UNCLE NE CHAPTER 12 BY NIMCYLUV
Www.bankinhausanovels.com.ng
Kafin ta ƙarasa inda Jalal yake tsaye ta yanke jiki ta faɗi kanta ya bugo da jikin bango,dake bata hayyacinta yasa ta ƙara zabura ta miƙe tsaye suna nan still a gabanta sun kasa koda ƙwaƙƙwaran mutsi,ganin da gaske downstairs take niyyar yi yasa Abbou faɗin “Muhammad do something,kamar bata hayyacinta”bayanta Jalal yabi lokacin harta kai ga sauka dwonstrais tana ƙoƙarin fiyewa daga cikin gidan,da sauri cikin gudu² ya mara mata baya,tana ƙoƙarin ficewa yay saurin saka ƙafa ya taɗeta tayi baya zata faɗi yaya saurin tareta ta faɗa jikinsa, Murmushi kawai yay lokacin da yaga ta zabura zata ƙwace daga jikinsa, kokawa suka shigayi da ita ganin da gaske tana ƙoƙarin fin karfinsa yasa saka hannu ya ɗagata cak, dai-dai lokacin Abbou ya sakko, Aryan da Irfan suka fito daga part ɗinsu,da sauri su Mameey suka fito,gaba ɗaya suka tsaya a parlour’n suna kallon ikon Allah, Abbou ne yace “Muhammad take her into your room”babu musu yay part ɗinsa da ita zuciyarsa babu daɗi,da ido kawai Aryan yabi Jalal dashi yana haɗiye wani abu mai zafi a maƙoshinsa, Mameey ce tace “Abbou Jalal wai abunne ya dawo ko me?”girgiza kai kawai yay kafin yace “haka
muka ganta muma”ya faɗi hakan yana miƙawa twins hannu da gudu suka tawo wajansa sbd daman shi suke kallo, ɗaukan Husainerh yay kana ya riƙe hannun Hassanerh, Mameey tace “Allah ya ƙyauta,amma dai aƙwai matsala yarinya ƙarama su sata gaba”bai ce komai ya nufi upstairs ɗauke dasu Husainerh, Aryan ficewa yay daga gidan,shi kuma Irfan ya nufi upstairs, Mameey ce tace “ina zaka?”yace “Mameey ba wani abu zan ba,baby zan duba”haɗe fuskarta tayi tace “to ba zaka ba”kafin yay magana Anty Sajida tace “huce kaje a binka”juyawa yay cikin sauri ya nufi upstairs, Mameey tace “haba Anty yafa huce shiga part ɗin en matan nan,yanzu ai baki san yaya suke ba,idan suna naked fa?”Murmushi Firdausi tayi tace “Allah ya kiyaye”yana shiga part ɗin ya samu Ikram ita ɗaya zaune saman bed, ganinsa yasa tayi saurin ɗaukan hijab ta saka, Murmushi yay mata kafin yace “meye kike ɓoyewa kuma?”ɓata fuska tai tace “why ka shigo without our permission?” Yace “sbd nasan aƙwai ajjiyeta a nan ɗin,ko ba haka bane?”shiru tai masa ƙara sawa yay wajanta yace “mene ya samu wayarki?na kira but u did pick my call” juyawa idanunta tai tace “ohh ya rabb,wlh tana vibration ne” yace “ok zan kira anjima” tace “to”juyawa yay sai kuma ya kalleta yaga shi take kallo yace “i luv u” kanta a ƙasa tace “luv u too” yace “sure?” Tace “yeah” fita yay tabisa da kallo,yana fita baby ta fito daga bathroom tana sauke numfashi,dry Ikram tai tace “kedai badai tsoro ba”dry itama tayi tace “haba sister aljanu fa?” JALAL na shiga part ɗinsa kai tsaye ya nufi bedroom ɗinsa yana shiga ya sauketa akan bed kana shima ya zauna,bayan ya gama kallonta ya sauke numfashi yace “Jalileeee..rhhh”shiru tai masa tai lamo jikinsa tana zazzare ido, ɗan yatsarsa yasa ya taɓa tsakiyar goshinta, ƙara ta saki tare da fashewa da kuka,cikin wata murya tace “wayyo idona”cije lips yay kafin ya fesar da iska daga bakinsa yace “ido a goshi? weldone mene ya dawo ko?” Ɓata fuska tayi tace “ina ruwanka?” Girgiza kai Jalal yay kafin yace “babu fa,matsala ta ɗaya daku da kuka rasa jikinwa zaku shiga sai nata”dry tai sosai kafin suce “meye haɗin ka da ita?” Shima yay Murmushi yace “niwai?” Sukace “eh fa”zama ya gyara yace “ita ɗin rayuwar Muhammad Jalal Kabeer bobo ce” shiru sukai kafin suce “sonta kake kenan?” Ɓata fuska yay kana yace “yeah? what’s your problem?” Girgiza kai Jalilerh tai tamkar ita take magana tace “a’a!baka sonta tunda har zaka iya zuba ido wani ya AURETA bakai ba,bayan kuma kana da iko da ita,ita ɗin mallakinka ce”shiru yay masu bai ce komai,chan kuma yaga ta zabura tace “gida zani ka rabu dani,ka sakeni wajan Ammina zani bana son zama daku na gaji,gida zani” with soo much surprised Jalal yace “alright,zaki gida soon kuma at this week,amma ku fara sakinta” sukace “to kayi mana al’ƙawarin zaka kawota cikin satin nan?” Yace “Nima kuyi min alkawarin kun bar jikinta har abada?” Shiru sukai chan kuma sukace “a ranar daka mai data a ranar zamu rabu da ita” yace “sure?” Suka ce yace “yeah” idanunsa a lumshe yaji tai hamma tare dayin miƙa sai kuma jikinta ya saiki tai luff jikinsa tana sauke numfashi a hankali, gajiyayyun idanunsa ya sauke a kanta lokaci ɗaya yaji wani mugun tausayinta ya kamashi,kasa tashi yay kamar yadda ya kasa janyeta daga jikinsa,yana nan zaune harta farka daga baccin wahalar daya ɗauke ta,hamma tayi tare da buɗe baki ta shiga karanto addu’ar tashi daga bacci,jin laushi ga kuma wani sihirtaccen ƙamshi da yake ratsa cikin hancinta yasa ta ƙara tura fuskarta cikin ƙirjinsa ha tare da tasan ko mene ba, still idanunsa a kanta while hannunsa na cikin sumar kanta Murya can ƙasa yace “Takwaraaaa” ware idanunta tayi tare da juyasu kafin ta ɗaga ƙwayar idanunta a hankali ta sauke ganinta a kan bobo,da sauri ta miƙe daga jikinsa sai kallonsa take,a zuciyarta tana mmkin yadda akai tazo ɗakinsa, bakinta na rawa jikinta ma vibration tace “Uncle”gira ya ɗaga mata kafin yace “meye kikazo yi ɗaki na da har kike min bacci?”kwaɓe fuska tai kamar zatai kuka tace “ayya!wlh nifa ban san yaya akai ba” bai kulata ba ya miƙe tsaye kana ya mai alama data miƙe tsaye,tashi tayi yazo dai-dai kusa da ita, fuskarsa a haɗe ya jawota jikinsa tare da rungome ta, ajjiyar zuciya duka suka saki,kafin ya ɗura bakinsa saman kunanta ya shiga karanta Ayatullah KURSIYO,luff tayi jikinsa tana sauke numfashi tana jin yadda karatun nasa ke ratsa ta,a hankali kuma ya zura hannunsa ta bayanta, ƙara shigewa jikinsa tayi sbd saukar hannunsa da taji a saman fresh skin ɗinta,a hankali kuma yay sama da hannunsa harya sauke a jikin brezia ta data buɗe,kama duka side ɗin yay ya shiga haɗe maɓalllan,jin booms ɗinta sun matse yasa ta fahimci ta brezia a buɗe take,sai lokacin ta tuna tana fitowa daga bathroom bayan ta shirya sai ta manta bata rufe brezia bar,wajan Ikram ta nufi ganin baby ba wani amsa mata take yanzu ba,taje daniyyar a gyara mata daga nan bata ƙara fahimtar komai ba,sai yanzu data farka da ganta da a ɗakinsa, hannunsa ya zame bayan ya gyara mata kana ya cire a jikinsa ya fara kallonta, idanunsa ya ɗauke daga gare ta kafin ya ce “wait a moment” yana faɗin hakan ya fita, a main parlour ya samu Mama da Asabe sai kuma Firdausi da twins,ya na zuwa baby na sakkowa daga upstairs,zama yay idanunsa a kan Mama wacce take ta raba idanu tana jiran taga daga ina Jalilerh zata fito,bayan ya zauna ya ce “ina yininku” Murmushi Firdausi tayi tace “yamai jiki?” Idanunsa akan baby yace “she’s fine” kana ya cewa baby “jeki kawo min hijab ɗin ta” tsaye tayi kamar ba taji mene yace ba sai kuma ta juya ta nufi upstairs, Mama tai salati tare da tafa hannu ta ce “kai dai Jalalu ka banu,yanzo kana ganin ƙawar tawa kaƙi gaisheta sbd mugun abu ko me? a’a mugun abu mana,banda haka gaisuwa ta fatar baki ta gagara?nidai wannan muƙamin mugun abu kawai ya ƙara maka da kuma nuƙufarci,wlh nidai babu ruwana dole na faɗa maka gsky”yana jinta baiko kulata ba, idanunsa a rufe har baby ta dawo karɓar hijab ɗin yay tare da miƙewa,gaba yay baby ta bisa a baya,kai tsaye bedroom ɗinsa ya shiga yana tsaye inda ya barta yana zuwa ya zura mata hijab ɗin, kallon yadda take lumshe idanunta da kuma yadda numfashinta yake fita da zafi yasa ya dafa saman kanta da sauri ya cire sbd a zababban zafin da yaji, hannunta ya kama har zuwa parlour a zaune suka samu Nihila itama idanunta a kansu musamman ganin yadda bobo ya riƙe mata hannu, ɗauke idanunta tayi,da sauri Jalilerh ta ƙwace hannunta tana kwallon bobo kamar zatai kuka, gyara tsaiwarsa yay yace “jira nai maki allura” da sauri hadda gudu tai waje jikinta yana tsuma,waje ya nema ya zauna tare da ɗaukan remote ya kunna cenema, ganin baiko kalli inda take ba bare ta saka ran zai kulata yasa ta fashe da kuka tana jin wani irin a ranta,jiyowa yay ya zuba mata idanu shi har ransa mmkin yadda kuka baiwa mata wahala yake,yanzu suke lfy yanzu zaka gansu suna kuka, ɗauke idanunsa yana ci gaba da kallon series ɗin Begusarai wanda zee world suke haskawa lokacin,sai da tayi mai isar ta sannan ta shiru miƙewa tai zata fita muryarsa yana faɗin “Zo nan” tsayawa tai sai kuma ta ƙarasa inda yake zauy,zama tayi a saman kujerar da yake, idanunsa akan kallon yace “mene?” Turo baki tai kafin tace “bakai ka daina kulani ba” taɓe baki yay kafin yace “haba?”sosai mgnarsa ta bata haushi amma ta daure tace “ehmn,gashi yanzu ma ko inda nake baka kalla,ka nunawa Jalilerh ta fini a wajanku, bayan kuma kasan ni zaka au…,”kasa ƙarasawa tai sbd kallon da yake mata, Murmushi yay yace “nasan ni zan aureki right?”kasa bashi amsa tayi,shi kuma ya juyawa gaba ɗaya yana kallonta kafin ya sanya hannunsa ya ɗago haɓarta yace “look at me”kallonsa tai kamar yadda yace shi kuma ya ɗura da faɗin “da ke da ita kuna da bambanci,tunda nake da ita bata taɓa shigowa part ɗina ba tare dana bata izini ba,bata taɓa zama kujerar da nake zaune akai ba, anytime a ƙasan ƙafafuwana take zama,bata taɓa yimin complain a kanki ba,sai gashi ke kinyi yanzu abinda nakeso dake bana son irin wannan shirmen,idan ma kishi kike da ita is better for you ki daina,ita babu komai a ranta tana min kallon wani jigo nata ko damuwa ce da ita idan bani da faɗawa ba zata iya gaya wa kowa ba,dake da ita duk ɗaya kuke a wajena ke jini nace ita kuma rayuwata ce kinga babu bambanci ko?” Tunda ya fara magana dake kallonsa kamar wacce bata gane me yake faɗa ba,kasa cewa komai tayi sai saukar muryrsa da taji yana faɗin “tashi kije” miƙewa tai tare da fashewa da kuka yana jin zuciyarta kamar zata fito,ita dai bata san mene hakan ba,amma tun sanda akace zata auri Jalal shikenan taji Jalilerh ta fice mata a rai,ko hakan na nufin kishi take dashi ohuuuu?fice tai daga part ɗin a hanya ta tsayawa ta gama kukanta sannan wa goge fuskarta ta nufi part ɗinsu.at the same day da daddare Jalal yana sanye da black ɗin jallabiya da kuma wata red ɗin hula ta sanyi sbd busawar sanyin da akai a lokacin sakamakon ruwan sama da akai, knocking Ƙofar parlon yay daga chan Abbou yace “come in” tura ƙofar yay a hankali bakinsa ɗauke da sallama, Abbou ya na daga zaunan da yake ya amsa sallamar tare da ajjiye cup ɗin hannunsa, ƙarasawa Jalal yay tare da zamewa ya zauna kusa da ƙafafun Abbou ya ɗura kansa saman cinyarsa ya shiga sauke ajjiyar zuciya,shafa kansa Abbou yay kafin yace “yaya akai farin ciki Abbou’nsa?” Kwaɓe fuska yay kafin ya ɗago kansa ya kalli Abbou sai kuma ya saki Murmushi yace “alfarma nake nema wajanka Abbou’na”gyara zama Abbou yay yace “ta mecece? Allah ya ban ikon yi maka”Jalal ya sauke numfashi ya ce “zaka iya mana Abbou please”jinjina kai Abbou yay ya ce “ina jinka”shiru Jalal yay yama rasa ta ina zai fara,kansa a ƙasa yace “Abbou so nake a ɗan kwanakin auren nan koda sati guda ne please”da mmki Abbou ya ce “why?” JALAL ya marai-raice fuska ya ce “Abbou Jalilerh nake son kaiwa garinsu ta matsa sai kuka take,and kuma naiwa aljanunta al’ƙawari kamar yadda sukai min al’ƙawarin zasu rabo da ita idan har na kaita can garin”shiru Abbou yay yana nazarin maganar Jalal ɗin sai kuma yace “sune suka buƙaci hakan?” Ɗaga kai Jalal yay kamar ƙaramin yaro yana ƙara sauke kansa a saman cinyar Abbou, Murmushi Abbou yay yace “idan haka ne to ai harni za’a sbd na amsawa Aryan aurenta a wajan danginta ko?”shiru Jalal yay masa, miƙewa tsaye yay yace “gobe zamu koma can gidan gwamnati,kuma a goben zan fara shiga office,zan nema mana private jet jibi saimu huce ko?”Abbou yace “babu damuwa Allah ya kaimu,zanwa Mameey bayani da kuma Aryan,amma bana jin Mameey zata bimu zata zauna da baƙin ta da kuma su baby, ƙilan dai muje da Mama da kuma Irfan”jinjina kai kawai Jalal yay kana ya masa goodnight ya fice daga cikin part ɗin nasa. Washegari tun safe suka gama shiryawa kasan cewar babu abinda zasu ɗauka sai sutturar sawa yasa shirin bai masu wahala ba, Abbou a motarsa ya ɗauki Mameey da Asabe sai Mama a gaba,motar Irfan kuma Ikram ce gaba baya kuma Firdausi,motar Imran kuma su biyu ne daga shi sai Anty Sajida, Aryan kuma Jalilerh wacce tai tsaye ta rasa motar da zata shiga, Jalal dake tsaye yana jiran kowa ya gama shiga ya shiga tasa hannunsa riƙe da twins wanda suke masa surutu Shi dai yana jinsu amma baya fahimtar abinda suke faɗa, harya buɗe baki zaiwa Jalilerh magana ganin Aryan ya nufi inda take yasa yay shiru tare da ɗaukan tiwns duk su biyun ya nufi wata sabuwar bugatti daya sauya,yana zuwa security ya buɗe masa back seat ya shiga,yana shiga baby ma ta buɗe ƙofar ta shiga daman shi take jira sbd Abbou ne yace ta shiga motarsa, ya kasance su biyu ne a motar sai twins Husaynerh da Hassanerh wanda suka sukuwa a jikinsa wata taja gefenmu wata kuma ta cire farin glass ɗin idanunsa, Murmushi kawai yake masu domin har zuciyarsa yake son yaran he wish ace wata rana ya samu kamar su,motar securities guda biyu ta fara yin gaba sai kuma motar Abbou sai ta Irfan, Imran ma ya mara masu baya ganin haka yasa Aryan ya shige gaba kana driver Jalal yay mata key yabi bayansu,sai kuma wasu motocin y guda huɗu tabi bayan motar Jalal,a nutse motar suke tafiya suna cikin tafiya sukaci karo da motar ƴan jarida both tv da redio ga kuma jama’ar gari duk titin da sukabi ihu ake ana ɗagawa Jalal hannu wanda yasa drive ya sauke saman motar ta dawo half ana iya ganin komai na motar shima ɗaga masu hannu ya fara,ganin haka yasa twins ma suka fara ɗagawa guntayen hannayensu a haka suka isa har gidan gwamnati,duk inda ka duba securities ne birjik har can ciki suka shiga, faɗar haɗuwar gidan ɓata baki ne,kana shiga zaka samu babban parlour babu abinda babu a cikinsa,amma babu bedroom ko guda a cikinsa,wata hanya suka bi nan ma suka tarar da babban parlour wanda yafi na baya ƙyau,daga nan kuma wajan sides goma ne a wajan,banda upstairs,a nan Jalal ya nuna wani part yace shine na Abbou,kana ya nunawa Mameey nata, Mama haka,samarin gidan kuma yace kowa ya zama idan zasu zauna da matansu, Abbou ne ya kalli Jalal yace “to en matan gidan fa?” Sosa kai yay yace ai ga sauran parts ɗin nan ga kuma nasu Anty Sajida before they leave,yana faɗin haka ya haura saman upstairs hakan ya nuna shine nasa,shi kasan sai da tsarin part ɗinsa ya bashi tsoro,iya upstairs parts wajan huɗu ne,banda babban parlour’n da tsakanin parts ɗin,a hankali ya fara duba ko wanne harya samu wanda yafi ko wanne ƙyau,yana shiga shima yaga parlour ƙarami kuma mai dai-dai ci,amma tsaruwar parlour yasa dole ka kallesa ga wasu kujeru ƴan turkey masu a zabar ƙyau,wata ƙofa yabi ya bedroom ne tangameme ga wani ƙaton royal bed mai girman gaske ko mutum sai sun ƙwanta samansa,sai kuma wata wardrobe kana iya ganin duk kayan dake cikinta,sai dressing mirror,ga wata duguwar kujera dake gefen bed ɗin,wata ƙofa ya buɗe ya shiga nan kuma yaga wani ƙaramin office ne idan yana gida wanda zai dinga amfani dasu,bayan ya gama kalla ya ƙara buɗe wani ƙofar yaga Library ne shi kuma,bai tsaya kalla ba ya nufi wata ƙofar, lumshe idanunsa yay shi dai wajan kai tsaye ba za’a iya kiransa da lambu ba,amma yanayin flowers na wajan sai ka ɗauka lambu ne,ga wani abu a tsaye da ruwa yake zuba ta cikinsa wanda shi bawa flowers ɗin ruwa,grass ɗin wajan wacce tai kamar carpet tai green gwanin sha’awa wajan yay ƙyau sosai banda ƙamshin na’a² da sauran flowers ɗin wajan babu abinda yake, rufewa yay ya nufi wajan ta ƙofa nan yaga bathroom ne, komai na cikinsa light blue ne,ga jakuzzie ga shower ga sink ga towels kala² hakama bathrobe,wasu ma kayan baka iya faɗar sunan su,fitowa yay tare da zame kayan jikinsa ya anjiyesu cikin warshing machine kana ya sakarwa kansa shower sauke numfashi yay,kana ya kalli mararsa Murmushi kawai yay sbd ganin dick ɗinsa tai samɓal ga wani kauri da tai sai jijiyoyi da sukai birjik samanta, riƙeta yay yaji yadda take harbawa da sauri da sauri kuma ya saka yana astagafirullah sabida jin yanayinsa ya fara sauyawa, bayan ya kammala wankan yay brush ya ɗaura alwala sbd baya rabuwa da alwala,yana shiryawa ya ɗauki wani tattausan farin boyal mai taushi wanda yake da manyan flowers gashi shara² komai na jikinsa ana iya gani da farar singlet ɗin da kuma fatar jikinsa, agogon warist ya ɗaura a hannunsa kafin ya maƙala bluetooth sbd bai fiya yawo da waya,wasu Black ɗin takalmi ya sanya farar ƙafarsa,yana gama shiryawa ya fesa parfume kana ya fice daga bedroom ɗin,sai da ya isa parlour sannan ya kula da kitchen ɗin dake cikin parlour’n,fita yay daga part ɗinsa sai da yay tafiya mai ɗan tsayi ta huce sauran part ɗin da suke upstairs ɗin,sanann ya nufi downstairs,stepfoots ɗin da sukaji yasa suka ɗaga idanunsa, Murmushi Abbou yay ganin yadda ɗan nasa yay wani bala’in ƙyau da kwarjini ga kuma haiba,daman shi suke jira suyi lunch a danning Area,gaba ɗaya suka miƙe suka nufi danning Area twins na ganinsa sukai wajansa da gudu duƙawa yay ya ɗauki Husaynerh aikam kamar take Hassanerh ta sanya ihu hadda birgima,yana dry wacce ya daɗe bai irinta ba ya ɗauke ta itama,gaba ɗaya dai kallonsa suke sun rasa mene ya sashi farin ciki haka,bayansu yabi yaja kujerar dake farcing ta Abbou ya zauna,kafin su fara cin abinci Abbou yace “munyi magana amma Aryan ba zai samu damar zuwa ba sbd yana da shari’ar da zai gabatar,su iya ni dakai da Jalilerh zamu sai Mama da Irfan” Jalal ya lumshe idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya yace “Allah ya nuna mana goben” suka amsa da Ameen, Mameey ce tace “Amma ba daɗewa za kuyi ba ko?sbd a satin nan za’a fara azumi,ga kuma bikin nidai dan Abbou ya matsa ne da sai ya bari a sauke azumi sai a bikin zaifi” Abbou yana ɗaukan spoon yace “banji za muyi ƙwana uku,zan dai yi tunani akai,ina daughter ɗinma?” Mameey tace “ai kwana biyu miskilanci take ji da shi,ga yawan kuka kamar matar mamaci,nadai gaya mata so tasan da tafiyar alrdy an shirya mata kayan ta,yanzu ma nace ta fito taci abincin tace ta ƙoshi”shi dai Jalal bai ce komai ba sai abincinsa daya keci a hankali,yana zaune telephone ɗin parlour’n ta fara ƙara, Irfan ne yaje ya ɗauka daga can wani security yace “aƙwai baƙo a waje zai sunansa Jafar kusan da zuwansa?” Irfan yace “let him come” Yana faɗin hakan ya ajjiye kiran,babu jimawa Jafar ya shigo tun daga nesa ya sakarwa Jalal Murmushi shima ya mayar masa ya sunkuyar da kansa ƙasa, ƙarasawa yay ya fara gaida Abbou sannan sauran Irfan da Aryan da Imran suka gaida shi, Ikram da baby suka gaishesa, idanunsa akan baby ganinta ƙara ƙyau sbd gyaran jikin da Anty Sajida ta farayi masu su duk ukun tun ranar da tazo,gaba ɗaya sun sauya kadama Jalilerh taji labari,zama yay yace “afuwa rabuna daku tun a wajan dinner wallahi naje Niger ne”Mameey tace “Allah sarki,aina ɗauka fushi kayi damu,to ya Maman taka?”yace “Allahamdulillah tana gaidaku”bayan sun gama suka dawo parlour Jalal kuma ya nufi wajan hutawa shida Jafar,sun taɓa hira kaɗan,kafin Jafar yay masu sallama ya fita,shima Jalal part ɗinsa ya koma ya fara duba files wanda aka bashi yau wanda mataimakin gwamna ya saka hannu a cikinsa,bayan yay bincike sosai ya duba muhimmanci gyaran titin sai ya buga stam, washegari da safe sun gama shiryawa sbd alrdy jet ya sauka su ake jira, Abbou ya shirya cikin manyan kaya hakama Jalal kusan kaya iri ɗaya suka sanya har da Irfan, Mama kuma atamface jikinta sai babban mayafi, Jalilerh kuma wata haɗaɗɗiyar abaya ta sanya sky blue sosai tai mata, kasan cewar helicopter ne yasa a cikin gidan gwamnatin ya sauka,har waje sukai masa rakiya Aryan kam tun safe ya shiga part ɗin yaywa sahibar tasa sallama,suna tsaye har suka shiga ciki, Jalal da Jalilerh suna baya, Abbou da Irfan suna tsakiya sai kuma Mama da wasu securities a side ɗin gaba,a haka jirginsu ya ɗaga zuwa Birnin nufar…
Tafiyar 1hour and 20minutes ne ya kai su Birnin nufar,a filin tashi da saukar jirgi na birnin private jet ɗinsu ya sauka,suna zuwa motocin wajan goma sukai parking suna jiran zuwansa sbd alrdy an san da tafiyar tasa duk da cewa ta sirri ce,a hankali suka fara fitowa ya rage daga Jalal sai Jalilerh yana tunanin yadda zai mata gashi bacci ya ɗauke ta,jin shiru yay yawa yasa Abbou leƙawa jikin jirgin a zaune ya gansu da mmki yace “what are u waiting for?”fesar da iskar bakinsa yay kana ya kalli Abbou yace “tai bacci fa” Abbou yace “And then..?” JALAL yace “ban san yaya zai manta ba” taɓe baki Abbou kafin yace “abeg my friend carry her” yana faɗin hakan ya fice daga cikin jirgin,cikin nutsuwa ya zare belet ɗin jikin jirgin wanda ta maƙala a jikinsa,kana ya zare mata ta jikinta miƙewa yay ya zubuwa fuskarta idanu sosai take bacci cike da nutsuwa,fesar da iska yay daga cikin bakinsa kafin ya durƙosa dai-dai saitin da slowly ya ɗauke ta izuwa jikinsa a hankali kuma ya fara tafiya da ita harya fice daga cikin jirgin,yana fita yaga duk sun shiga mota sai securities ɗinsa dake bakin jirgin suna jiran fitowar sa, da sauri wasu sukai gaba wasu kuma suka tsaya a bayansa, a haka ya ƙarasa gaban wata ƙaramar mota mai ƙyau fara tass da ita,back seat baka buɗe masa ya zauna still tana jikinsa,rufe ƙofar akai driver ya koma wajasa,haka securities ɗin ma duk suka shiga taso motar, lumshe idanunsa yay yana ƙara gyara mata zama a jikinsa a haka suka ɗauki hanyar hotel ɗin da zasu sauka, Abbou tunda suka sauka daga jikin jirgin ya keji kansa na sara masa ƙirjinsa na bugawa,ɗaya runtsa idanunsa sai yaga garin yana masa gizo gani yake tamkar ya taɓa sanin garin,haka yayta salati cikin ransa amma kamar ana ƙara masa abinda ya keji daga bisani ma idanunsa ne suka rufewa ya fara gani dishi²,cikin kunnansa kuma sautin ihu ya keji da kuka sama² yana cikin wannan halin suka ƙara sa cikin Hotel ɗin,suna parking Jalilerh na buɗe ido ganin ta a cikin garinsu yasa tai saurin buɗe ido tare da ƙara ware idanunta domin tabbatar da abinda take gani,da sauri kuma ta juya ta kalli Jalal ashe shima kallonta yake, driver ne ya gama parking security yazo da gudu ya buɗewa Jalal ƙofa,shine ya fara fitowa kafin ya tsaya a bakin motar yana jiran ta fito, Jalilerh kan tsoro da farga ba ne ya gama kamata, jikinta ya ɗauki rawa idanunta yay raurau harga Allah tsoron haɗuwa take da Papa da Joshua uwa uba uwa sundu, haɗe rai Jalal yay tare da miƙa mata hannunsa da sauri itama ta kama sbd duk a tsorace take,haka Abbou da Mama da Irfan duk suka fito daga cikin motocin su,kai tsaye reception dubu hotel ɗin suka nufa kafin su ƙarasa an kammala masu komai kai tsaye rooms ɗin su suka nufa,duk rooms ɗin a jere suke Mama da Jalilerh akace su shiga room guda ɗaya kwaɓe fuska tayi tana kallon bobo sbd tsoran masifar Mama take ga kuma yanayin firgici data shiga,da idanu yay mata alama data shiga haka tabi bayan Mama idanunta na fidda ƙwalla, Jalal kam tuni ya gama lura da yanayin da mahaifin nasa ke ciki hakan yasa yaja ya tsaya a bakin room ɗinsa yana jiran yaga shigarsa cikin ɗakinsa,duk dauriyar Abbou kasa juyewa yay yana zuwa bakin room ɗin yay baya zai faɗin Jalal da Irfan sukai saurin taresa a haka ya faɗa jikinsu babu numfashi, ɗauka sa sukai zuwa cikin room ɗin tare da ƙwantar dashi akan bed,babbar rigar jikinsa Jalal ya cire ya kalli Irfan yace “ƙaro gudun ac nan” da sauri ya ɗauki remote yay exactly abinda bobo yace,fara dubasa yay ya tabbatar da shocked ya shiga yasa ya gyara masa kwanciya ya shiga murza tafin hannunsa Irfan kuma ya fara murza tafin ƙafarsa,suna zaune a haka harya fara sauke ajjiyar zuciya tare da jan numfashi,a hankali kuma bakinsa ya fara mutsi he’s trying to say something, ganin haka yasa Jalal matsawa garesa ya ɗura kunnansa wajan bakinsa,sai a lokacin kuma maganganun sa suke bakin Abbou suka fara fitar da kansu ba tare daya sani ba,shiru Jalal yay sbd abin da yaji Abbou na faɗa kamar haka “No!Papa please kada kace haka, I’m your son dan Allah Wlh bazan ƙara ba”sosai mmki ya bai yana a fuskar Jalal yana mmkin daya sanya Abbou faɗin Wannan maganganu,waye Papa?me ya aikatawa Papan har haka? Janye jikinsa yay tare da miƙewa tsaye ya kalli Irfan yace “lemme freshen up” jinjina kai Irfan yay yace “to Yaya” yana fita yana faɗin “ka kula before I’m coming back” Irfan yace “I’ll” bai ƙara magana ba ya fice daga cikin room ɗin, kai tsaye nasa room ɗin ya koma yana zuwa ya cire kayan jikinsa kai tsaye bathroom ya shiga ya sakarwa kansa shower yay wanka sosai kana ya fito sanye da bathrobe yana fitowa ya tsaya gaban dressing mirror yana kallon kansa haka nan ya samu kansa da sakin wani tattausan murmushi mai tarwatsa zuciyar en mata,jin garin sanyi sosai ga hadari yana haɗuwa duk da cewa ko Asr bai ba,hakan yasa ya shafa wani body lotion mai daɗin ƙamshi mararsa yabi da kallo yaga fess take babu gashi domin da safe ya saka mai yay sheving nasa daga na hammta harna gaba,bayan ya gama shafa lotion ɗin ya ɗauki body spray ya feshe jikinsa dashi,cump ya ɗauka ya tashe sumar kansa tai ƙwance lufff sai sheƙi take,bayan ya gama komai ya miƙe ya nufi inda trolly ɗin sa take ga buɗe ya ɗauki wani tissue ɗin yadi black an masa ɗinki da red ɗin zare sosai ya amshi farar fatarsa, ɗinkin irin half ɗin nanne babu babbar riga,takalmi ya ɗauka red mai ƙyau haka ma hular kansa,yay wani irin sahihihin ƙyau mai ɗaukar hankali bayan ya ɗauki Uhud mood ya fesa ya nemi waje ya zauna yana maida numfashi,sai Lokacin maganganun Abbou suka fara dawowa cikin brain ɗinsa, lumshe idanunsa yay yana fesar da numfashi,a hankali kuma ya ware fararen idanun nasa jin ana kiran private sim ɗinsa,bai ɗauka ba sbd ganin baƙuwar number har akai kira wajan 4 ana biyar ɗin yay answering tare da manna wayar a kunnansa yana sauraren mai magana,a hankali yaji ance “Assalamu alaika” gabansa ne ya faɗi ji yay kamar ya taɓa sanin Muryar,sai da aka maimaita sallamar sannan ya ce “Wasalamu alaika” daga can ɓangaren Jabir yace “fatan kana lfy? Naji abin farin ciki ina tayaka murna sosai wlh, Ubangiji ya tayaka riƙo” a kasalance Jalal ya amsa da “Amin ya hayyu ya ƙayyumu” Jabir yay Murmushi ka ɗan yace “nasan ba lalle ka gane mai magana ba,amma dai da izininka aka ban wannan layin,sunana Jabir munyi magana akan zaka duba ƴar uwa ta after election,to gashi wajan wata gudu da satintika akai shiyasa na yanke hukuncin tunasar dakai idan babu damuwa sai na kawota” cije lips Jalal yay sai lokacin ya tuna Jabir cikin sanyin Murya yace “ohh! Allah sarki gashi nai tafiya zuwa Birnin nufar yanzu” da sauri Jabir yace “what!? Nufar fa? To ai a nan nake da zama nanne gari na”Murmushi Jalal yay yace “babu damuwa saika turomin address ina ganin zanzo da kai na nima na zaga gari” cike da farin ciki Jabir yace “No! Please gayamin inda kake zanzo da kai na yanzu na ɗauke ka” jinjina kai Jalal yay kana ya basa address ɗin Hotel kafin suyi sallama, miƙewa tsaye yay ya nufi fita daga room ɗin kai tsaye room ɗin su Jalilerh ya shiga yana shiga ya tsaye jikin ƙofa ya harɗe hannayensa a saman faffaɗan ƙirjinsa, Mama taci gaba da faɗin “a’a kedai kin fiye kini bibi wlh, yanzu da baice ki biyoni ba shiza kibi ko?dake a garin mahaukata aike sai kawai a barki da ƙaton namiji a ɗaki ko?kai yau naga masifa ido biyu,ko da yake ai garin naku duk Alhalil kitab ne daga mai kuntun abu a gefen ɗuwaiwai sai wanda zaka ganshi tsirara,nidai yau nai mugun gamo kedai ki gode Allah ki godewa Jalalu gashi ki rabauta da Muslunci,amma dai ki daina shige masa ni shawara nake baki ba cutarki zanyi ba ai kin sani ko? To Wlh Muhammad aure ya keso idan kuma kin jawa kanki ya turmushe ki shi kenan shima Arwan ɗin saiya fasa shikenan,amma dai ki daina shigewa jikinsa kuma…,” Bata ƙarasa maganar ba taji yace “jikinki ta hau hala?” Haɗe rai tayi taci gaba da ninke kayanta wanda ta zazzago dasu daga cikin akwati wai tana neman goro, bata kulasa ba shima ya kalli Jalilerh wacce ta sauya kayan jikinta zuwa wasu riga da wando masu ƙyau ta ɗura after dress a kai, ya ce “ke dai tsohuwar nan kin fiya neman magana,sai kin gangara kin huce ma wuta” marai-raice fuska tayi ta ce “ai dai nai shiru ban kulaka ba ko?to dan Allah ka rufan asiri ka daina jamin masifa a wannan lokacin” bai ƙara magana ba harya fice daga ɗakin ba tare daya kula Jalilerh ba,room ɗin Abbou ya nufa yana zuwa ya gansa zaune saman bed yay shiru shi ɗaya sai irfy yana danna waya, ƙarasawa wajansa yay ya zauna tare da kallonsa yace “what happened Abbou?” Cikin Muryar rauni Abbou ya ce “Muhammad ina jin kamar nasan garin nan,sai nake ganin kamar nazo gida” Jalal da mmki ya gama kashe sa kawai ya zubawa Abbou ido sbd tunda suke dashi bai taɓa cewa yasan wani aduniya ko wani waje makamancin Birnin nufar ba,shiru Jalal yay domin bai son ya takura masa,ana haka wayarsa ya fara ƙara ɗauka yay yana picking yace “gani a reception” da “ok” kawai Jalal ya amsa masa kana ya miƙe yace “Abbou let’s go” gaba ɗaya suka miƙe Jalal ne ya fara fita securities na biye dashi har zuwa reception ɗin,da Murmushi suka tari juna babu nuna baƙunta suka bawa juna side hug a haka suka nufi harabar hotel ɗin,kai tsaye motar Jabir ya shiga kuma yaywa securities alama da kada su biyosa lokacin dasu Abbou suka fito harsu Jalal sun nufi gate hakan yasa cikin sauri suka ƙarasa shiga mota Mama sai mita take,a haka har suka bi bayansu Jalal,a hankali Jabir ke driving jifa² yana sakin Murmushi yau dai yana ganin yankewar wahalarsa yazo ƙarshe musamman da yaga Zulfa ta samu ci gaba a daren jiya,daga jiya zuwa yau bata da abin faɗa sai Hubby Anty shine kawai abinda yake fita daga bakinta,matsalarsa ɗaya jinin da take zubarwa, lumshe ido Jalal yay yana ɗan sakin numfashi tym to tym yakan saci kallon Jabir haka nan yaji yana ƙaunar ganinsa gashi ya rasa dawa yake masa kama but he look familiar,da ƙyar dai ya samu bakinsa ya buɗe yace “lafiya dai nake ta ganin mutane a hanyar?” ɗan ɓata fuska Jabir yay kama bazai magana ba sai kuma yace “ranar haɗa samari da ƴan mata aure ce” Jalal ya waro idanunsa cikin ransa yace “ranar hauka dai” da sauri kuma ya zabura haka nan yaji gabansa ya faɗi sbd tunawa da Jalilerh da yay, Jabir ne ya kallesa dai² lokacin da yake karya ƙwana zuwa cikin babban estate ɗin yace “hala lafiya?” Jalal wanda fargaba ya gama cikasa ya ce “nothing” shiru sukai har suka shiga ciki cikin estate ɗin nan Jalal ya ƙara firgita ganin yadda maza kejan mata ta ƙarfi wasu kuma na tafiya da kansa an kafa bukka² wajan 30 a babban harabar estate ɗin,a haka har Jabir yay parking ya fito da sauri shima Jalal ya fito, Mama da Irfan da Jalilerh suma suka firfito Abbou kasa fitowa yay sbd yadda gabansa ke faɗuwa ga memory ɗinsa dake san dawowa hakan yasa gaba ɗaya ya rasa nutsuwarsa.
_Littafi na kuɗi ne kada ki karanta baki biya ba please 300 babu yawa 08119237616 chat me up_
Jalilerh dake rakaɓe a bayan Mama zai zaro ido take Musamman da idanunta ya sauka akan Joshua wanda yake tsaye sai raba idanu yake tamkar mai neman wani abu,kamar daga sama sukaji Muryar Papa na faɗin “Barka da dawowa jikanyata,hhhhhhh abin da kike gudu still shi Kika zo kika tarar wonderful” ba ita da aka kira sunanta ba,hatta Jalal sai da hanjin cikinsa ya kaɗa,da sauri kuma ya juya ya nufi inda Jalilerh take tsaye, Jabir kowa mutuwar tsaye yay sbd arba da yay da Jalilerh kasa kuma ɗauke idanunsa yay a kanta, jikinsa banda rawa babu abinda yake,daman tare da suke da ita? Mene yasa basu gaya mai suna tare da wata budurwa ba?shin Jalilerh daya sani ce ko kowa wata ce da ban? Kenan duk tsayin shekarun nan tana tare da wannan bawan Allah? Wannan tambayoyin ya kewa kansa amma ya gagara samun amsa, Jalal na zuwa yau saurin kama hannun Jalilerh ya nufi motar da Abbou ke ciki kafin ya ƙarasa wajan motar yaji an riƙe hannunsa,da sauri ya juya idanu biyu sukai da Joshua,kallan kallo aka shiga aikawa juna,ganin bashi da wani lokaci yasa ya saki hannun Jalal ya nufi inda Jalilerh take tsaye,da sauri tayi bayan bobo ta ƙanƙamesa jikinta duka rawa yake ta shiga faɗin “Uncle shine wanda nake faɗa maka, please Uncle help me dan Allah kada ka bari ya ɗauke ni zuwa zai ya ƙwanta dani”wata shegiyar dry Joshua yay idanunsa ya kaɗa yay jajirrr kamar gauta,bai tsaya jiran wani abu ba ya ƙara nufar inda Jalilerh take,cikin zafin nama Jalal ya dawo da ita gabansa ya sanyata jikinsa ya rungome, idanunsa a kan Joshua cikin harshen turanci yace “never, ƙarya kake kace zaka mallaki jikinta ta huce wannan level,har abada babu kai babu ita,bare har kayi banza tunani a kan mu’amala da ita, jikinta a tsarkake yake ba irin naka da datti yay masa yawa ba” ya faɗi maganar yana sauke numfashi sbd ya daɗe bai magana mai tsayin wannan ba,da idanu Joshua yaywa wasu matasa magana da sauri suka zo wajan suna zuwa suka kwaɗawa Jalal abu a kansa nan take jini ya ɓalle masa,duk da tsananin zafi da azabar daya keji hakan bai sanya ya saki Jalilerh ba saima ƙara matseta da yay a jikinsa,cikin tashin hankali Irfan ya shiga neman number securities ɗin Jalal amma bai samu ba,yama rasa mai zaiyi kawai sai ya fashe da kuka ganin yadda jini ya rufewa Jalal fuska, Jabir kam da gudu yay wajan Papa ya zube gabansa yana rusar kuka dare dayi masa magiya,dukkan abinda ke faruwa uwa sundu na gani,sai ɓaɓɓaka dry take tare da farin ciki sbd gani take yau itama burinta na ɗauka fansa ya cika,ganin Jalal yaƙi sakin Jalilerh yasa wani ya ƙara ɗaukan wata sanda ya ƙara saukewa Jalal a kansa, ƴar ƙara ya saki sbd ba ƙaramin shigarsa dukan yay ba,da gudu Irfan ya nufi wajansa kafin ya ƙarasa wani ya riƙesa da ƙarfin gaske,kuka Jalilerh ta fashe dashi cikin kuka ta fara ƙoƙarin zame tana faɗin “No Uncle ka sakeni,dasu kasheka gwamma na bisa yay duk abinda ya keso zan jure hakan,amma bazan jure ganinka haka ba,bazan iya rayuwa babu kai ba dan Allah Uncle ka sake ni” kai kawai yake girgiza masa yayinda idanunsa suka fara rufewa sbd jirin daya fara kwasar sa,a hankali kuma jikinsa ya fara saki ganinsa ya fara ɗaukewa,duk Wannan abun Abbou na cikin mota bai san abin da ake sbd shima ta kansa yake infact ma bai san wacce duniya yake ba, Mama kan tun kan faruwar haka taga giftawar wata kamar Zulfa da sauri tai wajan hakan yasa bata san abinda yake faruwa ba, Jabir kam yana can durƙoshe gaban Papa,ganin yaƙi sakinta yasa Joshua da kansa yasa wata sandar ya daki ƙafar Jalal,da wani irin sauri Jalal ya saki Jalilerh idanunsa na zubar da hawaye sai kuma yay baya ya faɗi ƙasa babu numfashi, Joshua cak ya ɗauke Jalilerh wacce ta kusa zau cewa sbd halin da taga Uncle ɗinta a ciki,kai tsaye wata bukka ya nufa da ita, Abbou wanda abinda ya faruwa na ƙarshe a kan idanunsa yay saurin ƙarasawa wajan Jalal wanda yake ƙwance,da wani irin ihu Abbou yace “wake up Muhammad wannan ba lokacin suma bane, Lokaci ne da zaka amshi matarka daga hannun wannan azzaluman,tashi maza kace ka amshi budurcin MATARKA..
Kamar a cikin mafarki Jalal yaji saukar Muryar Abbou’nsa,wace matar tasa?ko dai bai ji dai-dai ba ne? ƙara runtsa idanunsa yay yana jin wata azaba da raɗaɗi a tsakiyar kansa ga wani jani dake fita harda guda,jan ƙafarsa yay wacce yake tunanin idan har ba karyewa bace to tabbas targaɗe yayi,duk yadda Jalal yay ƙoƙarin tashi kasawa yay cikin tashi hankali Abbou ya ƙara girgiza Jalal yana faɗin “Are u mad Muhammada? Kana ƙwance wani banza zai disvirgin na matarka,what the fuck ahaaa? Abeg my friend get up tashi kaje ga matarka lokacin ka ne,kada ka bari wani banza yaje gonar da ba tasa ba,i knew you love ur wife so get up and go to her” wani ƙarfi da guzari ne ya saukarwa bobo duk da cewa ƙasan zuciyarsa tarin mmki ne da kuma tambayoyi amma a yanzu basu yake buƙatar ji ba,burinsa bai huce ya ganta kusa dashi ba yasan cewa ko da wasa Joshua ya riƙe ko ya taɓa wani sashe na jikinta bazai taɓa barinsa ba, miƙewa tsaye yay yana dafe kansa da sauri Irfan ya ƙara so wajan ya sa hannu ta ƙarfi ya yaƙi Ƙasan rigar sa ya ɗaurewar bobo kansa da ita,kai tsaye ƴar bukkar da aka shiga da ita ya nufa ganin haka yasa zaratan samarin wajan suka nufesa da gudu kafin su ƙarasa ya rigasu,da sauri wani ya cimma sa yana zuwa ya rigesa,sam koda wasa Jalal bai san yaya ake faɗa ba bare ya kwatanta yin faɗa dasu,kamar daga sama sai ganin securities ɗinsa sukai suna ta parking da motocin su,wani Murmushin jin daɗi Abbou yay dan haka yaja baya sai a lokacin ya fara ƙare wa cikin birnin nasu idanu,komai na garin ya sauya sanin da yay masa ada da kuma yanzu akwai banbanci mai yawan gaske a tsakani,jin hayaniya tai yawa a bakin bukkar yasa Joshua sakin Jalilerh wacce tunda ya shigo suke faɗa ko rigar jikinta ya gagara cirewa, ƙofar ya buɗe tare da leƙo kansa,yana leƙowa wani security yasa ƙasan gun ya dakar masa kanshi da ita,wani gigitaccen ihu Joshua ya saka tare dayin baya zai koma cikin bukkar cikin zafin nama bobo yasa hannu ya fisgoshi waje nan faɗa ya kacame tsakanin matasan garin da kuma Joshua ganin abin na shirin zama hauka yasa suka fara sakin ruwan harsashi ba kajin komai sai ƙarar guns, da sauri Jalilerh wacce take tsaye sai rusar kuka take jikinta sai vibration yake idanunta sunyi jajirr sbd kukan da take banda kiran sunan Uncle ba abinda take,jin an taɓa ƙofar kaɗan yasa tayi saurin ɗago kanta ta kalli wajan,tsaye ta kansa ya lumshe idanunsa yana da sauke ajjiyar zuciya ya harɗe hannayensa a saman ƙirjinsa,bata tsaya jiran komai ba tai wajansa da gudu tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa ta saki wani sabon kuka kamar ranta zai fita sai fisgar numfashi take, cikin kukan ta fara magana tana faɗin “Uncle dan Allah kada kabarsa yaci mutunci na, you’re my friend,my Daddy,my Mummy,my Besty you’re my uncle you’re my hero you’re my everything dan Allah do something kada kabar Joshua ya rabani da kimata wlh zan iya mutuwa,da wani ya samu damar cin mutuncina gwamma na mutu” ta faɗi hakan ta ƙara rirriƙesa tana begging nasa akan kada yabar Joshua yay mata wani abu,duk abinda take yana jinta ko buɗe idanunsa ya gagara yi,yadda yaji zuciyarsa na bugawa da ƙarfi yasa tai saurin sanya hannunta a satin zuciyarsa ihu ta saki kar muryarta sbd sabar firgici da kuma tsoron tashin hankalinta bai huce ace wani abu ya samu Uncle ɗinta ba,da sauri ya buɗe gajiyayyun idanunsa wanda suka sauya launi,ganin yadda ta gigice yasa ya sauri saka hannu ya riƙe mata hannun tare da ɗan dukan kumatunta idanunta ta buɗe idanu suka haɗa tai saurin sakin ajjiyar zuciya still kuma wani kukan na ƙara cikin ƙarfinta, hannunta yaja suka fito wajan ƙofar da sauri wani security yazo ya tsaya,da hannu Jalal yay masa maganar a bashi mota,babu daɗewa akai parking motar a gabansa driver ya shiga Jalal yay masa nuni ɗaya fito waje,zagayawa yay ya buɗe murfin motar ya sanyata ciki shi kuma ya nufi ɗaya side ya zauna mazaunin driver key yaywa motar tare dayin reverse ya jata da wani irin speed yabar wajan,a hanya ya hangi Jabir da wata farar matashiyar mata ƙyakkyawar gaske,binta yay da kallo har suka ƙarasu wajan,tsayawa Jalal yay sbd hannun da matar take ɗaga masa,zuge glass ɗin yay a hankali ya zuba mata gigitattun idanunsa, Jabir ne ya leƙo wajan yace “ayyya jeka kawai kada ka biye mata” kasa ɗauke idanunsa yay daga kanta itama kallonsa take kafin a hankali ta miƙa hannunta kamar mai tsoran wani abu ta ɗura hannunta saman sumar kansa ajjiyar zuciya mai ƙarfin gaske ya sauke,mmki sosai a kan fuskar Jabir tunda yake banda shi da Katarina babu wanda take iya tsayawa wajansa amma gashi ta tsaida mutum harda taɓasa, Jalilerh tayi saurin cewa “Ammina” kallon Jalilerh tai sai kuma ta kalli Jalal ta sakar masa Murmushi tare da ɗaga hannunta tai alamar👌🏼 perfect Jabir na kallon Jalal yace “ya kamata kaje kafin Papa ya fito daga wajan uwa sundu” har zuwa lokacin Jalal ya kasa ɗauke idanunsa daga kan Zulfa wacce itama tai masa ƙuri da idanunta tana kallonsa, kasa daurewa yay sai da ya buɗe motar ya fito,kamar jira take yana fitowa ta faɗa jikinsa yana jin lokacin data sauke ajjiyar zuciya kanta ta ɗaga tare da jawo kansa ƙasa ta sakar masa peak a fuska, Jabir ne ya ƙarasu wajanta tare da kamota ya ce “ki barsa haka bana,ko kin sanshi ne” Murmushi tayi da maƙale kafaɗa tace “Ya Allah” sosai yay mmkin kafin su ƙara magana Papa ya nufu inda suke da sauri Jabir yace “ya subuhana kaga abinda nake magana ko?maza jeka kada ka tsaya” da sauri Jalal ya shiga motar ya jata da gudu yabar wajan, Zulfa tana ganin tafiyarsa ta faɗa jikin Jabir ta saki kuka kanata ya shafa yace “sorry” babu zato babu tsammani yaji tace “kaga ya tafi?”
Da sauri ya ɗaga ta daga jikinsa yana kallonta yayinda ita kuma take kallon direction ɗin da motar ta bi,cikin farin ciki ya ce “what are you saying,ohyyyaa say it again yi magana” kasa magana tayi sai kwaɓe fuska ta dake kamar zata saki kuka kamata yay suka nufi cikin wajan,tun daga nesa Jabir yake bin Abbou da kallo Abbou kuma yana tsaye jikin mota yana kallon Mama wacce take masa bayanin taga mai kama da Zulfa amma ta nemeta ta rasa, da fashin da akai yasa yay sauri juyawa da sauri ya ware idanunsa ganin ƙanin nasa tsaye a gabansa,cikin rawar muryars Abbou yace “Lily..” kasa magana Jabir yay sai jikin yayan nasa daya faɗa a tare kuma suka saki kukan farin ciki, cikin kuka Abbou yace “Lily..ashe aƙwai ranar da zata zo na ganka? Ashe zan ƙara ganin wani nawa a duniya?tunda muka zo nan nake ganin kamar nasan Birnin cikin ikon Allah kuma na tuna komai nawa har na fahimci asalina nazo,naƙi ƙarasawa ne sbd tsoro da kuma fargaba”Jabir ma yace “am happy to see you Loly na, kullum cikin kewarka nake ina kuma roƙan Allah ya nuna min kai sai gashi dalilin cutar Zulfa Allah ya kawoka kuma dalilin ƴarka” zare jikinsa Abbou yay Lokaci guda kuma yaji kansa ya sara da sauri kuma yace “wacece Zulfa? Wace kuma ƴarta?” Murmushi Jabir yay yace “Loly Jalilerh is my daughter” da sauri kuma Abbou ya ce “Da gaske kake Lily..?”jinjina kai Jabir yay yace “I’ll tell you everything Loly,bari nakai wannan ƴar rigimar ciki”Irfan dai na tsaye tun zuwan Jabir idanunsa ya sauka akan Zulfa kasa ɗauke idanunsa yay sbd sallar kamarta da bobo daya gani,komai nasu ɗaya ne, bambanci tsakanin shine ita mace shi namiji,tun kafin su ƙara su wajan da Mama tai cikin motar tana faɗin “wannan wanne kalar lukutar masifa ce? Gari duk tarin arna huuuuuu² yau naga abinda yafi ƙarfina” tana mita ta shige motar, Abbou ya ce “wace haka kake magana?” Jabir yay Murmushi tare da juyawa bayansa yaga ta juyawa bayanta idanunta na kan hanyar da Jalal yabi duk tunaninta ko zai dawo,a hankali Abbou ya ɗura idanunsa a bayanta ya fara kallonta from head to toe gabansa yaji ya buga da ƙarfin gaske da sauri kuma ya nufi inda take yana zuwa ya kalleta da sauri juyawa jin motsin mutum idanu huɗu sukai da Abbou tana ganinsa tai saurin jaa baya sbd tsoran da taji,da wani mugun sauri Abbou ya fisgota ta faɗa jikinsa ƙanƙameta yay sosai a jikinsa ko tunanin Irfan da Mama da suke wajan bai yi ba, duk halinda Zulfa take ciki bai hana ta saki ajjiyar zuciya mai ƙarfi ba,wani sanyi taji yana ratsata bata san lokacin data rungome Abbou ba,cikin tsantsar farin ciki Abbou yace “Hubby da gaske kece,ma sha Allah, Allhamdulillah birahamatikaaaa tsarki ya tabbata ga Allah subhanahu wata’ala”sai kuma hawaye shaaaa ya fara bin fuskarsa,lufff Zulfa tayi jikin mijin nata duk da bata gama gane wane ba,amma yaji zuciyarta ta samu nutsuwa dashi,sakinta yay yana kallon Jabir yace “Lily..ina kasameta?da mmki Jabir yace “shekaru masu yawa ina tare da ita,kusan a ranar data haihu ne ma,amma who is she?”ajjiyar zuciya Abbou ya sauke ya ce “she is my wife” jinjina kai Jabir yay yace “ikon Allah,muje ciki to” gaba ɗaya sukabi bayan Jabir ganin hakan yasa Zulfa tayi sauri ta zame hannunta daga na Abbou tai wajan Jabir ta sakar masa dry,da idanu kawai Abbou ya bita ganin babu abin da ya sauya daga gare ta tai wani mugun ƙyau babu wanda zai ce ita haifi Jalal ta zama kamar wata budurwa duk da tarin shekarunta,amma yanayin hutu kuma daɗin da ɗawa ba haihu take ba bare ta tsofa,har side ɗin Papa Jabir ya shigar dasu da sauri Abbou ya sunkuyar da kansa sbd kallon da yaga Papa na aika masa dashi, gaba ɗaya suka zube gabansa banda Mama da tai tsaye tana ɗin parlour’n da kallo, ɓangaren Papa yay shiru ne sbd maganganun Uwa sundu dake masa yawo a cikin kunnansa wato duk wannan haukan da yake ita badan Allah take tare dashi ba,tasa ta rasa komai nasa yaywa ɗan daya haifa kurciya yabar gari a kan kawai ya musulunta,tasa ya wargatsa farin cikin jikanya sa akan wani ban zan dalili nata,mene haɗin sa da hanzarin buƙatar ta? matsalar ta ita kakaninsa ne amma mene yasa ta zabi ramuwar gayya a kansa da kuma zuri’arsa? Yana ta Abu tsakani da Allah a tunaninsa duk shine dai-dai ganin yadda tun iyaye da kakanni ake bin maganarta,amma yau shine take faɗawa bata ƙaunarsa duk tayi haka ne sbd kisan da kakan Papa yaywa jikanta ba tare da saninsa ba wanda shi kansa bai san hakan ya faru,ta ina zai ɓullo mata? Gashi tace idan har ba numfashinta ne ya ɗauke babu mai dakatar da ita a kan abinda tayi niyya,ta ɗauki al’ƙawarin tarwatsa masa zuri’a,yaya zai yi yanzu? Mene mafita iska ya fesar yana runtsa idanunsa,kafin a hankali kuma ya hare hannayensa idanunsa akan Abbou yace “come here Loly” da sauri Abbou ya tashi yana zuwa ya shige jikin mahaifin nasa ya saki wani marayan kuka cikin ƙasa da Murya Papa yace “am sorry Loly i know am hurt you amma babu yadda na iya all this destiny ya haifar dashi so Please forgive ur father,i luv u Soo much bazan iya cutar dakai cikin nutsuwata ba”cikin kuka Abbou yace “stop saying that Papa wlh na yafe maka tuntuni daman burina bai huce naga ranar da Allah zai nuna min wani nawa ba”a nan Jabir ya nunawa Papa Zulfa yace matar Abbou sosai yay mmki sannan ya shida ma Papa cewa JALILERH tana wajansu duk tsayin shekarun nan,cikin takaici Papa ya rufe idanunsa wato rashin sani yafi dare duhu ya cutar da yaronsa da gansa sannan ya cutar da jikansa da jikanyarsa wannne irin masifa ce haka? Sosai Papa yaji daɗin ganin Mama duk taƙi sakin jikinta ta koma wajan ƴarta ta zauna tana mata surutu, Irfan ya gaida Papa haka suka fara shirya kafin a kawo masu abinci lokacin Sallah yay suka miƙe shi dai Papa yana kallonsu gwanin sha’awa.
_Anty kina karanta min littafi,kisan cewa ban taɓa maki Allah isa ba haka ne? Ban taɓa cewa ban yafe ba,amma duk da haka ba zaki tausaya min ki biyani haƙƙina ba,just 300 naira ta gagara,yanzo ma bazan Allah ya isa ba amma dan Allah stop reading my book please idan kina so kibiya 300 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 masu fitar min da book kun daɗe baku fitar ba,idan kuka ka dai nama baku tsoran Allah😏😂_
A hankali Jalal ya tura ƙofar bathroom ɗin ya fito sanye da bathrobe iya gwuiwa jikinsa na ɗigar da ruwa ga faffaɗan ƙirjinsa dake waje bakin gashi yay ƙwance lufff saman ƙirjinsa,ga wajan ciwonsa an saka masa bandeji a wajan,da alama kafin ya ƙarasa hotel ɗin sai da yaje hospital, kallonta yay yaga still tana zaune ta kasa koda mutsi daga ita sai towel tunda tayi wankan da yace mata take zaune,zama yay ya shiga shafa lotion da parfumes masu sanyin daɗi,bayan ya gama ya nufi wajan kayansa ya ɗauki wata Brown ɗin jallabiya ya saka jikin ƙara yasa ya ɗan leƙa ta window’n baya yaga ashe ruwa ne ya fara sauka,wata ƙara jallabiya ya ɗauka ya nufi inda take zaune, ganinsa yasa tai sauri kwaɓe fuska haka nan taji yau yay mata kwarjini ga wani ɗan tsoransu daya fara shigarta,bai ce mata komai ba yasa tattausan hannunsa ya miƙar da ita tsaye a hankali kuma ya ware towel ɗin jikinta da sauri ta riƙe towel ɗin tana kallonsa,kallon da take masa ne yasa ya fahimci abinda take nufi bai rabu da ita ba sai da ya janye towel ɗin,da sauri ya fisgi numfashinsa Lokaci da idanunsa ya sauka a saman brest ɗinta,tunda yake bai taɓa ganin booms tsirara haka ba,kuka ta saka masa tare da shigewa jikinsa tana ɓoye ƙirjinta ita adole bata son ya gane mata ƙirji,shi dry ma ta basa hakan yasa ya ɗan murmusa tare da cireta a jikinta da sauri ta kulle idanunta harya gama sanya mata jallabiya tare da ɗura mata veil ɗin abayarta a kanta,cikin nutsuwa ya jasu Sallah raka’a biyu bayan sun idar ya kalleta yace “me kika sani game da addinin musulunci” bata kawo komai ba ta fara zayyana masa duk abin da ta sani, shiru yay yana kallon yadda take kutsa jajayen laɓɓanta masu kauri da ƙyau sunyi masifar birgesa, lumshe idanunsa yay yana jin tsigar jikinsa na tashi,some few seconds ya buɗe idanunsa ya sauke a kanta matsuwa yay sosai kusa da ita tare da kama saman forehead ɗin ta ya shiga yin addu’a a cikin ransa,bayan ya gama yace “me kike son ci?” Girgiza mai kai tayi sai kuma tace “Uncle mu koma Ibadan” taɓe yay yana duba messages ɗin daya shigo ta cikin email ɗinsa waro idanunsa yay yana ƙara duba message
_Muna murna da bamu offer aiki da kayi na adadin 10m_
Shiru yay yana mmki wanne aiki? Yaushe yay sing a wata pepper?suwa ma ya bawa aikin? Ganin yanayinsa ya sauya tace “what wrong?”miƙewa yay ba tare daya kulata ba,shi tunanin yadda mu’amala da ita yake duk da cewa yana cin wata matsananciyar sha’awar ta,baya tunanin yana da feelings sai ya ganta,zare jallabiyar jikinsa yay ya rage daga shi sai boxer, kwanciya yay a saman bed tare da kashe hasken room ɗin,ganin duhu yasa Jalilerh miƙewa da sauri sbd Allah yay mata tsoran duhu musamman yanzo da hadari yaywa sama ƙawayansa sai rugogi yake ga wata tsawa da ake, da sauri tace “Uncle” banza yay mata yana ƙare mata kallo ta cikin dark ɗin, kwaɓe fuska tayi tana turo baki gaba, murmushi kawai ya saki yana kallon yadda take turo ƙaramin bakinta gaba,bai jira tace wani abu yasa hannu ya jawota gaba ɗaya ta faɗa jikinsa kallonta yay murya can ƙasa wacce tai slow da yawa yace “mene?” Tace “tsoro ina” hannu yasa ya fara sama da jallabiyar jikinta ganin hakan yasa tai saurin riƙe hannunsa tace “me zakai” taɓe baki yay yace “to tashi ki fita,ni ba zaki zauna kusa dani wannan rigar na wari ba” marai-raice fuska tayi tace “ayya amma ƙamshi naji tana yi fa” kamar ƙaramin yaro yace “ni banji ba” kamar zatai kuka tace “amma babu ƙyau wanda ba muharraminka ba yaga jikinka kaika faɗi haka” zare rigar yay ba tare daya kullata ba ya cillar da ita can gefe,sauri sanya hannu tayi ta rufe tsayayyun brest ɗinta tare da rufe idanunta tana jikin ƙirjinta na bugawa da ƙarfi, hannunsa yasa ya ƙwantar da ita a gefe tare da juyo da fuskarta sosai numfashinsu ya haɗu waje guda, yatsarsa yasa ya fara zagaye lips ɗinta masu shegen ƙyau,a hankali kuma ya ƙara jan fuskarsa zuwa tata kallonsa tayi tace “Uncle” gira ya ɗaga mata alamar “Yes” ba tare da yay magana ba, hannunsa dake saman lips ɗinta yasa a hankali ya ware bakinsa a hankali kuma ya tura hancinsa cikin bakin nata kamshin da yaji yasa yay saurin janye bakinsa da sauri ta tura duka bakinsa cikin nata bakin..
Wata nauyayyiyar ajiyar zcy Jalal ya sauke lokacin da yaji ɗumin bakinsa da nata sun haɗe waje guda, slowly ya fara bata wani hot kiss mai tsayawa a zuciyar ko wacce mace balle adult irin Jalilerh wacce lokaci ɗaya za’a iya birkita mata tunaninta duba da cewa bata saba akan abun ba hasali ma banda Jalal ɗin babu wanda yay try na kiss nata,yadda yake kissing bakinta yasa tsoro da fargaba suka gama cika zuciyarta,a hankali ta fara ƙoƙarin zare bakinta amma ta kasa sbd yadda ya mirgina ta a ƙasansa ya sakar mata dukkan nauyinsa,yadda bakinta yake masa daɗi ya kejin har wani garɗi² yawonta yake masa ya dage wajan ƙara jan red lips ɗinta wanda suka ƙara yin ƙasa sbd shansu da yayi,a ɗan zafafe ya fara yawo da hannunsa a jikinta a sonsa na cire rigar jikinta, jikinta ne ya ɗauki rawa tana jin tsigar jikinta na tashi ga wani abu daya fara bin jikinta,lokacin daya samu narar cire rigar sai daya fisgi numfashinsa sbd yadda fresh skin ɗinsu ya haɗu waje guda,a hankali kuma ruwan sama ya fara sauka kaɗan²,da sauri ta fisge bakinta hawaye na bin idanunta tana jin bugun zcyarta na ƙaruwa,cikin rawar murya tace “Uncle me…me zakai.. min?” Ta faɗi maganar a rarrabe kamar ƴar kuyo,zare ba kinsa yay Yana fitar da numfashi da sauri² kamar wanda yay tsere ƙare mata kallo yay da jajayen idanunsa wanda suke janye tare da sauya kala,cikin wata kasalalliyar Murya yace “aƙwai zafi ne?”kaita gyaɗa masa,ɓata fuska yay kamar tana ganinsa yace “ke ƙadangare ne da zaki ɗagamun kai banso”cikin ƙasa sa murya wacce take nuni da tsoro tace “ban ƙarawa kayi hqr”
“good girl”ya faɗa yana tura yatsansa cikin rabin cibiyarta,jinta a ɗan kumbure yasa yay saurin juyo da ita gabansa,tare da kafeta da idanu yace “mene wannan?”turo baki tayi har lips ɗinta na gogar nasa cikin shagwaɓa tace “cibi ne”baice komai ba ya tattare riganta zuwa sama nan ƙyawawan santala² laps ɗinta suka bai yana sai sheƙi suke abin sha’awa.
a hankali kuma a taushashe ya ɗura laɓɓansa a saman cibiyar cikin nutsuwa ya fiddo da halshansa ya fara zagaye cibin.
numfashi da sauke sabida wani irin abu daya tsarga mata ga wani zilla da taji a saman mararta.
a hankali yake zagaye cibiyar da sharshen tare dasa hannu ya fara shafa saman mararta,jiyay numfashinsa ya fara fisga sabida mararsa da tayi wani zillo tare da soma harbawa.
a hankali a hankali ya fara ƙasa da hannunsa harya samu nasarar tura hannunsa cikin pant ɗinta.
cikin sabon daya shigeta ta fara girgiza kai murya na rawa tace “no please banso ka bari babu daɗi fa”
“uhm..ohh” shine kawai abinda yace mata zare kansa yay daga cikinta tare da miƙa hannunsa a bed side ya kashe lamp nan take wani light blue ɗin haske ya bai yana.
hannu yasa ya ɗagota zuwa jikinsa baki ɗaya tare da tattare red sleepyn dress ɗin dake jikinsa harya samu nasarar zare ƴar ƙaramar rigar.
saurin lumshe idanu yay sabida tozali da brest ɗinta da yay wanda suka saka ya rasa numfashinsa na wasu seconds
hannu tasa ta kare ƙirjinta tare da lumshe idanunta.
nasa idan ya ware akanta,sam bazai jure hakan ba,yay hqrin na kusan shekaru goma babu mace,tayaya yanzu zai hqr bayan ga halalliyarsa a gabansa kuma yana da tabbacin zata ɗauki buƙatarsa,domin idanunta kawai ya kalla yasan tana ɗauke da matsanancin feelinga dole zai rabata dashi.
tabbas a yau yake son mai data cikakkiyar mace,a cikin wanne dare mai tarin ni’ima yake son saka ƙwan halittarsa cikin mahaifarta.
cikin goshewar tunani ya ƙwantar da ita tare da ƙwanciya samanta yay mata runfa.
idanu ta ƙura masa sabida wani ni’imataccen ƙyau da yay mata.
murmushi yay mata tare da sanya tafin hannunsa ya rufe mata idanu,a hankali ya ɗura red lips ɗinsa a saman nata.
ɗaya hannun yasa a gefen cikinta tare da matsewa.
zafin data jine yasa tayi saurin buɗe baki zatai kuka hakan ya bashi damar tura halshensa cikin bakinta.
ƙara matsa cikin nata yay ga mamakinsa sai haji ta saki numfashi tare da saurin kama tongue ɗinsa a cikin bakinta ta fara tsotsa.
wani ƙyaƙƙyawan sucking taiwa tongue ɗin.
a zafafe ya cafki lips ɗinta ya fara bata wani hurt kiss mai tsayawa a zuciya.
gaba ɗaya hannunsa ya saka ya fara yawo dashi a jikinta.
gaba ɗaya ya fita hayyacinsa ya ɗauki 10minutes ya kissing bakinta.
zare bakinsa yay ya farayo ƙasa dashi harya samun damar ɗurasa a tsinin red nipples ɗinta.
saurin tura masa ƙirjin tayi tare da sakin wata ƴar ƙaramar ƙara wacce take nuni da daɗin data keji.
tamkar mahaukaci haka ya dinga tsotsar brest ɗinta har wani ruwa-ruwa yake tahowa dashi.
cikin ƙanƙanin lkc ya gama lugwigwitata.
a hakali ya saka hannu ya zare pant ɗinta tare dasa yatsanta cikin jikinwa.
wani ɗumin ruwan ni’ima da yajine ya sashi faɗin “ohh yaaaa….saalma…” gangaro da kansa yay har zuwa ƙasanta yatsanshi ya zare tare da maida tongue ɗinsa wajan.
cikin nutsuwa ya fara zuƙe ruwan dake zuba ta wajan wanda ya keji daɗinsa har wani garɗi-garɗi ya keji.
sam bazai iya jurewa ba yakawo kejin da baya gane komai burinsa bai huce ya jisa a cikin jikinta ba,ya ƙwashi ɗanɗanonta ya fidda abinda yake damunsa na tsawon shekaru masu yawa.
a zafafe yasa hannu ya zare boxer ɗinsa tare da cilli dashi gefe guda.
saurin girgiza kai tayi tare dasa hannunsa ta riƙe shoulder ɗinsa so take tace ba tasu amma san ta kasa magana sabida wani irin abu da yake mata yawo a cikin mararta.
kansa ya ɗaga ga kalleta cikin wata kalar murya da bata fita sosai yace “please En matan Uncle can i get in?wani tausayinsa taji ya kamata sam bai lura da girmansa ba,amma yake baga magiya akan abinda yake halliyarsa idanunta na zubar da ruwan hawaye ta gyaɗa masa..
ajjiyar zuciya ya sauke hannunta ya kama tare da saka mata girmansa a ciki.
saurin zaro idanu tayi sabida girmanta da tsayi a haka tana iya jin jiniyoyin dake jiki sai halbawa take,tsoran daya kamata ne ya sanya tayi saurin matseta nan take wani ruwa yay ambaliya daga samanta zuwa hannunta,ƙara ya saki tare da firgeta daga cikin hanunta jin yana neman ratsa ransa ga wani irin sarawa da kansa yake masa ne,ya sanya ya gyara tsaiwarta waist ɗinsa a saman nata manne ƙugunsu waje guda yay murya na rawa ya fara karanto adduar saduwa da iyali kamar haka…
“بسم الله،الهم جننبنا الشيطان،و جنب الشيطا ما رزقتنا”
yana gamawa ya ware cinyoyinta tare da saita jikinsa a nata,bakinsa ta tura cikin nata baki sabida gudun kada tayi masa kuka.
lumshe idanunsa yay cikin nutsuwa da kuma ƙwaran cewa ya fara nema hanya,wata ƙara suka saka duka su biyun lkcn daya samu damar shiga jikinta a kuma dai-dai lkc aka kece da ruwan sama mai a zabar ƙara..
A zaba da raɗaɗin disvirgin nata da yay ne ya sanya ta fasa ƙara domin bata taɓa tunanin abin yakai har haka ba,bata taɓa tunanin wannan azabar zai gana mata ba,ji take tamkar an saka wuƙa an yake mata ƙasanta sabida tsananin zugin data keji.
ɗumin jikinta da yaji da kuma jinsa a wata duniyarta musamman wacce ya daɗe yana harsasuwa kansa,sai gashi yau ya samu ta sanadin matar da yake ƙauna kuma yake masifar so,yadda ya shige jikinta lkc guda ga kuma ɗumin jikinta daya ratsashi shine ya sanya ya saki wata ƙara ba tare daya shirya hakan ba.
Gaba ɗaya kukansu ya cika part ɗin yayinda kowa kukan da yake nada banne,cikin fitar haiyaci da kuma zaucewa ya ƙara shige cikin jikinsa,a wannan karan wani kallar gurnani yay tare da fashewa da kukan daɗi,shi kaɗai yasan mene ya keji a dai-dai wannan lkcn.
me zai mata?mazantakarsa zau sauke mata?ko kuma tuzuruntakarsa zai juye mata?ba yajin zai iya barin ko guda daga cikin biyun.
gaba ɗaya jikinsa sane ya hau rasa sabida sabon abinda ya rikesa.
abinda baki bazai iya faɗa ba,tunanin bazai iya fasallataahi ba,yana nan a zaune a cikin zuciya,gangar jikice kawai zata iya gwada abinda ya keji a wannan lkcn
jin yadda take kuka gama ɗaya tasa hannu ta ƙanƙamesa ne ya sanya yay saurin cusa mata halshensa a cikin bakinta,da sauri ta kama ta shiga tsotsa.
cikin zaucewa da fitar hayyaci yaci gaba da havey sex da ita,gama ɗaya manta da cewa ita ɗin yarinyace wacce shekarunta bakai yay mata abinda yay yanzu ba,amma yaya zaiyi?shi kansa a wannan lkc yana buƙatar taimako domin ji yake kamar ana rura masa wuta a cikin jikinsa komai nasa ya kunce ya manta da kowa da komai ita kawai yake gani a gabanta, JALILERH kam ta daɗe da ficewa a hayyacinta banda gumi da yake fita a jikinta babu abinda take,ga wani zazzafan zazzaɓi daya rufeta lokaci ɗaya, baƙin cikin ace wai UNCLE NE ya ruguza mata rayuwa mai makon ace mijinta na sunna shine ya amshi budurcin ta,ji take kamar ta haɗiye zuciya ta mutu dan baƙin ciki,tana ji tana gani ya ratsa cikin jikinta ya shiga abu mafi muhimmanci da kamala a jikinta,mmkin ta ɗaya yadda ta kasa hanashi ai watar da ƙudirinsa a kanta,a haka taji ya sanya tongue ɗinsa a ƙasanta abinda bata taɓa ji ba kenan a iya tsayin rayuwar da tayi,hakan yasa ta sakar masa fitsari ji kake shaaaaaa, Jalal kam ko a jikinsa lokacin daya ratsa jikinta wata ƙara ta saki ta sume masa ba tare daya sani ba,ruwan sama ake kamar da bakin ƙwarya yanayin yay wa Jalal daɗi hakan yasa yaci gaba da abinda yake ba tare da sanin halinda take ciki ba,sosai yay mmkin yadda baya kawowa da wuri a haka ya shafe 4hours a kanta kafin ya samu yay release,lokacin da yay wata ƙara ya saki tare da ƙanƙame ta ya shiga rawar sanyi,ya daɗe a jikinta yana sauke numfashi kafin ya samu damar ɗaga kansa ya kalleta cikin harshen larabci ya fara magana a hankali cikin so da kuma zallar ƙauna yace “Jazakillah bilkhair ya habibaty shukurallaki ya noorul ƙhalab,barakallahu fili ya hurul I’n, thank you so much wify thank you once again kin bani soo much enjoy Allah yay maki albarka sai kuma hawaye ya biyo bayan idanunsa kafin a hankali ya kifa kansa a ƙirjinta ya saki kuka…
Ya shafe sama da 5minutes ya rera kuka a jikinta kafin a hankali ya mirgina gefenta yana jin wani sanyi da a zababban zazzaɓi na kawowa jikinsa farmaki, lumshe idanunsa yay sbd nauyin da yaji kansa yay masa,gefe guda kuma wasai ya kejin mararsa babu tauri da kuma ciwon da take masa,all sperm ɗin dake damunsa ya juye a jikinta,yadda take fitar da numfashi da mai zafin gaske da kuma yadda yake jiyo zafin jikinta,ware kumburarrun idanunsa yay tare da ɗurasu a kanta,ganin kwance bata ko mutsi yasa a hankali ya yunƙura yana dafe kansa da yake masa wani ciwo tamkar zai rabe gida biyu, hannunsa ya miƙa ya kunna glub ɗin daki wani light blue ɗin haske ne ya bai yana gajiyayyun idanunsa ya sauke a jikinta yana jin wani sabon yanayin na ƙara shiga jikinsa, tunda yake a rayuwa bai taɓa ganin mace naked babu pat jikinta ba sai yau,bai taɓa ganin ƙyaƙƙyawan jiki irin na Jalilerh ba, jikinta ko ina a mulmulu yake tamkar ƙwai,wani ƙawataccen Murmushi ya saki yana jikinsa fresh wata nutsuwa na ratsa ko ina na jikinsa,yana jinsa kamar bashi ba, ɗan ranƙwafawa yay dai-dai fuskarta ya sanya tattausan bakinsa ya ƙasan lips ɗinta ya ɗan tsotsi kaɗan, idanunsa ne ya sauka akan nipples ɗinta wanda sukai jaaa sosai sbd wahalar da suka shaa, bubbuga kumatunta ya farayi a hankali tare da kiran sunanta “Jalery… Jalery”but shiru babu respon hannunsa ya ƙara a jikin hancinta sai lokacin ya fahimci suma tayi jiki a sanyaye ya ɗauki boxer ɗinsa ya sanya har wani duhu2² yake ganin sbd zazzafan zazzaɓi dake ɗibansa ga wani ciwon kai dake damunsa,gaba ɗaya ya sunkuce ta ya nufi bathroom da ita,har lokacin ruwan sama ake kamar da bakin ƙwarya,yana zuwa cikin bathroom ɗin ya nufi wajan jakuzzie ya haɗa hot water mai zafi,a hankali cikin dabara slowly ya fara sanyata cikin ruwan zafi,zafi da azabar da taji a jikinta ya sanya ta saki wani gigitaccen ihu tare da ƙanƙamesa ta manna bakinsa a faffaɗan ƙirjinsa lumshe idanunsa yay sbd sanyi da yaji a ransa,ganin ba zata zauna a cikin ruwan ba yasan a hankali shima ya shige cikin ruwan tare da ita a jikinsa,duk yadda tasu ta fice daga ruwan kasawa tayi sbd yadda ya danne waist ɗinta a jikinsa ruwan yana ratsa cikin jikinta,kukan shagwaɓa ta sanya masa tare da sanya hannunta ta fara dukan ƙirjinsa shiru yay mata yana jikin yadda take dokansa, lumshe idanunsa yay yana jin kamar sosa take masa,ganin zata birkita masa lissafi yasa gaba ɗaya ya jawota jikinsa ya rungome ta sosai yana sauke ajjiyar zuciya,a hankali ya fara shafa sumar kanta zuwa gadon bayanta lufff tayi jikinsa tana sauke numfashi tare da sauke ajjiyar zuciya,jin ruwan ya salance ya miƙe tare da barinta a jiki,ruwan ya fitar kana ya saka hannu ya miƙar da ita, idanunta ta ware ganinsa babu ko wando yasa ta fasa ihu tare da kulle idanunta, murmushi yay mata kafin yace “get down” maƙale kafaɗa tayi tana turo bakinta gaba tare da rufe ƙirjinta, murmushi kawai yay kana yaja numfashi kamar bai son magana yace “ohyaaa sakko tunda baza kiga jikina ba bayan is urs” da mmki taji kala mansa sai yanzo abinda yay mata ya fara dawowa brain ɗinta,mekenan? Ya sunan abinda Uncle yay da ita? Tasan cewa ita ba matarsa bace kuma ita ba wata a bace a wajanta ba,kenan zina yay da ita? Yasubuhanallah! Mai yasa zai aikata hakan mai yasa zai hana wasu aikata mata shi kuma yayi?tayi tunanin zai kare mutuncinta da kimarta ne amma sai gashi da gansa ya wargatsa komai,yanzo da wanne ido zata kalleshi Mazinaci ko kuma me?hawaye ne taji yana sakko mata daga cikin idanunta ji kake shaaaaaa,batai aune ba ta jita a bayansa ya gotaya kamar wata baby,dukkan abinda take yana kula da ita kuma sarai ya fahimci abinda take nufi kawai yana son bata mmki ne,yadda jikinta yake babu daɗi yasa ta maƙale a bayansa tare da rungome hannayenta a ƙirjinsa,sai da ya haɗa ruwa mai zafi sannan a sakko da ita, marai-raice fuska tayi tare da kwaɓe fuska zatai kuka yay sauri sakar mata sumba a bakinta janye bakinta tayi tana kumbura fuska ba tare da tayi magana ba,cikin ruwan ya sanyata ƴar ƙara ta saki tana riƙe hannunsa tana matsu ƙwalla daga jikin idanunta,a haka yana riƙe da ita har ruwan yay sanyi,cirota yay daga jikin ruwan tare da nufar wajan shower da kansa yay mata wanka ita kuma tayi wankan tsarki,ganin yana jiran zame wandonsa da ya bayar ɗazo tayi sauri shigewa jikinsa tare da fara ƙunƙuni, lumshewa idanunsa yay sbd wani irin yanayi daya keji yana ratsa jikinsa,cikin da bara ya zare wandon ya sakarwa kansa shower tana maƙale a jikinsa,harya kammala wani murmushi ya saki tuno surutan da yay mata,yasan da tana hayyacinta babu shakka sai yaji kunya,shi kansa bai san lokacin da wannan maganganun suke fita daga bakinsa ba, janyeta yay daga jikinsa yace “meye kuma?bayan laifinki ne” turo baki tayi tana tsaye idanunta a rufe yay wankan tsarki ya ɗaura alwala,sai lokacin yaji cikin kamar an masa yasa, towel ya ɗaura a jikinsa ba tare data kula ba ya ɗauke ta cak ya nufi cikin bedroom ɗin,yana zuwa ya ajjiye ta gefen bed,wajan fridge ya nufa ya ɗauki free milk da gup ya tsiyaya mata kana ya ɗauki peracitamol,a gefenta ya zauna ya miƙa mata cup ɗin fresh milk ɗin kin karɓa tayi, kallonta yay sai kuma yay saurin janye idanunsa sbd bai cika son yana ganin jikinta ba dan zai iya mata illa, idanunta ɗauke da hawaye fal tace “why Uncle?ka hana wani cin mutuncina amma kai gashi kayi…,” Saurin haɗe bakinsu yay waje guda tare da rungome ta a jikinsa ya shiga bata wata gigitaccen tsotsa mai tayar da hankali,yadda take sucking lips ɗinta ko ɗazo bai yi haka ba,gaba ɗaya jikinsa ya ɗauki rawa,hakan yasa ya zare bakinsa tare da kifa kansa a tsakanin ƙirjinta ya shiga sauke numfashi,da sauri da cire jikinta daga nasa idanunta na kawo hawaye tace “Uncle mai yasa zaka hanani faɗin abinda yake dai-dai,ada na ɗauke ka garkuwanta,mai yasa zaka wargatsa yardar da nayi maka?mai yasa ka zabi ka lalata…,”da gigitacciyyar tsawa ya daka mata,kuka ta sakar masa sbd tsoran da taji cikin zafin nama ya fisgota ta faɗa jikinsa, rungome ta yay sosai,a tare suka sauke ajjiyar zuciya, idanunsa ne suka kaɗa sukai jajirr sbd ɓacin rai,ita babu abinda hankalinta ya kawo sai yay lalata da ita,idan har hakan zai yi mai yasa tun da baiyi ba sai yanzo,bai yasa kuma sai a kanta zai hakan? ƙara matseta yay jikinsa tare da tura kansa cikin wuyanta yana shaƙar ƙamshin parfume ɗin jikinta, tongue ɗinsa ya tura cikin kunanta ya fara latsar kunanta kamar Jalal ɗin da muka sani ba,fesar da numfashi yay kafin ya ajjiye bakinsa dai-dai kunnanta yace “why?why?why? Me yasa kike tunanin zan ci mutuncinki? Har abada bazan taɓa shiga gonar da ba tawa ba,kamar yadda na killace kai na haka na samu matata a killace kuma Allhamdulillah Nagode maki da adana min kanki da kikai, thank you Wify”da sauri ta ɗaga jajeyen idanun tana kallonsa da zallar mamaki,gira ya ɗaga mata tare da tsorawa ƙirjinta idanu yace “yeah! You’re my wife Jalilerh haka Abbou ya shaida min nima ban san komai ba,amma shine da kansa yace ke matata ce nayi sauri na amshi budurcin matata kafin wani gantalallan ya riga ni”da sauri ta juya masa baya sbd wata kunyarsa daya kamata,da gaske Uncle ɗinta shine mijinta? da gaske itace matarsa wow! Sai kuma hawaye shaaaa da sauri ta tura kanta tsakanin cinyoyinta ta shiga rera kuka wanda ita kanta bata san na menene, ɗauka ta yay cak ya ɗura ta a saman jikinsa shima ya kwanta ya ja masu duvet, maƙale wa tayi a jikinsa tana rera kuka, murmushi yay mata cikin tsokana yace “eyeee duk kukan daɗi ne?tana murna ta samu kyakkyawan saurayi handsome guy like me”Kuka ta ƙara saka masa tana dukan ƙirjinsa,dry ya saki wacce ya daɗe baiyi irinta ba, yace “okey enough,tell something the you love me?kina son Uncle ɗinki?” Girgiza masa kai tayi alamar “a’a”da sauri ya Miƙe zaune tare da ita a jikinsa yace “what?”haɗe rai tayi itama kamar zata fasa ihu tace “yeah! Nasan ka gane bana sonka”¹⁰⁸ ¹⁰⁹