SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 4 BY FATYMA SARDAUNA

SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 4 BY FATYMA SARDAUNA

                    Www.bankinhausanovels.com.ng 

Jinjina kai Abid yayi haɗe da kallon Zaid, “maiyasa bazakayi amfani da soyayyar da take yi maka ba wajen biyan buƙatan ka, dole sai kayi raping ɗinta??” Abid ya tambaya, Murmushi Zaid yayi haɗe da sanya haƙoransa ya cije kyawawan lips ɗinsa, batare dayace da Abid ƙalaba, yaci gaba da shan wine ɗinsa,, sarai Abid yafahimci abunda Zaid ɗin ke nufi don haka shima baisake ɗago zancen ba, saima ɗaukar wayarsa da yayi yasoma latsa ta….

Kwance take akan ƴar yaloluwar katifarta, gaba ɗaya hankalinta da tunaninta sunaga tunanin masoyinta Zaid, wayar da Zaid yabata ne tasoma kara alamar shigowar ƙira, hanunta har rawa yake wajen son ɗaukar ƙiran, domin tana da yaƙinin cewa Zaid ɗin tane… “My Zahrah na !!” Muryar Zaid yadoki cikin dodon kunnenta, lumshe idanunta tayi alokaci guda haɗe da buɗesu, sosai taji nishaɗi na ratsa zuciyarta,, “Na’am !!” ta amsa masa in a low voice ɗinta, Zaid dake kwance kan makeken gadon sa,gyara kwanciya yayi haɗe da ɗaura hanunsa kan joy stick ɗinsa, haƙiƙanin gaskia ko muryan Zahrah yaji to fa sai sandar girmansa ta motsa, wani irin muguwar sha’awar Zahrah yakeji, ba dare ba rana, “Bakiyi bacci ba ??” yayi mata tambayar yana mai ƙasa da muryarsa,, saida ta ɗan ja numfashi kafun tace dashi ” Eh” kansa ya jinjina kamar dai tana ganinsa, sake lafewa akan gadon yayi, haɗe da ƙasa da

muryarsa sosai yanda yatabbatar da cewa zataji a jikinta, ” Soyayyata ce tahanaki bacci ko !! ?” ya ƙare maganar yana mai rumtse idanunsa,, gaba ɗaya ji tayi tsikar jikinta ya shiga zubawa, take kuma kasala ta lulluɓe mata jiki, shiru tay na ɗan wani lokaci, domin takasa amsa masa tambayarsa, a zuciyarta kuwa mamaki take ga me da yanda Zaid ke sanin duk irin halin da take ciki,,….”My Zahrah !!” yasake ƙiran sunanta,, yanzu kam gaba ɗaya rasa control ɗinta tayi, domin yanda yake ƙiran sunan nata da salo acikinsa,, “Umm” tafaɗa cikin muryar shagwaɓa wacce batasan ma tayi taba,, “Ya Allah !!” Zaid yafaɗa acikin zuciyarsa, domin bakaɗan ba salon shagawaɓan nata yatafi dashi, yana matuƙar son mace shagwaɓaɓɓiya, lallai Zahrah tacika mace hundred percent,, “Naga kamar kinajin bacci, zan barki sai da safe ko Dear ?” yayi hakanne don gano wani irin yanayi take ciki,, ” Ni banjin bacci fa !!” Zahrah tafaɗa still a shagwaɓe, (Like Jikar Hajiya, da Sugar dady’nta,lol 🙈)

Wani irin munafukin murmushi Zaid yayi domin kuwa yasamu abun da yakeso,, Zahrah kuwa takurewa tayi kan lasheshshiyar katifarta, babu abun da take fitarwa sai numfashi a hankali hankali, hakanan ta tsinci kanta cikin wani irin yanayi, mai wuyar fassaruwa,, lumshe idanunsa Yayi yana mai sauraran sauƙar numfashinta acikin kunnensa, sosai hakan ke yimasa daɗi, sai da suka kwashe kusan mintuna takwas, a haka kafun Zaid ya sauƙe ajiyar zuciya haɗe da da cewa “Tunanin mekikeyi ?” murmushi mai sauti Zahrah tayi, haɗe da cewa ” nima bansani ba amma dai haddakai a cikin tunanin” ƙasa ƙasa Zaid yayi dariya, batare da taji saba….Sosai ya daure zuciyarsa sukayi hira, kalaman soyayya kawai yayita zuba mata, tun Zahrah na noƙewa har tasaki jiki, saida dare yayi sosai kafun sukayi sallama da juna, bayan ya tursasa ta faɗamasa cewa tana sonsa… Zaid yana aje wayar yasanya hannayensa duka biyu yakama kansa, wani irin baƙon al’amari yakeji a tattare dashi, haushin kansa ma yakeji, ba ɗabi’arsa bane yawan magana, amma sai gashi dolensa ya koya saboda Zahrah,, ƙwayoyin paracetamol ya haɗiya haɗe da ƙorawa da ruwa, domin ɗan maganan dayayi harkansa yafara ciwo…. Zahrah ma dai haka aka kwana a najin feelings, ƴan mata anshiga baƙon yanayi……..

+

Bayan Sati Biyu….

Wata irin gagarumar shaƙuwa haɗi da soyayya ne, suka shiga tsakanin Zaid da Zahrah, wani irin sabo sukayi naban mamaki, sosai soyayyar Zaid ta faɗa ɗa a cikin zuciyar Zahrah, Zaid yayi matuƙar jajircewa wajen inganta soyayyarsa ga Zahrah, yayi mata babban ɗauri da soyayyarsa, kulawa sosai yake bata, koda yaushe suna cikin waya ba dare ba rana,, kuɗi kuwa sosai yasake mawa su Baffa da Inna, domin shi kuɗi ba matsalar sa bane,, Zahrah kuwa harta gaji da amsar kyaututtukansa, gaba ɗaya yanzu kayan da take sanyawa masu tsadar gaske ne, duk kuma aikin Zaid ne, lokaci ɗaya Zahrah ta sanja, mayuka masu tsada take amfani dasu, jikinta yayi fresh, yayinda a kullum surarta ke ƙara haukatar da Zaid cikin kogin sha’awarta,, zuwa yanzu Zahrah tayi sabon da taɗauki duk wani yarda da amincewarta tabaiwa Zaid, yanzu Zaid shine komai nata, son da take masa na da banne,,

STORY CONTINUES BELOW

Ƙarfe tara na daren yau, Zaid yaƙira ta a waya,, cike da shagwaɓa kamar yadda tasabar masa taɗauki wayar, “Baby nayi fushi, wanin yau duk baka ƙira ni ba sai yanzu !!” Zahrah tafaɗa tunkan Zaid yayi magana, tana mai tura ɗan ƙaramin bakinta gaba, murmushi Zaid yayi haɗi da sauƙe ajiyar zuciya, cikin muryan kasala, yace “My Zahrah, yau nagaji da yawa, saboda wuni nayi a office, amma kinsan ako da yaushe kini raina, domin bayanda za’ayi mutum yamanta da rayuwarsa !!” murmushin jin daɗi Zahrah tayi haɗe dayin fari da idanunta, tamkar yana ganinta, “naji daɗi dana zama rayuwarka, amma kasan nafi sonka ko ?” murmushin gefen baki Zaid yayi haɗe da cewa “Gobe dukanmu zamu tabbatar da wa yafi son wani tsakaninmu, domin kuwa gobe zanbaki special gift ɗinki, na tabbatar bazaki manta da wannan ranan ba, har gaban abada !!” murmushi Zahrah tayi haɗe da cewa “Bawani nan kaidai kace hakane don kawai ka kawar da zancen, amma aikasan nafi sonka, Ina tsananin sonka My Zaid, bantaɓa soyayyaba, kai ka koyamin, sai gashi kuma nafika iyawa ” Zahrah taƙare maganar tana mai kashe idanunta ɗaya, tamkar tana gabansa,,, dariya sosai yayi, domin ƙwarai maganar Zahrah tabasa dariya,, “My Zahrah nima inasonki sosai, kikulamin da kanki kinji tawan, banso ki manta dani koda na second ɗaya ne acikin rayuwarki !!” ƙit ya kashe wayan bayan yagama faɗan hakan,, murmushine ya ƙwace ma Zahrah, gaskia tayi dacen masoyi, idan har ta auri Zaid to zata iya cewa, itaɗin ta musammance, tanakuma da babban sa’a acikin rayuwarta…….

Washe gari

SATURDAY….

Yau tunsafe takejin wani irin matsanancin faɗuwar gaba, wanda batasan dalili ba, gashi taƙira wayar Zaid a kashe, sam kashe waya ba al’adar Zaid bane ita tasan haka,, amma sai ta alaƙanta hakan da cewa ko yana baccine,, Zaune take a tsakar gida tayi jigum, ko abun karyawanta ma taƙi ci, gaba ɗaƴa jitake duniyar batai mata daɗi, komai yafice mata a cikin rai, muryar Habibie Zaid ɗinta kawai takeson ji, domin yasabar mata kowacce safiya, suna tare a waya,, Inna dakanta tafuskanci sauyawar Zahrah’n domin komai cikin sanyi takeyinshi,,

“Waike Zahrah lafiyarki kuwa ? tun ɗazu kin yi wani sukuku dake, abincin karyawanki ma gashi can a kicin (kitchine)), ko sawa a bakinki bakiyi ba, mai ke damunki ne wai ??” Inna dake tsaye gefen Zahrah tatambaya,,

“Banjin daɗi ne Inna, tunsafe gabana faɗuwa yake, gani nake tamkar wani abu zai sameni, wallahi Inna tsoro nakeji !!” Zahrah taƙare maganar lokacin da idanunta suka cika da ƙwalla,,

“Tsoro kuma ?, tsoron me kuma Zahrah ? to Allah ya kyauta, inma wankin danace kimin ne bakyaso, ai basai kin min ƙarya ba ” Inna taƙare maganar tana nufar hanyar kicin,,, Zahrah dai batace ƙalaba saima ƙara faɗawa duniyar tunani da tayi…..

11:00 am wayar Zahrah tasoma ruri alamar shigowar ƙira,, har tuntuɓe tayi, agarin zuwa ɗaukar wayar domin a tunaninta Zaid ɗinta ne, yaƙira,, Besty Husnah, shine sunan dake yawo akan screen ɗin wayar,, cikin rashin kuzari ta ɗauki wayar haɗi da karawa akan kunnenta, “Hello, Zahrah, wai ina kikene kinfasan 11:30 am, muna da lecture amma haryanzu baki zoba, kinkumasan dai har text zamuyi yau, please kiyi sauri kada ki makara !!”

Ajiyar zuciya Zahrah tasauƙe haɗe da cewa “Wallahi duk yau banjin daɗi ne ƙawata, amma ganinan zuwa, gabana ke yawan faɗuwa, ba don text ɗinnan bama da bazan zoba gaskia !!” Zahrah tafaɗa cike da damuwa,

“SubahanAllah, faɗuwar gaba kuma Zahrah, to Allah yatsare, kidai riƙe addu’a, sai kin shigo” Husnah tafaɗa cike da kulawa..

Cike da kasala Zahrah ta aje wayar bayan taturamawa Zaid saƙonnin waya (text message’s) kusan guda shida kenan, tatura masa daga safe zuwa yanzu,kan cewa tanemesa wayarsa akashe….

Wanka tayi sharp sharp, mai kawai ta shafa, ajikinta, bata tsaya wani fente fente ba tazura, wata maroon ɗin doguwar riga, wacce daga samanta har ƙasanta, maɓallai ne,, sosai rigan ta amshi jikinta, farin hijabi ta sanya, haɗe da ɗaukar jakar makarantarta, ta rataya akan kafaɗarta,,, sama sama tayi mawa Inna dake zaune atsakar gida tana taunar ƙashin kaza sallama,, tana sanya ƙafarta a ƙofar gida, faɗuwar da gabanta keyi ya tsananta, haka zuciyarta ke bugu da sauri sauri, sunan Allah tashiga ƙira acikin zuciyarta,, a hankali take tafiya tamkar wacce ƙwai yafashe mawa ajiki,, saida tayi tafiya mai nisa tsakaninta da gida, kafun ta ankara da wata baƙar mota jeap, dake binta a baya,, storo ne yakama ta don haka sai ta soma sauri,, da wani irin gudu motar tasha gaban Zahrah,, harsai da ƴaƴan hanjin cikin Zahrah suka kaɗa,, da hanzari wasu ƙattai su biyu suka fito daga cikin motar, ƙoƙarin soma ja da baya Zahrah tayi, amma ina tuni ƙattan nan sun cimmata, ɗaya daga cikinsune yakamota, haɗe da tukui kuyeta waje ɗaya, yayinda ɗayan kuma ya ciro wani farin hankacif (handkerchief) daga cikin aljihunsa ya manna mata akan hancinta,, take numfashinta yaɗauke, ta faɗa jikin wanda ke riƙe da’ita, buɗe murfin motar ɗaƴan yayi suka turata ciki, ba ɓata lokaci suma suka shige, driver ya tashi motar suka cilla kan titi……

Tafiya sukayi mai nisan gaske, tamkar zasubar cikin garin Abuja, still Zahrah na sume batasan inda take ba, suna isa gaban wani makeken gida mai kyau da tsari, gate ɗin gidan ya wangale, suka tura hancin motar ciki,, a wani rumfa dake cikin gidan sukayi parking, ɗaya daga cikin mutanen dasuka ɗauko ta ne, ya ɗago ta a wuyansa, yanufi wata ƙofa wacce ita kaɗaice ƙofa acikin kanfacecen compound ɗin gidan,, kan wani makeken gado, ya wurgata, haɗe da zaro wayarsa ya ɗaura akan kunnensa,, “Oga komai ya kammala !!” wannan ƙaton yafaɗa cikin wata bamagujiyar muryarsa marar daɗin amo,, “Okay” kawai naji yace haɗe da cusa wayartasa cikin aljihu,, fita yayi daga ɗakin haɗe da danna mawa ƙofar ɗakin da Zahrah ke ciki makulli,, yayi ficewarsa……NOTE: Abu nafarko da nakeso ku fara sani, shine ko wani ɗan adam da irin tasa ƙaddarar da Allah yatsara masa, kowani musulmin ƙwarai anaso ya yarda da ƙaddara mai kyau ko akasinta, da yawanku sun min ca akai, akan kada na bar Zaid ya aikata wa Zahrah fyaɗe, wasun ku sunce hakan bai daceba, wasunku kuwa sunce, saboda ita marainiƴa ce kada hakan yafaru akanta, wasuko cewa sukayi idan haka yafaru labarin ya ɓaci,, hmmm wallahi kuna ban mamaki da sukace wai kada haka tafaru da Zahrah saboda ita marainiya ce, tambayata anan shine, Shi maraya Allah baya sauƙar masa da mummunar ƙaddara ne??, baya yi wuwa, don kina/kana, matsayin maraya ace Allah bazai haɗaka da mummunar ƙaddara ba, kowa aduniya da irin tasa ƙaddarar da Allah yarubuta zata faru akanshi, kuma wallahi babu wanda ya isa ya hana ƙaddarar mutum ta riskesa,matuƙar Allah yatsara hakan, duk da cewa wannan ƙageggen labari ne, bawai da gaske bane, amma yazama dole nayi muku nuni da cewa, ƙaddara tana rayuwa ne ajikin ɗan Adam tamkar yadda jininsa ke gudu, acikin jikinsa, yanda kuma ba’a iya kaucemawa mutuwa, haka ma ƙaddara ba’a iya kauce mata, sai dai fatan Allah yakawo da sauƙi,, mata nawa akai mawa fyaɗe kuma marayu ba uwa ba uba, shi fyaɗe ba wai sai kana da uwa ko uba, ake yi maka shiba, ƙaddara ne da take faɗawa kan kowacce mace, idan har Allah (S.W.A) ya ƙadarta faruwan hakan…. Masu cewa idan Zaid yayi mawa Zahrah fyaɗe labarin yaɓaci, inaso ku saurara kuji, ko wani labari da irin nasa tsari da salon da yake tafiya, saboda haka ni nawa da’irin salon da yake tafiya kenan, saikuyi haƙuri idan ranku ya sosu, nima nawan ran ya sosu, kunga kenan dukan mu sai muyi haƙuri da juna….*+

2:00 pm…..

A hankali Zahrah tasoma buɗe idanunta da sukai mata, matuƙar nauyi, dishi dishi take ganin komai, yayinda ƙafafunta ne kawai ke motsawa ajikinta,, sannu a hankali idanunta suka soma washewa, gaba ɗaya ganinta yadawo, da haɗaɗɗen zanen p.o.p n dake saman ɗakin tafara yin tozali, saurin kulle idanunta tayi, take komai yashiga da wo wa cikin kanta filla filla, a matuƙar firgice ta tashi daga kwancen da take, haɗe da soma bin ɗakin da ta ganta kwance am ciki da kallo,, wani irin ihu ta kurma, haɗe da fashewa da kuka lokaci guda,, da gudu ta nufi wata ƙofa wanda take zaton nanne ƙofar fita daga ɗakin,, da iya ƙarfinta tashiga bubbuga ƙofar ɗakin tana kuka mai tsuma zuciya… “Kutaimakeni dan Allah, kubuɗemin natafi gida dan Allah na roƙeku, mai nayi muku kuka kamani !!?” abun da Zahrah ke faɗa kenan tana kuka,, sosai Zahrah ke dukan ƙofar tana kurma ihun neman agaji, amma ina ko gizau ƙofar batayi ba, bakuma alamar da wani wanda zai kawo mata ɗoƙi, tun Zahrah na bugun ƙofar da duka ƙarfinta, har dai gaba ɗaya ta rasa kuzari,, kuka sosai takeyi, a hankali ta zame jiki ta zauna ajikin ƙofar tana mai ci gaba da ruskar kuka,,,, “Wayyo Allah na, don Allah kuyi haƙuri, kubarni nayi tafiya ta !!” Zahrah tafaɗa cikin da sheshshiyar muryarta, wanda kuka yasa lokaci ɗaya ta daina bada amo mai ƙarfi,, “Wayyo Allah na Zaid kazo kataimakeni !!” Zahrah tafaɗa cikin muryar gajiya da kuka….Zahrah tayi kuka tamkar ranta zai fita, tayi ihun harta gaji, amma babu mai taimakonta, tun muryarta na iya fita haryazamto baya fita, idanunta kuwa tamkar an baɗa mata dakakken barkono haka sukayi jajur dasu, lokaci ɗaya wani irin masifaffen ciwon kai, yarufe ta, take jikinta yaɗauki zafi zau tamkar wuta, takure kanta tayi waje ɗaya, tana mai zubar da hawayen tausayin kanta, “Wayyo inama da Zaid yasan halin da take ciki tabbas tasan da yazo ya taimaketa…Abu kamar wasa zazzafan zazzaɓine ya rufe duk jikinta, a sanadin kukan da tayi…..

5:00 pm

key ɗin dake hanunsa ya sanya a cikin wajen sanya key da ke jikin ƙofar, take ƙofar ta fita a lock,, hannayensa dake ɗauke da zara zaran gashi, yaɗaura kan handle ɗin ƙofar, haɗe da turawa,, Ahankali ƙofar tashiga buɗewa,, Zahrah da jikinta ke rawar sanyin zazzaɓi, tayi saurin ɗago kanta ta kalli bakin ƙofar,, daddaɗan ƙamshinsa shiyafara kawo ziyara cikin ɗakin kafun shi kansa,, ƙafarsa tafara kallo, dake sanye cikin wasu baƙaƙen takalma, sanye yake da black 3 guater jeans, yayinda rigar jikinsa takasance Sleevless T-shirt white colour an mata rubutu da black paint,, kansa kuwa sanye ƴake da facing cap, black colour…

Cikin wani irin muguwar razana haɗi da kaɗuwa, Zahrah tamiƙe daga tsugunnen da take zumbur, haɗe da kafesa da rinannun idanunta, bakinta ne ya soma rawa, alamar akwai abun da takeson furtawa, amma takasa,, a hankali yasanya hanunsa ya cire facing cap ɗin dake kansa, take asalin kamanninsa suka bayyana,, wannan murmushin nasa daya saba yi ako da yaushe ɗauke a kan fuskarsa,, “My Zahrah !!” yaƙira sunanta still yana murmushi,, ƙirjin tane yasoma bugawa da sauri sauri yayinda zuciyarta ta shiga dokawa tamkar zata fito, da sauri sauri numfashinta ke fita, tamkar zai ƙwace mata, “Za..Zai…Zaid !!!” Zahrah tafaɗa cikin sarƙewar murya, akuma rarraɓe,,, giransa ɗaya ya ɗage sama, haɗe da sanya haƙoransa ya datse kan lips ɗinsa na ƙasa, idonsa ɗaya ya kashe mata, haɗe da soma takawa zuwa gareta,, a hankali tasoma ja da baya, yayinda idanunta ke safaran zubar da ƙwalla,, har ta ƙurewa bango Zaid baidana takowa zuwa gareta ba,, saida yazo gaf da ita kafun ya ja ya tsaya cak,, kallonta yashiga yi daga ƙasanta zuwa samanta,, hanunsa yasanya yashafi kan laɓɓanta,, “beutyfull lips !!” yafaɗa cikin wata shegiyar murya,, gangaro da hanunsa yayi zuwa gefen fuskarta, “Kina da kyau Zahrah ta !, shiyasa nake ƙara sha’awarki ako da yaushe, gaskia ke ɗin ta da bance, kin shirya karɓan special gift ɗinki kuwa ??” ya faɗa cikin wata irin kasalalliyar murya,, baki kawai Zahrah tasake tana yi masa wani irin kallo, mai ɗauke da tarin tambayoyi masu yawa,, “Uh kinyi mamaki ko ? ba abun mamaki bane ai, kinaso kisan dalili ??” yakuma jefo ma ta wata tambayar, batare da ta amsa masa ba yaci gaba da cewa ” tun randa na fara ganinki, matuƙa sha’awarki ta kamani, ni Shu’umi ne, ba’a iyarmin, idan naso abu to fa saina same sa, bara na gayamiki wanene Zaid : Zaid manemin mata ne, Zaid ɗan giya ne, Zaid ba irin mazan nan ne da ake samunsu a sauƙaƙe ba, Zaid bai iya soyayya ba, baikuma san yanda ake yiba, sai dai Zaid ya gwane wajen iya yaudara, kada kiji wani ɗar, dazaran na gama dake zan fita acikin rayuwarki, amma inaso kisan cewa, kinyi babban kuskure, da kika yarda da cewa wai Zaid zai iya yi miki soyayyar gaskia, amma bakomai zo gareni shugar baby na… !!” Yaƙare maganar yana mai ware mata duka hannayensa alamar ta taho garesa,, da gudu hawaye wasu ke koran wasu akan fuskar Zahrah, wai shin da gaske Zaid ɗinne kokuwa mafarki take ? kanta tashiga gyaɗawa yayinda gaba ɗaya, jikinta ke rawa, gaba ɗaya duniyar ne tashiga juya ma ta, komai ganin sa take kamar al’amara,, ƙoƙarin kama hanunta Zaid ya yi, da sauri ta ja baya, da ƙyar ta’iya ɗaga hanunta tashiga nuna sa, cikin sarƙaƙƙiyar murya ta soma cewa “Mai yasa zakaimin haka ? menene ribar yaudara, idan kayimini shi, miye ribarka arayuwa, idan kayi mini fyaɗe don Allah kayi haƙuri ka ƙyaleni, bansan haka sharrin so yake ba, wallahi da ban fara shiba !!” taƙare maganar cikin matsanancin kuka…. Wata irin mahaukaciyar dariya, Zaid yashiga ƙya ƙyatawa, lokaci guda kuma ya tamke fuskarsa tamkar baita ɓa yin dariya ba a iyaka tsawon rayuwarsa,, hanunsa ya sanya ya fusge lufayar dake jikinta, da iyaka ƙarfinsa,, saurin sulalewa a ƙasa Zahrah tayi tana kuka haɗe da sanya hanunta ta kare ƙirjinta, hanunsa yasanya ya damƙo gashin kanta, wanda hakan yasanya ta sakin ƙaran azaba,, hanunsa yasa ya matse bakinta, cike da mugunta ya sanya ɗayan hanunsa akan wuyanta, da ƙarfin tsiya yaja wuyan rigarta, dayake rigan irin mai aninayen nan ne, take aninayen gaban rigar suka watse a tsakiyar ɗakin, gaban rigar nata ya buɗe,,, wani irin firgitaccen ihu Zahrah tasanya, haɗe da gantsara masa cizo akan hanunsa,, take yaɗauke ta da wani irin lafiyayyen mari akan ƙuncinta, har sai da bakinta ya fashe, cak haka komai nata yatsaya na ɗan wani lokaci domin kuwa zafin marin nasa saida yaratsa ko ina a cikin jikinta, da ƙarfin tsiya yasanya hannayensa duka biyu ya yaga rigar dake jikinta, take breast ɗinta suka fito ɓalo ɓalo,, wani irin munafukin murmushi Zaid yayi, haɗe da lashe kan lips ɗinsa,, hanunsa yayi ƙoƙarin ɗaurawa kan breast ɗinta, duka ƙarfinta ta sanya, tatureshi gefe, da gudu ta nufi ƙofar fita da ga ɗakin,, ihu take tana jijjiga ƙofar amma taƙi buɗewa…

Zaid kuwa gaban ɗan madai daicin friedge ɗin dake cikin ɗakin ya nufa, wata zungureriyar gorar da memmiyar madara ya ɗauko, sai da yasha fiye da rabi, kafun ya aje gorar,, kai tsaye inda Zahrah ke tsaye tana ruskar kuka ya nufa,,, wani irin damƙa yakuma yi mawa dogon gashinta,, da duka hannayenta biyu ta shiga dukansa, tamkar mahaukaciya, amma yana tsaye ƙiƙam ko motsi baiyi ba, alamar dukan ma bata shiga jikinsa,,, hannayen nata duka yakama ya murɗe,, ƙaran azaba kawai Zahrah ke sakewa,, hanunsa yasanya ya ƙarisa ɓarka rigar dake jikinta, take rigar tabar jikinta tayi ƙasa, domin yamata kaca kaca,, wurga ta kan makeken gadon ɗakin yayi, gum haka kanta yabuge da jikin gadon, amma sam Zahrah bata damu da bugewan da tayi ba, ƙoƙarin rufe tsiraicinta kawai takeyi, sleevless t-shirt ɗin dake jikinsa yacire haɗe da wurgi da’ita gefe, wannan goran madaran ya ɗauko, kai tsaye yayi kan Zahrah dake ƙoƙarin sauƙa a kan gadon,, damƙota yasakeyi cikin zafin nama, matseta yayi akan gadon, haɗe da ɗalewa kanta, wani irin masifaffen shouck yaji lokacin da fatar jikinsu, ta samu gamayya waje guda, da ƙarfin tsiya ya danna bakinsa cikin nata, wani irin zazzafan kiss yakeyi mata, tamkar zai cinye mata fatar baki, komai da zafi zafi yakeyi mata, cikin mugunta,, lokaci ɗaya idanunsa suka sauya kala suka dawo jajur dasu,, yanayin yanda ya danneta, yasanya ko kyakkyawan motsi takasa yi, domin gaba ɗaya nauyinsa yasakar mata,,, yana cire bakinsa acikin nata, ta saki wani irin ihu, haɗe da soma turjewa, still batare da ya ɗaga taba, yasanya hanunsa cikin aljihun 3 guater jeans ɗin dake jikinasa, wani abu kamar gam ya ɗauko mai ɗan faɗi, yana da kalan ruwan toka, ɓare abun yayi haɗe da manna mata akan bakinta, yayi hakanne saboda baison ta damesa da ihu,, madarar gorar nan Zaid ya ɗauka yashiga bul bulamata akan breast ɗinta zuwa kan lafaffen cikinta,, cike da ƙwarewa yashiga lashe duk wani inda yazuba madarar ajikinta,, da zafi zafi Zaid ke tsotsan kan nipples ɗinta, gaba ɗaya ya ruɗe ya zauce, tun da yake bai taɓa ganin mace mai kyawun sura irin na Zahrah ba, duk da cewa yaga mata iri da kala, amma wallahi acikinsu Zahrah da ban take, breast ɗinta kaɗai sun haukatar da shi, gaba ɗaya ya shiɗe numfashi kawai yake fitarwa sama sama,, tsabar baya hayya cinsa baisan ma wani irin sha yake mawa breast ɗin nata ba,… Zahrah kuwa ya rufe mata baki ba halin tayi ihu, ko tayi ma bazai fitoba, kanta kawai take juyawa, yayinda hawaye ke gangarowa daga cikin idanunta,, tun Zaid yana shan breast ɗinta cikin nutsuwa har dai yasoma sha a haukace, tamkar wani wanda zai tunbuƙesu daga jikinta,, gan garo da kansa yayi, zuwa cikinta yashiga tsotseta tas,, Zaid bai tsaya anan ba, gaba ɗaya ƙafofinta ya wage mata su, da karfi,, abun da baitaɓa yi mawa kowacce mace ba, yaushi yake shirin yi mawa Zahrah, bakinsa yasanya acikin privet part ɗinta, yashiga lashewa tamkar wani tsohon maye, bakinsa har fitar da wani irin tsinkekken yawu yake,, ayanda yakejinsa yau, idan duka mutanen duniya zasu haɗu akansa suce ya bar Zahrah, to ba zai barta ba har sai ya cika burinsa akanta,, domin kuwa yakai matuƙa kuma ƙololuwa wajen sha’awarta,,, jikinsa har rawa yake, haka Zaid yayi fatali da 3 guater jeans ɗin dake jikinsa, ba tausayi ko kuma imani, a cikin zuciyar Zaid, haka ya nufi ƙofar Zahrah, sam baya cikin hayyacinsa, bakuma yatare da nutsuwarsa, daƙarfin gaske yashigeta, tsabar azaba saida ihun da Zahrah tayi yafito fili, duk da cewa bakinta a rufe yake,, tun daga wannan ihun Zahrah batasake sanin a wace duniya take ba,, kamar ƴadda Zahrah ta tafi hutu numfashinta baya jikinta, haka Zaid ma, domin kuwa ko kawa ne ya sarƙe tsakaninsa da numfashinsa, ya shiga duniyar ƴan mata kala kala, amma tabbas wannan duniyar da ban take, daɗin wannan duniyar ta fita da ban da daɗin waƴancan duniyar, tun da yake aduniya, bai taɓa sambatu ba idan yana sex, amma sai gashi yau yafice a hayyacinsa, bakinsa harƙin rufewa yayi idanun sa kuwa sun sauya launi, ahhhhh !! ahhhhh !! shine abun da Zaid ke iya furtawa kawai, nan ma da ƙyar kalmar take fita…. Zaid ya share sama da 4 hours yana yi mawa Zahrah abu ɗaya, realising kuwa yayi yafi sau a ƙirga, sai da wani irin masifaffen ciwon kai, yakama sa tukun ya iya cire jikinsa daga na Zahrah, take jikinsa yasoma ɓari, tsayuwa ma gagararsa tayi, da ƙyar ya iya tattaro jarumtarsa, yanufi bathroom, cikin bathtub ɗin dake cike da ruwan ɗumi yafaɗa haɗe da lumshe idanunsa, har yanzun baidawo saiti ba, asama sama yakejin kansa….

..A ƙalla Zaid yakai kusan 50 Minute a cikin bathtub ɗin wanka, a sannu sannu yasamu ciwon kannasa ya lafa, duk da cewa bai daina ji ba, amma bakamar ɗazu ba,,,a daddafe yayi wankan tsarki dana soso da sabulu, domin kuwa wata irin muguwar kasala yakeji ajikinsa,, sanye yafito daga shi, sai rigan wanka, wacce ta tsaya iyaka guiwarsa,, kallo ɗaya yayi murmushinsa yayi haɗe da sanya hanunsa ya shafi gefen kumatun ta, ” Me daɗi na !! ” yaƙira sunanta da wata irin murya , idanunsa ɗaya yakashe tamkar dai tana ganinsa, doguwar rigarta dake yashe a ƙasa, ya ɗakko yasanya mata ajikinta, duk dacewa gaba ɗaya doguwar rigar a kece take,, wayarsa yaɗauka haɗe da karawa akan kunnensa, mintuna kaɗan wanda yake ƙira ya amsa wayar, “kuzo ku maidata inda kuka ɗauko ta ” Zaid yafaɗa a taƙaice, haɗi da datse ƙiran, har yakai bakin ƙofar fita daga ɗakin, saikuma ya tsaya cak, dawo da kallonsa yayi zuwa kan fuskar Zahrah,, murmushi yayi, haɗe da murɗa handle ɗin ƙofar yayi ficewarsa,, yana fita farfajiyar gidan, yashige motarsa ƙirar Venza haɗe da bata wuta yabar gidan… Mintuna ƙalilan da tafiyan Zaid, waƴannan mutanen da suka kawo Zahrah, suka kuma da wowa, kamar yanda yashigo da ita awuya, haka yanzuma ya ɗagata a wuyansa yayi waje da’ita, aransa yana matuƙar mamakin yanda jikinta yayi faca faca da jini, tamkar anyanka kaza….+

9:50 pm… Dai dai suka ƙaraso cikin unguwar su Zahrah, sai da suka kawo daf da ƙofar gidansu, kafun suka tsaya, buɗe murfin motar sukayi, haɗe da tunkuɗo Zahrah da bata numfashi waje, take ta zube a wajen,, sukuwa banka mawa motarsu wuta sukayi suka ƙara gaba…

“Gaskia Malam nifa hankalina yasoma tashi, haba dan Allah, ace yarinya tun shaɗaya’n rana ta fita, amma har yanzu kusan goman dare bata dawo ba, gaskia duk inda Zahrah tashiga jikina yana bani ba lafiya take ba, domin kuwa sam ba ɗabi’ar Zahrah bace yin dare a waje! “

Ajiyar zuciya Baffa ya sauƙe, domin shima zuwa yanzu abun yafara da munsa, ace tun rana da ta fita haryanzu shiru babu labarinta,,

“Haba Malam kayi shiru, kamata yayi kaje makarantar tasu kaji ko lafiya, amma ka wani tsaya ƙiƙam “

“kinga dan Allah kada kici kani da bala’i, tun ɗazu kintsaya akaina sai faman ɓaɓatu kikeyi, ca nai miki bazanje makarantar tasu induba ba ko me ?, ni banson baƙar jarfa !!” Baffa yaƙare maganar cikin faɗa,,

Gum Inna tayi da bakinta,,domin tasan nasa masifar ta taka nata, inyafara bala’i, sai yakai har gobe bai gama ba…

Miƙewa Baffa yayi daga zaunen dayake haɗe da ficewa daga cikin gidan,,,, kasancewar gari yayi duhu, ga kuma matsalan wutan lantarki da ake fama dashi, kusan koda yaushe ba wuta, yanzun ma dai hakanne domin kuwa gaba ɗaya layinnasu dulum yake babu wani gida mai ɗauke da hasken lantarki,, har Baffa ya gota saikuma yaga tamkar wani ƙaton abune yashe a ƙasa, cike da ɗar ɗar yafito da ƴar ƙaramar wayarsa Nokia, ɗan madannin sama ya danna take hasken tocila (flashlight) ya bayyana,, haska tudun dayagani yayi, aikuwa mutum yagani yashe a ƙasa,, “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un !!” Baffa yafaɗa gabansa na dukan uku uku, sake matsowa yayi don tabbatar mawa idanunsa, mutum ɗinne ko kuwa, wani irin razana haɗe da faɗuwar gaba ne suka dirar mawa Baffa alokaci guda, sakamakon tozali da fuskar Zahrah da yayi, “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un, Allahumma ajirni fil masibati wa’aklifni kairan minha, subahan Allah !!,, Salame Salame !!!” Baffa yashiga kwaɗa ƙira, aikuwa dagudu Inna mai kunnen jiyau, ta bazamo ƙofar gida, domin dai dawuya kaima Inna ƙira ɗaya bata jiba…

STORY CONTINUES BELOW

“lafiya kuwa Malam kaketa zundumamin ƙira?, ai saika sa na…. Kasa ƙarasa maganar Inna tayi, domin kuwa idanunta ne suka sauƙa kan Zahrah dake kwance magashiyan a cikin turbuɗin ƙasa,, “ƙara Inna ta ƙwanɗara, haɗe da afkawa kan Zahrah tashiga jijjigata, “Zahrah ! Zahrah !! ” Inna tashiga ƙiran sunan Zahrah, cike da firgici,,,, kuka sosai Inna tashiga rerawa tana mai ƙiran sunan Zahrah, amma ina Zahrah batasanma a duniyar da take ba,, Baffa ne yayi ƙarfin halin sa Inna ta cicciɓota sukayi cikin gida da’ita, gudun kada jama’a su taru akansu… Cike da tsoro Inna da Baffa ke kallon busheshshen jinin dake manne a ƙafofinta, “Nashiga uku Malam mai yasameta ne? kagafa taƙi buɗe idonta !” Inna tafaɗa cikin ruɗewa, ” Ina zansani Salame ba dake muka tsintota a ƙofar gida ba, yanzu dai bana kawo ruwa ki zuba mata kozata farfaɗo “

Ruwa Baffa yakawo Inna tashiga zubawa Zahrah akan fuskarta, amma ina aiko alaman motsi Zahrah batayi ba,, ” Mun shiga uku malam, kagafa haryanzu taƙi motsawa !” Inna takuma faɗa, cikin tsoro, “Banaje nataro mai taxi sai muje asibiti !!” Baffa yafaɗa cikin gaggawa domin yatsorita da al’amarin Zahrah’n….

Mintuna ƙalilan Baffa yadawo damai taxi, wata baƙar riga Inna tasanyama Zahrah, haka suka ɗebeta, aka sanyata acikin taxi kaitsaye suka wuce asibitin cikin gari…..

Mai taxi na fakawa Baffa ya arta a guje, yayi cikin asibitin, yanashiga yataradda wasu nurses suna zaune, bawani ɓata lokaci Baffa yasoma kora musu bayani akan cewa yazo da marar lafiya ne,, taɓe baki ɗaya daga cikin nurses ɗin tayi, haɗe da yi mawa Baffa kallon rainin hankali, cike da gadara tace ” Bama karɓan marar lafiya sai anyanki kati ” jiki na rawa Baffa yace ” Kiyi haƙuri bansani bane, nawa ake yankan katin? kuma a ina ake yanka ?” bakinta takuma taɓewa haɗe da cewa ” 1k ne sannan kuma acan wajen ake yanka ” taƙare maganar tana maiyi masa nuni da wani waje,,1

“menene kuma 1k yarnan ?” Baffa yatambaya,, cike da shaƙiyanci duka Nurses ɗin suka sanya masa dariya, “Hmm lallaima tsohonnan wato kai bakasan komai ba, amma kaɗauko marar lafiyanka kukazo asibitinnan, Hmm talaka baijira kansa ba, to abun da ake nufi da 1k shine dubu ɗaya ” again nurse ɗin taƙara magana tana yatsine fuska… “To to to shikenan banaje na yanka ” Baffa yafaɗa, cikin hanzari yanufi inda wannan nurse ɗin ta gwada masa, sosai Baffa yajima kafun yasamu ya yanki katin, saboda zalunci ma mai yanka katin dubu ɗaya da ɗari biyar takarɓa a wajensa, babu kuma yanda ya’iya haka yabayar, yana kawo katin yamiƙamawa nurse ɗin, yatsina fuska ta sakeyi haɗe da cewa aje katin a can, zuwa anjima maduba,,,2

“Dan girman Allah ƴarnan kitaimakeni, wallahi ɗiyatace nakawo ko numfashi batayi, bansaniba ma ko tamutu kotana da rai !!” Baffa yafaɗa cike da tashin hankali, ganin suna neman aje katin daya basu,

“What ! bata numfashifa kace ? ” su duka Nurses ɗin suka faɗa cikin ruɗewa, “ƙwarai kuwa ” Baffa yabasu amsa… Ai da hanzari nurses ɗinnan sukayi waje, yayinda wasu sukatafi ɗauko wannan ɗan gadon da ake ɗaura mutanen da aka kawosu emergency akai,, akan wannan gadon aka ɗaura Zahrah da hanzari suke turata,don kaita abata taimakon gaggawa…. duk yanda suka so ceto rayuwarta abun yafi ƙarfinsu, ɗaya daga cikin Nurses ɗinne ta sharce gumin dake kan goshinta, ɗan nisawa tayi haɗe da kallon ƴan uwanta, cike da gajiya tace ” gaskia inaga bazamu iya aikin nan ba, domin kuwa case ɗin fyaɗe ne, ba kuma hurumin mu bane, dole sai mundangana ga Doctor S.S domin wannan aikin sane ” “Cab gaskia inajin tsoro mar’uda yanzufa time ɗin shin sane, kinaga yadace mukai masa wannan case ɗin ?, kuma ma idan yasan abun da muka aikata tun farko, wallahi bazamu share ba..” wacce ke tsaye gefen Mar’uda ta faɗa,, ” gaskia saidai yayi haƙuri Aisha domin kuwa tabbas shiɗinne kaɗai zai iya kamo bakin zaren, banaje naƙirasa ” Mar’uda nakaiwa nan a zancenta tafice daga cikin emergency room ɗin…..

Zaune yake akan tankamemiyar ƙujeran dake cikin haɗaɗɗen office ɗinsa, kyakkyawan matashin saurayine wanda aƙalla bazai wuce 30 years ba, sanye yake da riga da wando baƙaƙe, yayinda yaɗaura farin suit akai mai matuƙar kyaun gaske,, riƙe yake da wani file ahanunsa, yana dubawa yayinda yake shan coffee ahankali, da’alama abu mai mahimmanci yakeyi, farine shi amma basosai ba, sannan yana da ƙawataccen saje akan fuskarsa, yana da manyan idanu dakuma dogon hanci, wanda suka taimaka wajen bayyana kyawunsa, masha Allah shima dai kyakkyawane na nunawa sa’a….

Knocking ƙofar office ɗinnasa akashi ga yi, ajiye kofin coffee ɗin nasa yayi, haɗe da yamutsa fuska, cikin wata irin murya yace “yes, come in ” Mar’uda ce taturo ƙofar tashigo, cike da girmamawa tace ” sorry for disturbing you sir, we have an emergency patient”

” but i have closed for today, inama ƙoƙarin tafiya gidane ” Doctor S.S yafaɗa cikin gajiyawa..

“Sir, the patient has been raped and she is unconscious !!”

” Suban Allah, fyaɗe fa kikace Mar’uda !!” Doctor S.S ya faɗa cikin kaɗuwa,, kai Mar’uda ta ƙaɗa alamar eh, miƙewa yayi cikin gaggawa yace ” Muje “… Doctor S.S na gaba Mar’uda, nabiye dashi haka suka nufi emergency room ɗin,, yana shiga cikin Emergency room ɗin yaji ƙirjinsa ya buga, da sauri yaƙarisa kan Zahrah dake kwance tamkar gawa, take sauran Nurses ɗin nan suka shiga cikin taitayinsu, domin sun san Doctor S.S baya wasa, musamman ma idan akan irin wannan case ɗinne na fyaɗe… Taimakon gaggawa Doctor S.S yashiga bawa Zahrah, bayan yasanya Nurses sun haɗa masa kayan aiki, bakaɗan ba Doctor S.S ya tsorita, ganin irin taɓargazan da akayi mawa Zahrah a ƙasanta, domin sosai wanda yayi mata fyaɗen, ya ɓarkata,, “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un !!” kawai Doctor S.S kefaɗa acikin zuciyarsa, domin kuwa duk wanda yayi mata wannan abun yacika marar imani kuma marar tausayi, Doctor S.S nayi mata ɗinki amma zuciyarsa ƙuna da tafarfasa takeyi, “Haryaushene za’a ɗauki mataki akan banzayen mazajen da sukeyi mawa yara mata ƙanana fyaɗe ?, har yaushe za’adaina yi mawa mata fyaɗe ?, haryaushene wasu mazan zasu daina cin mutumcin mata tahanyar yi musu fyaɗe ?, ako da yaushe yana matuƙar jin ciwo acikin zuciyarsa, aduk sanda yaji cewa anyi mawa mace fyaɗe, tabbas da ace yana da wani babban iko, to da ya ɗauki tsattsauran mataki ga duk wani namiji da yayi mawa mace fƴaɗe” haka dai Doctor S.S yaɗinke Zahrah tsaf, bayan yagama ɗinketa ne, yayi mata treatment ɗin goshinta wanda yake a fashe, aƙalla dai Doctor S.S yakai kusan 1 hour yanayi mawa Zahrah teatment, allurai yayi mata kala biyu, saida yakammala yi mata komai kafun yafice daga cikin ɗakin bayan yabawa Nurses umarnin kaita ɗakin hutu, duk dacewa bata farfaɗo ba… “Suwaye suka kawota ?” Doctor S.S yatambayi Mar’uda fuskarsa babu alamar wasa,, inda su Baffa da Inna ke zaune Mar’uda tayi masa nuni,, cike da ɓacin rai Doctor S.S yanufi inda suke…

“Kunkuwa san mekukeyi ? taya zakubanzatar da ɗiyarku, har aimata mummunan fƴaɗe irin wannnan ?, ko kunsan wani irin haɗari ƴarku tashiga, a sanadiyar wannan fyaɗen da akayi mata ?, maiyasa iyaye kuke sakaci da rayuwar ƴaƴayenku mata ne?, shin bakusan cewa ranan gobe, Allah zai tambayeku game da amanarsu daya baku ba ? “.. Doctor S.S yajero musu tambayoyi cikin matsanancin ɓacin rai,, jikin Baffa da Inna ne yayi laƙwas, domin su sam basuma san cewa fƴaɗe akayimawa Zahrah’n ba sai yanzu, take Inna tasoma share ƙwalla hadda shashsheƙar majina,, wani irin kallon tsantsar takaici Doctor S.S yayi mawa su Baffa haɗe da cewa “Kubiyoni Office ” yanakaiwa nan a zancensa yanufi hanyar office ɗinsa,, haka su Baffa suka rufa masa baya jiki ba ƙwari, domin kuwa dukansu sun kaɗu dajin cewa wai fyaɗe akayimawa Zahrah, to waye ? suka tambayi kansu… Zama yayi akan kujera gaba ɗaya jin zuciyarsa yake ba daɗi, wani irin masifaffen haushin iyayen yarinyar ma yakeji, da ƙyar ya iya daure zuciyarsa, yace “Ya akayi abun yafaru ?” gyara zama Baffa yayi haɗe da cewa “Wallahi likita bansani ba, nidai natafi wajen sana’ata, dana dawo kuma sai bantarar da Zahrah a gida ba, shine kuma daga baya nataradda ita yashe a ƙofar gida !” Baffa yaƙare maganar yana matsan ƙwalla, laɓɓansa ya cije cike da takaici, domin gaba ɗaya abun ma yalura rashin kula ne yajawo, amma tun da shi ba ɗan sanda bane bai dace yatsare su da tambayoyi ba, ” Yanzu dai maganar gaskia ƴarku tana cikin hatsari, tana matuƙar buƙatar taimako, wanda yayi mata fyaɗe yayi mata rauni sosai a gabanta, wanda yaja dole akayi mata ɗinki, amma ba’anan matsalar take ba, ba lallai ƴarku, ta farfaɗo yau ba, zata iyakaiwa gobe koma fiye da haka, sannan baizama lallai ta dawo cikin hayyacinta ba kodama ta farfaɗo ɗin, saboda ana yawan samun irin waƴannan matsalolin, dayawan mata idan aka musu fyaɗe yakan taɓa musu ƙwaƙwalwa, sai dai ako dayaushe fatanmu shine komai yazo da sauƙi “…. Bakaɗan ba hankalin su Baffa yatashi jin abun da Doctor ke cewa, ya ilahi wani irin iftila’i ne ya faɗo cikin rayuwarsu haka ????……Yanzu likita ya za ayi kenan ?” Baffa yatambaya fuskarsa ɗauke da damuwa, ajiyar zuciya Doctor S.S yasauƙe haɗe da cewa ” asamu wanda zai kwana da’ita, kafun gobe Idan Allah yakaimu ” yanaƙare zancen, yasoma tattare files ɗin dake baje kan table ɗin dake gabansa..+

Tuƙi yakeyi amma gaba ɗaya jinsa yake wani iri, duk wata ƴar walwala da kuzarinsa sun ƙaura daga garesa, sosai fyaɗen da akamawa yarinyar yataɓa ransa, hakanan yakejin matsanancin tausayin yarinyar na ratsa zuciyarsa,gaskia wasu mazan basu da imani, ka suma ƴar ƙaramar yarinya kamar wannan, ka danneta kakuma yi mata fyaɗe da ƙarfin tsiya, idan kai akamawa taka kuma bazakaji daɗi ba, ya Allah kasakama bayinka,… Horn biyu yayi kacal maigadi ya wangale masa tankamemen gate ɗin gidannasu, a parking space yayi parking motar tasa, haɗe da fitowa, kai tsaye ɓangarensa yanufa, domin yana da yaƙinin zuwa yanzu su Hajiyarsa sunshiga, ko yaje ɓangarensu bazai tadda suba,

“SADDIQ!!” wata ƴar dattijuwar mata dake tsaye a bayansa taƙira sunansa,, ƙaƙƙarfan ajiyar zuciya Doctor S.S yayi haɗe da juyowa, ƙoƙarin ƙaƙalo murmushi yayi ya aza akan fuskarsa, “Hajiya barka da dare” yafaɗa cike da girmamawa, “Yauwa barka dai, sai yanzu kake dawowa ?” sunkuyar dakansa ƙasa yayi haɗe da sanya hanunsa abayan kansa yashiga shafa ƙeyarsa, “Hmm da kyau, duk nasan mai yajawo hakan, rashin iyali ne, kuma wallahi komai yakusa zuwa ƙarshe, a wannan karon ko kana so ko baka so,yazama dole kafitar da mata ko kuwa, in zaɓa maka cikin ƴaƴan ƙannena, bazanci gaba da sanya maka idanu ƙato dakai ace baka da mata ba !!” Hajiya tafaɗa cikin faɗa, “Kiyi haƙuri Hajiya Insha Allah nan ba da jimawa ba komai zai dai dai ta”

“Koda yaushe haka kake cewa, inanan inasa ido, idan naji shiru kuma kasan sauran ” Hajiya tafaɗa, juyawa tayi kaitsaye tanufi ɓangarenta, shima nasa ɓangaren yanufa, jinsa yake amatuƙar gajiye, wanka yayi haɗe da bin lafiyar gado ya kwanta, abu na farko daya fara ziyartan idanunsa bayan yarufesu, shine hoton fuskar Zahrah, sosai hoton fuskarta keyi masa gizo,acikin idanunsa, da sauri yabuɗe idanun na sa, a zuciyarsa yana mai mamakin faruwar hakan, dayaga abun bana ƙare bane, kawai saiya dangana hakan, dacewa tsananin tausayinta ne yajawo hakan……

ZAID kuwa yana barin Zahrah kai tsaye TRANSCORP HILTON yanufa, domin dai yauma yana da meeting a can… Bayan sunkammala meeting ɗinne, kai tsaye yawuce ɗakinsa dake ɓangaren V.I.P,, yanashiga yasoma rage kayan dake jikinsa, direct bathroom yashige yasakarmawa kansa shower,, wani irin sanyi da nishaɗi yakeji a cikin zuciyarsa, tun bayan abun daya shiga tsakaninsa da Zahrah, yakejin ransa yayi fari, nishaɗi kawai yakeji acikin zuciyarsa, gaskia yau yasha zallan madarar daɗi, domin kuwa sosai ɗanɗanon Zahrah yayi masa hundred percent, yanason mace mai ɗanɗano sosai… Yana fitowa daga wanka, wayarsa dake aje kan gado, tasoma ƙara haɗe da kawo haske, alamar shigowar ƙira, saida wayar tasa takusa katsewa kafun yaɗauki wayar haɗe da karawa akan kunnensa, “Shigo ciki” Zaid yafaɗa a taƙaice haɗe da cilla wayartasa kan gado,, Abid ne yaturo ƙofar ɗakin yashigo,, rungumar juna sukayi, kamar yanda suka saba koda yaushe idan sun haɗu,,

“Daga ina haka ?” Zaid ya tambayi Abid, murmushi Abid yayi haɗe da zama akan hamshaƙiyar kujeran dake gefen gadon ɗakin, ” yau nasha sweet abokina, wata babe nasamu mai zafi, inagayamaka tashayar dani zuma !!” Abid yafaɗa cike da nishaɗi,, Dariya sosai Zaid yayi hadda ƙyaƙyatawa, shiru kawai Abid yayi yatsaya yana kallon Zaid, domin dai Zaid baya dariya abanza, abune mai wuya kaga dariyansa, sai dai idan ya ƙulla wani abun… ” Final !!” Zaid yafaɗa yanamai cije laɓɓansa,, zaro idanu Abid yayi cike da mamaki yace ” what ! ? badai kanaso kacemin harka gama da Zahrah ba ??” ƙayataccen murmushi Zaid yayi haɗe da cewa “Tuntuni harma anwuce wajen ” dariya Abid yayi haɗe da cewa ” Har yau bansan kai wani irin mutum bane Zaid, idan kaso abu, to ko ta wani hali sai ka sameshi, Allah sarki, Innocent girl, tanacan tana fama, nasan kabata kaya da yawa, may be ma haryanzu bata san awace duniya take ba ” Abid yafaɗa… Still murmushi Zaid yayi haɗe da gyara zamansa, wayarsa yajawo yashiga latsawa, amma fuskarsa ɗauke take da murmushi… Ganin haka yasa Abid sha re maganar domin yafahimci me abokinnasa yake nufi,, Jefi jefi suke hira da Abid…..

STORY CONTINUES BELOW

Washe gari… Har 9:00 am Zahrah bata farfaɗo ba, Doctor S.S yazo yasake dubata, yakumayi mata duk wani abu daya kamata, amma still ko motsawa batayi ba… Abu kamar wasa tun anasa ran farfaɗowar Zahrah har dai akasoma cire rai, domin kuwa yau kwananta biyu batasan inda take ba… Sosai Doctor Saddiq yake bawa Zahrah kulawa, kuma yau yake da yaƙinin farfaɗowarta insha Allah…

Ƙafantane yafara motsawa, sannu a hankali idanunta suka soma ɗan buɗewa, ƙwaƙwalwarta ne tashiga tariyo mata duk wani abu daya faru da’ita, wani irin ƙara Zahrah tasanya wanda yayi matuƙar firgita su Baffa da Inna dake zaune gefe da gadon da take kwance,, “Subahanallahi !!” Baffa ya faɗa cike da tashin hankali,,, ihu kawai Zahrah ke yi haɗe da fisge fisge, tamkar dai mahaukaciya,, Dagudu Baffa yayi waje don ƙiran likita,, duk yanda Inna taso riƙe Zahrah abun yagagara domin kuwa duk ta fusge ƙarin ruwan da akayi mata, cikin hanzari Doctor Saddiq yaƙaraso cikin ɗakin, cak yatsaya ganin yanda Zahrah ke ihu tana ta fusge fusge, wani irin mugun tausayinta yaji ya daki zuciyarsa,, tattaro duk wani kuzarin sa yayi yaƙarasa gareta, wani irin fusga Zahrah tayi, ai kuwa saiga Inna dake riƙe da ita, tafaɗi ƙasa warwas,, da hanzari ya kama hannayenta duka biyu, yana mai ƙoƙarin nutsar da ita, wani ihun takumayi wanda sautinsa ya zagaye kowani kusurwa na ɗakin, fuskar Zaid kawai take hangowa akan ta Dr Saddiq,

“Wayyo Allah na, Baffa kataimakeni zai kasheni, zai kasheni, wayyo !!!” abun da Zahrah take ta faɗa kenan cikin hargowa da son ƙwace kanta daga wajen Doctor Saddiq,, duk yanda Dr Saddiq yaso tayi shiru abun yacitura, domin da alama bata cikin hayyacinta,, wani irin cizo Zahrah ta gantsara masa ahannu, sosai yaji zafin cizon amma yasan tabbas yana saketa, guduwa zatayi, ko kuma ma tayimawa kanta rauni,, wani irin ƙara ta callara tana mai shirin turesa ta gudu, yayi saurin rungumeta ƙam acikin ƙirjinsa, wasu lafiyayyun cizo Zahrah tashiga gantsara masa akan ƙirjinsa, sake rungumeta yayi ƙaƙam acikin jikinsa, haɗe da rumtse idanunsa, yakuma datse lips ɗinsa da haƙoransa,, sosai yakejin zafi har cikin ƙwaƙwalwarsa, domin kuwa da iya ƙarfinta take cizon sa,, ganin cizo bazai wadatar ba yasanyata sanya hannayenta, duka biyu ta shiga dukansa tako ina,, tabbas duk wanda yaga abun da Zahrah takeyi yasan cewa bata cikin hayyacinta,, da ƙyar Dr Saddiq ya’iya danneta yayi mata wata allura wacce take kashe jiki, ta kuma gusar da ƙarfin jikin ɗan adam,, take tayi laƙwas haɗe da sulalewa daga jikinsa tafaɗa kan gado, kallonta yashiga yi gaba ɗaya tayi buji buji da tulin gashin kanta, gashi duk taɓalle maɓallan gaban rigarta, wanda hakan yabayyana kyakkyawar surar ƙirjinta,, saurin ɗauke idanunsa yayi daga kan ƙirjin nata, haɗe da sauƙe ajiyar zuciya, juyo da kallonsa yayi zuwaga kan su Baffa da suke tsaye cirko cirko, gaba ɗaya sunyi wani tsuru tsuru dasu, tamkar ace musu as su antaya a guje, bama kamar Inna,,

Kansa kawai ya jijjiga batare da yacemusu komai ba, yayi ficewarsa daga cikin ɗakin,, direct office ɗinsa ya nufa, da kansa ya haɗa tea mai kauri, kaitsaye ɗaki na musamman ɗin daya sa aka kai Zahrah yanufa, riƙe da kofin tea ɗin a hanunsa, baitaradda su Baffa a cikin ɗakin ba, don haka kansa tsaye yanufi gaban gadon nata,, kwance take flat daganinta kasan babu wani wadataccen ƙarfi ajikinta, saidai hawayene kawai ke ambaliya yana gangarowa ta gefen idanunta,,, “Zahrah” yaƙira sunanta, duk da yasancewa bazata taɓa amsa masa ba, saboda batacikin nutsuwarta…

Aje ƙofin tea ɗin dake hanunnasa yayi, haɗe da ɗaukar pillow yasanya a bayanta, da ƙyar yasamu ya iya jinginar da ita ajikin pillow’n, a hankali yake ɗiban tea ɗin cikin tea spoon yanakaiwa bakinta, duk yanda yaso ta buɗe baki tasha tea ɗin hakan yagagara, domin daya sanya mata ruwan tea ɗin acikin bakinta, zaidawo waje,, aje kofin yayi haɗe da harɗe duka hannuwansa akan ƙirjinsa, kallon fuskarta yashiga yi natsawon wasu mintuna, ajiyar zuciya ya sauƙe alokaci guda, haɗe da ɗaukar kofin tea ɗin yafice daga cikin ɗakin,, umarni yabawa wata nurses da tayi mawa Zahrah alluran bacci, domin duk yafahimci irin situation ɗin da take ciki a yanzun…

Gaba ɗaya ihun Zahrah ya karaɗe ɗakin, hankalinsu Inna gaba ɗaya atashe yake, kamar yanda tayi ɗazun, yanzuma haka takeyi, domin ihu da fusge fusge kawai take saidai yanzu, cewa take “Kutaimakeni, zai kasheni, wayyo Allah na, kutaimakeni !!!” abun da Zahrah take faɗa kenan cikin hargowa, da wani irin hanzari ta diro daga kan gadon, da take kwance, kaitsaye bakin ƙofa tanufa da gudun gaske, da sauri Baffa yasha gabanta, wani irin ƙara ta sanya, domin kuwa Zaid tagani tsaye a gabanta, amaimakon Baffa, wani irin ƙarfine yazomata aikuwa kyakkyawan hankaɗa tayimawa Baffa, saigashi jagwaf a ƙasa, dama bawani kuzari gareshi ba,, gaba ɗaya tayi buji buji da jikinta, ta tarwatsa gashin kanta, gudu kawai Zahrah take tsakaninta da Allah, daga zangar ta haɗu da mutane sai tasanya ihu, domin kowaye zatayi tozali dashi to fuskar Zaid take gani, akan tasa, hartakai bakin ƙofar fita daga cikin asibitin, cikin zafin nama ya cafko hanunta, wani irin ihu Zahrah tashiga kurmawa, tamkar wacce ake yankan naman jikinta, tun fitowarta mutane ke kallonta, atunaninsu mahaukaciya ce,, bai damu da ihun da takeyi ba, duka hannayen ta yahaɗe waje ɗaya, caɗak ya ɗagata haɗe da saɓata kan kafaɗarsa, yayi cikin asibitin da’ita,, wani irin ƙara tayi, take kuma jikinta ya sake numfashinta gaba ɗaya ya ɗauke,

Duk inda suka wuce sai ankallesu, wasu suna matuƙar tausayinta, da ƙuruciyarta amma hauka ta risketa, anasu zaton mahaukaciya ce..1

A kan gado ya shimfuɗeta, haɗe da rufamata bargo, wasu allurai yayi mata, bayan yasanya mata drip ɗin dazai taimaka wajen bawa jikinta kuzari, koda bataci abinci ba….

“Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un, ya Allah kataimaketa, haƙiƙa tanacikin mawuyacin hali, ya Allah kasa kada abun danake zargi yatabbata, Allah katsaremata ƙwaƙwalwarta, da kariyarka !!” Dr Saddiq yafaɗa cikin karyewar zuciya, haɗe da tsananin tausayin Zahrah,, sau da dama akanyi mawa yara ƙanana fyaɗe, firgici da tsoron da suke samun kansu ciki, yakan taɓa musu ƙwaƙwalwa, sai aga kamar sun zare, hakan yasa basa da wowa hayyacinsu cikin sauƙi,, a wannan rana dai Dr Saddiq da ƙyar ya iya barin asibitin, gaba ɗaya lamarin Zahrah ƴatsaya masa arai, tausayinta yakeji sosai….

Tsaf yagama shirya kansa cikin wasu mayun riga da wando, masu kyau da tsadar gaske, bakaɗan ba yayi kyau sai tashin daddaɗan ƙamshi jikinsa yake, SHU’UMIN NAMIJI kenan ganinka babu alkhari acikinsa, ƴar ƙaramar trolly bag ɗinsa ya shiga ja, bayan yaɗauki wayoyinsa da kuma duk wani abu dayasan zai buƙata,, wannan karan ko ɓangaren mahaifiyarsa bai jeba, motarsa ƙirar BUGATI yashige, yayin da driver yabamawa motar wuta, kaitsaye airport suka nufa, domin dai alƙawari Zaid yaɗauka yau bazai kwana acikin Nigeria ba, yawon shaƙatawa zai tafi New York City (America).. Yana shiga cikin jirgin baiwani jimaba, jirginnasu yaɗaga zuwa sararin samaniya…..Tunda Zahrah tasume, bata sake sanin inda kanta yake ba, sai ƙarfe shida na yamma, alokacin anata ƙiraye ƙirayen sallan magriba, wannan karon sam batayi wannan iface ifacen da kuma fusge fusgen da tasaba yi ba, sai dai idanunta da ta tsayar waje ɗaya,wato kan ceiling ɗin dake saman ɗakin, hawayene kawai kefitowa daga cikin idanun ta, yana mai sauƙa a gefen fuskarta, “Zahrah !” Inna dake gefe taƙira sunan Zahrah.+

Ko gizau Zahrah ba tayi ba, balle Inna tasaran zata amsa mata, gyra tsayuwa Inna tayi haɗe da jinjina kanta, tabbas tasan koma meyafaru da Zahrah sune sanadi, domin kuwa basu riƙe amanar da iyayenta suka basu kafun su rasu ba.

Dr Saddiq ne yaturo ƙofar ɗakin yashigo, bakinsa ɗauke da sallama, yayinda Baffa ke biye da shi a baya, “Yauwa likita kazo ko? ta farka amma kwata-kwata bata magana!” Inna tafaɗa cike da damuwa.

Ɗan guntun murmushi kawai Dr Saddiq yayi,haɗe da nufar inda Zahrah’n ke kwance, kallonta yayi na ɗan wasu mintuna, kana yajuyo da kallonsa wajen su Baffa… “Inaso Za’ayi mata gwajin ƙwaƙwalwa, domin sake tabbatar da lafiyarta, saboda haka zanturo Nurses su ɗauketa ” Dr Saddiq yafaɗa.

Sosa kai Baffa yashiga yi, cike da damuwa yace “To kamar nawa ake buƙata likita? kuma naga tunda mukazo ka ke bata kulawa, amma banji anyi min maganar nakawo ko sisi ba, fatana Allah yasa gwajin ƙwaƙwalwar bashi da tsada !” Baffa yafaɗa cikin karyewar zuciya, domin kuwa idan gwajin yana da tsada tofa sai dai ahaƙura, saboda bashi da kuɗi.

Kallonsa kawai Dr S.S yayi batare da yace dashi ƙalaba, ya sa kai yayi ficewarsa daga cikin ɗakin.

Mintuna kaɗan da fitarsa, wasu nurses su biyu suka shigo, ɗaukan Zahrah sukayi, suka ɗaurata kan wani gado mai ƙafafun taya, suka fice da’ita, ba don idanunta da suke buɗeba, tabbas da idan ka ganta zakayi zaton gawace, domin kuwa babu abun dake, motsi a jikinta, sai hawaye kawai dake ambaliya a cikin idanunta…

Alhmdlh anyi mawa Zahrah gwadin ƙwaƙwalwa lafiya, saura kawai ajira fitowar result.

Babu abun dayake ɗaga mawa Dr S.S hankali a yanzu, kamar yanda take yawan firgita, gashi hawaye sun kasa daina zubowa daga cikin idanunta, babban abun damuwar kuma shine bata um balle um um, ko motsawa bakinta bayayi, sannan kuma waje ɗaya idanunta suke kallo, wato sama.

Result ɗin gwadin da’akayi mata yafito, kuma masha Allah, ƙwaƙwalwarta tana nan lafiya, babu abun daya sameta, kawai dai tashiga halin firgici ne, kuma dama ana yawan samun irin haka…

“Likita ya sakamakon, Allah yasa bata samu wani matsala a ƙwaƙwalwarta ta ba ? ” Baffa dake zaune cikin office ɗin Dr S.S ya tambaya.

“ku kwantar da hankalinku, sakamako yayi kyau, domin kuwa brain ɗinta nanan lafiya”

“Alhamdulillah, Allah mungodema !” Baffa yafaɗa cike da jin daɗi,

“Kaine Babanta mahaifi ?” Dr S.S yatambaya sanda yake ƙoƙarin cike wani file dake gabansa.

STORY CONTINUES BELOW

“A’a bani na haifeta ba, ƴar ɗan uwana ne da ya rasu, amanarta yabarmin, gashi yanzu bansan wani tsinannen bane ya aikata ma ta wannan abun ba !” Baffa yaƙare maganar yana matsan ƙwalla.

Kallon sa Dr S.S yayi na tsawon wasu mintuna, kafun ya kau da kansa gefe, “Dawa take mu’amala, saurayi ko aboki ?” Dr S.S ya kuma tambaya.

“Bata mu’amala da kowa sai wani yaron arziki, shine ma yace yana sonta, kuma hargida yataɓa zuwa ya gaisheni, a zahirin gaskia bana tunanin shi zai yi mata wannan aika aikan” Baffa yafaɗa da ƙwarin guiwarsa.

“Maiyasa kake tunanin shi bazai iya yi mata haka ba ?” Dr S.S yakuma jefo mawa Baffa tambaya,

“Saboda shiɗin yaron kirkine kuma ɗan babban gida ne, mutane masu dattako” (readers kuji Baffa fa da sharri )

“Zaka iya tafiya, anjima zanzo na bata maganinta” Dr S.S yafaɗa a taƙaice, domin kuwa wani irin taƙuƙin takaicin Baffa ne ya cika masa zuciya,

Sumi sumi haka Baffa yafice daga cikin office ɗin, yana matsan ƙwalla.

“Wai maiyasa mutane suke wasa da amana ne ? idan har ɗan uwanka bazai iya riƙe maka ahalinka, idan baka raye ba, to waye zai iya riƙe maka su da gaskia dakuma amana? ƴar ɗan uwanka tamkar ƴa take a wajenka, idan baka nuna ma ta soyayya ba, to wazai nuna ma ta? irin su Baffa ne suke ɓatawa mutane suna, kuma suke tozarta marayu, ya Allah kabamu ƴan uwa masu amana, wanda zasu kula da namu ko bama raye Ameen.” Dr S.S yafaɗa acikin zuciyarsa,1

Yau kwanan Zahrah Biyu kenan bata magana, hawaye har sun gaji da fitowa daga cikin idanunta sun kafe, duk kuwa yanda su Baffa suka so ta faɗi koda kalma ɗaya ne, hakan ya gagara, domin kuwa ko kallonsu batayi balle su sa ran zatai musu magana. Sosai Dr S.S yake ƙoƙari wajen kulawa da’ita, baya wasa da lokacin shan maganinta, domin yana da yaƙinin zuwa yanzu, ɗinkin da akayi mata a ƙasanta ya warke.

Zaune yake a kan ɗaya daga cikin kujerun falon mahaifiyar sa, sanye yake da riga da wando na maroon ɗin bugaggiyar shadda, bakaɗan ba kuwa yayi kyau acikin kayan, kallo ɗaya zakai masa kafahimci cewa a kwai damuwa a tattare dashi, domin kuwa tun ɗazu aka aje masa plate ɗin snacks a gabansa, amma yakasa ɗaukan ko da ƙwaya ɗaya ne, yakai bakinsa, duk da kuwa snacks ɗin abune mafi soyuwa a garesa,,

Hajiya ce tsaye a kansa, tayi kusan minti ɗaya da zuwa amma sam baisan da zuwan nata ba,

“Saddiq!” Hajiya taƙira sunansa.

“Na’am, Hajiya sannu da fitowa!” Dr S.S yafaɗa cikin girmamawa.

Zama Hajiya tayi haɗe da kallonsa cike da kulawa tace ” Wai meke damunka ne Saddiq ? ina lure da kai gabaki ɗaya kwana biyunnan bana gane kanka, idan kafita aiki baka dawowa da wuri, ga yawan tunani da kakeyi, meke faruwa ne ?” Hajiya ta tambaya.

Gyara zama Dr S.S yayi, domin sam baya ɓoyewa mahaifiyar tasa matsalarsa,ko ta me cece kuwa, cike da damuwa yace “Hajiya wata yarinya aka kawo hospital ɗinmu, duka dukanta bazata wuce 18 to 19 year ba, yarinyar tana matuƙar baƙatar taimako, domin kuwa, wani ne yayi raped ɗinta, ahalin da ake ciki yanzu, ko magana batayi, narasa wace hanya zanbi nashawo kan lamarin!” Dr S.S ƴafaɗa cike da raunin murya,

“Subanallahi fyaɗe kuma Saddiq ?”

“Eh Hajiya, shiyasa abun yake damuna” Dr S.S yafaɗa,

“Allah sarki! Allah ubangiji ya cigaba da tsare mana ƴaƴanmu, amma iyayenta sun maka case ɗin a kotu ne ?” Hajiya ta tambaya.

“A’a Hajiya banjin zasu kai case ɗin kotu, domin kuwa talakawa ne basu da wani ƙarfi ” Dr S.S ya faɗa cike da tausayawa.

“To Allah yabata lafiya, amma miye na jefa kanka acikin damuwa haka Saddiq? irin wannan matsalolin naga dama an riga da an saba kawo muku, sai dai Allah yarufa asiri kawai, bakaci snacks ɗinba mai yasa ?”

STORY CONTINUES BELOW

“Zanci Hajiya ko zuwa anjima ma” Dr S.S yafaɗa lokacin dayake miƙewa daga kan kujeran dayake zaune,

“A’a ina zaka kuma ?” Hajiya ta tambaya.

“Lokacin shan maganin Zahrah yayi Hajiya, zanje ne na bata” yaƙare maganar yana mai duba wrist watch ɗin dake ɗaure a tsintsiyar hanunsa.

“Zahrah! wacece kuma Zahrah ?” Hajiya ta tambaya,

“Itace yarinyar da akayi raped nata dana gaya miki”

“To to adawo lafiya”

“Ameen Hajiyana!”

Yana fita yashige cikin motarsa kaitsaye hanyar asibitinsu ya ɗauka….

Kamar koda yaushe zaune take akan gado, yayinda idanunta ke kafe a waje ɗaya, ruwan hawayene kawai ke tsiyayowa daga cikinsu,

Da Sallama ɗauke a bakinsa yaturo ƙofar ɗakin, harya ƙaraso tsakiyar ɗakin, batasan ma da zuwan sa ba,

Aje abubuwan dake hanunsa yayi akan ƴar ƙaraman drowern dake gefen gadon, “Zahrah!” yaƙira sunanta cikin kwantar da murya, bata amsaba kuma bata juyo zuwa garesa ba, dama kuma yasan hakan zai iya faruwa, domin bata taɓa amsawa idan yaƙirata, bakuma ta tankamai komai zaice, duk da kuwa yasan tanajinsa.

Magungunan da yakamata tasha ya ɓare, haɗe da zubasu acikin hanunsa, goran ruwan daya shigo da shi yaɗauka, haɗe da ƙarasawa gareta, hanunta yakama yana ƙoƙarin sanya mata maganin , wani irin firgita tayi haɗe da fasa ƙara, wanda yajanyo hankalin Baffa da Inna dasuke zaune a waje, da hanzari suka shigo cikin ɗakin, da gudu Zahrah taƙarasa jikin Inna ta rungumeta, wani irin kuka mai tsananin ban tausayi tashiga rerawa,, sai kawai Inna ma ta fashe da kuka, tana mai tausayin Zahrah har cikin zuciyarta, domin kuwa lokaci ɗaya gaba ɗaya ta lalace, ta rame har duhu saida fatarta tayi, “kice su fita Inna dan Allah! kice masa kada yasake zuwa inda nake natsanesa! natsani duk wani Namiji! na tsanesu kice su fita, ko kuma inkashe kaina!!” Zahrah taƙare maganar tana mai ɗaukar wani Scissors dake aje kan wani ɗan ƙaramin table.

“Suhanallahi Zahrah mekikeyi haka ?” Baffa yafaɗa yana mai ƙoƙarin matsowa gareta,

Ihu Zahrah tasanya mai ƙarfin gaske, haɗe da saita scissors ɗin dai dai saitin cikinta, da iya ƙarfinta taɗaga zata cakawa kanta, cikin matuƙar zafin nama, Dr S.S ya murɗe hanun ta, haɗe da bata wani kyakkyawan mari akan kumatunta, “saboda hauka zaki kashe kanki ne? wani irin rashin hankaline wannan!!?” yatambaya cikin faɗa.

Zamewa tayi ƙasa tana mai rushewa da wani irin kuka mai cin rai da taɓa zuciya, shikenan itakam rayuwarta tagama lalacewa, komai nata ya tarwatse bata da wani saurin farinciki a cikin rayuwarta..

Ransa amatuƙar ɓace yafice daga cikin ɗakin, yayinda Baffa ya rufa masa baya…

Dafa kafaɗunta Inna tayi cike da tausayawa tace “Kiyi haƙuri Zahrah komai yayi farko yana da ƙarshe, ki barwa Allah lamuranki insha Allah, Allah zai saka miki”

duk iya rarrashin da Inna tayimawa Zahrah, taƙi ji, kuka kawai takeyi tamkar ranta zai fita, ankawo mata abinci ma, taƙi koda kallonsa ne balle su sa ran cewa zataci, lokaci ɗaya idanunta sun kumbura suntum dasu, da ƙyarma take iya buɗesu, ga wani irin masifaffen zazzaɓi daya rufe ma ta jiki alokaci guda, take ta fara masassara, tana cikin wannan yanayin aka soma ƙiraye ƙirayen sallan magriba, dakanta ta ɗauro alwala tazo ta gabatar da salla, duk da kuwa irin ciwo da kanta keyi mata,, koda takai sujjadan ƙarshe, wani irin matsanancin kukane ya ƙwace mata, saida tayi mai isarta kafun ta ɗago da ga sujjadan, da ƙyar dai tasamu ta iya sallame sallan, tamiƙe akan sallayan kenan, wani irin juwa ya ɗebeta, take tayanke jiki tafaɗi, da hanzari Inna tayo kanta, jijjigata tashiga yi, haɗe da soma ƙiran sunanta, dai dai lokacin wata nurse tashigo cikin ɗakin,, “yauwa likita dan Allah zoki dubamin ita gatanan jikin yaƙi daɗi!” Inna tafaɗa cike da damuwa… Da taimakon nurse ɗin suka ɗaura Zahrah a kan gado, zuwa yanzu da ƙyar take iya fidda numfashi, jitakeyi tamkar kanta zai fita tsabar ciwo, ƴan gwaje gwaje nurse ɗin tayi mata, ganin abun bawani babba bane, yasa tayi mata allura, haɗe da bata wasu drugs tasha, cikin mintuna ƙalilan bacci yayi awun gaba da ita.

tun da Dr S.S yabar ɗakin bai zarce ko inaba, sai office ɗinsa, tattare duk wani abu dayasan zai buƙata yayi, haɗe da jawo office ɗinnasa ya rufe, kai tsaye motarsa yashige bai zarce ko inaba, sai gidan Aunty Raliya (babbar yayarsa)…

Yana shiga cikin gidan, su Meenal da Affan, sukayo wajensa da gudu, suna cewa “oyoyo Uncle S.S!!” cike da farinciki Dr S.S yaɗaga su sama, fuskarsa cike da annuri yace “Oyoyo babies ɗina, yakuke, ya school ?” “lafiya ƙalou Uncle ya office ?” Meenal ta tambaya cike da iyayi, murmushi yayi haɗe da jan kumatunta cikin dariya yace “hinyau su Meenal angirma, har wani iyayi kika iya ko?” dariya suka sanya dukansu, hadda wata kyakkyawar mata da tafito daga cikin kitchine, wanda a ƙalla bazata wuce 35 years ba,

“Manya sai yau kaga daman leƙomu?” matar tafaɗa dai dai lokacin da take zama akan kujera.

“Auntƴ Raliya bazaki gane bane, ayyuka ne sukai min yawa, a office shiyasa !” yafaɗa cike da gajiyawa.

“hmmm daman nasan haka zakace ai, kai dai koda yaushe cikin aiki kake tamkar inji.”

“Saudat! Saudat! kawo mawa Uncle drinks ” Aunty Raliya tayi maganar cikin ɗagawar murya..

mintuna ƙalilan Saudat mai aikinta, tacika masa gabansa da drinks hadda dangin su snacks, domin kuwa duk wanda yasan sa, to yasan abun dayake so…

cake ya ɗauka yakai bakinsa, haɗe da lumshe idanu, “Um gaskia Aunty cake ɗinnan yayi daɗi!” Dr S.S yafaɗa yana mai jinjina kai, alamar cake ɗin yasamu karɓuwa a wajensa,,

Dariya Aunty Raliya tayi, haɗe da cewa “yakamata na sa maka waiji, domin na lura nan da mintuna kaɗan zaka faɗo daga kan kujeran nan, tsabar santi “

Dariya suka sanya dukansu,,

Gyara zama Aunty Raliya tayi haɗe da cewa “Waini Uncle (Uncle shine sunan da take ƙiransa) ya maganan Aurenka da Zabba’u ne ? naji shiru ba ka sake ɗago zancen ba, ince dai komai lafiya?”

Take fuskar Dr Saddiq ya sauya,daga walwala zuwa akasinta…Take fuskar Dr Sadeeq ya sauya, daga walwala zuwa akasinta.+

“Ya dai naga ka haɗe fuska, a lokaci guda? Aunty Raliya ta tambaya,

“Bakomai Aunty, kawai gajiya ne” Dr S.S yafaɗi haka don son katse zancen da sukeyi,

“yazama dole fa muyi zancen nan Uncle, domin kuwa Hajiya da kanta taƙirani jiya, kuma duk akan batun auren naka ne, wai sai yaushene zaka fito da matar aure ? yaka mata ace zuwa yanzu ka aje mata hadda ƴaƴa, amma kwata kwata ko batun aure bakaso ayi maka mai yasa ne Uncle ?

A je cake ɗin dake hanunsa yayi, haɗe da gyara zama, cikin sanyin murya yace “bawai fa banson aure bane Aunty Raliya, nima inaso nayi aure, kawai dai Allah ne baikawo matar auren ba”

“baka dai ga dama ba, amma matan aure kam a kwaisu baja baja a gari, haka kuma a kwaisu da yawa acikin dangi, idan har bakason Zabba’u, ai ga Farida nan, ƴar Aunty Mariya, mai yasa bazakaje ku magantuba ? idan ma dukansu basuyi maka ba, sai kaje gidan Baffa Amadu a kwai ƴan mata dayawa, son kowa ƙin wanda yarasa, wayayyu kuma ƴan boko, amma idan kace ba haka ba, to fa duk wacce Hajiya ta haɗaka da’ita, kada kazo kace zakamin ƙorafi !” Aunty Raliya ta ƙare maganar cikin sigar faɗa faɗa, domin zuwa yanzu al’amuran ƙanin nata yasoma isarta, shikenan aita abu ɗaya, mutum duk hanyar da kabi dashi sai ya kauce..

“Shikenan Aunty zanyi tunani, kuma zanje gidan su Farida’n insha Allah !” Dr S.S yaƙare maganar yana mai tashi tsaye,,

“Au wai saboda nayi maka faɗa shine kake ƙoƙarin tafiya ?” Aunty Raliya ta tambaya.

“Bahaka bane,dama gaisheku kawai nazoyi” yafaɗa cike da ƙosawa.

“Shikenan to, dama akwai snacks ɗin dana haɗama, bana kawo ma saika tafi dashi ” Aunty Raliya tafaɗa, tana me miƙewa tsaye.

“godiya nake, ki bamawa Meenal takawomin mota ” yana kaiwa ƙarshen zancen nasa, yasakai yafice daga cikin falon,, Saudat ce ta kawo masa snacks ɗin cike a leda, yana karɓa yayi mawa motarsa key…

*NEW YORK CITY*

Kishingiɗe yake akan wani kujera da a kayisa kamar gado, wanda yake aje bakin wani ƙaton beach mai kyau da ƙayatarwa, kamar yanda kowa yasani beach wajene na shaƙawatan mata da maza,gaba ki ɗaya mutanen dake kai kawo a wajen nan turawa ne, babu kuma wata suturar kirki a jikinsu, wasu daga su sai ɗan pant da breziya wasuko riguna ne ƴan fingil fingil sanye a jikinsu, abun dai ba kyaun gani, domin komai nasu tsirara ake gani, amma duk da haka basu wani damuba, domin haka ɗabi’arsu take..2

Sanye yake da 3 guater jeans mai kalan baƙi, yayinda rigar jikinsa ta kasance fara ƙal, sannan irin marassa hanun nan ne (sleevless t-shirt) gashin kansa kaɗai abun kallone, domin kuwa yasha gyara, ƙyal ƙyali da kuma walwali kawai yake fitarwa, kallo ɗaya zakai masa kasan cewa yana cikin jin daɗi da tsagwaran hutu, wani zungureren glass cup ne riƙe a hanunsa yana sipping wine ɗin dake cikin cup ɗin a hankali.

STORY CONTINUES BELOW

Hmm Zaid kenan Shu’umin Namiji ka huta abunka.

Tun daga nesa taketa faman sakar masa murmushi, amma gaba ɗaya yaɗauke kansa daga gareta, yayin da yayi kamar bai ganta ba, domin kwata kwata yanzu baison damuwa da yawan takurawa..

Tana ƙarasowa ta faɗa cikin jikinsa, cike da shagwaɓa tace ” Barka da hutawa !”

Wani irin zubawa tsikar jikinsa yayi, domin kuwa yanayin yanda tayi maganar, sai ya tuna masa da Sugar babynsa wato (Zahrah) nature ɗin zahrah kenan shagwaɓa, samun kansa yayi da sakin wani ƙayataccen murmushi, haɗe da sanya hanunsa yashafi tattausan sajensa, “My Man !” kyakkyawar yarinyar, dake kusa da shi taƙira sunansa cikin muryan sangarta,, kallonta kawai yayi batare da ya amsa mata ba, sake kwaɓe fuska tayi, domin sarai tasan weakness ɗinsa, harshenta ta ɗaura akan laɓɓanta tashiga lasa a hankali tana mai marairaice idanu,, miƙewa Zaid yayi yanufi wata hanya da zata sadasa, da babban ginin hotel ɗin dake gefe da beach ɗin, tashi tayi itama ta rufa masa baya, tana tafiya tana kakkarya jiki, fatan ta ɗaya “Allah yasa yau tasamu ya kusanceta, domin a matuƙar matse take, gashi idan Zaid yana NYC bata ba kula samarinta, domin idan harta kulasu tofa lokacin rabuwarsu yazo”…

Yana shiga cikin wani katafaren ɗaki, wanda nan ne masauƙinsa, a wajen, ya faɗa kan gado haɗe da sauƙe nannauyar ajiyar zuciya,, turo ƙofar ɗakin tayi a hankali, saurin maida kallonsa bakin ƙofar yayi, domin ganin wayashigo masa ɗaki kai tsaye, saboda baisan tana biye dashi ba.. ƙamewa yayi ƙam tamkar statue kasa ɗauke idanunsa daga kanta yayi, tsaye take jikin ƙofar daga ita sai pant da breziya, wanda hakan yayi nasaran bayyana girman breast ɗinta a fili, wani irin yawu ya haɗiye a maƙoshinsa, “Wayyo Akeela zata kasheni, bana ɓuƙatar mace a dai dai wannan lokacin, amma dole na rage wannan masifaffen sha’awar dake damuna ” Zaid yafaɗi haka a cikin zuciyarsa,, cike da kirsa haɗe da rangwaɗa Akeela taƙaraso garesa, kaitsaye ta faɗa kan faffaɗan ƙirjinsa, haɗe da manna masa kiss akan kwantaccen sajensa, wani kallo irin na cikakkun ƴan bariki, Akeela ta shiga jifan Zaid dashi, kyakkyawan murmushinsa yayi ma ta haɗe da sanya hanunsa, cikin dogon gashin kanta, yashiga shafawa, Akeela tana da tsantsar kyau da diri, sai dai ko da da taƙi ɗayane, bata kai Sugar baby’nsa ba, har yau yanajin jina ma Zahrah, domin kuwa tabbas Zahrah tacika mace iya mace,,

“Akee baby!!” Zaid yaƙira sunanta da wani irin tone mai tsuma zuciya, tuni taƙara narkewa a cikin jikinsa, haɗe da goga masa cikakkun breast ɗinta akan chest ɗinsa, rungumeta yayi tsam acikin jikinsa, yana mai jin wani irin feelings na taso masa, ƙoƙarin haɗe bakinsu waje ɗaya Akeela tayi, amma bata samu daman hakanba, domin kuwa Zaid kawar da kansa gefe yayi… Ko kaɗan bata damu da hakan da yayi ba, saima sake rungumeshi da tayi, cike da ƙwarewa Zaid ya sanya hanunsa, akan bayanta, ya shiga ɓalle ma ɓallan breziyan dake jikinta, jirkito da ita yayi zuwa ƙasansa shikuma ya haye kanta, cike da salonsa mai fitar da mutum a hayyacinsa, ya ɗaura bakinsa akan nipples ɗinta, yanda yake sucking ɗin nipples ɗinta, yasanya ta ficewa a hayyacinta lokaci ɗaya,, bawani ɓata lokaci itama tasoma nuna masa kalan nata salon, duk da kuwa cewa nasa salon ya ruɗata…

Sosai Zaid da Akeela suka dirji junansu, Akeela kam tasamu abun da takeso, domin kuwa Zaid yakawar mata da duk wata sha’awar dake jikinta, shikuwa Zaid ko da ɗigon gamsuwa bai samu daga Akeela ba, sam yarasa mai ke damunsa, daga sanda ya kusanci Zahrah zuwa yau, bai sakejin gamsuwa ajikin wata ƴa mace ba, kwatan kwacin wanda yasamu ga Zahrah, duk da kuwa fyaɗe yayi mata bawai a son ranta hakan yafaru ba..

Fuskarsa babu yabo ba fallasa haka yashige cikin bathroom yasakar ma wa kansa shower, hakanan yakejin ƙunci da takaici acikin zuciyarsa.

(Ya Allah! kataimakemu ka tsaremana rayuwarmu, Ya Allah!! ka tsarkake mana zuciyoyinmu, ka rabamu da sharrin shaiɗan, dakuma bautawa zuciya, Ya Allah!kakaremu daga sharrin zina!! Ya Allah kashiryar damu bisa hanya mai kyau,, Wallahi zina mugun ciwo ne, dake bin jini da jijiya, zina tana yaɗuwa acikin a halin duk wanda ya aika ta ta, Zina tana gurɓata rayuwa, Zina tana ɗaiɗaita imani, Ya Allah kakaremu, katsaremu da tsarewarka Ameen!!!)

Sosai Zaid da Akeela suka morewa Zina a wannan rana, domin dai wuni sukayi maƙale da juna, duk da kuwa bawani daɗinta yake jiba, masiface kawai irin ta zina dakuma bautawa zuciya, da biyewa shaiɗan, (wa’iya zubillah! ya Allah kashirya!!)

*ABUJA NIGERIA*

Yau kwanan Zahrah biyu da dawowa cikin hayyacinta, saidai har izuwa yau, bata daina ruskar kuka ba, su Inna sunyi rarrashin harsun gaji, tunda kuwa ta dawo hayyacinta Dr S.S baisake koda leƙo ɗakinnata ba, allurai da magunguna ma duk Nurses ne masu yi mata,

Kwance take akan gado, yayinda gaba ɗaya pillow’n da tayi matashi da shi, yajiƙe jagwab da hawaye. Inna ce taturo ƙofar ɗakin tashigo bakinta ɗauke da sallama, da sauri Zahrah tatashi daga kwancen da take, haɗe da kamo hannayen Inna cikin muryarta da ta daina fita tsabar kuka, tace “Kitaimaka Inna yau mubar asibitinnan, wallahi banjin zan iya sake kwana a cikin wannan asibitin !!” Zahrah taƙare maganar cikin kuka,,

“oh ni yazanyi dake ne Zahrah, tunjiya kike cewa mutafi gida, taya kike tunanin zamu tafi bayan ba a sallame mu ba? kiɗan ƙara haƙuri idan wannan likitan yazo saimu tafi ko !!” Inna taƙare maganar da sigan lallashi,

Kuka Zahrah tafashe dashi mai tsuma zuciya, ita kaɗai tasan irin ciwo da raɗaɗin da takeji acikin zuciyarta, ita kaɗai tasan yanda baƙinciki yaɗarsu acikin zuciyarta, inama da ace bawa yana da ikon kashe kansa, to tabbas ita kam da takashe kanta,ko zata samu sauƙi da kuma sukuni a ga me da raɗaɗin da takeji a cikin zuciyarta, ya ruguza mata duk wani farinciki na rayuwarta, ya tozarta mata rayuwa, ya wulaƙanta mata rayuwa, zataci gaba da yi mawa kanta addu’a, Allah yakawo mutuwarta nan kusa, ko zata huta da tsananin baƙin cikin da rayuwarta take ciki…

Har dare ya raba babu Dr S.S babu labarin sa, duk da kuwa cewa yana cikin asibitin, kallonta ta maida ga Inna dake zaune tana ta faman zuba gyangyaɗi, cikin takun sanɗa tanufi hanyar fita daga ɗakin, domin kuwa sosai tayarda da shawaran da zuciyarta ta bata akan cewa ta gudu, ta tafi wata uwa duniya, ko zata samu sassauci acikin zuciyarta, tabbas ta gudu shine shawaran da taji ya kwanta mata arai, don haka a yanzu zata bar asibiti, bakuma zata koma gidaba, wata duniyar da ba’a santaba zata faɗa, bata damu da tarayu ko kada ta rayuwa ba……

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *