashiga tayata tattare wajen, saboda har wasu daga cikin cups ɗin dake kan tray ɗin sun face. Bisa tsautsayi ta zo ɗaukan wani fasashshen cup kwalba ya caketa a ƴar yatsar hanunta, take ta saki wani ɗan ƙaramin ƙara, cike da kulawa Dr.Sadeeq yace.+
“I’am sorry kibi a hankali, muga hanun yayi jini ne?” yaƙare maganar yana me kama hanunta wanda kwalban yasoketa.
Murmushin ƙarfin hali tayi haɗe da cewa
“Yayi jini amma baso sai ba” hanunta Dr.Sadeeq yakama yashiga hura mata iskan bakinsa ahankali, yama manta da cewa basu kaɗai bane a cikin falon.
“Sannu amaryarmu, munsa kin yanke da ƙwalba ko, i’am really sorry” wani daga cikin abokan Dr.Sadeeq yafaɗi haka yana ɗan murmushi.
Murmushi itama ta ƙaƙalo haɗe
da girgiza kanta, alamar
“bakomai”
“Tashi ki gaishesu sama sama ae duk sune silar jin ciwonki” Dr.Sadeeq yafaɗi haka yana me miƙar da ita tsaye.
Ɗan matsawa tayi wajen da suke zaune tashiga gaidasu cikin sassanyar murya, amma bata yarda ta kalli inda yake ba, shima kallo ɗaya yayi mata ya sadda kansa ƙasa, “Itaɗince dai duk da taƙara kyau hakan baihanasa ganeta ba” yafaɗi haka acikin zuciyarsa, zuciyarsa ne ke ingizasa daya ɗaga idanunsa ya kalleta, amma kuma yaƙi bin umarnin zuciyartasa saboda yasan hakan baidace ba.
Dr.Sadeeq dakansa yakawo musu wani drinks ɗin ita kuwa ta wuce ɗakinta..
Zama tayi akan gado haɗe da sauƙe wata irin ajiyar zuciya me ƙarfi, bazata taɓa manta wannan fuskarba, tabbas shine.
“To meya kawo JABEER gidanta kuma? kodai shima abokin doctor ɗin ne?”
tayi mawa kanta duka wa ƴannan tambayoyin, ganin da tayi cewa tunani bazai fishsheta bane, yasa ta miƙe ta ɗauko ɗan ƙaramin Al’Qur’ani’n ta tashiga karantawa a hankali…
Yanashigowa cikin ɗakin yajingina bayansa da jikin ƙofa haɗe da sauƙe ajiyar zuciya.
Kallonsa tayi haɗe da ɗan sakin murmushi.
“Yadai sai kace wanda yayi gudu?”
“laifine idan nayi gudu dan nazo naga matata?” shima yatambayeta yana me tsareta da idanunsa.
“A’a, amma ae abun bana gudu bane, tunda dai batashi sama zanyi ba inanan tare dakai” tafaɗi haka tana me gyara zamanta.
Takowa yayi yaƙaraso gareta, zama yayi gab da ita haɗe da ɗaura kansa akan wuyanta.
“Ya hanun naki?” yatambaya yana me ƙoƙarin kamo hanun nata wanda taji ciwo dan ya duba.
“Da sauƙi bayama min zafi sosai”
Iskan bakinsa ya hura ahanun kafun yaɗago ya kalleta.
“Amma nayi mamaki ƙwarai da abun daya faru ɗazu, ko dai tuntuɓe kikaji ne?”
STORY CONTINUES BELOW
Da sauri ta shiga kaɗa kanta. “Bankula da gabana bane alokacin danake tafiya shine kawai na buge da kujera” batasan sanda ta mulmulo wannan ƙaryan ta rantaɓa masa ba.
Kansa ya jinjina haɗe da sanya hanunsa ya rungumota zuwa jikinsa.
“Nagodewa Allah ma dayasa bakece da kanki kika faɗi ba, tray ne kawai ya faɗi, da bansan inda zansa kaina ba” yafaɗi haka yana me shafa gashin kanta da hanunsa.
Ɗan shirune yashiga tsakaninsu kowannensu da abunda yake saƙawa acikin ransa, tabbas bazata iya haƙura ba sai ta tambayeshi waye Jabeer agareshi, to amma tace masa me? tace masa me ya haɗasa da Jabeer tsohon saurayinta ko kuma me? bari dai tayi masa wani wayon, tafaɗi haka acikin ranta…
Ɗan sake gyara zamanta tayi haɗe da cewa. “Amm wai duka waƴannan abokanka ne?”
Murmushi yayi batare daya ɗago ya kalleta ba yace “Eh”
Kanta ta jinjina haɗe da sake cewa “Dukansu fa nake nufi”
Murmushi yakumayi saidai a wannan karon ya ɗago idanunsa ya kalleta.
“Eh dukansu abokaina ne, meya faru?” yatambayeta yana me tsareta da idanunsa..
Murmushi ta ƙaƙalo haɗe da cewa
“Babu ko mai kawai dai naga sunyi yawa ne, kuma naga wasu daga cikinsu banga fuskokinsu a wajen bikinmu ba shiyasa”
“Ae mu maza ba irinku bane munfiku yawan jama’a, wasu daga cikinsu basu samu daman zuwa bikinmu ba shiyasa bakisansu ba, kamar Jabeer baisamu halattaba saboda baya Nigeria yana Polland yana karatu, kuma baijima da dawowa ba, sauran kuma wani uzururruka ne suka hanasu zuwa, kinsan maza da sabgogi” yafaɗi haka yana me sake kwanciya acikin jikinta.
Yanzu tasamu amsar da takesonji cikin sauƙi, kenan dama Jabeer baya Nigeria ne shiyasa bainemeta ba, da sauri ta yi watsi da tunaninsa haɗe da ƙoƙarin zame Jikinta daga cikin nasa jikin.
Ƙara rungumeta yayi batare daya bata daman tashi ba, kallon cikin ƙwayar idanun juna suka shigayi, kallon tsananin SO Dr.Sadeeq keyi mata, yayinda ita kuma nakasa fassara wani irin kallo takeyi masa, na ƙauna nane ko na SO oho, Lumshe idanunsa yayi haɗe da buɗesu alokaci guda, yanayin yanda taga idanun nasa sun mareraice shiyasanya taji tsikar jikinta ya tashi, aduk sanda ta kalli cikin idanunsa takanji wani abu na ratsa har cikin ɓargonta, hakanne ma yasa bata ɗaukan lokaci me tsawo tana iya kallon cikin idanunsa, sosai idanunsa keyi mata kyau.
“Baby bacci nakeji!”
yafaɗi haka cikin murya me sanyi, yana me sake lumshe idanunsa.
“Ɓacci a wannan lokacin? Yanzu fa lokacin sallan isha ne”
ta faɗi haka cike da mamakinsa, tasan dai shiba mutum ne dayake da saurin bacci ba.
Hanu yasa yaɗan murza idanunsa, kansa kawai ya kaɗa mata batare dayace da ita komaiba yakoma jikinta ya kwanta. Yana lumshe idanunsa ladanin masallacin kusa da gidansu yasoma kwaɗa ƙiran sallah’n Isha. Jiki babu ƙwari haka yayi alwala yawuce masallaci..
Koda ta idar da sallah batayi yunƙurin tashi akan sallayan ba, zama tayi tana me rero karatun Al’Qur’ani ahankali.
Yana shigowa ta rufe Al’Qur’ani’n domin dama takai ƙarshen suran da take karantawa.
Direct bathroom ya wuce, tanajin ƙaran ruwa tasan wanka ƴakeyi.. Bawani jimawa sosai yafito daga shi sai towel ɗaure aƙugunsa, kallo ɗaya tayi masa ta ɗauƙe kanta, har yau bata iya jure ganinsa a haka, tashi itama tayi ta wuce bathroom ɗin donyin wanka.
Dogon wandon jeans kawai ya sanya ajikinsa haɗe da feshe jikinsa da turarensa me daɗin ƙamshi.. Kwanciya yayi lamo agadon haɗe da lumshe kyawawan idanunsa.
STORY CONTINUES BELOW
daga ita sai wani ɗanƙaramin towel tafito ɗaure ajikinta, yanzu kam bata wani jin kunyarsa sosai, tana iya fitowa gabansa a haka, sai dai idan taga ya kafeta da idanu, sai taji gaba ɗaya tayi wani irin da ita. Kallonta yayi yakuma sake lumshe idanunsa, yayi imani idan yaci gaba da kallon wannan haɗaɗɗiyar surar tata zata iya zautar dashi.
Turare kawai ta shafa ajikinta, ko sleeping dress batasanya ba, yau kuma da towel takeson kwana, kashe musu wutan ɗakin tayi ta kunna musu na bacci, wanda bashida haske sosai.
A maimakon tanufi gefensa ta kwanta, sai ji yayi ta haye kansa.
“Wayyo mama lutiya zata karyani!” yafaɗi haka aɗan shagwaɓe.
Sake sakar masa duka nauyinta tayi akansa, haɗe da cusa kanta cikin wuyansa.
“Kai nauyinka baisa na karye ba sai nine zan karyaka, ko kamanta kafini nauyi” taƙare maganar tana me manna masa wani irin hot kiss akan wuyansa.
Lumshe idanunsa yayi sosai yaji kiss ɗinnata ya ratsa shi.
“Wai yaushe kika zama haka ne princess?” yatambayeta, don harga Allah kwana biyun nan yana mamakinta.
Cikin rashin fahimtar maganan nasa tace “Bangane ba”
“Naga ne kindaina jin kunyana, sannan kuma nima da nake da kunyan nema kike ki lalatani ki maidani marar kunya”
Cizo takaimasa akan ƙirjinsa, wanda yasanya sa sakin wata ƴar ƙara.
Yana dariya yace
“To ƙarya nayi ai gaskiya nafaɗa, yanzu bakyajin kunyana ko kaɗan, har kaya kike cirewa a gabana…”
Wani cizon takuma kaimasa batare da ta bari yaƙarisa abunda yakeson faɗa ba, da sauri yatureta takoma ƙasansa shikuma yazama yana samanta, yayi mata rumfa da kirjinsa, duka hannayenta yakama yariƙe acikin nasa.
Cikin dariya ta soma ƙoƙarin ƙwace kanta daga jikinsa don talura cizon da tamai yakeson rama wa.
“Dan Allah kayi haƙuri bazan ƙaraɓa!” tafaɗi haka aɗan tsorace dan ta lura dagaske cizonta zaiyi.
“Ae babu maganar haƙuri yarinya, aƙirji kika cijeni, nima kuma dan haka aƙirjinki zan cijeki” yafaɗi haka yana me warware towel ɗin dake jikinta.
Cikin dariyan data kasa hanashi fitowa tashiga yi masa magiya amma yace sam shi sai ya rama.
Yana ɗaura bakinsa akan ƙirjinta, tayi shiru lokaci guda ta shiga sauƙe ajiyar zuciya akai akai, harwani lumshe idanunta take tsabar daɗin abun da yakeyi mata da takeji, shikuwa dagangan yayi mata haka so yake ya tsokalota sai yayi mata wayo yayi baccinsa, hanunta tasanya ta ɗago kansa, wani irin kallon tayi masa wanda ya rikirkitasa, bakinsu ta haɗe waje ɗaya, atare suka soma sucking lips ɗin juna, shida yake shirin mata wayo sai gashi ya susuce alokaci ɗaya, har yazo yafita ɓuƙata….. Bargo yaja ya rufe musu duka jikinsu, yana kwance akanta bacci me daɗi ya ɗaukesu…..
*****
*_ZAID_*
Tunda aka sallamosu daga asibiti baice da kowa ƙala ba, haushin kowa yakeji, tuƙuƙin baƙin ciki zuciyarsa keyi masa, ji yake yatsani kowa, bayamaso wani yashigo cikin lamarinsa..
Zaune yake a cikin falonsa, dagashi sai 3 guater jeans ko riga baidashi duk da kuwa irin sanyin da ake busawa a gari amma shi haka yake zaune a tuɓe, bawai kuma don bayajin sanyinba taurin kai dana zuciya ne kawai irin nasa ya hanasa suturta jikinsa.
Ƙafansa nakan rug yayinda kansa ke kalllon sama ya lumshe duka idanunsa, sake muskutawa yayi akaro na barkatai, haɗe kuma da ƙara ƙanƙame idanunsa da suke a lumshe, waishi adole so yake yayakice tunanin Zahrah acikin zuciyarsa, amma duk yanda yaso cire tunanin nata acikin ransa ya kasa, hanu yasa ya ɗan bugi kansa da ƙarfi, dai dai lokacin Afrah tafito daga cikin ɗaki daga ita sai wata ƴar ƙaramar riga dake sanye ajikinta, ko guiwarta rigan bata wuce ba.
Wani irin ƙamshin turaren dayaji acikin hancinsa ne yasanya sa buɗe idanunsa, ya watsa su akanta, kallonta yashigayi daga sama har ƙasa. “gatanan dai kamar wata ƴar kaza amma shegiya sai fitinan tsiya” yafaɗi haka acikin zuciyarsa, saboda ya lura kanta yana rawa, nema take ta shigarmai rayuwa taƙarfin tsiya, kuma zaiyi maganinta ne.
Afrah kuwa zuciyartane tashiga dukan uku uku, tsoronsa ne yasake shiganta bama kamar yanda taga idanunsa sun juye sunyi jajur dasu, harta juya zata koma ɗaki, saikuma ta tuno da shawarar da ƙawarta Asma ta bata, Asma tace mata ” Zaid ɗan duniya ne yanason mata sosai, saboda haka tayi duk yanda zatayi ta shawo kansa ta hanyar nuna masa surarta a fili, idan ta nuna masa bata da kunya zasu dai dai ta” tunowa da waƴannan kalaman na Asma yasa Afra taji tasamu ƙwarin guiwa.. Sanja takunta tayi zuwa wani salo da ban, direct wajen dayake kishingiɗe ta nufa tana me motsa kowani gaɓa dake jikinta.
Bai taɓa yin zato ba saiji yayi Afra tafaɗo cikin jikinsa kamar wacce aka jefo, baikai ga buɗe idanunsa ba yaji ta saki wani irin munafukin ƙara..
“Wayyo Allah ƙafa ta honey kataimakeni na karya ƙafa ta” abun da Afrah ke faɗa kenan cikin iyayi.
Wani irin kallon takaici Zaid keyi mata, waishi zata gwadawa bariki, tafaɗo kansa da gangan sannan kuma tana yi masa ihun banza wai yataimaketa.
Da sauri yasake maida kallonsa gareta alokacin da zuciyarsa ta ƙitsa masa wani abu akanta.
“Tabbas hakanne ma, sai yanzu yasake lura da ita, amma ba ya gwadata ya gani” yafaɗi haka acikin zuciyarsa..
Da ƙyar ya iya buɗe bakinsa yaƙira sunanta “Afrah”
Dasauri Afrah dake yashe aƙasa tana kukan ƙarya ta ɗago kanta tana kallonsa jin da tayi yaƙira sunanta. “Kodai Target ɗina yafara aiki ne?” ta tambayi kanta .
“Ba ƙiranki nake ba da bazaki amsa minba!” yafaɗa murya aɗan kausashe.
“Kayi haƙuri honey ƙafa ta ce kemin zafi shiyasa” tafaɗi haka cikin yanayi na shagwaɓa tana wani yayyarfe hannu, ita adole so take ya faɗa cikin tarkonta.
Cike da tsananin takaicin ƙiransa da sunan honey da takeyi yasanyasa rumtse idanunsa da ƙarfi, ji yake kamar yaje ya shaƙeta bazai saketaba harsai yaga bata numfashi, amma akwai abun da yakeson ganowa a tattare da ita dolensa saiya daure.
“Zo muga me yasamu ƙafartaki”
Jiki na rawa Afrah ta matso garesa dama haka takeso yace, tana matuƙar so taganta akusa dashi, haɗa jiki dashi kuma shine burinta batun yau ba.
Hanu yasa ya kama ƙafarta ta, a hankali yashiga shafawa cike da wani irin salo, wayyo Allah Afrah dama haka takeso, ita kanta batasan sanda ta lumshe idanunta ba, wani irin daɗi takeji acikin jikinta, “Gaskiya shawarar Asma tayi aiki” tafaɗi haka acikin zuciyarta, cigaba yayi da shafa ƙafannata ahankali harzuwa wajen cinyoyinta, tuni ta narkemasa ajiki taƙara kusanto da kanta garesa, hanu tasanya akan faffaɗan ƙirjinsa tashiga shafawa ahankali, duk iskanci irin na Zaid saida ya tsaya yana kallonta, tabbas yanzu ya gano abun dayakeson ganowa atattare da ita, wani irin baƙinciki da ɓacin raine suka tokare masa maƙoshinsa.
“Hakan da Afrah keyi masa alamace dake nuna ita babaƙuwa bace a harkan tasan namiji kenan kome?” tambayar da yake tayiwa kansa kenan, shiba ƙaramin ɗan iska bane, yanda Afrah keyi masa alama ne dake nuna cewa tasaba irin haka da wasu mazan. “Kenan ita ƴar iska ce?” still yakuma tambayar kansa. Hanunsa yasanya ya damƙi gashinta haɗe da miƙar da ita tsaye, da fari ta ɗan tsorita amma ganin irin kallon dayakeyi mata yasa taɗanji sanyi acikin ranta, ganin sunnufi hanyar ɗakinsa yasa ta shiga sakin murmushi, daɗi taƙeji yau Allah zai cika mata burinta..
Suna shiga cikin ɗakin yasanya hanunsa da ƙarfi ya yaga ƴar fingilan rigar dake jikinta, take komai nata ya bayyana, hankaɗata yayi kan gado haɗe da soma yunƙurin zare belt ɗin dake jikin wandonsa,, idanu Afrah ta zaro waje amatuƙar tsorace, bata taɓa tsammanin haka daga garesaba ta ɗauka kasheta zaiyi da soyayya amma meyake shirin yi matane haka “Dukanta zaiyi ne ko kuma turmusheta zaiyi batare dayatsaya sunɗanyin romancing juna ba?” waƴannan tambayoyin sune suka cika zuciyarta fal…
(Me Zaid yakeyi hakane🤔 hahhhh da’alama dai yau amarci za’aci agidan Baba Zaid, team Zaid karkuyi nisa saboda nan gaba kaɗan Zaid zai buƙaci taimakonku, yayinda komai ya wakana tsakaninsa da amarya, inaga dole saikun shigo cikin lamarin😂)