UMM ADIYYAH CHAPTER 80 BY AZIZA IDRIS GOMBE
“I don’t care.”
“Yau na ga ikon Allah, don Allah ka ba ni, zan
yi muni a duka hotunan.”
“Ki cire dayan, idan kin ga dama ko ki sa
Karami.”
“To ai ba za ka.. To a cikin mutane za ka… Ina
ce ba za ka taba kunnen nawa ba a
cikin jama’a, ka ba ni dan kunnena don Allah,
please, dan karamin Pretty please. Www.bankinhausanovels.com.ng
Zan ba ka kyauta muna fitowa. Nayi alkawari.”
Ta fada hade da rike makogoronta da yat-
sunta, tana marairaice masa. Ya Salamn!
Yarinyar nan wataran za ta gama da zuciyarsa.
Hannu ya sa ya ciro dan kunnen,
sannan ya yi mata alama da ta janye lullubin
lufayan nata, a hankali ta janye, shi
kuma ya karkace ya sa mata, hade da sumbatar
wurin. Sannan ya koma ya zauna,
inda ya bar Umm Adiyya, a narke a wurin. Ta
san ya san abinda take zama ne, idan
ya yi hakan, shi ya sa ya matsa mata.
Daidai lokacin Takiyya ta bude mata murfin
zaune kyamas ba, sai da aka cika gaban kowa
da kayan tande-tande na tabi, kafin a
kai ga cin abinci mai rai da lafiya wanda MB-
catering Solutions hade da zuzu cuisine
da ChefsTalk Catering suka shirya.
Abu ne na manya ba kananan yara ba, an yi shi
a tsanake, babu gajiya bare
gundurarwa, an karu da ililimmuka. Manyan
bakin da suka samu halarta kuwa har
da Sagir Daggash da matarsa Aneesa Mah-
moud, ga Arch. Ammar da Dr. Nuwairah
har ma da ‘yan biyunta Nawwarah da mijinta
Hammad. Daga daya bangaren kuma
ga Jabir Qais da Intisaar.
Umm Adiyya ta ji dadi kwarai da ta hango
Maman Abul da mijinta, ga kuma Dr.
Astha ita ma ta samu halartar taron.
Daga gefensu kuwa na hagu ga Lt. Col MI
Kirfi da matarsa Hadiza Musa, kamar za
su hadiye juna, duk da kowa na zaune a ban-
garensa, ka na jin nasiha na shiga
jikinsu, kallon ma da suke yiwa juna na Www.bankinhausanovels.com.ng
musamman ne. Ganin Dr. Zainab da mijinta
don tuntuni ta soma hamma.