UNCLE NE CHAPTER 13 KARSHE END BY NIMCYLUV
Www.bankinhausanovels.com.ng
With much surprise Jalal ya dinga kallon bakinta dan sam bai yarda cewa ita ta faɗi wannan maganar ba,gashi taƙi yadda su haɗa ido jinjina kai kawai yayi tare da kwanciya ya lumshe idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya lokaci ɗaya yanayinsa ya sauya amma baza ka taɓa gane hakan a fuskarsa ba, bayansa ta tsurawa idanu ganin ko ina na jikinsa gashi nan yay masa ƙawanya tunda take dashi bata taɓa ƙyansa irin na yau ba,bata taɓa ganin kwarjininsa irin na yau ba,haka kuma bata taɓa jin kunyarsa irin na yau ba,tasan cewa idan tace bata son Uncle ɗinta tayi ƙarya,domin tafi kowa sanin wahalar da tasha na danne soyayyarsa wacce kullum take damunta a cikin zuciya,bata da aiki sai kuka da gujewa ganinsa yanzu kuma ta samu dama na kasancewa dashi,ta samu damar da bako wacace zata samu irinta ba,ta samu abinda rai da zcyarta haɗi da gangangar jikinta suke
muradi,amma mene yake damunta da zata gaya masa cewa bata sonsa?shi abinda tayi yayi dai-dai kowa? UNCLE NE fa? Uncle ɗinta Jalal ɗinta garkuwata madubin rayuwarta, farin cikin ta jin daɗinta amma mene yasa ta zaɓi baƙanta masa fiye data faranta masa,ya shiga tashin hankali kala daban² amma yanzu ai lokacin hutawarsa ne wanda ya kamata ace ita ta bashi wannan hutun da kuma farin ciki,kuka ne ya ƙwace mata hakan i ta tura kanta a tsakanin cinyoyinta ta shiga rera kuka,ko ɗan bata damuwa da zazzafan zazzaɓi dake damunta ba,shiru Jalal yay amma a zahiri jin kukanta yake kamar ana wasa masa huta a jikinsa duk kukanta ɗaya sai ya tafi da bugun zcyarsa,ganin yay mata banza yasa ta buɗe baki iya kar muryarta ta fasa ihu,da sauri Jalal ya hantsila tare dayin baya inda take zauna yana zuwa yasa ya jawota zuwa jikinsa suka ƙanƙame juna gaba ɗaya tunaninsa wani abu ya sameta domin yasan bata da lafiya,yadda ta shiga sauke ajjiyar zuciya tana shigewa jikinsa yasa ya buɗe ya a hankali ya shiga kallonta,da sauri ya runtsa idanunsa sbd gaba ɗaya ya manta naked take ko pat babu a jikinta,cikin wata iriyar sexcy voice yace “meye??” Cikin kuka tace “ba kai ne ka kyalleni ba” waro jajeyen idanunsa waje yay kamar bazai magana ba sai kuma yace “me zan maki to?”baki ta Turo gaba gaba tana kwaɓe fuska,kallon fresh pich lips ɗinta yadda take tsotse su tass da yawo tace “to baza kace nai shiru” dry ta kusa bashi ganin ganin yadda take magana billhaƙƙi,yanzu tace bata sonshi yanzu kuma tace ya rarrashe ta,bayan yasan dukkan abinda ta faɗa ƙarya ne,ya daɗe da sanin tana sonshi rabuwa kawai yake da ita ganin kamar da gaske ita ɗin ba rabonsa bace, kullum baya iya bacci cikin dare, tunaninta ya hanasa sakat,haka zai tayin sallarsa lafila yana ruƙan Allah ya sassauta masa abinda ya keji game da Jalilerh,shi da kansa wani lokacin yake gujewa ganinta sbd wani irin yanayi da yake shiga a duk sanda yay arba da ita, Tabbas Wannan maganar haka take kana taga Allah na tashi kuma ta sace gsky,gashi Ubangiji ya mallaka masa Jalilerh matsayin mata kamar yadda zuciyarsa ke muradi, ɗan ɓata fuska yay kafin ya cireta a jikinsa ya juya ba yay kwanciyarsa, kuka ta ƙara saka masa duk yadda tasu yin birgima kasawa tayi sbd wani a zababban ciwo haɗi da raɗaɗi da ƙasanta yake mata,cikin kuka tace “toni ka mai dani gida mana” can ya nisa yace “jeki nemi wanda kikeso ya kaiki” turo baki tayi tace “kai fa?” Banza yay mata yana jin yadda mintsininsa yay mata baza,ganin sa gaske fushi yake da ita yasa ta lallaɓa a hankali tana runtsa idanunta sbd data keji a haka ta mirgina gabansa tare da jan blanket ta rufe jikinta, haɗe rai yay tamau kafin ya fisge blanket ɗin cikin ɗan faɗa² yace “duk abinda zaki kiyi,amma banda rufe min halaliyata”kunyace ta kamata sbd yadda ya tsurawa ƙirjinta idanu,cikin rawar murya tace “am so sorry please Uncle wlh am joking” taɓe baki yay yace “sorry for yourself,ba ayiwa SO dole amma baza a taɓa hana zuciya son abinda take so ba,dan haka kije kiyi abinda kike ganin dai² ne” fuskarsa ta tsurawa idanu tunda take sai yau taga zallar ɓacin ransa,sosai kuma ta firgita da hakan, jikinta na vibration ta miƙa hannu da niyyar taɓa sa yay saurin janye jikinsa yace “don’t touch me,jeki taɓa jikin wanda kikeso ko kuma ki nemi ticket ki koma wajansa is better”tsoranta ne ya nunku fiye da ɗazo,cikin kuka tace “wayooo! Uncle baka fahimci ni ba wlh….,”wata tsayawa ya daka mata yace “keee! Ni daman bana da fahimta,naji baki sona ƙanina kikeso,no wahala ki ga Aryan” damuwa ce ta bai yana ƙarara a fuskarta ranta kuma ya ɗan ɓaci da maganar Aryan da yay mata, yafi kowa sanin cewa bata son Auren Aryan damuwarta a Uncle ɗinta,amma yau UNCLE NE da bakinsa zaice mata haka?dole ta gwadashi da kalan ntay rigimar hakan yasa ta miƙe a hankali tana runtsa idanunta,cikin nutsuwa ta fara taka ƙafafuwan ta harta isa gabansa ta tsaya,yana ganinta gabansa ya lumshe idanunsa yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi Musamman yadda take kusa dashi, hawayen idanunta ta goge tass Sannan ta kallesa cike da jarumta tace “Uncle ni daman na taɓa cewa ina sonka da har za’a ɗaura min aure da kai? Ohhhhh! Dalilin hakan kenan ka kawoni sbd kasan komai ko??naji ni ba sonka nake ba kuma….,”sai kuma tai shiru sbd wani sihirtaccen kallo daya jefeta dashi ɗauke idanunta tayi tace “naji ni yaya Aryan nake s….,” Bai bari ta ƙarasa maganar ba ya fisgota ta faɗa jikinsa matseta yay a jikinsa har sai da tayi ƙara sbd azabar da taji,a hankali kuma ba mannata da jikin bango kafin yasa hannu ya tallafo haɓarta bai jira komai ya haɗe bakinsu waje guda ya shiga tsotsar bakinta tare da zuƙe yawon cikin bakinta yana fitar da wani sound,shi kansa bai san yaya akai ya zama haka ba,but indai tana kusa dashi baya iya control kansa sam², tongue ɗinsa ya tura mata cikin bakinta taƙi karɓa da sauri yasa hannunsa ya matse gefen jikinta zafin da taji yasa tayi saurin kama tongue ɗin ta fara bashi wani lafiyayyan hurt kiss wanda bai taɓa jin irinsa ba, cikin nutsuwa taci gaba da bashi wani side mouth kiss mai tafiya da nutsuwar mutum, jikinsa ne ya ɗauki rawa sai fitar da numfashi yake,banda ƙarar ruwan sama da har yanzu yake sauka bakajin komai sai fitar numfashinsu,da sauri kuma Jalal ya fisge bakinsa ya rungome ta a jikinsa da sauri ita kuma ta fara ƙoƙarin ƙwance jikinta daga nasa,kallonta yay da rinannun idanunsa kafin a hankali yace “why?? Why?? Why JALILERH?”turo baki tayi tace “nida ka sakeni naji zan tafi”da sauri ya kalleta yace “where?” ba tare data kallesa ba tace “inda kace,ba kace naje wajan Yaya Aryan ba” with much surprise a fuskarsa yace “da gaske kike? Ashe baki sonaaa!?”sai kuma ya fashe mata kuka tare da kifa kansa a wuyanta cikin kuka ya fara faɗin “Noo! Please JALILERH i love You tun kafin kisan kanki,ina sonki a ranar da idanuna suka fara ganinki tun bansan wacece ke ba,ina sonki tun a cikin ƙazantarki,ina son ki tun kafin ki rabauta da addinin musulunci,dalilin sonki naji ban son Auren baby dan Allah idan wasa kike ki daina, Ni Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo naki ne har gaban abada,wannan abun nake gudu yasa tuntuni na garara faɗa maki abinda yake raina gaba dake” tunda ya fara magana take kallonsa tana jin wani sanyi da nutsuwa na ratsa ko ina na jikinta wata soyayyar mijinta na ƙara nunkuwa a cikin zcyarta,tabbas samun Jalal matsayin miji kuma abokin rayuwa ba ƙaramin Sa’a bane,tabbas ita ko dashi aka barta a wannan duniya ba tajin aƙwai abinda zai dameta, kallonsa kaɗai idan tayi tana jin wata nutsuwa na zuwar mata bare kuma ace tana tare da shi har abada,a miskilanci bobo tunda harya fito ya faɗa mata son da yake mata tasan ba ƙaramin so yake mata,tsantsar kishinta ya bai yana a saman fuskarsa daman tana sane ta sanyo maganar Aryan,tasan cewa shi kasansa baya son aurenta dashi kawai yana danne wa sbd kada ko ya fahimci weakness nasa ne, Finally yanzu ta samu mahaɗin rayuwarta kuma garkuwanta,baya ta juya masa idanunta na zubar da hawayen tausayinsa ganin yadda ta juya masa yasa ya ƙara juyawa gabanta da sauri cikin rawar murya yace “so You Hite me ba haka ne?” Shiru tai masa sai kuma ta ɗaga masa kai alamar “eh” da sauri ya fice daga cikin bedroom ɗin yana banko ƙofar, ƙofar tabi da kallo tana sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya,sai kuma kuka ya ƙwace mata tana jin kamar bata ƙyauta masa ba. Lamir ne zaune gaban wani boka ya duƙar da kansa ƙasa yana sauraran abinda bokan yake faɗa,chan ya numfasa yace “Ban fahimci ko kallama guda daga cikin maganar ka ba” bokan yay wata dry mai ɗauke da wasu manufofi mai yawan gaske kafin ya gimtse bakinsa yace “to sallamamme wanda ya yarda da aikin ɓatattu fiye da na Ubangijinsa, ka riga da kayi kuskure da har ka bari ya fara jin daɗin mace”da sauri Lamir ya kalli boka yace “mace kuma? Tayaya Jalal zai ji daɗin mace bayan kai da kanka kace min shi da jin daɗin mace sai dai a lahira,kuma ma tayaya akai Jalal ya samu wata mace?” Da sauri bokan yace “yimin shiru sallamamme wanda ya bijirewa umarnin Ubangiji,daman na faɗa maka duk sanda yasan mace kuma ya shiga da mazantakarsa cikin jikin mace to a wannan lokacin mahaifiyarsa zata warke rass asirin jikinta ya fice”da sauri Lamir yace “innalillahi wa…,”wata gigitacciyyar tsawa bokan ya daka masa tare da faɗin “kasan da wannan kazo min nan wajan?”jikin Lamir na rawa yace “kutuwar uban nan😂sai ni sallamamme kuma gantalalle” washe baki bokan yay yace “kuma wanda bai da rabu a lahira ba sai dai yaga wasu na samu ɗan shegiya”shiru Lamir yay kafin yace “yanzu menene mafita?” Zane bokan yay acikin wata ƙwarya wacce ta cike da jan ruwa babu jimawa photon Jalal ya fito shida Jalilerh lokacin suna tsaka da kissing junansu,da sauri Lamir yace “what? Jalilerh fa? Kenan ƙaruwarsa ce ko mene?”girgiza kai bokan yay kana ya ɗauke photon yace “Matarsa ce ta sunna kuma a yau ya sadu da ita,ya zama cikakken namiji mai ishasshiyar lafiya,koni idan zan ƙwanta da mace aƙwai taimakon jinnu ciki amma shi ya fini komai mazantakarsa kaɗai zata nuna wa mutum ishasshiyar lafiyarsa,daman can yana da lafiya asirin da mukai masa Tun yana yaro yasa ya zama haka”cikin kaɗuwa tare tashin hankali Lamir yace “yanzu menene mafita?” Wata mahaukaciyar dry boka yayi kafin ya tsuke bakinsa yace “ohhhh! Harka manta sharaɗin aikin namu ko?ai kamar yadda ka biyo tsakiyar dare ka haukata uwarsa kasa ake tunanin ƙanwarka ce tayi hakan,to kaima ka jira lokacin haka zaka fara yawo da gudu ko wando babu bola zata zama ɗakinka,ruwan kwata zai zama ruwanka,matacciyar dabba zata zama abincinka,zaka koma saduwa da akuyoyi”da wani mugun zafin nama Lamir ya shaƙe wuyan boka yace “ƙarya kake dan uwarka,wlh ƙarya kake nafi ƙarfin abinda kake faɗa bazan taɓa haukacewa ba,tabbas bazan rabu dasu ba sai naga ƙarshen su” dry boka yay yace “wlh sunfi ƙarfinka,ka taɓa ganin ƙarya da gsky sun haɗu?ka taɓa ganin ruwa da iska sun haɗu?ka taɓa ganin mutum da aljan sun haɗu?to wlh sun takobin a hannunsu kuma da zuciyoyinsu wannan takobin kuma ba komai bace face Azkar,duk aikin da zakai masu bai taɓa kamasu sun yadda da Allah kai kuma ka yadda dani,kaga tun a nan sun maka rata,banza wahalalle wanda bashi da rabu ranar lahira” da sauri Lamir ya ɗauki wani gatari dake kusa dashi ya sarawa bokan,dry bokan yay yana faɗin “zaka taɓe har abada kai taɓaɓɓe ni”sai kuma wani jini yay tsartuwa a kansa kafin yay baya luuuuu ya faɗi tiffffff babu numfashi.
*_Ohhh Habibaties thank you so much for reading my book without paying me, but kusan aƙwai haƙƙina akan ku bana Allah ya isa bana tsinuwa,but kun fi son kubani a sanda komai ya ƙare maku ne? Idan kunfi son haka You can continue ur reading no WAHALA,Duk wanda yay niyyar biyana wahalarta just contact me 08119237616_*
A nutse Jalal yay parking motarsa a harabar gidan,cikin nutsuwa kuma ya sanyo ƙafafuwansa waje yana sanye da wani tissue ɗin yadi Brown mai wando da kuma comper sai babbar rigar,ya sanya wani Black covert shoe mai ƙyau, hannunsa sanye da agogon warist ga wata hula mai gashi-gashi da sanya saman sumar kansa,yay wani irin sihirtaccen ƙyau fuskarsa sai wani haske da annuri take fitarwa, kallo guda zakai masa kasan zuciyarsa babu daɗi, tunda yake a rayuwa damuwarsa bata taɓa bai yana ƙarara irin wannan ba,kenan hakan na nufin soyayyar JALILERH itace rauninsa? A haka yaci gaba da tafiya yana kwallon yadda securities suke dai-dai ta bindiga gudun kada wani ya kawo masa hari,yana gaf da sanya kansa cikin gidan yaji ƙarar notification tsayawa yay yana dubawa still message ne ta email ɗinsa inda ake rubuta *_ Congratulations ur excellence ka fitar da sabuwar ƙwangila,kuma kayi sa hannu a file ɗin da ake buƙatar kuɗi ki manin 10.7m thank you_*
Gabansa yaji ya faɗi tunani ya fara zuwar masa,tayaya kuɗi suke fita ba tare dasa hannunsa ba? Sannan idan ance yay sa hannu a yaushe yay,duk duniya babu wanda ya iya sa hannunsa sai Aryan,yana kuma da tabbacin Aryan bazai taɓa yi masa haka ba,tattara bayanin komai yay ya ajjiye gefe domin abubuwan da suke cikin zuciyarsa sunyi masa yawa,kai tsaye ya fara shiga cikin gidan tunda ya nufi babban parlour ya kejin gabansa na faɗuwa a haka ya daure ya shiga lokacin tuni anyi Asr magrib na shirin gabatuwa,yana shiga idanunsa ya sauka akan Zulfa wacce take ƙwance jikin Abbou sai rusar kuka take tana faɗin “where is he? I want to see my son” kasa shiga yay sai da Papa yace “wlcm my grandson” gaba ɗaya suka ɗaga idanunsu suka kallonsa,wani murmushi Abbou yay kafin ya miƙar da Zulfa yace “look Hubby”ya faɗa yana nuna mata inda ƙyaƙƙyawan yaronta mai kama da ita sak yake tsaye, maƙale kafaɗa tayi taƙi buɗe ido,ganin hakan yasa Abbou cewa “ur son is here”da sauri ta Miƙe tsaye tare da kallon inda Jalal yake tsaye,kallon juna suka farayi tana kallon photocopy ɗinta komai nata ya kwashe shi tatasss babu abinda ya bari,shima kallonta yay yana mamakin a ransa musamman kamar da yaga sunayi,a hankali kuma Jabir yace “My son she’s your mother,yeah! She’s your real mother” da sauri ya ƙara kallon Zulfa tayaya wannan matashiyar matar zata haifesa gaba ɗaya babu alamun girma a gare ta,bai aune ba yaji ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa ta saki wani irin kuka mai tsuma zuciya…
Lumshe idanunsa Jalal yana jin yadda Zulfa ta rirriƙesa tana faman rusar kuka,kasa koda mutsi yay haka kuma ya kasa fahimtar maganganun so Abbou, kallonsu kawai yake,amma cikin zuciyarsa yana jin wani sanyin da bai taɓa jin irinsa ba yana rasa ko ina na jikinsa,gaba ɗaya ya nemi ɓacin rai dake damunsa ya rasa,ganin yadda yaƙi taɓa ta yasa ta juyo ta kalli Abbou tare da ɗan kwaɓe fuskarta kamar yarinya tace “ka gansa ko?” Gaba dariya sukai mata sbd yadda ta marai-raice fuska kamar ƙaramar yarinya, Jabir ne ya miƙe tsaye tare da kallon Jalal yace “talk to her she’s your mother Son”waro idanunsa waje yay domin sai yanzu yaga zallar kamarsa da ita,da sauri yay ƙasa da kansa tare da janye jikinsa daga nata haka nan yaji wata kunyar mahaifiyarta sa ya kamasa,wajan Abbou ya ƙarasa yana zuwa ya kifa kansa a saman jiyarsa ya shiga sauke ajjiyar zuciya da sauri²,kansa Abbou ya shafa a hankali kuma yace “Muhammad mahaifiyarka kake gudu?”girgiza kai Jalal yay yana ƙara rufe idanunsa, Abbou yace “nayi tunanin zakafi kowa farin ciki da ganin mahaifiyarka?ko sbd abinda akai maka kwanaki?” A hankali Jalal yace “Abbou ni kunyarta na keji fa” ɓata fuska Abbou yay yace “matar tawa kake jin kunya ko?” Ƙara suwa wajansu Zulfa tayi tare da zama kusa da Abbou sosai kamar zata shige jikinsa ta leƙa fuskar Jalal da sauri ya rufe idanunsa tace “wai me yake cewa?” Kallonta Abbou yay yace “wai kunyarki yake” bakin Abbou ta kala kamar bata fahimci abinda yake cewa ba sai kuma tace “mene sunansa?” Nuna mata Papa Abbou yay yace “kinga sunan wanda yaci” Murmushin jin daɗi Papa yay sosai yake farin ciki da ganin full family nasa, lumshe idanunta tayi sai kuma tace “to meye sunan?” Kafin Abbou yay magana Jabir yace “matar yaya sunan ɗan naki Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo,kuma Governor na garin Ibadan” waro idanunta tayi sosai kafin tasa hannunta cikin sumar kansa ta shafa,ajjiyar zuciya ya sauke,a Kuma tace “Ma sha Allah! Allah! Raya mana Muhammad kuma my boo” lumshe idanunsa yay har cikin ransa yaji daɗin sunan data sanya masa, idanunsa a rufe ya miƙe daga jikin Abbou kamar zai tashi sai kuma yay saurin shigewa jikin mahaifiyarsa ya rungome ta,da sauri itama ta rungomesa cikin rawar murya yace “Ammi”sai kuma ya fashe da kuka yana tura kansa cikin jikinta,kuka itama ta saka tana faɗin “am sorry my boo am sorry double sorry boo” murmushi kawai Abbou yake shima idanunsa ya cika da hawaye su yake kawai ya keɓe da matarsa yaji ɗumin jikinta ko saiji sanyi a ransa, luff Jalal yay jikin mahaifiyarsa wanda ya rabonsa dajin ɗumin jikinta tun yana cikinta, kansa kawai take shafawa tare da bubbuga bayansa, cikin ƙasa da muryarsa tace “ina jikoki na?” Da sauri ya kalleta sai kuma ya ɗauke idanunsa yana kwaɓe fuska tamkar wanda zai ƙara fashewa da wani kukan, Mama ce tai saurin faɗin “kaji sallama wanne jikoki kuma? Banda auren yanzu masa a bazata wannan yana da niyyar aure ne? Ai sai dai kiyi fatan Allah ya kawo masu albarka,tunda naga fara a fuskarsa nasan yau ya cika namiji” ya ilahi wata kunyace ta kama Jalal wacce bai taɓa jin irinta ba, Wannan tsohuwar ta fiya magana da karan bani,kowa ya tambaye ta ohhhu!?” Cikin farin ciki Zulfa ta miƙar da Jalal daga jikinta idanunta a kansa tace “is that true my boo? Da gaske ka zama ango? Tell me please ina Daughter ɗin?” Ƙasa kawai yay da kansa domin bashi da amsa gaba ɗaya Amminta sa ta ɗaure sa da jijiyoyin ka jikinsa, ƙara rungome sa tayi tace “ma sha Allah, Allah ya baku zuri’a ta gari mai albarka, I’m going to be grandmother soon,sannu my boo” Abbou dry kawai yakewa matar tasa domin gaba ɗaya ta gigice da ganin yaron nata,shi kam baiyi mamaki ba domin yafi kowa sanin matarsa ƴar boko ce sosai babu ruwanta da idanun jama’a,banda haka har uban miji da mahaifiyarta na wajan take faɗin haka,peak taiwa Jalal a kumatu tana ƙara rungomesa,shima kwanciyarsa yay jikinta sbd sanyi da kuma daɗin daya keji,wata nutsuwa na saukar masa yana jin nada ban da sauran kwanaki,sai lokacin idanun Zulfa ya sauka akan Irfan haɗa ido sukai yay mata Murmushi itama tai masa ba tare data ɗauke idanunta ba, kwallon Abbou tayi tace “Hubby waye Wannan?ina Anty Salmerh?” Ta jera tambayar ga Abbou lokaci ɗaya,zama ya gyara yace “wannan Irfan kenan,kuma su ukune dashi da Imran sai Aryan su uku ta haifesu lokaci ɗaya,gaba ɗaya yaran Salmerh ne”da sauri Zulfa ta kalli Irfan cikin farin ciki tace “come closer my dear” miƙewa yay yazu wajanta yana zuwa ta haɗa su shida Jalal ta rungomesu, gyara zama Abbou yay yace “zan baku labarin yadda nabar wannan Birnin da kuma yadda na samu mata har biyu na aura” gaba ɗaya suka gyara Jalal yana ɗan zare jikinsa daga na Zulfa,hararan wasa tai masa da sauri kuma ta maidashi jikinta sbd gani take kamar zata ƙara rabuwa dashi, Abbou ya fara da faɗin.
_”Birnin nufar babban birni ne,muna da komai na mure rayuwa matsalarmu ɗaya rashin addini da kuma ƙarfa ƙarfa na uwa sundu,gaba ɗaya Mutanan birnin basa yadda da maganar kowa saita uwa sundu,mu uku ne maza a wajan Iyayenmu babbanmu shine TUPIC,sai ni sai kuma Lily tun daga kan haihuwar Jabir mahaifiyarmu ta rasu, aƙwai al’adar da muke da ita wacce duk shekara ake haɗa en mata da kuma samari aure da hanyar haɗasu aure,dole ne ka fara kusantar mace before you marry her wannan shine al’adar,wata rana tafiya ta kamani zuwa Cameroon a can na haɗu da Mameey wato Salmerh farko ƙawance muke har muka saba da ƴan gidan su,daga nan na ƙare aikinsa nace zan tafi a nan Mameey ta shaidamin itafa ni takeso dan Allah kada na tafi,nace nima ina sonta domin addininsu yaymin ƙyau,har wajan mahaifinta naje yace shiga bazai bawa ahlil kitab auren ƴarsa ba,ban dai baro garin ba sai dana musulunta sannan na shaida mata zanzu tare da iyaye na,bayan na koma birnin nufar na tarar da Tupic ya mutu,bayan Papa ya tabbatar da musulunta nayi yaje wajan uwa sundu,nidai bansan me ake ba,wata rana cikin dare naji na kiran sunana da sauri na miƙe tare da ficewa daga cikin ɗakina,nidai daga nan ban fahimci komai ba sai farkawa nai na ganni a wani ɗaki ɗaure da drip,ashe wai bayan fitowa ta tafiya na dingayi har wani ya tsince ni ya tafi dani Cameroon dake a can yake,to a airport suka haɗu da Mahaifin Salmerh shine ya amsheni, tambayar duniya sunyi min amma abu ɗaya nake faɗa iyayena ne suka kuran sbd na musulunta,daga nan kuma suka ɗau ramin aure da Salmerh shine suka bamu gida a nan Ibadan,ni kuma daga nan fara neman aikin yi babu wahala na samu aiki mai ƙyau,munyi shekara wajan huɗu da Salmerh babu haihuwa da kanta tace nayi aure,daman kuma na daɗe da haɗuwa da Zulfa kawai dai banyi mata maganarta bane,nasha wahala kafin na samu auren Zulfa Musamman akan dangi ga ɗan uwanta Lamir daya takura min,daga ƙarshe dai Mama tace na turo maga bata na,Mahaifin Salmerh da kansa ya zama waliyya na,tunda na auri Zulfa muke zaman mutunci da kwanciyar hankali, basu taɓa samun matsala a junansu har Zulfa ta samu ciki,a ranar kuma data haihu ne muka nemeta muka rasa wannan shine abinda ya faru*_
Shiru parlour’n yayi, Abbou idanunsa akan matarsa ita kuma hankalinta yana ga tilon ɗan ta Jalal sai shafa sumar kansa take,sauke numfashi Jabir yay kafin yace “bayan tafiyarka Tupic yayi aure,wata rana muna zaune aka wayi gari a kaga Tupic ya mutu,babu wanda yasan mene ya samesa amma dai anga jini a cikin hancinsa,nasan Papa bazai taɓa barina ya auri Katarina ba,hakan yasa na gaya masu mun samu aiki na ɗauke ta zuwa wani gari daban,muna zuwa naje officer ɗin ƴan hisba suka ɗaura mana aure da ita a nan kuma na amshi addinin Musulunci ita kuma tace bata so, Lokacin da Katarina ta samu ciki naiwa Papa ƙarya nace ƙwantaccen ciki ne,sosai Papa yay murna a karo na farko zai samu jika,lokacin kuma daya fahimci na karɓi musulunci ransa ya ɓaci sosai,hakan yasa yaje wajan uwa sundu ta ɗauke min sha’awar ko wacce mace hatta yin aure sai da taci remin shi a raina,hakan bai daman ba sbd nasan alrdy ina da mata,lokacin da aka haifi JALILERH a nan komai ya fara sauyawa uwa sundu da kanta ta zaɓawa JALILERH mijin aure wato Joshua,a haka harta isa shekara 15 a nan kuma shekarar haɗa aure tazo,ita kuma tace bata so harta gudu daga birnin,naci daɗin guduwarta domin nima bana so,kullum dai ina shiga damuwa sbd rashinta ga mahaifiyarta da kullum take kuka” sai lokacin Katarina ta ɗaga kanta tare da kallon mutanan ɗakin, Abbou ne yace “yaya akai ka samu Zulfa?” Gyara zama yaya yace “wannan kuma bayan na auri Katarina ne,naje Ibadan wajan meeting to akan hanyata ta zuwa meeting ɗin na kaɗeta,haka na ɗaukota zuwa birninmu na haɗata da matata,amma nasha wahala a wajan Papa domin kullum cikin zullumi nake,tana tare damu aka haifi JALILERH sosai suka shaƙu da ita domin itama Ammi take cewa just like Jalal say” da sauri Jalal ya buɗe ido wato mahaifiyarsa itace Ammin da Jalilerh take yawan bashi labarinta?ikon Allah kenan, Abbou ne yay gyaran murya yace “Papa ina son mu koma gobe sbd bobo ya baru aikinsa da yawa kuma kasan aikin gwamnati” jinjina kai Papa yay sai kuma ya saki Murmushi yace “babu mai barin nan nima saina samu nawa rabon lahirar” gaba ɗaya suka kalli Papa Jalal kuma zaune ya tashi yana kallon grandfather ɗin nasa,kai Papa ya ɗaga yace “yeah! Ina son musulunta” da sauri Jalal ya miƙe tsaye ya ƙarasa wajan Papa yace “da gaske grandfather?” Kai ya gyaɗa masa cikin farin ciki Jalal ya rungome kakansa yace “ma sha Allah! Allahamdulillah” nan ma Katarina tace tana so gaba ɗaya aka basu kallamar shiga musulunci kana akai masu bayani,danma da sauƙi ga Jabir nan,sai lokacin Mama tace “Amma anyi gantalallan yaro gidan ubanwa ka kai matar taka?” Sosa kai Jalal yay ya kalli Abbou yace “and what about my married? Why aka ɓoyan?” Murmushi Abbou yay yace “i want to surprised you ne,kowa ya sani kai aka ɓoyewa,hatta Aryan yasan komai,maganar aurenka da baby kuma babu,ka taɓa shan nonon Mummy tana bacci auranta da Aryan na nan,daman da shi na haɗa,komai plan ne hatta soyayyar Aryan da Jalilerh kawai ina son na tabbatar kana sonta ne,ashe da gaske kana sonta amma miskilanci ya hanaka faɗin abinda kake so” kallon Abbou kawai Jalal yake yana mamaki wato haka suka dinga buga game dashi? Can yace “how can that happen?” Abbou yace “abune mai sauƙi ai,tun lokacin da kazo da ita na yanke shawara da mahaifin Nusaibat,har Lokacin da kai Sallah a masjid nace kuje gida to a lokacin aka ɗaura auranku” lumshe idanunsa kawai yay yana jin wani sanyi a ransa,gaba ɗaya ya manta da abinda Jalilerh tai masa hankalinsa kuma ya koma kanta, a nan sukai sallar magrib da issha’i sannan sukaiwa Papa da Jabir sallama akan gobe zasu dawo kafin su huce Ibadan. Uwa sundu ce tsaye gabanta kuma Joshua ne yake magana yana faɗin “dukkan abinda kika faɗa kinayi mene yasa yanzu baza ki cikamin burina na ba? Kina kallo wani bare yazu ya tafi da ita” dry Uwa sundu tayi tace “kai ƙaramin yaro tsuhuwar gaba ce tsakanina da Papa,yanzu haka bayan taɓa barinsa ba,nina kashe masa babban ɗan sa na shanye jinin jikinsa,nina saka ya kura ɗan sa wata uwa duniya,nice silar lalacewar mazantar Jalal tun yana yaro,nina aika aljani yakai maganin harya sha,sannan nai asiri a jikin madubi duk sanda ya tsaya sai na zuƙi jininsa,duk abinda nai kake tunanin zan rabu dasu? Ka saurari zuwa wayewar gari kaga abinda zai faru” tana faɗin hakan ya shige ƴar bukkar ta. Gaba ɗayansu a room ɗin Abbou suka zauna,Shira ake Jalal dai na zaune yana jinsu su yake yaje wajan Jalilerh amma yana jin kunya, Irfan kam bacci ya kamsa hakan yasa yay ficewarsa ya nufi room ɗin sa, Mama ficewa ganin zaman yay yawa yasa Abbou faɗin “ka a nan zaka ƙwana kenan” shiru yay sai da Zulfa tace “my boo matarka na jira” kunyace ta kamasa ya miƙe zai fita Zulfa tace “come closer” kansa a ƙasa yaje wajanta ta rungome sa,tare da bashi peak a kumatu tace “Allah yay baka albarka tare da matarka baki ɗaya” lumshe idanunsa yay idanunsa a rufe ya bata peak kumatu yace “love You Ammi” tace “love You too my boo” yana faɗin hakan ya fita miƙewa Abbou yay yana zuwa ya rungome Zulfa ajjiyar zuciya suka sauke a tare tace “i missed Hubby”dry tai masa tace “more missed Abbou Jalal” a ƙwance Jalal ya sameta tana ta kuka ita ɗaya daga ita sai towel ta cure jikinta waje guda,jingina yay da jikin ƙofar yana sauke ajjiyar zuciya tare da fesar da numfashi,cikin ƙasa da Murya slowly yace “Wify…” jin muryrsa yasa ta miƙe da sauri har ta towel ɗin jikinta na faɗuwa,kuka ta saka masa tare da bubbuga ƙafarta kaɗan tana cije lips sbd zafin da ƙasanta yake mata,jikinta yabi da kallo lokaci ɗaya idanunsa ya sauya kala yana jin yayi tsigar jikinsa na tashi tunda yake bai taɓa ganin mace naked haka ba sai yau, lumshe idanunsa yay kana ya ware mata hannayensa da ɗan sauri kuma slowly ta ƙarasa wajansa tana zuwa ta faɗa jikinsa shi kuma ya haɗe hannayensa yay covering ɗinta da faffaɗan ƙirjinsa ya shiga fesar da numfashi..
Kuka Jalilerh ta sakar masa tana ƙara maƙale masa,lumshe idanunsa yay yana jikin kukanta har cikin tsakiyar kansa,jin yay mata shiru yasa ta ɗago kanta idanu suka haɗa baki ta turo gaba tare dasa hannunta ta ɗan dakesa a tsakiyar ƙirjinsa,yana ɗan sakin murmushi yace “Auchhhi” kwaɓe baki tayi tace “bakai ne ba” waro idanunsa yayi yace “da nayi me?” Ganin kallon daya kewa ƙirjinta yasa tayi saurin manna ƙirjinta da nasa tana jin wata kunyarsa na kamata tace “shine ka tafi ka barni ko?” Taɓe baki yayi yace “ashe daman ana damuwa da wanda ba’a so?” Da sauri ta kallesa kafin ta saƙalo wuyansa da hannayenta ta sakar mata lallausan murmushi kafin ta sanya bakinta cikin nasa ta shiga bashi wani lafiyayyan murmushi, lumshewa idanunsa yana yadda tsigar jikinsa take tashi yanayinsa na sauya sam bai son wani abun da zai sanya ya ƙara raɓar jikinta,domin yasan idan har yace zai ƙara shigarta tabbas za’a samu matsala,amma yaga ita kamar bata san halin da yake ciki ba sai wani birkitasa take,jinin abinda take masa yay saurin zare bakinsa daga cikin nata yana sauke ajjiyar zuciya tare da fesar da wani zazzafan numfashi daga cikin bakinsa, kwaɓe fuska tayi kafin ta kama hannunsa ta ɗura a tsatin zuciyarta hakan yay dai-dai kuma da saman Brest ɗinta cikin wata sassan yar muryar tace “Uncle tayaya kake tunanin zan gujeka? Bayan kullum kai ne a raina bana samun cikakken bacci idan na tuna cewa baby ce zata sameka bani ba sai naji zuciyata ta karye,bacci ya ɗaukewa idanuna, wallahi Uncle ban san mene so ba sai a kanka,har takai ko ganinka nayi ko muryarka naji sai zuciyata ta buga, kullum cikin kuka nake, tsanar kai na ta kamani mene yasa zai sanya zuciyata za tasu abinda yafi ƙarfinta? Ka fini ƙyau,ilimi both sides arabi da boko, ka fini komai na rayuwa hakan yasa naji cewa kafi ƙarfina dole na samawa zuciyata hqrin rashinka,ina addu’ar taka koyar dani ta neman zaɓin Ubangiji akan Allah ya zaɓa mini miji na gari wanda zai soni kuma ya ƙauna ce ni,wanda zai zama bango a gareni wanda zai zama inuwata,wanda zai zama garkuwa ta,amma kasan mene?” Idanunsa a kanta kamar wani tsoka a hankali kuma ya girgiza mata kansa, murmushi tayi tana zare masa babbar rigar jikinsa tare da hular ta ajjiye saman bed tace “Idan na tambayi zuciyata wata ke so kullum sunanka take kira, UNCLE NE ya taimaki rayuwar ki a lokacin da akaso kasheki, UNCLE NE ya baki gata ya zama uba a gareki, UNCLE NE na ya baki rabun lahira wanda ba kowa zai iya haka ba” idanunsa da sukai jaa ta kalla tare da jan gemunsa tace “the you know what? You’re my wife my favorite kai ne komai nawa idan nai kuka kai ne idan farin ciki kane, INA SONKA UNCLE, I LOVE YOU UNCLE, انا احبك اوكل ,JE T’AIME UNCLE, MUJHE TUMSE PYAAR HAI UNCLE, you’re the rest of my life kai nake kaji naji daɗi kai nake gani na samu nutsuwa a jikinka za ƙwanta nai kuka sbd nafi samun nutsuwa a tare da kai,my heart only loving you you’re the one i prayed for,your absence is like curse,if you go away I’ll die, sweetheart i swear on you, every time I see you my eyes wet with tears,my heart…. Addicted to you!! Don’t ever…betray me! I am used to you it’s not my fault, without you… it’s impossible to life..” bai san Lokacin daya matse best ɗinta dake hannunsa ba, ƴar ƙara ta saki tana jaa baya tare dayi masa dry da sauri yasa ƙafa ya taɗota ihu tasa zata faɗi yay saurin zubewa a ƙasan carpet ta faɗa jikinsa gaba ɗaya sukai baya suka ƙwanta a saman carpet ɗin, kwallon ta kawai yake yama rasa mene zai mata kawai saiya rungome ta ya fashe da kuka,ganin babban mutum wanda a haife zai iya haifar kamarta da yayi auran wuri yana kuka kuma mijinta sai kawai itama ta fashe da kuka tana ƙanƙamesa, ƙasa cewa komai yay sai kanta daya shiga shafawa tare da bubbuga bayanta, muryarsa na rawa yace “shiiiiiit Wify is a enough” kwaɓe fuska tayi tana manna masa lips ɗinta a ƙirjinsa tace “to bakai bane” ɗan murmushi yay yace “naji nai laifi am sorry kinji?” Kaita ɗaga masa kana shi kuma ya miƙe da ita a jikinsa kai tsaye ya nufi bathroom ya sakar masu shower tana jikinsa sai dry take masa ganin duk yadda yake maƙale mata,bayan sun gama wankan ya ɗaura alwala tare da sanya towel a waist ɗinsa ita kuma yasa hannu ya ɗauke ta akan stoll ya ajjiyeta sai da ya fara shiryawa ya sanya farar jallabiya kana ya fara shiryata wasu fararan kaya masu ƙyau ya ɗaukar mata a cikin kayanta,bayan ya gama shiryata ya kalleta yace “wait” kaita ɗaga masa ya juya zai tafi wajan Daddumar daya shimfiɗa tayi sauri riƙesa tare da rungome sa ta fara shafa sumar ƙirjinsa da sauri ya lumshe idanunsa a muryrsa na rawa yace “kiwa Allah kada ki karyan alwala” dry tayi tana ƙara ƙasa da hannunta zuwa wajan wandonsa da sauri ya cireta a jikinsa yana baya dry yace “nidai ki taimaka nai sallar lafiya wlh kin kusa rusan alwala ta” biyosa tayi tana cire rigar jikinta tace “ai saina rama guduwar da kayi min” da sauri ya ɗauke ta cak ya kwantar da ita da sauri kuma ya fice daga ɗakin,dry tai masa tare da rungome pillow tana sauke numfashi,kafin ya dawo tayi bacci wani lafiyayyan murmushi ya sauke kana ya zare kayan jikinsa ya fesa parfume mai ƙamshi tare da fesar mouth freshner,hasken ɗakin ta kashe Sannan ya kwanta kusa da ita yana zare kayan jikinta sai da yay mata naked kana ya rungome ta ya sauke numfashi,yasan daya taɓa wani abu na jikinta to dole ya buƙaci tarayya da ita badan ya so ba ya lumshe idanunsa yana shafa cikinta yana addu’ar Ubangiji yasa a da ransu na farko ya cilla ƙwansa cikin mahaifarta,a haka bacci yay gaba da shi.
Washegari bayan sun gama shiryawa Jalal na cikin wata dakakkiyar shadda silver ɗin kin wando da kuma Jamper dai babbar rigar yay ƙyau tamkar ba shi ba,sai sharning yake idanunsa a cikin fararan glass yana satar kallon Jalilerh dake ƙoƙarin maƙala brezia a jikinta ta kasa,wayar hannunsa ya ajjiye tare da ƙarasawa inda take yana zuwa ya sanya hannunsa a bayanta da sauri ta juya suna haɗa idanu dashi tayi saurin ɗauke nata,sanya mata yay kana ya nufi wajan lace ɗin data ɗauka itama silver kamar sun haɗa baki,rigar ya bata ta saka,kana ta sanya sikirt ɗin tayi saurin step²,ta yaga wani farin mayafi kallonta kawai yake sabida wani ƙyau data ƙara yi masa,zama yay saman bed yana lumshe idanunsa tace “Uncle ya naga ka zauna nidai gaskiya ka tashi” idanunsa ya buɗe yace “an fasa tafiyar ai” kwaɓe fuska tayi kamar zatai kuka tace “dan Allah! Ka tashi mana ni yunwa na keji” hannunsa ya miƙa mata ta isa garesa yace “da gaske yunwa kikeji?kuma kina son tafiya?”kai ta ɗaga masa yace “ni kin kashe min jiki bana iya tafiya idan ba zafi kika rage min ba” turo baki tayi tace “zafi kuma? To me zan maka ni? Please ka tashi” ta faɗa tana jan hannunsa da sauri ya jawota zuwa ƙasan sa dai-dai tsakiyar ƙafafuwan sa yace “kina son tafiya?” Da sauri tace “eh” idanunta na kawo ƙwalla lumshe idanunsa yay kana ya sanya hannunsa cikin wandonsa ya zaro abarsa wacce take halbawa sabida feelings ɗin daya keji idanunsa a rufe ya jawo kanta tare da saita abar dai-dai bakinta muryarsa na rawa yace “take this, suck it please Wify” jikin tane ya fara rawa tayi saurin rufe idanunta tace ” i can’t Uncle ban iyawa” ta faɗa idanunta cike da hawaye, shi kam Jalal ji yay kamar tana ƙara masa wutar sha’awarta shima cikin rawar murya yace ” please Wify don’t make your husband cry,all this is urs,such it ni na kini” kaita girgiza masa kuka nason ƙwace mata tace “Uncle ban iya ba tsoro ina” hawaye ne ya saukar masa domin indai a wannan ɓangaren ne shi mai rauni ne cikin Muryar kuka yace “kina son nai fushi dake? Kina son Ubangiji yay fushi dake? Ko farin ciki nane baki so? Ko kuma nine baki so?” Da sauri tace “stop saying that Uncle wlh i love You so much” yace “ok if you really love me just such my Jalal” sa sauri ta kafa kanta saman bobo ɗinsa ta shiga tsotsa kamar alawa, lumshe idanunsa yay idanunsa na kawo ruwan hawaye jikinsa ya fara rawa,ya shiga sakin wani sexcy sounds kamar ba Uncle ɗinta ba, slowly kamar mai tsoron kada taji masa ciwo ta fara zuƙar bobo ɗinsa yasubuhanallah! Tunda yake bai taɓa jin daɗi irin na yanzu ba ji yake kamar su dawwama a haka,kasa jurewa yay ya sakar mata kuka yana pouting lips ɗinsa,jin abo mara daɗi yasa tayi saurin cire bakinta da sauri ya mayar mata bakinta yana ƙara danna kanta ƙara suka saki shi yay ƙarar samun nutsuwa ita kuma tayi ƙarar jin wani ruwan abu ya shige mata baki, numfashi ya shiga saukewa kafin a hankali ya mayar jikin wandonsa idanunsa da suka sauya kala ya buɗe ya kalleta suna haɗa ido ta sakar masa kuka tana dukansa a jiki,dry yay mata yana kashe mata ido ɗaya kwanciya tayi zatai birgima yay saurin miƙewa tsaye ya rungome ta yace “sorry! Uncle ne ya baki milk?afuwa ban ƙarawa” da ƙyar ya samu tayi shiru kana suka fita yana mata magana a hankali ita kuma ta dry,suna fita suka samu Abbou da Irfan sai Mama ga kuma Papa da Jabir da kuma Katarina gefe guda kuma Zulfa ce tana tsaye cikin wata Black ɗin abaya mai red ɗin stones,tana ganinsu ta saki Murmushi ta nufi inda suke Jalal na ganinta ya juya zai shige ɗaki da sauri Jalilerh tasha gabansa ganin Zulfa ta cin masa kawai sai ya rungome Jalilerh tare da ɓoye fuskarsa a wuyanta, leƙa fuskarsa Zulfa tayi taga ga rufe idanunsa cikin sanyin murya tace “my boo ni akai kunya?” Jin muryarta yasa Jalilerh saurin Juyawa tace “Ammi kece”sai kuma tayi saurin janye jikinta zata gudu cikin ƙasa da Murya yace “noo! Please am shy kunyar Ammina nake” kallon bakinsa Zulfa tayi tace “My dear mene yace haka?” Dry Jalilerh tayi tace “Ammi wai kunyarki yake” jinjina kanta tayi hankali kwance kuma tace “sbd ka gudu wajan matanka hala? Ko kuma sabida ban zauna tare da kai ba,matar kace ai ko zaku shekara babu mai magana,nida nake addu’a Allah ya sawa daranku albarka na samu grandchildrens” da sauri ya ƙara maƙale Jalilerh yana jin kunyar Ammin tasa,da idanu Abbou yay mata nuni tai shiru tana kunyatasa amma tai burus tace “ohhhhyaaaa! Move my dear” ɗan matsawa Jalilerh tayi ita kuma ta durƙosa ƙasa ta shiga tsakiyar su tace “to gani a tsakiyar ku sai kunyan ya tafi ko? Kwaɓe fuska yay tare buɗe baki yace “Ammi” tace “Yes! My boo” kasa magana yay sai zare jikinsa da yay daga na Jalilerh ya shige jikin mahaifiyarta sa rungome sa tayi tana sakin murmushi tace “Wow! at least ya bawa mother ɗinsa beautiful hug, ALLAH yay baku albarka ya kawo zuri’a masu albarka” gaba ɗaya wajan suka amsa da Ameen tayi peak ɗin kumatunsa tace “i love You my boo” yace “love You too Ammi” ya faɗi hakan shima yana bata peak daga nan Kuma ya ƙarasa wajan Abbou ya zame hularsa ya rungome Abbou shafa sumar kansa Abbou yay yace “God bless you” daga nan kuma ya ƙarasa wajan wajan Jabir shima ya rungome sa kallon mahaiyarsa JALILERH yay Katarina ganin haka yasa ta buɗe masa nata hannun a tare suka shige jikinta shida Jalilerh shafa kansa tayi kana tai masa addu’ar da zata iya, kuka sukaji an saki da sauri suka juya Mama ce tsaye tace “daman nasan buba gantalalliya ya ɗauke ni,yaywa kowa dodone dodone ban dani sabida yaga wajan kwanana to wlh ko jikina ka taɓa ban yafe ba” dry Irfan yay yace “bafa ke ɗaya ce ba’a rungome ba,Nima jira nake ga kuma Papa” bakinta na kumfa tace “Uwarka Salamatu ita kakewa dry bani ba,banza siririn wufi kawai fuska duk ciyawa” tana cikin masifa Jalal ya rungome ta gaba Jalilerh ta baya ihu tayi tace “Allah na tuba ka yafan mene wannan? Yaya sunansa a’a wlh babu ruwana” wajan Papa suka nufa shima yasa musu albarka daga nan kuma Jalal ya rungome ƙanin nasa,daga haka suka nufi airport akan idanunsu Papa jirginsu Jalal ya tashi zuwa Ibadan.Lokacin da jirginsu Jalal ya sauka a Ibadan Aryan da Imran da Jafar ne suka ɗauke su, Jalilerh data kalli Aryan sai ta sunkuyar da kanta ƙasa,shikam dry ma take basa,a haka suka ƙarasa gidan gwamnati duk da cewa tafiyar ta sirrice amma hakan bai hana mutane sani ba,aka dinga zuwar masu Barka da zuwa,ranar da daddare Abbou ya faɗawa Mameey dukkan abinda ya faru,sosai kuma sukai murna da ganin junansu Musamman Mameey, Jalal kam Allah Allah yake gari ya waye ya shiga office ya fara binciken wanda yake saka hannu irin nasa,suna zaune suna dinner duka familyn Abbou ya numfasa yace “Allahamdulillah! ALLAH shine abin godiya dukkan yadda kake tunanin abu to ba haka ne yake kasancewa ba,ban sani ba wacce zanyi magana domin ta ko zata fahimce ni ko ba zata fahimta ba”shiru yay yana sauke numfashi kafin ya ɗan kurɓi lemon dake hannunsa ba cikin glass cup, kana yace “Nihila dake nake,nasan cewa abun ba zai maki daɗi ba,amma idan kina da hankali da kuma ilimi abune mai sauƙi a gareki na wajan fahimtar maganata, Maganar aurenki da Bobo babu ita yanzu keda Aryan ne za’a haɗa auranku ina fata kin fahimta” da sauri ta kalli Abbou sai kuma ta sunkuyar da kanta ƙasa ba tace komai ba,Aryan ne yace “but why Abbou?” Kai tsaye Abbou yace “dalilin shine Muhammad yasha nonon mahaifiyarta wannan shine kawai,kuma nasan kusan cewa babu inda aka tabay haɗa aure ga wanda suka sha nono ɗaya ko?ita kanta murgayiyar bata san da hakan ba shiyasa tace haka” shiru wajan ya ɗauka can kuma Mama tace “kedai shila Allah yay maki gyaɗar duguwa banda ita takwarar buba waye zai iya zama da wannan miskilin”murmushi kawai Jalal yay idanunsa akan Jalilerh wacce take sanya nama cikin bakinta tai fresh tayi ƙyau gwanin sha’awa, miƙewa Abbou yay yace “Jibi za’a tashi da azumi so bana son wata bidi’a ta gayyar mutane,gobe ina sha Allah za’a ɗaura auran Irfan da ƴar ruwarsa sai kuma baby da Aryan sai Imran da Nusaibat tunda waccan yaƙi sonta”yana faɗin hakan ya nufi part ɗinsa,a hankali kowa ya fara shiga part ɗinsa ya rage daga Jalilerh sai Jalal da kuma baby a hankali ta miƙe kanta a ƙasa ta haura sama inda part ɗin bobo yake alrdy an mayar mata da kayanta can,gun ya rage Jalal da baby,itama miƙewa tayi zata bar wajan idanunta na kawo hawaye murya can ƙasa yace “ko baki son Aryan ɗin ne?”girgiza masa kai tayi wajan ta ya ƙarasa ya leƙa fuskarta yace “to kukan na mene” jikinsa ta faɗa ta saki sabon kuka sai da tayi mai isar ta sannan tai yace “Are you okey!? Cikin kuka tace “yeah?” Yace “the you like him?kina son Auren ko kuma aima Jafar magana” girgiza kanta tayi tace “zanbi umarnin Abbou nasan bazai bani abinda zai cutar dani ba”kanta ya shafa yace “good gal” daga nan ta shige nata part ɗin wanda suke ƙwana tare da wacce Irfan zai aura,a daran Anty Sajida da Firdausi da kuma Ammi wato Zulfa da Mameey ba suyi bacci ba suka shiga gyara yaran nasu Jalal kam Lokacin da kace ya turo Jalilerh cewa yayi tayi bacci,da sauri ta ɗaga kanta dake ƙirjinsa zatai magana yay saurin rufe mata baki,bayan ya gama wayar ya kalleta yace “ya akai en matan Uncle ɗinta?”kwaɓe fuska tayi tace “idona biyu fa” gira ya ɗaga mata yace “i knew mijinki ke buƙatar ki” tace “to basai kace haka ba” kallon idanunta yayi bai ce komai ba dan yasan ba lallai ta fahimta ba,bayan sunyi shirin bacci yazu sallar lafila ta bishi zata riƙesa yay saurin ficewa a ɗakin dan yasan burinta ta sashi sauya alwala, kwanciya tayi daga ita sai pink ɗin rigar bacci half body mara hannu gaban rigar duk net ne,tana jin zai shigo tayi saurin rufe idanunta wajan dressing mirror ya tsaya ya fesa all parfumes da yake using dasu na dare,kafin ya kashe wutar ɗakin cak ya ɗauke ta da sauri ta buɗe idanunta jinta asama yace “idan zan raya sunna da matata to tabbas a gadon mijinta za’a raya sunar kin gane” tsoro ne ya kamata domin har ga Allah tana shan wahala a wajan sa,gashi baya kawowa da wuri sai tasha wahalar gaske,yana zuwa ya kwantar da ita saman bed ya zare kayan jikinsa itama ya zare mata,da zafi² ya shiga hargitsa ta lokacin da zai shigeta kukan shagwaɓa ta sanya masa ganin ba zai iya hqr ba shima yasa mata kuka yana faɗin “please Wify,kiji tausayin Uncle ɗinki kefa haliyata ce” baki ta turo tace “to zafi fa” da sauri yace “i promise banyi maki da zafi ina son zanya ƙwai na cikin mahaifarki duk da ina da tabbacin tun daran farko kika ɗauke duk abinda na baki,akwai ajjiyata ina son ganin jini na please ki juri ki zama jaruma mana” ya faɗa yana ƙara sakar mata kuka ƙafarta kawai ta buɗe da sauri ya shiga kwarara addu’a harya samu ya ratsa cikin jikinta, yasubuhanallah! Ji yake kamar bai taɓa saninta ba,da yaga zai kawo sai ya fita a jikinta sai kuma ya koma a haka harya samu nutsuwa ya jawota jikinsa yana shafa bayanta, jikinta yaji ya ɗauki zafi sosai da ƙyar shima ya miƙe tare da ɗaukan ta wanka yay mata shima yay suka na tsarki _(Nasan kusan yadda ake wankan tsarki)_ kana ya bata peracitamol yana sakar mata lallausan murmushi ita kuma saita saka masa kuka a haka dai ya jata suka kwanta bacci rungome da juna.kamar yadda Abbou ya faɗa haka ne ya kasance misalin 11 na safe aka ɗaura aure guda uku ko wanne akan sadaki dubu 1500k sosai mutane suka taru harda wanda ba’ai tunaninsa ba sannan aka ɗauko photography a dinga yi masu pocti Jalal kam gidan gunarsa ya shiga yasha babbar riga fara tass Jalilerh kuma tasa atamfa Holand baƙa mai zanan jaa da fari ɗinkin duguwar riga buba wacce tasha shuwariski,ta murza ɗauri a nan aka dinga fal masu photo har kayan Fulani babu wanda basu saka ba,basu tana jikinsa sbd ciwon da kanta yake mata wasu kuma ya ɗan ɗura ta saman cinyarsa wasu kuma tana gefenta haka a dingayi kala-kala Musamman ya ɗauki Madija domin yadda da photonansu,tun a wajan aka dinga watsa photo Gwamna Muhammad Jalal Kabeer bobo da Matarsa Jalilerh Jabir bobo ita haka ya laƙa ba mata,bayan komai ya lafa yaje ya kwantar da ita a ɗakin Ammi shi kuma ya shige motarsa zuwa office ɗinsa securities suka rufa masa baya,tsaye Aryan ya samu Baby tana sauke numfashi tasha lace green mai ƙyau kallonta yay kana a hankali kuma yace “Baby!!!!” Kana a ƙasa tace “Na’am” gyara tsaiwa yay yace “look at me” kasa kallonsa tayi sai daya kuma magana sannan ta kallesa, hannayensa duk biyun ya buɗe mata kamar ba zata jeba sai kuma ta ƙarasa domin har ranta bata ƙin yayan nata,tana zuwa ta shige jikinsa numfashi ya sauke yana rungome ta sosai a jikinsa kafin a hankali kuma yace “so the you love your brother?” Kai ta ɗaga masa yace “no baki da baki ne?” Cikin kunya tace “yeah” yace “ok tell the you love me?” Da sauri tace “i love You Yayahhhh!!” Kai ya jinjina yace “thank you” kanta ta ɗaga suka haɗa ido zata ɗauke nata yay saurin riƙe fuskarta yace “kalleni mana,am your Husband” kallonsa tayi shi kuma ya shiga kallon jikinta can yace “remove the cover please baby” kafin tai magana ya janye veil ɗin lumshe idanunsa yay yace “Allhamdulillah!” Sai kuma ya sanya bakinsa cikin nata ya fara bata sumbata shiru tayi domin abun mamaki yake bata wai yayanta ya zama mijinta,ita kam ai ba zata iya haka shiyasa akace mata sunfi maza kunya,daga nan lissafi ya fara sauya wa cak ya ɗauke ta ya nufi cikin bedroom ɗinsa da ita, ɓangaren Irfan da Imran ma haka ne ya kasance su Anty Sajida kuma sukace a ranar zasu tafi sbd suna son yin azumi a gida
A can Birnin nufar kam kullum sai Jabir ya ƙara kuyar da dukkan wanda ya amshi addinin Musulunci karatu kuma Allahamdulillah da yawan mutane sun amsa, Jabir ya fara soyayya shida matarsa hankali kwance,wannan sauyin da aka samu yasa uwa sundu ta shiga tashin hankali ga gari ya fara ƙyau shukoki sun fara fitowa,ruwan daya ƙafe duk sun dawo,da sauri ta nufi wani ɗaki domin ɗauko wani ƙahonta wanda tana busa shi wuta take fitowa ta jikinsa ta nufi wajan da akeso,tayi hakanne a son ta na halakar da Birnin baki ɗaya wanda suka goyi bayan ta kuma ta rabu da su wannan shi ne,tana zuwa ta ɗauko cikin hanzari tayi waje cikin rashin Sa’a ƙahon ya faɗi itama ta faɗi gefe guda,baki ta buɗe ta saki ihu sbd gatarin daya faɗo a bayanta, ihun da tayi ya sauka a cikin ƙahon wata iriyar wutace ta fita daga cikin ƙahon tayi sama bata tsaya ko ina ba sai jikin Uwa sundu cikin ƙaramin lokaci wutar ta ƙone komai na wajan,gaba ɗaya fadar Uwa sundu ta zama toka, birnin ya rikice wasu kuma tsoran Allah ya kamasu Uwa sundu da kanta ta kasa kare kanta bare su?gaba ɗaya suka cika fadar Papa aka basu musulunci. Duk Binciken Jalal kasu ganu komai yay abun ya fara damunsa gashi kullum ɓarnar ake masa,duk yadda yasu danne abinda yake damunsa sai da Mameey ta fahimta tambayar duniya tace masa babu komai,yana shiga part ɗinsa ya samu Jalilerh na kwance a saman bed tana bacci wanka yay sosai ya shirya cikin wasu English dressing sleep ya ƙara kyau da fari da kuma ƙiba sosai yake samun nutsuwa wajan matarsa duk da kullum sai tayi masa kuka ga zazzaɓin, kwanciya yay kusa da ita yana jawota jikinsa tare da zare ƴar rigar baccin buɗe ido tayi tana ganinsa ta ƙara shigewa jikinsa tana sakin ajjiyar zuciya,kanta ya shafa yace “sorry Wify babyna ke wahalar dako?” Kallonsa tayi domin bata fahimci komai yace “Yeah! Nasan nayi ajjiya ai,kuma ita ta fara aiki nanta 9months am going to be father WOW! Can you imagine” lafewa ta ƙara yi ajikinsa tana shafa ƙirjinsa,daga nan kuma ya fara juyata ganin zatai masa kuka kuma yasan ba lafiya gareta ba yasa ya rungome ta ya shiga tofa masu addu’a har bacci ya ɗauke su. A Ranar da aka ɗauki azumi na farko Lamir yazu amma aka hana shi shiga surutai ya farayi yana faɗin shine ya haukata shine yay mata gaza,a haka harya nufi Babban titi cikin rashin Sa’a wata ƙatuwar mota tayi gaba da shi nan take ƙafarsa guda ɗaya ta fita,ana zuwa dashi asibiti ya fara ihu yana cirar gashin gabansa yana ci,ganin hakan yasa suka nufi dawanau dashi domin hauka yake sosai. Ranar da akai sati ga azumi Jalal na office ɗinsa yana duba wasu takardu masu amfani,jin kiran Asr yasa ya miƙe cike da nutsuwa ya shiga bathroom yin alwala yana fitowa yaga babu takardun dafe kansa yay yana kiran sunan Allah gaba ɗaya ya rasa me ke shirin faruwa dashi gashi har anfara yi masa surutai, Jafar ya kira yace “where are you?” Jafar yace “ina gida vanay jin daɗin ne” Jalal yace “i want to see you now idan ba damuwa” Jafar yace “ok I’ll try my best ganin cewa nazu but zazzaɓi nake olser na ya tashi kasan azumi”daga nan sukai sallama,kasa zuwa Masjid yay sai a office ɗin yay sallar Jafar ne yay sallama ya shigo cikin parlour’n da ƙyar Jalal ya amsa ganin Jalal cikin damuwa yasa Jafar faɗin “ur excellence is anything happen ?” Numfashi Jalal ya sauke yace “kawai na gaji da aiki shine nace ko zaka tayani” tsaki yaja yace “kai amma dai ka rai nan hankali dana san wanne wlh ban zuwa” miƙewa tsaye Jalal yay yace “I’m coming” yana faɗin hakan ya shige cikin wani bedroom,da sauri Jafar ya miƙe tare da fara duba tarin takardun wajan wata paper ta kwangilar 20.5m ya gani da sauri ya ɗauka tare da ɗaukan abu ya buga stem ya juya zai sanya paper a cikin aljihu yaji Jalal yace “i knew Jafar,Nasan you’re the one da kake min haka,kawai ina son na tabbatar ne kuma thank God na gani da idona,why Jafar? Why? Me nai maka har haka da kake neman daƙusar dani?” Wani kallo Jafar yaywa Jalal kafin yace “wlh na tsaneka Jalal,ban taɓa ganin abinda na tsana sama dakai ba,ka kwace komai nawa dukkan abinda nayi niyyar yi a raina saika rigani firtawa, duk sanda na ganka ina jin kamar na saka wuƙa na yanka kona harbeka” idanun Jalal ne ya sauya kala yay jaaa yama rasa mema zaifi,how long Jafar ya ɗauka yana cutar da shi? Mene yay masa? Cikin sanyin murya Jalal yace “me nai maka?” Dariya Jafar yay yace “me kake min kake tambaya? Tun a Paris ka fara cutar da zuciyata yarinyar da nakeso taƙi ni sbd soyayar da take maka,gaba ɗaya students da lectures basu da magana sai na Muhammad Jalal Kabeer bobo,naga kai scholarship ma aka ɗauke kuma ni da kuɗin uba naje makarantar,amma komai sai ace bobo….,” Ƙwafa yayi yace “na shirya fitowa takarar shugaban ɗalibai a Paris ka rigani,a zahiri nabi bayanka amma ta ƙarƙashin ƙasa nake cin dunduniyyarka,nan ma dai banyi Sa’a ba duk exam kana fita da good results amma banda ni,daga nan na yanke shawarar zama Governor a Ibadan idan mun dawo,ƙwatsam naji wai ka fito takara,dukkan abinda kake tunanin Mubarak Yahya cibo ya akaita maka nine sanadi na nake sashi komai,kuma nina sashi ya kashe ƴarsa ta cikinsa sbd gudun matsala,na huce dukkan yadda kake tunani Malam au ur excellence,ni mugune ina da wayo kai kuma baka dashi miskilanci ka yay min daɗi ina gudanar da abinda na keso cikin sauƙi, Mubarak Yahya cibo ya shirya tuzarta rayuwarka ta hanyar yi maka asiri ka dinga bin mata,sai dai shima ya makara sbd na riga shi ƙudirin haka,ka tuna sanda nazu da safe kana bacci nace wajan Abbou nazu? Ko ɗaya ba Wannan ya kawoni ba nazu domin cimma burina na zuba maka gani a inda kake kwance,shima Mubarak cibo wawa ne domin na sanya matarsa ɗauke maganin yanzu haka kafin ya bawa Lamir ya saka maka,ita kuma ta barbaɗa masa maganin a wajan barcinsa,yanzu haka yana can yana bin mata shi,abin baƙin cikin daka kaƙi lalata Jalilerh domin nasu ka lalata yadda abin zai min daɗi,rashin samun baby matsayin mata bai taɓa damuna ba saboda ba son Allah nake mata,sai na AURETA nai mata filla-filla sannan zan saketa a ranar,to yanzu Muhammad Jalal bobo wakake tunanin zai taimake ka?idan kasan halina wasu sun sani? Ko kuma kana da shaidar kamani a hannunka” And…,” Bai ƙarasa magana yaji an daki kansa da ƙasan gun,da sauri wasu sojoji suka fara shigowa sai da suka cika office ɗin yadda wani saurayi, murmushi Jalal yay yana ɗan lumshe idanunsa kafin ya kalli Jafar yace “now is my turn to talk malam Jafar,tunaninka Jalal bobo shasha ne? tunanin bobo bai san makashinsa ba?to tabbas kayi kuskuren na daɗe da sanin dawa nake tare since before,Duk Wannan bai daman ba sai ɗauke JALILERH da kasa akai na fahimci haka a lokacin da Hibba ta kirani FRIST sunanka ta fara kira daga nan nai saurin kashe wayar bawai ita ta kashe ba kuma nayi hakan ne sbd kada kaji abinda take faɗa,kuma sosai na fahimci tashin hankali a fuskarka,kasa Aryan ya ɗauki photona da JALILERH dalilin hakan nai restore ɗin wayarsa amma sai da na ɗauke komai na kan wayar, shi bashi da tunanin da zai fahimci komai,abu na gaba kai ne kasa aka yaɗa cewa mahaifiyata mahaukaciya ce,kuma kai ne mutum na farko daya faɗa min haka,ina da bambanci dakai,kai kana da gaggawa ni kuma a hankali nake bin komai,Nasan cewa sa hannun da ake kai ne kake yinsa domin na tuna sanda kace sa hannuna hana birgeka harna koya maka..” ajjiyar zuciya ya sauke yana juya girgiza kansa tare da fesar da numfashi,matashin saurayin ya kalla yace “bani wayar”da sauri ya bashi kai tsaye vedio ya shiga har yanzu vedio’n da sukaiwa JALILERH ha Jafar can a gefe tana ganinsa tayi saurin cewa “yaya Jafar..” da sauri kuma ya koma ya ɓuya,nuna masa vedio’n yayi yace “akan wannan vedio’n aka kashe mutum ko?to kuma gashi abinda kuke gudu ya faru, wannan ya sace wayar ganin abu mai muhimmanci ya nemi tare nuna min komai,tun a lokacin na ƙara sanya idanuna a kanka,ka shirya min dinner na murnar zaɓe na gefe guda kuma ka shirya a harbeni, Wannan dalilin yasa nace bana zuwa, baƙin cikin hakan kai kuma ko gidanmu baka dawo ba ka nufi gida,to yahhhh? Ya kaga salon takun nawa kaje ka ƙara ilimi na zama da mutane”yana faɗin hakan ya cire abun recording ɗin da yay na all maganar da Jafar ya faɗa ɗazo ya bawa sojojin kana ya kalli Jafar yace “Hausawa sunyi gsky da sukace makashinka yana tare da kai,yanzu na tabbatar ba kowa zaka iya yarda da shi ba, tunda wanda ka ɗauka matsayin amini yay maka haka bare wani,kaje ka girbi abunda ka shuka zaka samu abokan naka Mubarak Yahya cibo da Faisal Lawan a gidan yari”yana faɗin hakan ya shige cikin bedroom hana sauke numfashi bai taɓa jin zafin abota irin ta yau ba,yasu Jafar har ransa Amma gashi shi ne yake cin dudduniyyarsa. A shirin ga azumi ya ɗauki Matarsa zuwa umara yabar ƙasar baki ɗaya.
9Months ago
JALILERH ce kwance jikin Jalal sai juyi tajei tana riƙe turtsetsan cikinta wanda ya kusa shiga wata na goma,hankalin Jalal gaba ɗaya a tashe yake ganin yadda matar tasa take shan wahala kamar zata mutu, Ammi na zaune gefe guda da farin babynta wanda tayi 2weeks da haifarsa fari tasss mai kama Jalal, Mameey kam hankalinta a tashe yake, Mama ce ta shigo da ruwan rubutu a hannunta zata bawa Jalilerh da sauri Jalal ya rungome Matarsa “kaga gantalalle yoooo banda sallama ina kai ina shiga harkar mata,ko dai mata maza ne bamu da labari? a’a wlh matsa kaban waje kasan kuɗin dana kashe wajan rubutun nan kowa?”dole ya bari ta bawa Jalilerh maganin ai kam nan naƙuda ya tashi fafur Jalal yace shifa babu inda zashi,ganin haka yasa Ammi tazu ta ɗauke sa daga Wajan suna zuwa waje ya faɗa jikin Zulfa ya fashe mata da kuka kamar yaro,kansa ta shafa ba tace komai ba,suna tsaye yaji kukan baby da gudu yay ɗakin Ammi ta riƙesa,suna tsaye har Mama ta FITO da babies guda biyu cikin towels,da sauri ya amshi yaran sai kuma ya bawa Ammi shi kuma ya zube a ƙasa yana sujudul shukri,yana tashi ya ƙara amsar yaran gaba ɗayansu mata ne kamar su ɗaya sak ɗaya nada dawadar Allah a ƙasan bakinta ɗaya kuma a ƙasan hancinta, komai nasu babu bambanci, hawaye ne ya sakko masa ya rungome yaran yana sakin kuka, Abbou ne ya shigo yana zuwa Jalal ya miƙa masa yaran yana dry sosai yace “Abbou ka grandchildrens ɗinka”yana faɗin hakan ya nufi ɗakin JALILERH tana kwance idanunta a rufe yana zuwa ya kwanta kusa da ita tare da rungome ta itama ya saka mata kukan farin ciki, rungome sa tayi tana hawaye tace “meye abun kuka mijina? abinda kake so ne ka samu,zanta tara maka zuri’a har sanda Ubangiji zai ɗauke numfashi,burina bai huce ka soni kaji tausayi na ka riƙeni da yarana amana”da sauri yace “Ni zan roƙeƙi ki soni kuma ki ƙauna ce ni,amma ni na daɗe da sallamamaki tawa zuciyar ina ƙaunarki fiye da komai nawa JALILERH, ni naki ne har abada ina alhafari da samunki matsayin matata i love You so much Wify wlh ina sonki bansan yaya ne zan faɗa maki irin son da nake maki ba” murmushi tayi masa tana ƙara rungomesa,A ranar babu wanda bai son matar Governor Muhammad Jalal Kabeer bobo ta haifi tawayen mata kuma *TAGWAYEN ASALI (book)* bayan ɗubbin wahalar da Bobo yasha kafin samun yaran ya shafe dukkan wani *ZARAFI (book)* daya samesa tare tsallake *TUGGU BIYU (book)* da akai masa. Ana kwana biyu suna Jabir da da Katarina da Papa suka sauka a garin Ibadan, ɓangaren Mama ƴan uwanta na ƙauye sunzu hakama ƴan uwan Mameey lokacin baby itama tana da ciki wata biyar hakama Nusaibat ga matar Irfan duk kusan lokaci ɗaya suka samu ciki, Ranar suna yara suka samu sunan Zulfa da Da Mameey Zulfa da Salmerh kenan, ana kiransu da Lawiysat da Ikkilmerh, sun samu kyauta masu yawa daga shugaban ƙasa,sarkin Ibadan da Sarkin Kano da sauransu Jalal kasa cewa komai yay sbd murna da kuma farin ciki,Ranar da daddare kowa ya koma wajansa daman baya barin kowa ya kwanar masa a part,an shirya yaran cikin showel sai baccin gajiya suke itama tana kwance cikin kayan bacci ta gaji sosai,yana zuwa ya durƙosa wajanta yace ” surprise surprise” tace “what?” Yace “a’a canki” turo baki tayi tace “nifa ban sani ba” paper hannunsa ya bata tana buɗewa tayi saurin sakin ihu tare da faɗawa jikinsa tace “Uncle Admission na University of Cairo Egypt what of surprised?”sai kuma ta sanya masa kuka,dry yay mata yana shafa bayanta sai da tayi kuka sosai sannan ya cireta yace “meye na kukan i think is that is what you want ba,to stop cry Wify in sha Allah gobe jirginmu zai tashi tare da Mama zamu duk mouth zanna dawowa Ibadan sbd duba aiyoka” ƙara rungomesa tayi tace “thank you Soo much Uncle Allah ya ƙara maka arziƙi da kuma wadatar zcy ina sonka MIJINA ina ƙaunar ka UNCLE” Ikkilmerh ce ta saka kuka da sauri ya ɗauke ta yace “bata tasha stop all this basai kiyi gdy ba,abinda kika bani babu abinda zan maki na biyanki” kallon Ikkilmerh tayi tace “UNCLE NE ya cikamin farin cikina ƴar baba, UNCLE NE ya sanya na sameku a cikin rayuwata, UNCLE NE ya bani rabon lahira,ki tayani godiya wajan UNCLE kinji sweetheart” kuka ta ƙara sakawa da sauri ta buɗe rigar ta Brest ya bai yana ta shiga feeding yarinyar, kallonta yay yana lumshe dry tayi masa tace “Uncle yadai” gira ya ɗaga mata yana kwaɓe fuska yace “ba kece zaki bama Ikkilmerh har rabuna ba”dry tayi masa ta nuna masa ɗaya brest ɗin tace “take it komai na ka ne” lumshe idanunsa yay a hankali kuma ya sanya bakinsa akan nipples ɗinta ya shiga zuƙar ruwan Brest ɗinta,kansa ta shafa tana lumshe idanunta tana jin Yadda yake shanye mata ruwan brest,cikin ƙasa da Murya tace “i love You Uncle” kasa magana yay sai “uhm” da yace sakin nonon Ikkilmerh tayi tana kallon Mahaifin nata kamar Baba sai kuma ta saka kuka,da sauri Jalilerh ta mayar bata baki,kansa ta cire yay saurin kwallon ta tace “i love You”idanunsa a lumshe yace “i love You too Wify” sai kuma ya maida bakinsa saman nipples ɗinta…. ALLAHAMDULILLAH!
*ABINDA NA FAƊA DAI-DAI ALLAH KA BANI LADANSA,WANSA NAYI KUSKURE KUMA ALLAH KA YAFE MIN,ALLAH YASA KUYI AMFANI DA RASIN CIKIN LABARIN*