YAR BABBAN GIDA COMPLETE

 YAR BABBAN GIDA COMPLETE

*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

  Bismillahir rahmanir rahim

             💕1💕

Fatima zarah sunana, shekarata 21 a duniya, nayi karatu na a d’aya daga cikin manyan makarantun da ake ji dasu a duniya, wato oxford uni. dake UK, na karanci kimiyya (chemistry) inda na fito da sakamako me kyau, hakan yasa mahaifana suke sa ran zanyi aiki a kamfanin mu na had’a magunguna, sam na’ki yarda saboda bansan duk wani abu da zeyi pressuring d’ina so im just living my life to the fullest. Duba da status dina yasa ban damu da zaman haka kawai da nake ba,

Alhaji Alhaji Usman kofar mazugal shahararren attajiri ne wanda yayi fice ciki da wajen Nigeria, yana d’aya daga cikin jerin manyan masu kud’i goma na duniya, he owns different companies, industries, jets, stores, da sauran su, he means d world 2 me duk wani abu na jin dad’in rayuwa ya wadata ni dasu. Mahaifiyata hajiya Sugrah ta kasance cikin d’orani kan abinda tasan ya kamata ta kuma nisan tani da abinda ba me kyau ba, duk da kasance wa ta ‘ya mace d’aya a garesu hakan be sa sun banzatar min da rayuwa ba kamar yanda wasu kanyi ina da yayye maza biyu Ansar wanda yake kula da kamfanin Pa na k’era jiragen sama dake Canada sai Noor wanda yake babban likita a babban asibitin Pa dake US hakan yasa basu fiye zuwa ba saboda aiki har gara Ansar, b’angaren tarbiyya zan iya cewa Alhamdulillahi dan kuwa mahaifana a tsaye suke, b’angaren addini ma bani da matsala kasancewar Pa ya maida ni a islamiyya wacce na fara kafin tafiya ta UK, zan koma a gobe asabar. Na taso cikin morewar rayuwa bansan wani abu ba waishi b’acin rai , na maida tafiye tafiye tamkar yawo a cikin gari wanda nake yi a private jet d’inmu zuwa k’asashen duniya kamar su Sa’udi, Paris, Australia..da sauransu n dined in expensive restaurants d’in duniya, game da sutura kuwa babban closet gareni wanda yake mak’il da kaya babu ce kurum babu.+

A makaranta har surutu na ake kan cewar na fiya nuna ni wata ce sai kace wata yar sarauta, wanda yake hakan ne ni jinin sarauta ce domin kuwa mahaifiya ta yar sarkin kano ce, nice kad’ai ‘ya mace kuma auta gun mahaifana, mahaifana sun samin tsaro ta fanni daban daban kamar masu aikina kad’ai su kusan goma ne, banda bodyguards dake tare dani a kullu yaumin, sukan ce i am morethan a diamonds to them n duk wani abu me muhimmanci ana killace sa ne, musamman Ma ta samar min me kwalliya, spa da sauran duk wani gyara da ‘ya mace ke buk’ata , idan kuwa zani occation designers d’ina tamkar jira suke zasu hau go slow kawo kaya gidan mu.

Biyayya ga mahaifana a jinina yake dan sai ya zama ko da k’aramin abu zanyi sai na nemi shawarar Ma ko na kira yan uwana , se ya zamana komai zanyi sai da masaniyar su, bani da wasu k’awaye saboda yanayi makarantun da nayi duk a waje ne wayan da zan kira da sunan k’awaye kuwa bazan ma iya tuna su ba, akwai lokacin da wata cikin ajinmu ta ke fad’amin wasu fa na cewa na faye girman kai, murmusawa nayi a zuciya ta nace se mene a fad’i duk abinda za a fad’a ba damuwata bane. Ma da Pa suna da condition a kaina wanda suka hana ni kula samari.

Actually ina harka da mutanen da ke son harka da ni especially wayan da ke sona tsakani da Allah jst like Miemie my one n only k’awa wacce ta dalilin son sake had’uwa da ita yasa nake son komawa islamiyyar da na fara a da……

***

“Anty rabi time din islamiyya yayi fa”ta karasa maganar a shagwab’e, wacce ta kira da anty rabi tace ,

“Yi hakuri uwar d’akina saura loma uku ki karashe” fuska a yamutse ta ansa loma d’aya ta had’iye dak’yar fakar idon ta tayi tahau kakarin amai, a rikice tahau shafa gadon bayan ta

“sannu sannu uwar d’akina, ungo ruwa kisha” kurb’ar ruwan tayi, ta tashi ta zira hijabin ta tare da yin gaba

“Se na dawo, kice ma Ma na tafi”, da murmushi ta gyad’a kai ta sunkuya domin tattare wurin.

Ta na fita k’ofa inda mota ke jiranta tare da jerin bodyguards dinta, tayi dariya a hankali ta furta “na miki wayo anty rabi, wash Allah cikina” ta fad’i tare da shafo cikin nata.

Ngozi data fito rik’e da jaka ta mik’awa wani acikin masu kula da lafiyar kan ta kalle bangarenbda fatima take, “sis a dawo lafiya, ayi karatu da kyau” da fara’a fatima ta ansa “ok sis” wanda yake ita ta koyar da su da suke kiran ta da sis a kan hajiya da suke ce mata, anty rabi ce kad’ai ke kiranta da hajiya ko uwar d’akina dake itace babba cikin ma’aikatan nata.

Nesa da islamiyyar suka tsaya,

“Madam da kinyi hakuri mun k’arasa dake, tafiyar k’asa bata kamace ki ba”, cewar d’aya daga cikin masu tsaron ta, hannu ta d’aga masa

“Do as i say..oh else..” D’aukar jaka tayi ta fice a motar,

“5:30 tayi muku anan” ta wuce ba tare da ta ko kalle su ba, basu bar wurin ba sai da suka tabbatar da shigar ta.

A tsakiyar makarantar ta tsaya sai murmusawa take ta nabi ko ina da ido jin ranta take fari ‘kal, zuwa can ta numfasa tare da maida hankalin ta kan sunayen ajujuwan, kan aji biyar ta sauke idonta, cikin nutsuwa ta k’arasa ajin inda da shigarta ido ya dawo kanta ba ga dalibai mata kawai ba hatta mazan ajin, ko ban fad’a ba kunsani fatima nada wannan farin jinin, wasu cikinsu ne suka fara cewa “new comer nuka samu ne?”, wasu kuma na cewa ‘her face seems familiar” duk maganganun da suke fatima bata ce ko kanzil ba se ido da take bazawa cikin ajin tamkar me neman wani abu. Cak ta tsai da idonta kan wata d’aliba dake zaune a front seat daga gefe ta maida hankali gun karatun k’uraninta, fara’arta ta k’aru cike da farin ciki ta k’arasa gun tare da knockn bench din tace “maryam anas miemie?”, kyakkyawar budurwar ta d’ago kanta cike da mamaki kan ta wangale baki ta mik’e da sauri suka rungume juna.

“Fatima zarah na!, “ta d’ago tana binta da kallo, “dama rai kan ga rai?”

Cikin dariya tace “gani kuwa, tunda ke bakya yina aini ina yinki gani na dawo”, d’an guntun ihu tayi,

“Kai amma naji dad’i wollah” , ta ja hannunta ” zo ki zauna”, nan suka shiga hirar yaushe gamo se da malami ya shigo sukayi shiru, amma fa hannun su sark’e ana juna.

Tafe muke muna hira da miemie lokacin tashi, d’ago kan da zanyi nayi gam da katar bansan ya akayi ba na kafe shi da ido, sanye yake da farar riga da kod’add’an blue jeans, kyakkyawan gaske ne, dogo me d’an k’iba lallausar suma tayi wa fuskarsa k’awanya hakan ya k’ara masa kyau ainun, lokaci d’aya na nemi nutsuwata na rasa,

ya ilahi wanene wannan???

Yana da kafad’a wacce ke had’e da faffad’an k’irjinsa, gashin kansa me laushin gaske ne bak’i sid’ik, iska na kad’ashi, karaf idon mu suka hud’u nayi saurin d’auke kai, kunya ta lullub’eni kamanin da yayi, ba al’ada ta bace kallon maza,..it was the other way round, na saba da kallo daga wajen maza har mata ba tare da sun ji kunya ba ko da kuwa na ka masu, nasani ina da farin jinin samari tun ina k’aramata.

A k’iyasin da nayi akalla ze yi shekara talatin zuwa da biyar….

“Oh ya Alee ya iso..”cewar Miemie

“Alee?…”

“Fatima ni zan wuce sai gobe idan Allah ya kaimu, ” ta d’ago min hannu murmushi mak’ale a fuskarta, hannu na d’aga mata nima, k’irjina yayi wani irin bugu ganin wanda miemie ta nufa suna sakar wa juna murmushi me cike da so da k’auna.

Wani mak’k’in kishi naji akan miemie..for having a gorgeous man like Alee.

Har na isa gida ban var tunanin miemie da Alee ba, tun da nake a rayuwa ta ban tab’a jin irin abinda nake ji game da wani ba, hasalima ban tab’a yin saurayi ba.

Da dare muna zaune a falon Ma kaina a cinyarta tana min susa, na d’ago kai ina kallonta a sanyaye na ce

“Ma, ya ake gane mutum ya fad’a tarkon so?

Hajiya sugrah ta had’e rai, “kece hala?”

Shiru nayi nad’an lokaci kan na kada baki nace “may be…ban sani ba”

“Fatina be kamata kisa soyayya a tsarin ki ba yanzu gara ki gama makaranta tukunna?”

“Na sani Ma, kawai na gan wani ne yau a makaranta kuma na kasa dena tunanin shi”

“Hakan ba yana nufin kina son shi bane, kawai kila ya birgeki ne”

“Birgewa?”

“Eh, i can assure u zaki manta dashi anjima kadan”

Murmushi nayi kan nace “nikam Ma kaka inna tace basu tab’a ganin juna da kaka bukar ba seda aka kai ta gidan sa,”

“Kwarai kuwa kuma gashi sun zauna lafiya har ma sun haifi baban ki ba”,

dariya nayi kan na kalle ta, nace

“Ma, meyasa bakwason na kula samari?, kuna shirin had’a ni da wani ne?”

Shirun da tayi yasa nace, “hakane ko?”

Cikin muryar in ina tace.. “Muna son ki kasance a hannu na gari for ur well being”

“For my well being, amma meyasa?”

“Ke yarinya ce bazaki gane ba se nan gaba”

Hawaye suka sirnano min cikin sheshshek’a nace

“Wane ne wanda kuke planning had’a mu?”

“Ubaid ne dan aminin baban ku”…

TGIF💃🏻

©Kdeey*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

               

                          💕2💕

***

   *Alee*

Maganar mahaifiyar sa ce ta dawo masa lokacin da za’a tafi da ita somali yi mata aikin breast cancer..

  *”Haba jan zaki ka bar kuka haka kaji, na maka alk’awarin dawowa da wuri idan Allah ya so?”*

    *umma dan Allah zan biki*

*idan ka bini miemie a bar ta da wa? Ga kuma makaranta, kaga abban ku ba mezauni bane kullum yana hanyar tafiya saboda business*

*to amma umma…*+

*shhhh…Alee ka zama jarumi mana, shekarar ka ashirin da uku fa, u r no more a child hmm, ni zan tafi se Allah ya k’addara saduwar mu , na baka amanar miemie ka kula da kanka, ina sonku*

Hawaye suka zubo da ga kyawawan idanunsa,

“Meyasa umma, meyasa kika tafi kika barmu cikin kuncin rayuwa, gashi abba ma ya tafi….”

Jin an nufo d’akin yasa shi saurin goge fuskar sa, se dai miemie me saurin fahim ta ce kallo d’aya tai masa ta gano bakin zaren da sauri ta k’arasa inda yake idanunta sun cicciko da hawaye,

  “Ya Alee meyasa ka karya alk’awarin da kai min na cewar ka dena ma su umma da abba kuka uhm?” Girgiza kai yayi a hankali ya rungumota  jikin sa,

“Kace min sun fi buk’atar addu’ar mu a yanzu..”

  “Sis me , dole nayi kuka, a duk sanda na tuna ki nakan zubda hawaye ganin yacce kike zaune haka ba luxurious life din da kika saba, abin namin ciwo”,

 

  “Tor ya Alee meyasa su baffa audu basa taimaka mana bayan suna da dukiya?”

“Miemie, ki dena hangen abun hannun wasu, na miki alk’awari i ll stop at nothing to make my only swt sis like a princess in a fairy tale, uhm, kema kuma duk abinda kike buk’ata ki ke sanar dani kinji”

  Ta gyad’a kai, ya sumbaci goshinta, kan ya kamo hannunta suka nufi falo.

   Alhaji Anas me oil shahareren me kud’i ne wanda yayi fice wajen ha’kar mai dan har port gare sa ta kansa, ya kasance adalin mutum me taimako yana da matar sa d’aya hajiya Aisha wacce take me fara’ar gaske, ba ruwan ta da abin duniya kowa na tane taimakon talakawa a jinin ta yake takanas suka ware ranakun k’arashen mako wajen kai tallafi gidan marayu, gajiyayyu da asibiti hakan yasa mutane ke ‘kaunarsu, Allah kuma yasa musu alheri a dukiyar su, Aleeyu shine babban d’ansu se me bi mishi maryam wacce taci sunan kakarta ta wajen uwa ake kiranta da miemie wacce tazarar shekara sha hudu ke tsakanin su, sun taso cikin gata da k’aunar junan su. 

~Almost kullum se umma ta fita shopping ta dawo mana da tons d’in kayan sawa, takalma , turaruka, costume n cosmetics, she’s very addicted to shopping ta kance duk bayan week sai abbanta ya kaisu shopping duk bayan wata uku kuma suna zuwa outside dan hutu, kullum umma cikin siyo sababbin shigowar kaya take, hakan yasa gidan mu ya zama tamkar shagon sai da kaya.

Abba kam kullum cikin tafiye tafiye yake kan business dinsa, hakan yasa lokacin da za a tafi da umma somali baya gari se can ya wuce wanda da isarsa me duka ya ansa ranta, he become so down, tun yana yin kuka a b’oye gudun kar mu gani har takai yanayi a gaban mu bama kamar idan miemie na neman umma, shekarar umma daya da rasuwa tafiya ta kama Abba zuwa canada zasu yi meeting, a ranar da ze tafi ya d’aukemu zuwa yawo inda yayi mana siyayyar kayayyaki masu d’umbin yawa, dan duk abinda hannunmu ya hau kai se an d’auka da yammar ranar ya tafi a daddare kuma sak’on mutuwarsa ta riske mu, k’in fad’ama miemie nayi, bayan kwana biyu kula da sudden change d’ina yasa ta takura min na fad’a mata abinda ke damuna, kan nakai ga fad’a mata jerin motoci suka shigo gidan mu inda aka fito da gawar Abba nan ta fad’i sumammiya, hajia Rauda matar baffa ce ta kamata akayi asibiti da ita naso binsu aka hanani kan cewar gara na tsaya a kai Abba makwancin sa, nikam ina gudun kar na rasa ‘yar k’anwata wacce ita kad’ai ta rage min., muna dawowa daga kai Abba muka wuce asibiti, Alhamdulillahi ta farfad’o sedai ta k’i yin komai hatta kuka ta kasa yi se da naje ta ruk’unk’umeni ta shiga gurshek’an kuka. Nan na kwana a asibiti washegari aka sallame mu muna zuwa gida na tarar da wasu mutane sanye da suit da dama sunyi tsaye kan su baffa da saurina na isa gun su, nan suka shiga sanar dani abinda ya d’agan hankali kan cewar zasu ansa gidan mu had’e da kadarar mu baki d’aya saboda Abba yaci bashin banki, murmushin takaici nayi nace ba komai na rasa iyayena ma bare wani gida bayan da baffa beyi dan na bishi bauchi ba nak’i saboda makarantar mu, haka na fita na kama mana gida k’arami me d’auke da d’aki biyu se band’aki da falo k’arami da madedecin tsakar gida, very crowdy unguwa ce, dakyar miemie ta saba dan bacci ma gagararta yake saboda hayaniya especially during weekends, aiki na shiga nema baji ba gani saboda na samu kud’in da zanke biya mata tuition fee, aikin k’arfi na shiga yi irinsu gini da gyaregyaren electronics kasancewa ta civil engineer, kud’in haya kuma da kayan abinci baffa ne ke aiko mana dasu. Duk abun nan da ya faru ko da wasa ban tab’a tambayar wani taimako wajen kanin mahaifina ba, thou nasan ze iya bani fiye da abinda zan nema.

****

Alee    Alee     Alee

Meyasa na kasa mantawa da shine, Ma fa tace a ranar zan manta dashi but it had been a week now, abun farin cikin kuma Miemie tace min Alee yayanta ne, ranar tamkar wacce akai wa bushara da aljanna haka naji farin ciki kamar me?,

Abt abinda Ma tace min kan d’an aminin Pa fa?, arghh!..tsk! Y shud i wrry my self nasan insha’Allahu abinda nakeso shi zasu duba.

Ahhh…

” *na fada tarkon son Alee,* yeah, ina son shi with all my heart, body and soul”

   Nan na shiga daydreaming wai gani tare da Alee muna zaune cikin garden me cike da tsirren rose flowers gaban mu tufa ne a bowl muna ci ban sani ba na taune harshe na, kuka na shiga yi yana bani hakuri,

“Shii my princess banjin dad’i idan kina kuka,” nan yasa yatsa ya goge min tare da fad’a min sweet love words wanda ke sani jin ina yawo a sama.

Like a night in shining armor, haka nake ganin Alee ze so ni, ya kula dani and even fight for me. Sonka a jinina yake!

***

Bayan sati d’aya

   “Na fad’i test din nahwu gashi jibi zamuyi jarabawar shi yazan yi kenan na tabbata ya Alee baze ji dad’i ba idan yaga mark dina..” Huhuhu miemie ta shiga kuka tamkar yarinyar goye,

   “Nasan se yamin fad’a sosai ko..ma koma ya rankwasheni…”ta kuma fashewa da kuka.

  “What..? he can’t do that”

“He will, baki san ya Alee bane idan kinga b’acin ransa a kaina to na fad’i a islamiyya..yanzu ya zanyi”.

“Just study harder da yardar Allah zaki cinye jarabawar”, hannu nasa ina shafa bayan ta, amma kuka take bilhak’k’i har hankalin mutane yayo kanmu,

  Cikin muryar kuka tace”kuma k’ilan ya dena min magana na tsawon 2days! Ki taimakeni Fatima  ki bini muje gida so that kima ya Alee bayani”

  “Bayani?”

Wiping hawayen tayi da yatsunta tace, “inaso kice masa ranar da akayi test din banjin dadi ne so ban ma rubuta ba, bansan na nuna masa wannan takaddar”

A d’arare nace “Amma miemie ,…o..k ok anything for u,”

Fara’arta ta fadada ta rungumeni “luv u girl”

“Luv u more , so mu bari zuwa gobe zanzo tunda kinga yanzu Ma na jirana zamu fita, se na kwana ma inyaso jibi daga skul na wuce gida “

“What a great idea” ta dad’a rukunkumeni muna dariya, tashi mukayi hannu sak’ale ana juna muka nufi mota inda akazo d’aukana ita kuma ta koma dan jiran yayanta.

Aleeeee….oh my gosh i reallyy.. wanted to go to their house so badly, saboda naga Alee, Alee na! sunan ya rink’a min yawo a ka nayi ta sakin murmushi tamkar gonar auduga, tunani na ya tsaya cak tuna wa da nayi..dafe baki nayi da hannu.,

    Ya Allahu, gobe sadakar rasuwar kakannina ta shekara goma, yayyena duk zasu zo kuma nima dole na zama present, arghhhh!!! Meye abinyi????

  Alee fa?????…okay dole nasan yacce zanyi naje gidan su Miemie by hook or by crook.

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

        💕3💕

Washe gari

Bam bam bam ake knockn bisa k’ofa,

“Waye?”

Daga can aka ansa “sis, big madam tace ki tashi ki shirya dan zuwa k’auye ‘yan uwanki duk sun iso”

“Ohhhh!!!…” Rufe kaina nayi tare da gyara kwanciya ba tare da nace kala ba, ban fi minti biyar da kwanciya ba naji an turo k’ofa, lakur nayi tare da lafewa cikin bargo,

“Fatina fatina..” Ta d’an shashshafa k’afana+

Yawning nayi before na d’ago a kasalance

“Ma…ina kwana?”

“Lafiya Fatina, kin manta yau muna da zuwa ‘kauye”

Dafe kai nayi, “Ma banjin zan iya zuwa jiya kwana nayi karatun exams kuma bayan sallar asuba ban samu bacci ba, jikina kemin ciwo sosai”

Tab’a jikina ta shiga yi a rud’e “subhanallahi, shine baki sanar dani ba ko ta landline, ga jikin naki har ya fara d’umi(d’aurewa k’arya gindi), lemme call doctor faty azland

“Uhm uhm Ma u dnt have 2 d’azu nayi googling maganin da ya kama ta nasha har nasa sis Kwaiseh ta siyo min”

“Without doctors prescriptions?”

“Ma is jst a pain reliever fa”,

“Amma bakya tunanin Pa will be mad at u idan baki je ba?”

Marairace murya nayi , “he won’t be afterall bani da lafiya kuma ina da exams gobe gashi kwana za kuyi “na k’arashe maganar ina ya mutse fuska tare da fad’in washh!

” oh dear sannu, bara na kira Samha ta miki massaging jikin ki ko ze dena ciwo..”

“Kar ki damu Ma na shaidawa ilu driver ze saukeni gurin massage anjima”

“Kina ganin hakan ze fi” na girgiza kai, “okay mu mun shirya we will be on our way take good care of urself, idan kina buk’atar wani abu su rabi nanan” ta shafo kaina tare da peckn goshina,

“I’ll miss u Ma”

“Me too”, Noor ne ya lek’o, “where is my one n only sisi.,”

Turo baki nayi a shagwab’ance nace,

“Ba ruwana da kai tunda se yau ka tuna dani”

“Kafafuna bisa k’asa idan kikayi fushi nayi ya da rayuwata?”

“To to to.,shikenan kuma se ka manta dani bayan u r my intimate bro baka nemana kaji lafiyata”

“Kiyi hakuri only sis kinsan yanayin aiki namu se a slow bamu samun time sosai, shiyasa kullum nake cikin tura muku text so that u guys shud knw i remembered u”

Nan yahau duba jikin nata, shi de beji wani abu ba zeyi magana tayi saurin cewa,

“Kaji jikina zafi ko gashi yana min ciwo” ta yi winking masa ido,

“Ah yeah….sannu kinsha magani?” ta gyad’a kai bayan ta shuna masa maganin dake kan chass drawer d’an duba wa yayi yace “good” ashe ‘kanwar tawa ta zama likita, murmushi tayi ya maida hankalin sa kan Ma dake ta faman shafa sumar Fatima duk ta damu, yace

“Amm..Ma kar ki damu ‘yar taki is very strong i can assure u zata samu lafiya anjima kad’an”

“R u sure”

Lumshe ido yayi kan ya bud’e ya gyad’a kai, ya kai kallo kan wrist watch d’insa

“Ma we shud gt guin kar rana tayi Pa yayi fad’a, Ansar yace zega wasu mutane so ze taho daban” nan Ma ta kuma peckn goshin fatima kan ta fita, Noor ya mara mata baya bayan fatima ta bashi thumbs up! Yana dariya suka fice, tanajin k’arar mota ta tashi zaune had’e da buso iska da k’arfi cikin sauri ta fad’a toilet bata jima ba ta fito ta shirya cikin best wears d’inta na skirt da riga na atampa light green me touch d’in brown inda tasa flat shoe brown, jaka da mayafi wanda ta nad’e a wuyan ta duk brown, Ngozi ta kira tasa ta shirya mata kaya cikin k’aramin akwati, ba tare da b’ata lokaci ba taja jakarta zuwa waje.

Bugar juna mukayi ba tare da na kula ba, ‘yar ‘kara nayi

“Oopsss…sannu” nace dashi , na nufi k’ofa inda driver ke jirana

STORY CONTINUES BELOW

“Ina zaki?”

“Wurin duba lafiyata daga can zan wuce gidan hajiya hafsa(‘kawar Ma).

” Ma da Pa sun sani?” Ansar ya rik’o hannuna,

“Ya Ansar kasan bazan tab’a fita ba tare da izinin su ba fa”

“Kwana nawa zakiyi” ya fad’a yana me kallon jakunkunan louis Vuitton din da ake sawa a booth.

“Kwana d’aya zanyi kawai, gobe kan ku k’araso na dawo insha’Allah”

“Kwana d’aya da wayan nan uban kayan.. Amman u r guin with ur guards”

“Gidan mutane da wayan nan gardawan , no no way!”

A raunane yace “For ur safety”

A ‘kagauce nace “ya Ansar gidan fa hajia hafsa zani fa, na kalli wristwatch dina i need to go” , hannu ya d’aga

“Ban rik’e ki ba a sauka lafiya, ki kula da kanki”

Nodding kaina nayi, lokacin da motar ta fara tafiya na hura iska

*for d first time in my life, ba nannies ba bodyguards, abin farin cikin kuma zan had’u da Alee, na siya sababbin kaya saboda idan Alee ya ganni he will be shocked da kyawuna and instantly fall in love with me …*

“Kwanar hagu zakayi..”nace da driver, gyaran murya yayi,

“madam na zata GRA zamu gidan hajia hafsa”

“A a kaidai kayi abinda nace”

“Amma madam…”

“Ilu..” Na fad’a a fusace, shiru yayi..

Bayan wucewar mintuna shabiyar muka isa cikin wata local unguwa, bin ko ina nake da ido a zuciya ta nace

Dama anan unguwar su Miemie suke? Gidajen unguwar ‘kananu, ga jama’a ko ta ina datti everywhere, Na zata irina ce *YAR BABBAN GIDA*, muryar ilu ce ta katseni

“Madam nan ce kuwa unguwar da kike nema?,

Shiru nayi masa na cigaba da directing d’insa kamar yacce Miemie tamin a text bamu tsaya ko ina ba se k’ofar wani madedecin gida wanda yafi kowanne ‘kan’kanta,

“Ya ilahi, nan ne gidan?”

“Kwatancen da kike min kenan idan ba nan bane bari na juya”

Saurin dakatar dashi nayi “a a..i mean huh!”, fitowa yayi ya budemin na sauka na matsa jikin k’ofar gidan nayi knockn…Miemie ta bud’e k’ofa

“Fatina kinzo” ta rungumeni cike da murna, d’if na d’auke numfashi na jin warin tafarnuwa dake tashi a jikinta, ga guminta da ke shafar jikina…, tashin zuciya ya zo min (one thing about me i really hate garlic) da sauri na janye jikina tare da fad’in

“Ai dama na fad’a miki zanzo”

Gidan nabi da ido, so simple wata lamusheshshiyar kujera da ‘katuwar tv ne a falon gefe dan ‘karamin dining table ne, thou ko ina tas tas yake, amma gidan yayi kankanta da yawa d’akina kad’ai zeyi hud’un gidan nan.

“Madam ina zan ajiye kayan nan?” ilu ya tambayeni hannun sa d’auke da akwatuna na

“Ina za a ajiye kayan?”na tambayi Miemie dake susar kai idonta a kan kayana,

“Ahh.,inaga ka ajiye su daga gefen kujerar can, bazasu shiga d’aki na ba” ta k’arasa maganar a marairaice.

Ilu ya ajiye ya tafi amma kan ya tafi se da nasa yamin alk’awarin baze fad’awa kowa inda ya kawo ni ba,

Miemie tace

“Fatima zauna bara na kawo miki abinci,” ta juya zuwa wata k’ofa da nake da tabbacin kitchen ne.

~”da dad’i ko?, wannan recipe d’in a diary d’in umma na na gani itama maman ta ce ta koya mata, nasan zaki ji dad’insa shiyasa nayi, kuma shine best food d’in ya Alee,.

Zuruf na kalleta nace

“Ni kuwa ina ya Alee, ban ganshi ba tun zuwana”

“Wa tabb ai inaga har mu kwanta baze shigo ba”,

STORY CONTINUES BELOW

kallonta nayi da alamun tambaya, a raunane tayi k’asa da murya tace,

“Yanayin aikin da yake ne se dare yake dawowa gashi wurin da nisa”

Tsintar kaina nayi dajin ba dad’i gudun kar ta gane nayi murmushi wanda ya tsaya a lips kurum nace

“Allah sarki neman halal da wuya”,

nodding kanta tayi kan tace,

“Bara na k’ara miki abincin”

hannu na rik’e mata,

“no miemie kina son na kasa tashi ne” dariya tayi ta kwashe kwanukan zuwa kitchen , takaici ya hana ni motsawa ko nan da can ji nayi kamar nasa nails dina a fuska nayi ta scratching…

“Ya Allahu ka sa ya dawo na ganshi kan na tafi”

“Ki kace me?”miemie ta tambaya,

“Uhmm..amm nothing bakomai, ya kamata ki dauko Nahwu mu fara karatu ko?” Na wayance,

“Tun yanzu, y nt zuwa anjima lets hv fun now”,

“C’mon miemie gara muyi yanzu kinga se mu kwanta da wuri anjima ko?”,

“Duk yadda kika ce” ta nufi d’aki fuskarta d’auke da fara’a, hannu nasa na tallafo fuskana,

“Alee can’t u feel that im in ur home” ji nayi wasu siraren kwala sun kanta a idona nayi saurin gogewa da babban yatsana gudun kar miemie ta gani.

***

Three hours later, na gama koya wa Miemie, na gaji sosai, kasancewar a hankali take ganewa, nayi farin ciki sosai ganin ta fahimta, haka na tsinci kaina cikin jin dad’i, bayan munyi dinner na koma kan cushion na zauna ina kallon agogo goma saura kasa hakuri nayi nace

“Amm..,Miemie umman ku da abban ku sunyi tafiya ne?”

Kanta a k’asa ta hau sobbing, umma da abba sun rasu, k’irjina nane ya buga na kalleta cike da tausayawa matsawa nayi jikinta muka rungume juna nan ta shiga bani labarin su seda ta gama tsaf, na ce

“Amma meyasa Alee ya zab’i yin irin wannan aikin yana barinki ke kadai a gida”

“He have no choice fatima, wannan aikin ma dakyar baffa ya samar masa ko weekend baya zama saboda yana zuwa kanikan ci”

Dafe kaina nayi a fili na furta “ya ilahi”,

“karki sa kanki a tunani Fatima, zo muje mu kwanta”

ta kama hannuna tayi leading dina zuwa wani karamin d’aki me d’auke da katifa me tudu tamkar gado se dai bata cika girma ba, fad’inta ko rabin gadona beyi ba ganin yacce na tsirawa katifar ido yasa tayi saurin cewa,

“Sorry fatima nasan zakiga dakin karami ko, dis is my royal room u knw, ki kwanta kan katifar ni zan yi copn a kujerar can, bin inda ta nuna nayi da ido wata mitsitsiyar kujera ce, dawo da kallo na nayi kanta,

“Kar ma ki fara tunanin haka, katifar is okay zata ishe mu, oya lets change tonight will be fun” dariya tayi muka canja kaya zuwa nighty, muka kwanta kan katifar kan mu kan pillow d’aya wanda ta matsa na kwanta a kai ni kuma nace se de muyi sharing dan bazata kwanta haka ba.

Zuwa can d’akin ya cika da dariyar mu, kan na tashi na nufi d’an ‘karamin dressing mirrow d’in Miemie na bud’e jakata na d’au cleanser ina goge fuskata, na tufke gashina daga sama.

Miemie se kallona take “Fatima ke kyakkyawace masha’Allah”

“Kema kyakkyawace Miemie”

“Oh! , tayi murmushi, Zaki koya min Fatima, yacce zan ke gyara gashina da kwalliya?”

“Sosai ma zo muyi yanzu ma, zan maidake sarauniyar kyawawa”

Dariya tayi na shiga fente ta, (wanda ina yin hakan ne duk dan lokacin dawowar Alee yayi na ganshi).

Bamu wani d’au lokaci ba wajen yin kwaliyan wanda nan da nan ta koya, har yacce zata ke tafiya cike da yanga da magana, a daren muka rin’ka d’aukan pics muna postn a su intagram, kan mu kwanta na nuna mata sirrin kyawun fatata, wato facial mud musk, dake taimakawa wajen cire dattin dake mak’alewa a fatan mu nayi mata bayani lokacin ina shafawa .

Dariya tayi

“Wai kamar ba ke ba, yanzu se ki kwanta dashi a fuskar ki?”

“Kwarai saboda yafi yi, ko zaki sa kema”

“A a banaso”, kafad’a na d’aga na cigaba da shafa abina.

~~ ‘kishin ruwa ya dame ni tun ina ‘kiwan tashi har de na hakura na tashin,

“Ina ne nan??” Farr nayi da ido inabin ko ina da kallo, idona ya sauka kan Miemie dake ta shararan bacci, na sauke numfashi a hankali, na d’auka wayana na kunna flash dan haskawa na fita zuwa kitchen.

“‘Kamewa nayi ganin namiji sunkuye gaban fridge, hasken fridge d’in ya nuna ba riga jikinsa. Bansan ya akayi ba na hau nufar inda yake, ina zuwa daf dashi ya mik’e tare da juyowa muna facing juna..

*ya Allah Alee, Alee ne*

Wangale ido yayi…dama nasan za’a rina, amma me

“A’uzu billahi minash’shaid’anir rajim” ya hau jan addu’a

“Mene? mene?, Oh oh…na manta akwai musk a fuskana…

©Kdeey*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

                  💕4💕

Da gudu na k’arasa sink na wanke fuska na da liquid soap na wanke wanke duk dan ya fi fita, de de lokacin haske ya gauraye kitchen d’in, wata irin kunya ta lullub’eni na zari paper towel na goge face d’ina, a hankali na waiwaya inda yake idona a k’asa nace

“So r ry..ban san zan firgita ka ba”

Dariya ya shiga yi har da durk’usawa, duk se naji na muzanta, me yasa? Taya zeke min dariya?

Ido na ya cicciko da ruwan hawaye, a tsiwace nace

“Will u stop laughing at me..”+

Cike da nishad’i ya d’ago “Ya Allah…ban tab’a dariya irin ta yau ba, kin ganki kuwa , u look like zombies” ya k’arashe maganar da dariya.

Murmushin takaici nayi, kan na kallesa rai a b’ace nace

“Ok fyn, naji dad’in faranta ranka da nayi da daren nan, se da safe” na juya zuwa d’aki, duk d’okin ganinsa da nake ji nayi ya fita a raina…

“Fatima…”

Cike da mamaki na juya fuska a d’aure

“Ya akayi kasan sunana?”

“Taya bazan sani ba, sis me kullum cikin zancen ki take” ya ja kujera ya zauna,

“Da gaske?” Na ja kujera na zauna nima,

“Kullum bata magana se ta fatima, tace u r very smart, fashionable, rich, talented , N pretty” ya k’arasa maganar tare da bina da wani kallo frm head to toe.. (Thank god nighty na rub’i biyu ce kuma doguwa, matsalan da aka samu kaina ba d’an kwali…argh!)

“Duka ni kad’ai?” Huh!

K’asa kasa yayi da idanunsa, “yea..duk abinda tavfad’a haka yake, ni se naga ma kamar ta rage wani abun?”

Farr tayi da ido “wani abu?”, tashi yayi tsaye zuwa fridge ya dad’o ruwa a cup ya mik’o min

“Nagode”nace ina murmushi, kad’an na kurb’a duk a takure ganin yacce ya kafe ni da ido,

Gyaran murya yayi kan yace ” amma de ke baki da d’agawa kamar yacce wasu kanyi ko?”

“Dagawa?, murmushi tayi, bata cikin tsarina sam!”

“Whoa…wannan shine karo na farko da na tab’a jin ‘Yar babban gida kamar ki bata d’auki duniya a bakin komai ba” yayi sipping milk dinsa,

Murmushi nayi na d’aga kafad’a,

“Oh sorry bismillah princess” ya mik’on cup d’insa,

Saurin kallonsa nayi had’e da sakin wani numfashi me sanyi, bansan na kafe shi da ido ba se ji nayi yana cewa,

“Yi hakuri ki maida wuk’ar, manta wa nayi ban miki bismillah ba,”

A kunyace na sadda kaina “uhm uhm nagode dama ruwa nake buk’ata” na d’aga masa cup d’in hannuna,

“Uhm.,”yace, nan mukayi shiru, zuwa can yace

“Shekaranki nawa princess?”

*Ashirin da d’aya…da biyu ko da uku*, inason na mishi k’arya dan yamin kallon babba ko na samu buk’atata ta biya amma ina gudun kada yaji gaskiyar a bakin Miemie kuma ma k’arya ga wanda nake son rayuwar da is of no use, a hankali na kada baki nace

“Twenty one”,

Se da ya shak’i iska kan yayi exhaling da k’arfi ya mik’e tsaye tare da fad’in ya kamata kije ki kwanta.,

*yana korata ne? Ko na fadi wani abu da be masa ba*

A salub’e na tashi na nufi k’ofa yana biye dani mun shigo falo yace

“Wayancan kayan ki ne?”

“Uhm”

“Kin gudu daga gidane?”

“Uhm uhm gobe zan koma”

“Kwana d’aya” yayi guntuwar dariya ya wuce zuwa d’akinsa…

*bayasan ganina a gidansu*wani irin takaici ya lullub’e ni.

Tun daga wannan ranar Alee se ya canja min, baya zama inde ina wuri, ya dena sakar min fuska, wani lokaci idan ina guri ma se yazo yayi abinda zeyi ba tare da ko kallon inda nake ba iya kacinsa sallama, idan na gaidashi kai kawai yake d’aga min, bansan meyasa ba, ban mishi wani lefi ba ko Miemie. He jst decide to dislikes me.

***

Kamar yanda ranaku ke shud’ewa zuwa sati,sati zuwa wata, wata ya juya zuwa shekara, soyayyar da nake ma Alee ta fara fita a zuciyana, har yakai ya fita a raina kwata kwata, maganata da Ubaid kuwa tuni tayi nisa duk da har ila yau ban tab’a ganinshi a fili ba se a hoto kasancewar yana canada yin wani aiki, zuwa wannan lokaci kuwa tuni mun sauke k’urani da sauran litattafai a islamiyya.

Lokacin da na shiga shekara ashirin da biyu, na shirya birthday party, wanda ya kunshi dak wasu jan wuyan masu hannu da shuni inda na gayyaci Miemie da Alee wanda na tura musu ta mail, dan na jima rabona dasu, se a waya sanda naje gidan su kuma akace sun tashi, na danganta hakan duk cikin k’ina da Alee yake ne.

~Alee ya canja gaba daya dan dana ganshi dakyar na iya gane shi, suturar jikinsa kad’ai abar kallo ce, ya k’ara fresh fatar jikin sa ta canja kalarsa, yacce yake magana, his looks, walk, ya ilahi ya koma tamkar wani balarabe gashin kansa ya kuma zama curly bak’i sid’ik, Miemie ce ta fara hangoni ta taho a guje muka rungume juna kan na d’ago da kai ina kallon ta frm head to toe, sabye taje da jar atampa tayi fitted gown tayi talha da karamin mayafi, fuskar nan kamar mudubi se kyalli take da make up, kasa shiru nayi nace

“Miemie kece kuwa?”

Dariya tayi har dimples dinta suka lotsa,

“Gani kuwa, heyy….happy birthday jorr, u look so pretty” ta kuma rungumeni naja hancinta

“Thanks babe n u look lovely too”, ina zuwa tace dani ta nufi gun su Ma da Pa dan su gaisa,

Miemie kyakkyawar gaske ce ta bugawa a jarida bata da jiki sosai tana da matsakaicin tsayi, doguwar fuskarta na d’auke da manyan fararen idanu wanda zarazaran eyelashes sukai musu rumfa, hancinta na da tsayi kad’an bakinta k’arami me d’auke da siraren lips chocolate colour ce gashinta be kai nawa ba amma yana da tsayi, kuma me paushin gaske dan duk ya kwanto a goshinta tamkar na babies.

“Amincin Allah ya tabbata a gareki princess”, saurin juyawa nayi dan ban tab’a kawo wa ze zo inda nake bama bare yamin magana., ganinsa a kusa dani yasa na nemi nutsuwata na rasa, sassanyan kallo ya sakar min me tab’a zuciya, nayi saurin d’auke idona dan I’m sure idan na cigaba da kallonsa ba abinda ze hana ni komawa cikin ruwan soyayyar sa, saurin kwab’ar kaina nayi daga tunaninsa dan na yi alk’awarin bazan k’ara fad’awa soyayyar Alee ba.

Murmushi ya kuma yimin , na shiga tunanin ko de ya manta wacce yake ma magana ne?

“Yammata tunanin me kike?”, d’ago kai nayi na kallesa, duk da dogon takalmin kafata ya fini tsayi., girgiza kai nayi a hankali na juya ina kallon Miemie dake tsaye da Ansar duk idonta ya cicciko, me Ansar kema Miemie??? Tambayar da nayi wa kaina kenan. Muryar Alee ta katseni,

Cikin husky voice dinsa yace “Happy bday princess, Allah ya karo shekaru masu albarka”

*princess! Huh!*

“Amen nagode”, na kuma maida kallona gurin su Miemie,

“Kinyi kyau”

“Nagode” nace a kunyace, murmushi yayi, kan ya kalle ni a sanyaye yace,

” nagode kawai zaki ce min? Princess kin tsaneni ko?”

Juya ido nayi nace…

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

               💕5💕

“Hmm.. Ya Alee bani da abin cewa gare ka se godiya, baka bani damar da zan fad’a maka fin hakan ba, do u?”

“Dama?”

“Eh dama,.damar da zan fad’a maka wani abu ba despite of tsanar da kamin”

juyawa yayi ya kalli bak’in dake gurin “shhhh…princess”, kan ya ja hannuna zuwa varender, inda ba kowa se mu kad’ai,+

“Na kasa gane kanka, na kasa gane lefin da nayi maka ko na yi ma miemie, i tried my best to be…”

Yatsa ya dora kan lips dinsa “Shhhh…”

“Bawani nayi shiru, meyasa ka tsaneni?”

“Ban tsaneki ba”

“Meyasa kake avoiding dina tor?”

“Allah ya ga zuciyata ba da san raina nake miki hakan ba”

“Ba wani nan, ni kawai…”

Hannu ya d’ora kan lips dina yana girgiza min kai, hawaye suka zubo min ya shiga sharewa da babban yatsan sa, kan ya nuna min kujera yace

“Zauna muyi magana”,

na so ‘ki da farko daga baya na canja mind dina, bayan na zauna na juya gefe ina facing cikin falo yacce mutane ke kai komo.

Tsinkayo muryar sa nayi  cikin sanyin

“I’m sorry, na tsorata da ganin ke *YAR BABBAN GIDA* ce, i was still struggling an fighting to become independent, mahaifanmu sun rasu ga miemie sanan KE,..” yasa hannu ya shafo fuskar sa zuwa curly gashin sa..

“Me kake son cewa” i was confused, ban fahimce shi ba

D’ago da lumsassun idanunsa yayi,

“Princess tym din dana fara ganinki a makarantar ku, i pretend not to notice u” murmusawa yayi had’e da shaking kansa, ” nasa a raina kema irin kyawawan yaran masu kud’i ne wanda suke b’atattu, amma abinda ya kasa fita kaina ke ce, kullum cikin tunanin ki nake, yacce na ganki ranar sanye cikin dogon hijabin islamiyya ruwan toka, u look so beautiful like an angle walking toward me, u took my breath away, and turned my world upside down, nayi iya bakin kokarina na ganin na cire ki a raina, amma hakan yaki yiwu wa.” Yasa hannu ya gyara min gashina da ya zubo daga cikin d’aurin turban d’ina

Wangale ido nayi hannu dafe kan baki, this is like a dream come true, dama ya na sona of all thistine amma be tab’a nuna ko alama ba, ya akayi ban fahimta ba, i was so stupid!, Wani sabon shauk’i naji a raina take naji kamar a ranar na fara son Alee, idon mu sarke ana juna nace

“Ya Alee i felt d same way”

“Da gaske?”ya fad’a baki bud’e had’e da fara’a da taiwa fuskansa ‘kawanya

Gyad’a kai nayi a kunya ce ina murmusawa, can yace

“Na gaji da hakuri dan haka na yanke hukuncin tsai da tarzomar dake gudana tsakanin rai na da zuciya!

“Fatina!!??”

***

Da sauri na mik’e cike da fargaba ganin Pa dake tsaye kan mu fuska a cinkishe, ido na rintse tun k’arfi jiki a sandare jira nake kawai naji abinda ze biyo baya.

A fusace ya juya dan ganin mahalu’kin da ya katse musu hirar su..murmushi yayi tare da saurin yin ‘kasa yana fad’in

“barka dai Alhaji” Pa ya fad’ad’a fara’ar sa,

“Ahh! Me oil dama kaine tare da Fatina,”

Ido na bud’e cike da mamaki ina kallon su hannu sark’e a na juna se de Alee na sunkuye gaban Pa.

“Fatina dama kinsan Alee me oil?”, cewar Pa yana kallona.

I’m short of words, “uhm eh bro d’in Miemie ne”

Maida kallon sa yayi kan Alee, “is nice meeting you once again Me oil, ya nuna Fatima, wannan itace auta ta da fatan bata maka rigima duk da de bday girl take yau”

Wani sihirtaccen kallo yamin na kusan sakanni goma, kan ya bud’e baki yace

“Sam! yanzuma ina bata sak’one kan yanayin rayuwa dan shekaru na dad’uwa mutum na k’ara experiencing abubuwa da dama”,

“Hakane, amma ka kyauta wullahi ka gan su can ya nuna su Noor da Ansar, su yakamata suke sata a hanya bayan mu amma aiki ya rik’e musu wuya, anyway Allah ya saka”

“Kar ka damu Alhaji na d’auki Fatima tamkar Miemie ne, so i can do anything to make her have a perfect life”

Pa ya dafa gefen kafad’ar sa yace

“Indeed u r a friend”

“not only a friend but a family too!” Dariya sukayi duka kan Pa ya koma gun jama’a, nikam da tun lokacin da Alee ke watson wani kallo da na gaza fassarawa kaina ke k’asa ina wasa da yatsu na,

“He’s gone princess,”ya fad’a a hankali, juya kwayar idona nayi kan nayi farr dasu na sauke cikin nasa da suke lumsassu tamkar me shirin bacci nace,

“Idan kana min haka gaban Pa ba abinda ze hanani guduwa”

“Da nayi me?”

“Kana kallona tamkar kana neman wani abu a jikina”

“Ba zaki gane bane princess inajin kamar na d’auke ki abuna, ni wullahi gaskiya kayannan ma kawai.. kawai.. a canza su a kuma wanke make up din nan haka kawai ko wani tom n jerry se karewa matana kallo yake”

ya k’arashe maganar a shagwab’e

Dariya nayi sosai, kan nace

“Kar ka damu ai kallon ne kawai!”

“Hm!, dan Allah never live me, for without you there will be no Aleeyu haidar!”

Cikin sassanyar murya nace “i promise I’ll never let go off u unless you wish to!”

Saurin ansawa yayi da cewa,

“Wanda hakan ba ze tab’a faruwa ba insha’Allah, Aleeyu haidar is yours and yours forever “

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

              💕6💕

“Fatina, baki tab’a ce min kinsan Aleeyu me oil ba”cewar Pa lokacin da muke dinner, kallon ‘bangare da Alee yake nayi, kan nayi k’asa da murya

“Pa kasan shine dama?

“Sosai, yaron Anas me oil ne me arzik’in da kaff nigeria babu kamar sa zan iya ce miki kaff d’akin taron nan ba kamar yaron nan”

“Pa anya kuwa Alee kake nufi, shi fa talaka ne maraya wanda yake aikin su gini da sauran su, bashi da kowa se Miemie”nace dashi

“Eh, a da ba, a kwanakin baya aka bashi gadonshi, mahaifinsa ne ya bar wasiyya kan cewar a barshi ya koyi nema da kanshi dan yasan mene rayuwa, a cewar sa zefi succeeding”.

Kaina ya ‘kulle da abinda Pa ya ce, Alee me arzi’ki wanda kaff d’akin taron nan ba wanda ya kaishi??”.

Bayan na gama cin abincin na shiga neman Miemie da ido, ban hangota ba, na tashi dan duba waje, ina kallon yacce Alee ya kafe ni da ido tamkar ze dawo dani, murmushi nayi kawai na nufi waje. Wayar ta na shiga nema har kusan sau biyar ba ayi pickn ba kan a d’auka ace

“Baby sis stop disturbing mana!” Aka kashe.

Baki bud’e na ‘kurawa wayar ido, shin dede kuwa kunne na yaji, ya Ansar?, yana tare da Miemie? Meke faruwa ne wai?..,ina ta posn ma kaina questions din da ban da ansa..

“Princess..”

Saurin juyowa nayi, inda nayi arba da Ubaid basheer surayin da iyayena keson had’a mu aure.

*ubaid ingarman saurayine kyakkyawan gaske wanda ke a early thirties, fari ne kal, gashi ba’ki sid’ik kwance a kansa yana da manyan idanu, gashi da fara’a dan ko yaushe cikin washe baki yake, yana da saukin kai sosai, mahaifinsa Alhaji basheer me arziki ne kwarai dan kasuwa ne wanda yayi fice gun saida atamfofi da sauran kayayyakin sawa na mata*

Kamar ko yaushe murmushi yake wanda ya kuma haska kyakkyawar fuskar sa yace

“Assalamu alaiki, kiyi hakuri banyi miki sallama ba,”

Da kyar na cira baki,

“uhm uhm kar ka damu, ina wuni?”

“Lpia qalau kinyi kyau princess, happy birthday once more”ya fad’a yana dariya idonsa na kallan wani sashe daban,

“Nagode,” nan ma dariyar yayi, shiru ya biyo baya kan yace

“Amman fa kinyi namijin ‘ko’kari wajen saka cousin d’ina zuwa wurin nan”

“Huh?”

“Kinsan baya zuwa taro irin wannan shi dae barshi da zuwa irin na ma’aikata shima ba kowanne ba, but now, wannan ne karo na farko da naga yazo irin wannan”

“Uhm….wane cousin d’in naka?”

“Aleeyu Anas me oil”

Gabana ya fad’i, da farko ance Aleeyu me arzi’kine na gaske yanzu kuma d’an uwan Ubaid na jini, what other secret would i found out about him???…na ayyana hakan.

Kamar ance na juya, na hango shi tsaye a bakin ‘kofa saurin d’auke kai nayi can na kuma juyawa ba kowa a gun se security guard.

Bayan na koma na tarar bayanan, ya tafi ba tare da yamin sallama ba!

*meke damunsa ne kuma?!*

***

“Ya Alee na fi kowa farin cikin wannan soyayyar taku” Miemie tace cike da farin ciki.

“Sis me dan Allah surutun ya isa haka!”

Kallonsa tayi, ganin yacce ya had’e rai yasa ta tsuke bakin ta.

Wayar ta da ke ‘kara ta d’auka tare da furta, “Fatima”! ta ‘kaga a kunne kan tace to, ta sauke wayar a hankali tace

“ya Alee tace na tura mata number ka”

“Kar ki tura” yace ba tare da ya ko kalle ta ba,

“Amma..,”

“Nace a a kawai”ya katseta

“Ya Alee kamanta yacce muke da Fatima ne idan ka d’auke relationship din da ke tsakanun ku” tace a sanyaye

“Ina da dalilina na cewa aa sis me”

“Dalili? Wani iri?”

“Ba se kin sani ba, ki kila da kanki ni na fita”

“Ya to me zance mata?”

“Kawai kice mata ina aiki ne…ko kice bansan magana da ita….ko kuma kice abin da na fad’a mata was a mistake” ya fice da sauri.

Wayar sa dake aljihu ya zaro ya kashe, cikin k’unar rai ya ‘karasa cikin mota inda driver ke jiransa, cikin ransa yake cewa

*Fatima zarah, YAR BABBAN GIDA ce tamkar ragowan yayan masu kud’i wanda basu san ya kamata ba iya kaci su ‘bata ran mutum su tozar tashi shine burinsu wanda suka maida shi ba komai ba a gunsu, mtwww…i was so stupid! Dana furta miki kalmar so tun farko ma*

©Kdeey*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Excellent writers

For *Pherty n miemiebee*

💕7💕

*Alee*

Kafin a bani gadon mu, nasa a raina bazan tab’a samun Fatima ba, ina tunanin duk sanda na fad’a mata my feeling toward her har dariya zata iya min ganina talaka mara abinyi se harkar ‘karfi da sauran su, ko danginta bana jin zasu tab’a yarda duba da statues nasu,.

Hawaye masu zafi suka zubo masa tuna wa da wasik’ar mahaifinsa,

*Alee kai da maryam kadai ne ‘ya’yana, kai ne babba dan haka ga dukiyar ku nan, kuyi duk abinda zakuyi da ita, na yarda da kai, nasan yanzu kasan mene rayuwa, kasan babu, zuwa yanzu nasan ka dad’a girma kayi hankali , im proud of you Aleeyu, ka kula da maryam sosai dan kai kad’ai ne gatan ta a yanzu*+

Jin motan ta tsaya yasa ya zari tissue ya goge fuskar sa kan ya fita cikin takun sa na isa ya shige office.

***

Tsuga gudu take tamkar zata tashi cikin sabuwar jar motar ta kirar ferari wacce take gift d’in da Pa ya bata na bday, had’e da gifts d’in kwana biyu ba tare da guards ko nannies ba, bata tsaya ko ina ba se gidan su Miemie, thou da tazara sosai tsakanin su amma haka ta taho ita d’aya duk dan taga Alee,

Na yarda da son gaskiya, dan soyayyar gaskiya is hard to fnd, idan kuma ka samu dole ka jajirce mata dan ba’a tab’a replacing da wata…amma meyasa Miemie taki bani number sa, wato ita me yaya…well may be haka zanyi da nice ita.

Wani abun mamaki se najiyo karar TV tun ‘karfi daga ciki, a hankali na bud’e falon inda nayi kicib’is da wasu maza biyu kallon juna sukayi kan suce dani sannu na raku’be suka shige na waiga falon inda na hango shi, my husband to be, uban yayana, my future my everything, mutumin da nake fatan aura ba ruwa na da ko wani za’bi mahaifana sukai min, zan tsaya tsayin daka dan ganin na mallaki abinda raina keso. kwance yake waya a hannunsa yana daddan nawa. Wani matashin saurayin dake zaune gefensa yace

“Yallab’ai kayi ba’kuwa”

Ba tare daya d’ago kai ba yace “ita ba’kuwar bata da baki”

Matashin ze kuma magana ya d’aga masa hannu tare da cewa

“Bani wuri Abdul” saurayin ya tashi ya fita, duk kunya ta rufe ni ganin yacce ya gwanya ni gaban abokin sa, kusan tsayin minti ashirin nayi a haka kan ya d’ago narkakkun idanunsa yace

“Me kika zo yi anan!”

“Inason magana da kai ne”nace had’e da gintse lips dina na kasa.

“Ba maganar da ta rage tsakanin mu”

“Ya Alee…”

“Kije gida Fatima , ban buk’atar ki a rayuwana abin da na fad’a miki mistake ne”

“Meye laifin so Ya Alee?, tamkar mayan karfe yake idan ya shige ka is hardly ya fita a zuciya, Ya Alee inajin sonka har cikin raina ..”

Hannu ya d’aga, “dan Allah mafarkin naki ya isheni, ni bana sonki, abinda na fad’a miki kuma mistake ne” dariya yayi had’e da kissing screen din wayar sa,

“Ke kad’ai raina ke so kuma ke zanci gaba da so har k’arshen rayuwata…kinganta wannan ce rayuwata” ya shuna mata wayar, d’auke kai tayi, had’e da dafa k’irji jin da tayi tamkar an dab’a mata wuka a kirji..dakyar nake iya jan numfashi, ya Allahu, *na tsane shi na tsaneshi*, kuka nake son yi na gudu daga wannan cin mutuncin da yayi min, can bakin kofa na hango wata kyakkawar budurwa da tasha bak’ar abaya se murmushi take min, nan da nan na had’e rai na rab’a ta gefenta na wuce…

“Princess”, cak na tsaya na waiga a hankali,

wani murmushin yayi kan yace, “nasan kina da kyau hakan yasa na fad’a miki kalmar da na fad’a ma yawancin yammatan da suka halacci gurin bday party dinki kasancewar suma sun min kyau!, so don’t make it a big deal!”

Cikin zafin nama na fita da sauri na shiga mota na rufe, tun ‘karfi na fashe da kuka, kukan da nake gani shi kad’ai ne ze sanyaya raina na fitar da ba’kin cikin da Alee ya ‘kunsa min, wani irin ciwo nake ji a zuciyata, i felt lyk dying inside.

Knockn glass a kayi, na d’ago fuskana taf da hawaye, na d’an goge da bayan hannuna kan na wining glasses d’in,

“Kyakkyawa, irin wannan gudu haka baki tsoron fad’uwa, gashi kuma kina kuka dafatan de ba wani mugun abun akayi miki ba?,”

Idona da suka kad’a na sauke kansa kan nace komai, yace, “karki damu inde Alee ne ya saba koran ‘yammatan da suke kawo tallan kansu..”

Tallan kansu? wato ma har da wanda ke zuwa takanas wurinsa?, kenan shine yayi treatn d’ina lyk one!, wasu sababbin hawaye suka siraro min na kauda kai gefe tare da rintse ido dede lokacin naji saukar yatsu a fuskana nayi saurin bud’e ido na bige hannun mutumin cikin ‘bacin rai nayi saurin d’ora hannu zan rufe glass d’in ya ri’ke min hannu tun ‘karfi ya zuro ‘katon hannun sa ya bud’e motar na rin’ka kicin kicin d’in kwacewa amma na kasa,

“Dan girman Allah kar ka min komai, kayi ha’kuri zan baka duk abinda kake so amma kar ka ta’ban lafiya ta, please na shiga kuka tun ‘karfi ina dukan sa amma ko gezau mutumin nan, wani irin duka aka kaiwa mutumin take ya sakeni ya zube ‘kasa yana numfarfashi.

Alee ne!, idanunsa sun yi jazur fuskar nan a murtuke tamkar zaki a filin daga, se numfarfashi yake, cikin ‘karaji yace

“Kada ka’kara ta’bata ko da wasa” ya nuna sa da yatsa , sannan yace “tashi ka fitar min a gida kan na karairaya ka!!”

Tsam ya mi’ke ya fice, sum sum sum nima na nufi cikin mota,

“Princess..”ya kira ta cikin murya me d’auke da nadama

Banza nayi dashi na shige mota, se ya zare key ya juya zuwa cikin gidan,

K’asa na zube tamkar yarinya ina tittirza ‘kafafu cikin kuka, “Allah ka bani key d’ina, tunda ba naka bane”

Tsugunna wa yayi setin fuska ta, idonsa d’auke da nadamar abinda yayi, cikin sanyin murya wacce ke bu’katar yarda yace

“Fatima…”kiran sunana da yayi tamkar ya harba mashin wuta a zuciyata naji, na runtse ido tun karfi na shiga kuka, ban damu ba if he saw how hurt i was.

” Fatima dan Allah ki saurareni…”

“Ka dena ta’bani da Allah..”na fad’a tare da kai kallona kan hannunsa dake kafad’a ta, saurin d’auke wa yayi, yace

“Kiyi hak’uri da maganar da na fad’a miki har ga Allah na fad’a ne kawai ba har zuciyata ba, ki yi hakuri uhm?, what can i do to make it right?”

Kin sauraren sa nayi dan ina jin ciwo a zuciyata har yanzu cox it’s so deep!

Abu d’aya na fahimta shine, Alee was not worth fighting for. Ba ze yiwu nayi auren soyayya ba. Ma da Pa sunyi gaskiya Ubaid shine wanda yayi dede dana aura.

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Excellent writers

For *Pherty n miemiebee*

💕8💕

*BAYAN SHEKARA BIYU*

I’ve moved on! zuwa wannan lokacin tuni na cire wata soyayya a tsarina, na maida hankali kan aikina wanda na fara shakarar data gabata, bani da wani damuwa yanzu face ta shirin sa rana ta da akeyi, wanda a duk lokacin dana tuna har zubda hawaye nake cox deep down inside me inajin tamkar ana shirin ruguza rayuwata ne.

Batun Alee kuwa tuni na fita harkansa duk wani abu da nasan ze had’ani dashi na nisanta kaina dashi tun Miemie na min maganar ina kyaleta har takai na nuna mata b’acin raina sosai, yanzu haka mun jima bamu had’u ba se a waya dan itama aiki take a d’aya daga cikin kamfanin su, ana cikin haka sa’kon bday d’in Miemie ya riskeni, wanda da farko na’ki se daga baya ya Ansar yayi convincing d’ina da naje a lokacin su Pa da Ma sunyi tafiya zuwa Paris medical check up, hakan yasa Ansar dake yana gari yace na shirya zeyi droppn d’ina, haka na sa aka kawon kayayyaki ciki har da wanda Miemie zata sa dan tace ni zan shirya ta.+

Tafiya mukayi me d’an nisa kasancewar muna da tazara. Tun da muka shiga layin gidan gabana ke fad’uwa wanda na rasa dalili har mukayi parking dede lokacin Miemie ta fito da fara’arta muka rungume juna fuskarta fal farincikin ganina

“Amm…Fatima shiga ciki bara na samo masu aiki su shigo da luggage d’in”, gyad’a kai nayi na juya.

Da shiga ta na wuce band’aki na d’aura alwala dan sauke farali. Ina idar da sallar la’asar se gata, murmushi mukai wa juna kan tace da d’aya daga cikin masu aikin data kawomin abinci,

“Ina kika tsaya” nace ina shafa addu’a

“Hm kedai bari har na taho se ga wayar ya Alee wai na d’auko masa wasu files ze turo a ansa shine na tsaya nema kin gansu” ta d’aga file d’in, kya’be baki nayi muka shiga hira duk yawanci kan yacce bday partyn ze kasance ne.

Bayan maghrib muka fita shopping se kusan nine muka dawo muna shiga Miemie ta rigani shigewa gida tana son shiga toilet, se na tsaya dan ganin an kwashe kayan tas, bayan an kwashe na rufe motar sannan na nufi ciki dede bakin ‘kofa nazo shiga wayata ta shiga ‘kara su Ma ne nan na tsaya muka gama tas na shiga ciki kaina a ‘kasa ina operating wayan naji na buge abu,

“Washhh..” Na d’ago hannu dafe kan goshi na, saurin lumshe ido nayi kan na kuma bud’esu cikin nasa kusan sakan biyar nayi saurin shan murr nace excuse me na rab’a ta gefensa na wuce gudu gudu sauri sauri ina shiga d’aki na rufe ‘kofar da sauri har da saka key, Miemie ta juyo tare da sauke wayar kunnenta ta kashe a razane tace

“Menene Fatima?”

Ganin yacce ta rud’e yasa nayi ‘karfin halin ansata

“Amm uhm huh bakomai is jst that….nvr mnd” duk idona a runtse nake maganar kan na sauke numfashi a hankali na fad’a toilet.

Bin bayanta tayi da kallo ta kuma kalli ‘kofar kafad’a ta d’aga kan ta bud’e key ta fice,

Goge jikina nayi tsaf na mulke shi da lotion me kamshi na zira pj’s dina me three quarter blue sannan na kwanta kan luntsumemen gadon! Ban jima da kwanciya ba Miemie ta shigo cikin shigar kayan baccinta da alama wani dakin ta shirya kashe wutan d’akin mukayi muka kwanta rigingine kowannenmu na sakin murmushi ni de nawa zan iya cewa ina tuna lokacin da na fara kwana gidan su Miemie ne inda muka kwanta mu biyu kan katifar mutun d’aya wanda nayi baccin wahala dan dana tashi har guntun zazzabi nayi, amma kalle su yau inda suke lallai buwayi gagara misali. Ita kuwa Miemie bansan meke sata murmushi ba dan har da jan pillow ta kankame tamkar za a kwace, ido a lumshe amma idonta biyu,

“Miemie share with me, naga alama kina ‘boyen wani abu”

“A a Fatima ko d’aya ba abinda nake b’oyewa fa”

“Na kula kwana biyun nan kin canja min, ko kina da wacce ta fini ne Miemie ko kuma kema kina jin haushi na ne?”

“Allah ya kiyaye” ta fad’a da sauri, “aike kinsan ba yacce za ayi nayi fushi dake masu yi dake ma sunsha wahala” dariya nayi nace

“Can u pls tell me what actually makes u happy these days ba ki tsaya min kwana kwana ba”

“Hmm..”tashi tayi zaune pillow rungume a ‘kirjinta tace

“U’ve to promise me frst”

“Promise kuma”, tayi nodding kanta

“Promise not to tell anyone”

“Yaushe muka fara haka dake?”nace ido wangale, saurin cewa tayi,

“No dnt misunderstood me pls abun ne uhm..”

“Uhm me?shikenan bar kayanki banso”, na kwanta tare da juya mata baya…

Tauna maganar ta shiga yi, tana fargabar fad’a kan ta cije cikin ‘karfin hali tace

“I’m in love and he’s about to propose..” A sukwane na tashi zaune ido waje nace

“Whattttttt…..???”

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

            💕9💕

“Yea Fatima u heard me right”

Baki wangale na zira mata ido “unbelievable! Miemie me sa kika ‘boye min and he’s even abt to propose, tun yaushe kuke tare?”

“2years back “

“A ina kuka had’u?”

“Ohh i cant hide it any more, Fatima ba kowa bane face Ansar yayanki”,

wangale ido nayi bansan lokacin dana saki ihu ba har seda ta toshen baki, na rungumeta da sauri ina fad’in

“Oh dear i’m so so happy to hear that even thou I’m mad at u for not telln me tuntuni, please never do that again, huuuu…Kai Alhamdulillahi, n finally u r guin to be my in-law, like…omg… Im short of words but meyasa kika ‘boyen wannan labarin me dad’i? Kinsan kuwa irin farin cikin da zaki sa souls da yawa yi, Ma, Pa, Noor..dukan mu bamu da buri da ya wuce muga auren ya Ansar, dad’a rungume ta nayi muna dariya can ta d’ago lokaci d’aya murmushin dake fuskar ta yayi fading,+

“Heyy what’s wrong?”

Cikin rawar murya tace

“Fatima ina k’aunar ya Ansar banjin zan iya rayuwa ba tare da shi ba”sirr hawaye suka zubo mata, jiki na yayi sanyi

“Meyesa zaki ‘bata mood d’inki da wannan false tunanin, inaso kisa a ranki Ansar naki ne tamkar kun mallaki juna insha’Allhu”

Smiling tayi me ciwo kan tace

“Kullum wannan addu’ar nake..amma..”

“Amma me Miemie can’t u fight for the one u luv”

” ba haka bane, ya Alee..” Turus nayi na sha murr

“Ya Alee mene??”

“Banjin ze amince”

“Miemie is ur life ke kike da right d’in ki zab’a wanda ranki ke so ko shine ze zauna miki a gidan auren?”

“Ba haka bane, ya Alee yace bazan yi aure yanzu ba wai i’m too small for it”

“@ d age of 23?, he’s crazy..”saurin kallona tayi dajin abinda nace

“I mean hw can he say so!, malama grow up ki rolln life d’inki lyk deres no tomorrow shi dan besan zafin so bane all he knows is to play with a girls heart mtww”

“Fatima?”

“Na fad’i abinda ba haka bane?, abeg goge hawayen nan, tomorrow is ur big day lets sleep afterall ur hubby is coming” nayi formn smirk muka kwanta a pillow d’aya hannu sark’e ana juna.

In-laws❤

***

Ko ina se walainiya yake da kyal kyalin decor wuri yayi wuri isassun yammata da samari se kai kawo suke yayin da maids ke yawo da tray d’in drinks gefe guda cool music ke tashi ta celinedion. Can ya fito daga wata ‘kofa waya rik’e a hannu alamun yanzu ya gama , ya nufi cikin main parlour inda wasu daga cikin ‘kawayen Miemie ke zaune su kusan goma of course wacce idosa ya fara sauka kanta Fatima ce.

Tamkar ko wani lokaci a duk sanda na ganta se naga ta ‘kara kyau na usul, so prim and proper cikin light blue d’in doguwar rigar leshi very classy, n i knw that a very sensual and passionate woman is behind dat shell.

Ina mutu’kar ‘kaunar dangina idan har Fatima mallakin sa(ubaid)ce bani da say se fatan alheri, Allah yasa hakane yafi, gaisawa mukayi da ba’kin, Fatima kam ko kallo ban ishe ta ba.

Misalin ‘karfe takwas na dare zaune suke kan dining Fatima da Ubaid suka shigo ko wannen su fuskar nan kadaran kadahan sallama sukayi kan su ja kujera suka zauna inda kujerar Fatima ke kusa da ta Alee.

A hankali yace”Hello princess”

Banza tayi dashi se ma harara data watsa masa.

“Ok nagane kin tsaneni, wai meyasa har yanzu kin’ki canza halin ki ne?”

“Malam dont think so high! Ko kaima ka fara tallan kanka ne irin yacce yammatan ka keyi”

“Meyasa kike da d’acin rai haka?, atleast kike ragwanta min ko dan Miemie” banza tayi mishi ta shiga zuba abincin ta.

Bayan an gama cin abinci ta juya gefe inda ‘kawayensu suke suka shiga hira har da darawa alamun suna having fun, shima Alee gefe ya juya inda suke hira da wata kyakkyawar budurwa bayan sun bar dining room kowa ya watse yayi ragowan Alee da Fatima dan Miemie tuni tayi sneaking zuwa waje gun Ansar, Fatima ta harare shi had’e da turo baki tace

“Ka fita harkar ‘yar mutane dan ba irin yammatan ka bace naga d’azu ka sata gaba se zuba kake, ba tayi kalar da zatayi harka da maza irin ka ba”

“Maza iri na?”

Abun yarinyar nan yayi yawa i can’t handle it anymore, hannu yasa ya damk’o hannun ta yace

“We need to talk”

“Sakar min hannuna tor”na shiga kiciniyar kwacewa, ina tittirjewa yana jana har muka fita harabar gidan inda mukayi kicib’us da Miemie kallon mu tayi baki bude tace

“Lafiya de?”

“Muna son shan iska ne a garden”cewar Alee ya jani muka wuce inda muka bar Miemie sandare cikin tunani kala kala.

©Kdeey*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Excellent writers

For *Pherty n miemiebee*

*Wannan page din kyauta ne gareki auntyna ta kaina, uwa tagari, i love u so much beyond expectations…Allah ubangiji ya bar mu tare, yaja girma, ya raya min ‘kannena*

*AUNTY MAIJIDDA MUSA*❤

💕10💕

“Ya Alee da zafi faa..”

saurin sakin hannun yayi, bayan mun isa garden din tare da d’ora hannu a ka, ya juyo yana kallona na wasu sakanni na dad’a frowning face d’ina a hankali yace

“I’m so sorry princess”

Kallon sa nayi idona fal kwalla,

“sorry..sorry sorry sorry..sorry is not enough for what u did to me!”+

“Wait, yanzu abinda ya wuce shekaru uku baya zaki dawo dashi sabo Fatima?”

Hararar sa nayi cike da takaici, mtww..na koma can nesa dashi, abunda ya faru ya dawo min sabo, kuka na shiga yi bilhak’k’i, sosai nakejin ciwon son sa a zuciyana bayan bema san inayi ba, k’asa na durk’ushe ina kuka na rufe fuskana da tafin hannuna, sunkuyo wa yayi,

“Fatima…”

“Dan Allah ka kyaleni…” Na mik’e a fusace.

Cikin d’aga murya yace

“dama zaki ce haka mana tunda ke ce kikayi wasa da feelings d’ina!”

Ido na wangale, mutumin nan yasan abinda yake fad’a kuwa? Yaushe hakan ya faru?

“Kai da kanka kayi declaring feelings naka a kaina n u changed all of a sudden, ka tafi batare da ka yi tunanin min sallama ba!. You led me on thinking i was so special…”

“You r indeed a special being to me,..” ya furta hakan a hankali, idonsa ya kad’a lokaci guda.

Saurin juyawa nayi dan wani sabon shauk’in so da naji yana kuma shigata, cikin muryar kuka nace

“Dan girman Allah ka dena fad’in haka saboda kana causing mini tausayin ka a raina and…and u r jst making me hate u more”

Cikin marairaitar murya yace “na sani kin tsane ni princess baza kuma ki dena tsana ta ba…but can we please forgive and forget?”

Juyowa nayi “kana tunanin haka abune me sau’ki? Bazan tab’a manta abunda kayi min ba, kasa na tsani kaina…ba wanda ya ta’ba min haka se kai!”

Tako wa yayi zuwa gabana cikin sanyin murya yace

“Taya zan wanke lefina a idon ki Fatima?”

“Ba abinda zakayi da zan dena ganin ba’kinka a ido na Alee, na tsaneka!!” Nace cikin d’aga murya

“Hit me” idan har hakan zesa kiji sauki a zuciyan ki, juyawa nayi ba tare dana kalla inda yake ba da niyyar barin garden d’in, cikin zafin nama ya sha gabana har seda na tsorata jikinsa banda rawa ba abinda yake idanuwan nan kamar jan gauta hawaye sharkaf a fuskarsa wanda yafi d’agan hankali ma, cikin rawar murya yace

“How many times zan fad’a miki yanda nake ji a kanki Fatima, billahil azim da kinsa soyayyar da nake miki ko da wasa baza ki yimin abinda ki kayi yanzu ba, “

juye juye ya shiga yi tamkar sabon kamu can ya nufi cikin bishiyu buguzum buguzum nide duk na firgice da canjin sa kawai binsa nake da eyes gashi na gaza barin wurin kamar an dasa bishiya, ba a jima ba ya dawo hannunsa d’auke da zungureriyar wu’ka fuskar sa d’auke da murmushi yana nufo ni, baya baya na fara sede abinda na gani a hannunsa ne ya sa na fasa wani irin gigitaccen ihu nayi kansa..

Juwa ta kwasheshi ya zube a gun, a guje nayi kansa ina girgiza shi,

“Ya Alee,.. Ya Alee… Ya Alee….no….dan Allah karka rufe idonka pls dan Allah… “Ina girgiza shi tun ‘karfi, cikin lullumshe ido da kyar yake iya kallona yayi murmushi kan a hankali ya furta..

“Fatima raina fansa ne a gareki!…

*sorry sorry sorry….yan uwa nasan zaku ce yau kdeey ta mana rowa dan Allah kumin uzuri skul ta fara ri’ken wuya ne, bt i promise you 2long pages by nxt post*

©KdeeyYAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

             💕11💕

Hannunsa dake zubda jini na kuma kalla tare da sakin gigitacciyar ‘kara wacce ta jawo hankulan ma’aikatan gidan, Miemie ma ta fito a guje sanye da hijab hannunta ri’ke da casbaha, ru’kun’kume juna mukayi muna kuka tun ‘karfi da sauri drivern su ya cicci’bi Alee zuwa mota, motar muka shiga muma sannan ya ja muka nufi wani private hospital dake kusa.

“Fatima ya akayi ya yanke haka, kalla ana ganin jikinsa” Miemie ta ce cikin muryar kuka, ban iya bata ansa ba seda girgiza kaina da nake, ina wani irin kuka mara sauti, ‘kirjina kamar ya tsage dan zafi, bayan an shiga da shi d’aki dan yiwa hannun dressing ne na samu damar zaro wayata na tura wa ya Ansar msg kan cewa ya same mu a standard hospital ya Alee is un conscious, ba a fi mintuna ashirin ba se ga shi, yana zuwa na nufe sa a guje na ru’kun’kume shi ina wani irin kuka me tsima jiki+

“Ya Ansar ya Alee..na”

“Shii..shii..ze samu lafiya insha’Allahu” ya fad’i hakan yana shafa bayana kan ya kai duban sa ga Miemie dake sobbing idanunta sun yi ja tsabar kuka, kai ya girgiza tare da furta sorry a hankali ta lips d’insa ta gane abinda yace, tayi nodding kanta a hankali tare da dafe kanta dake fama sara wa.

Saurin d’ago Fatima yayi suka nufi ‘kofar dakin da aka kwantar da Alee inda Dr ya fito yana cire handgloves,

“Dr ya jikin nasa?” Ya tambaya

“Kar ku damu ze samu lafiya kawai de ya zubar da jini ne sosai, so muna bu’katar jinin da za’a ‘kara masa da kuma ruwa”

“Kar ka damu Dr ayi duk abinda za’a iya, maganar jini kuma muje a d’auki nawa”

“To shikenan bismillah, zo muje”..har zasu wuce nayi saurin cewa,

“Dr zamu iya ganin shi dan Allah?”

Jimm yayi kan yace “sure amma kada kuyi hayaniya dan ya samu bacci”

Gyad’a kai nayi na kama hannun Miemie muka shiga ciki, sede tun daga bakin ‘kofa nayi turus, Miemie tace

“Ya kika tsaya?”

Girgiza kai nayi cike da damuwa, “kije kawai Miemie” na runtse ido tun ‘karfi, hannuna ta kama ta tallafo fuskata,

“Be brave Fatima, bakiji Dr yace ze samu lafiya ba, uhm?”

Cike da tausayin ta nace”Miemie ki yafeni nice silar shigar ya Alee wannan state d’in da yake”, yatsa ta d’ora kan lips d’ina

“Bazaki ta’ba zama sila ba Allah ya ‘kaddara hakan ze faru dama zo mu ‘karasa gunsa” kamar rak’umi da akala haka na bita zuwa gaban gadon da aka kwantar da hasken annuri na, sam’bal yake a kwance baya ko motsi nayi saurin kai hannu hancinsa naji numfashin sa dake sauka a hankali, na kai duba na ga Miemie dake raku’be can gefen gadon hannun ta cikin nasa, a zuciya ta na ayyana yanzu ya zanyi idan na zama silar raba ta da d’an uwanta ‘kwaya d’aya rak!, wasu hawaye suka siraro min na matsa kusa da gadonta a hankali tare da rungumota, nan ta ‘kan’kameni ta shiga kuka sosai wanda ada ta danne, Miemie nada dauriya, nasani ta’ki kukan ne tun d’azu gudun kada na kuma rikicewa, ban hana ta ba cox i want her to cry out her pain.

“Fatima he’s my everything, Umma, Abba duk ina ganin su a tare dashi, n now luk @ him lying lyk a corpse”

Shiru nayi ina sauraren ta, lallai dole nayi fighting for lafiyar ya Alee n after that na fita rayuwar sa dan hakan shine kad’ai solution a gare mu. Cox i can’t stand hurting him lyk dis dan tabbas relationship d’inmu ba abu ne me d’orewa ba, idan nayi la’akari da rikicin da muke yawan samu tun ada can ga shi yanzu all of a sudden har wani iftila’in ya auku.

Dole na yi ya’ki da zuciya ta, ta hanyar fita rayuwar ‘yan uwan nan biyu fita ta har abada!.

Muryar Dr ce ta sani yin firgigit, ina kallonsa, tuni har yasa masa jinin, ina ina? Kina can a duniyar tunani, wata zuciyar ta ansa ni.

Ya Ansar da ke kwance kan kujera na kalla tare da fad’in

“Sannu ya Ansar, Allah ya biyaka”

Hararar wasa yamin, na d’anyi curving bakina had’e da lumshe ido.

Dr yace “nan da awa biyu jinin ze ‘kare zan ke zagayo wa kafin nan” godiya muka yi masa ya fita.

Haka muka zauna jigum jigum daga ni har Miemie idon mu na kan Alee kan a hankali ta tashi zuwa inda ya Ansar yake ni kuma na matsa daf da gadon Alee.

***

Wucewar awanni biyar kenan, bayan likita ya cire jinin da akasa masa amma har yanzu shiru ba ko alamar ze tashi, gashi ko motsi banga yanayi ba thou numfashin sa na sauka ‘kalau, kallon agogo nayi 9 ta wuce ya Ansar yaje gida ya dawo har yanzu shiru. Waigawa nayi inda Miemie ke zaune a kujera ta rafka uban tagumi, hawaye suka cicciko a idona a hankali na furta

“I’m so sorry ya Alee,…” Na d’ora kaina a hannun sa na cigaba da sheshshe’kar kuka,

“Shii..kibar kuka haka Fatima insha’Allahu ya Alee ze samu lafiya” miemie tace cikin rawar murya,

D’ago wa nayi fuska jage jage da hawaye, “Miemie duk abinda ya samu Alee bazan ta’ba yafe ma kaina ba,…”

“Fatima kar hankalin ki ya gushe, ki sani Allah ya riga da ya ‘kaddara hakan ze faru gareshi, kuma baki ga har an ma hannun dressing ba,” ta fad’a cikin dakewar murya,

Ru’ko ta nayi, “nide dan Allah miemie kice ma doctor yazo kin ga fa har yanzu baya ko motsi” , narai narai tayi tana girgizan kai, ganin ta’ki ko motsawa yasa na fice da sauri kiran Dr, tare muka shiga d’akin bayan yan dube dube yace

“‘Yammata ki kwantar da hankalinki lafiyar sa ‘kalau i can assure u garau ze tashi kamar ba shi ba,..”

A raunane nace

“Amma Dr baya motsi fa”

“Kar ki damu yanayin allurar da nayi masa ne” na girgiza kai, ya wuce tare da fad’in be patience!

©Kdeey😊

*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad
®Haske writers asso
For *Pherty n miemiebee*

.
            💕12💕
Maida ido nayi kan ‘kofa inda ya Ansar ya shigo bayan sa samari biyu d’auke da kayayyaki,
“sannu da zuwa ya”
Murmushi yayi had’e da cewa
“ya me jiki lil sis?” ya ce yana kallon Alee
“Dr yace he’ll be fyn, yanzu ma alluran baccin da sukayi masa ne yasa be farka ba”

“Gud, Allah ya ‘karo sauki, ina Miemie?”

“Ta je mana take away nan KFC”

Zaro ido yayi,
“What! Waya bata ikon fita a daren nan?”

“Ya yunwa muke ji shine..”
Cikin d’aga murya yace
“Duk yinwar da kuke ji meyasa baku min waya na taho muku da abincin ba, tsk!” Ya fice fuu har yana barin ‘kofa a bud’e, ta’be baki nayi a raina nace masifaffe.+

Be fi minti ashirin da fita ba Ya Alee yahau tari, anrud’e nayi kansa ina diridiri na rasa ma abinda zan masa, se hawaye daya ‘balle min cikin muryar kuka na fara cewa
“Wayyo Allah na ya Alee sannu,”hannu nasa kan ‘kirjinsa ina masa luf luf kamar ‘karamin yaron daya ‘kware, a hankali naji ya kama hannuna tare da furta sunana

“Princess…”

Kallonsa nayi ina nodding kaina duk da idonsa a rufe yake i can sense him feeling my presence,
“R..r..ruwah zansha..”ya ‘karasa maganar a kasalance saurin bud’e ledar da ya Ansar ya kawo nayi, na zaro gorar ruwa na tsiyaya cikin cup na kafa masa a baki bayan na tallafo kanshi dan yafi jin dad’in sha.

Kwantar dashi nayi had’e da gyara masa pillow, a hankali na bud’e idon ya sauke su kan kyakkyawar fuskarta da tayi jagejage da busassun hawaye, ‘ko’karin tashi zaune yayi, idonsa a kanta, saurin kauda kai tayi ta shiga zubda kwalla, ambatar sunanta da yayi tamkar wanda ya zugata ta ‘barke da kuka , fad’i take

“I’m so sorry ya Alee…”

“Shiii…”ya katseta, tare da zama a bakin gadon inda suke facing juna, yasa hannu ya d’ago fuskarta yana share mata hawaye..
“Cry no more baby, na samu lafiya, hm, kinga ni kalla”
Ya shiga nuna mata hannun da yasha d’inki, kallon hannun tayi, cike da shagwa’ba ta harare sa tare da fad’in

“never do this again..”

Ido ya kafa mata, kan ya maida kallonsa cikin kwayar idonta, “not after kin yarda da soyayyata gareki gaskiya ce”

Rau rau tayi da ido, Alee dole na fita a rayuwanka inde har inason farincikin ka ya d’ore, a fili kuwa d’aga kai tayi, yace
“Promise…” Bata basa ansa ba ta mik’e zuwa inda ledoji suke,
“Bara na had’a maka malt kasha kan ya Ansar da Miemie su dawo” ta shiga tsiyaya madara da malt cikin cup. Maganar sa ce ta d’au hankalin ta

“Ina suka tafi da daddare haka, ba tare da wani muharrami ba?” Kallon me kake nufi ta watsa masa, yahau inda inda,
“Am..what i mean is that…kinga Miemie yarinya ce mace da kin bita ai, in yaso shi ya zauna dani,”

murmishin takaici tayi,
“Kar ka damu yayana bashi da halin mazan yau! kuma bansan bazaka bu’kaci company d’ina ba da ban zauna ba, amma yanzu zan wuce da zarar sun dawo” ta ajiye masa cup d’in bisa karamin tire daga gefensa ta koma can nesa dashi ta zauna kan kujera hannunta ri’ke da waya ta shiga dialling numbar Ansar.

“Sis gamu anan”

Waigowa tayi da sauri,
“I’m glad u r back” dariya sukayi, ya nufi gun Alee yana masa sannu, kai kad’ai ya d’aga dan shi sam beji dad’in wannan fita da sukayi tare ba!

Kula da yanda ya ansa Ansar ya kuma ingiza zuciyar Fatima, taji duk zaman asibitin ya isheta, ko rabi bata iya cin abincin ba ta ajiye tare da kallon Ansar tace
“Ya ya kamata mu tafi dare yayi”ta ‘karashe maganar idonta a kan wrist watch d’inta, kallon plate d’in ta yayi, yace
“Kina nufin har kin koshi da food d’in lil sis, ko ba dad’i a nemo miki wani?”
Miemie ce ta anshe
“Fatima tun yanzu meyasa ba zaki zauna ba se mu je gida tare in yaso ya Ansar ya zauna da ya Alee” ta fad’a fuskarta ma’kale da murmushi, jin haka yasa Alee aaurin had’e rai, yayi kicin kicin yana ci gaba da kai lomar abincin sa, ganin yacce yayi yasa Fatima dad’a harzu’ka ta ta’be baki.

“Uhm uhm Miemie inada muhimmin abu da zanyi a gida yau”

“Naga dare yayi amma?”cewar Miemie,
Dariya tayi “kin manta a mota muke, ya’ke Miemie tayi tana kallon fuskar d’an uwan nata tace
“Shikenan, ai kun mayi mana kokari Allah ya saka da alheri”
“Ameen” ta ansa ba tare da damuwa ba.

“Tunda de kin dage muje to, ya juya gun Alee, babban yaya Allah ya ‘kara sau’ki zan shigo gobe insha’Allahu, dan zuwa jibi da safe zan koma Canada insha’Allahu”

Musabaha sukayi,
“Nagode kwarai, “

“Yi wa kaine ai” cewar Ansar, Fatima da tuni ta fice a d’akin tare da Miemie suka tsaya jikin motar Ansar.

“Fatima meyasa kika zab’i ki tafi da ki zauna damu, bayan nasan Ma da Pa basa gari?”
Girgiza kai tayi,
“Uhm uhm Miemie inason naje na shishshirya ne dan tafiyar da zamuyi”

“Tafiya wace iri?”

“Sorry dear na manta ban fad’a miki ba zan bi ya Ansar Canada ne”

“..am.ma u nver tell me dat!”
“Amm…I’m sorry girl wannan abun da ya faru ne duk ya rikita ni shiyasa”

Kallon tuhuma Miemie ta mata,
“Is there sumtin wrong takanin ki da ya Alee?”

Saurin girgiza kai nayi
“Sam! Se alheri” kan ta sake magana Ansar ya ‘karaso cikin takun d’ed’e yace
“I’m here” murmusawa Fatima tayi kan ta shige mota ta bar su.
Basu jima ba suka yi sallama Ansar yaja suka tafi.
*RABUWAR KENAN*

Da isar su gida ta sanar dashi zata bishi Canada be tambaye ta ba’asi ba sema murna da yayi kan cewa dama ya gaji da zama shi d’aya har da cewa za take taimaka masa da ‘yan aiyyuka, nan ta turo baki tare da fad’in itafa hutu kad’ai zataje yi, yace kar ta damu ya hak’ura, washe gari kin bin sa tayi dubiyar Alee so shi kad’e yaje nan ya sanar musu gobe ne ze koma Canada sukayi sallama sosai da ya tashi tafiya ya fad’awa Miemie tare zasu tafi da Fatima, duk da hankalinta ya tashi se da taji haushin Fatima kan mummunar shawarar data yanka ba tare da tayi tunani ba. (A cewar ta)

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

                💕13💕

Bayan wata biyu ..

*Alee*

“Kina ina? why d hell do u move out of d house without informing me!, ko an fad’a miki ke keda kanki!!” Ya ce a tsawace a waya.

“Kayi ha’kuri ya…naje bauchi ne(gidan kanin babansu)”

“For godsake Miemie, meke damunki, dawowa ta daga paris kenan, bayan 2good month ace ban tarar dake a gida ba, kuma baki tunanin fad’a min zaki je bauchi ba, taya kike tunanin hankali na ya kwanta banga sis me ba my only family!”

“Ya Alee..let me explain”

“Explanation naki ba shi da amfani tunda kin nuna ban isa dake ba!”

Kashe wayar yayi tare da wurgata kan gado. Zubewa yayi kan cushion ya tallafe kansa da dukkan hannuwa,( it’s been 2month, tun bayan barin Fatima asibiti ya rasa nutsuwarsa, ya zama so weak bashi da tunanin daya wuce nata, bayan ta nuna yayi expire gurin ta, sis me ta canja min kwata kwata a tunanin ta ni na kori Fatima, ta yaya? Ta ya zasu gane irin son da nake ma Princess d’ita wanda nakeji zan iya rasa rayuwa ta a kanta, but kalla abinda ta saka min ta tafi ta bar ni broke hearted, she betrayed me for no reason!, Miemie ta dena walwala sam! Ko magana nake mata bata fiye bani answer ba and odan na matsata she will freak out by crying kamar wacce na daka, mtwwww…hakan yasa na yanke shawarar tafiya waje dan hutawa, paris na yada zango anan na jifi tsuntsu da dutse biyu, dan ba a hutun na tsaya kawai ba, na bud’e ar’kallar saida diamonds..had’e da neman inda zan samu gidan yayan Fatima kamar yanda naji a bakin Miemie cewa anan yake, ban sha wahala ba na samu residence nashi, se de abinda naje nema ban samu ba dan yace shi kansa besan inda take ba da na ce ya tambaya gida yace tor, kullum naje zece ya manta sbda aiki ya masa yawa, kamar wani agogo, shekaranjiya dana koma kuma ya shiga theatre kuma ze d’au kusan awa hud’u gashi ni ko awa d’aya bazan kai a garin ba, i dunno what to do bt to hakura kan cewar zan koma in two weeks time na ‘kagu nazo naga halin da sister na take ban ta’ba tafiya ta tsawon lokaci na barta ba, ita kuma dan shirme mtwww…)+

A fusace ya mi’ke yana cire kaya ya rage daga shi se shorts sannan ya shige toilet, be d’auki tym ba ya fito jikinsa se d’igar ruwa yake gashi ya kwanta luf luf to ko’ina se da ya goge jikinsa sannan ya shirya cikin English wear masu saukin nauyi ya taje kansa ya feshe jikinsa da turaren Hugo boss, sannan ya fice, driver ya kira ta waya cewar ya fito da mota zasu nufi bauchi state.

Bauchi state

Saukar su keda wuya bayan yaci abinci sun gaisa da mutan gidan sannan ya shiga d’aki dan hutawa, tura ‘kofar tayi a hankali, tana takawa cikin nutsuwa gefen gadon ta zauna tana kallon yacce yayi fresh ya ‘kara ‘kiba abunsa, samun kanta tayi a damuwa tunda tasan idonsa biyu amma ya’ki bud’e ido, ta bud’e baki za tayi magana yace

“Tashi ki fita!”

“Ya…”

“Ba wani yaya sis me na kula kin tsane ni baki sona..”

“Ya stop saying that, taya zan tsane ka wa nake dashi bayan kai?..”

Bud’e ido yayi tare da tasahi zaune, “me yasa tor kika canja min a da sister na is friendly, ko me zatayi she have to seek my permission amma yanzu kin canja meyasa? Na miki wani abune miemie da kika tsaneni haka?”yace cikin nutsuwa

Hawaye suka ciko idonta tana girgiza kai…”ya baka min komai ba, ni kaina bansan meke damu na ba, ol i know is that i hate to c u down, wanda tun bayan tafiyar Fatima ka canja gaba d’aya ko abinci baka damu da ci ba, n..n kan tahowa da nayi nan kuma, saboda ina tsoron gida ne ni kad’ai!..”ta ‘karashe maganar a hankali

Shiru yayi dan maganar ta shige sa mutu’ka, rungumota yayi ta kafad’a ido a rufe yace

“Banda wannan fa?, kina ganin kamar nine silar korar miki ‘kawa ko?..ko d’aya sis me, ‘kaunar da nake wa Fatima banajin ko mahaifanta na mata, she have dis electrifyn tin on me bana iya ha’kura da ganinta, duk inda take ina biye da ita ba tare da saninta ba, my mens r olways looking at shige da ficenta, amma yanzu ta ‘bace min , tun bayan barinta garin nan nake jin tamkar sashen jikina d’aya ya lalace, zuciyata ta rasa sukuni, idona, numfashina, jikina komai nawa kema duk muna bu’katar Fatima but look, Ubaid ne dalilin da yasa nake ja da baya kan Fatima lokacin da nake son fighting for her love she flee away, n never turn bck, she betrayed me!” Ya ‘karashe maganar da damuwa.

Kukan Miemie ne ya ‘karu, ta lumshe ido a sanyaye tace

“Yaya Fatima ba ta da lefi.,ya Ansar ne..”

Kallonta yayi da mamaki, kan ya kada baki yace..

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

*wannan page d’in na kune Fatimomi*

*Mrs adams*

*my shuwa*

*zarah BB*

*azland ‘yarmitsila*

*kausar love*

*ILYSM….pherty n miemie na gaisuwa..ngd da ‘kauna💞💞*

                  💕14💕

“Ansar kuma?”

Gyad’a kai tayi

“Miemie tell me me ya miki??”

Ganin yacce ya firgice yasa ta cewa a sanyaye

“Ya muna soyayya ne….n he promise to marry me n of ol a sudden har ya shefe babina ya dena ne mana, bansan meya sa ba..”ta ‘karashe da kuka

“What!!”ya mi’ke a fusace, ta gyad’a kai, a raunane

“N when was that!?”+

“Mun d’au kusan 2yrs..”

“N u never told me!?”

“I’m sorry i dnt wnt u to be mad at me sanin cewar ka hanani soyayya,…but Ansar really loves me shiyasa na ansa shi n i love him so much..”

“Ya Allahu!!!, Miemie wannan ne abinda nake guje miki, kinga ya nuna miki tabbacin ba son naki yake ba!, tunda ya tafi be nemeki ba?”

Gyad’a kai yayi,

Cikin d’acin rai yace

“ANSAR!!!”

jikinsa ya hau rawa, saurin mi’kewa tayi zata kamashi, ya d’aga mata hannu

“Dont u dare, i will make him pay for this, ya yaudare ki ba tare da kin masa kome ba? Y on earth….”

“Ya he loves me jst lyk u love Fatima…”

“Wannan ‘karya ne, ni nasan me lefi ne gun Fatima duk abinda tamin, kullum cikin ‘bata mata rai nake duk da nuna min tsagoron so da take yi, nd in ur own case baki masa komai ba, taya ze betraying innocent heart lyk ur’s, je ki shirya mu wuce kano yanzu!” Fuuuu….ya fice.

9:45pm

Zaune yake kan doguwar kujera waya ‘kage a kunne,

Yana magana

“Inaso kamin tracking inda Ansar Usman kmazugal yake na baka awa d’aya” kashe wayar yayi, yatsa kan lips nasa yana nodding kai yayi nisa a tunani, Miemie ta fito jikin ta sanye da apron hannunta d’auke da plate wanda ke cike da cookies ta nufo inda Alee ke zaune, ganin yacce yayi zurfi a tunani yasa ta ajiye ta koma kitchen ta d’auko smoov da hollandia da glass cups biyu ta dawo se da ta tsiyaya masa madarar(kasancewar yafi sonta)tace

“Ya bismillah” firgigit yayi tare da cewa, sis “m okay naci abinci a bauchi”

Marairaice murya tayi “ya ina kula dakai loma biyu kawai kayi a salad fa…kuma yanzu kace ka ‘koshi kanaso ulcer ya kama ka, kuma ma ai cookies ne ba abinci ba” ta hau sobbing,

“Okay okay bani zanci” ya ansa cup d’in yana sha yana had’a wa da 🍪, murmusawa tayi, tasan weakness d’in yayanta baison ko kad’an ta shiga damuwa, shiru ne ya biyo baya, satar kallonta yayi ganin hankalin ta ya gushe a tunani,

“Miemie..”ya kira sunanta a sanyaye

“Uhm ya na”

“Kina son Ansar ko”, ‘kasa tayi da kanta

“Answer me sis”

A hankali tayi nodding, numfashi ya sha’ka,

“Good abinda nake so dake ki cire son a ranki, ki manta dashi, ki sa a ranki tamkar u’ve never known Ansar in ur life”

D’ago kai tayi a raunane, idonta suka ciko da ‘kwalla, batasan lokacin da tace

“ya have u ever fall in love???”

Tamkar a mafarki yaji kalmar, saurin kallonta yayi..cikin rawar murya tace

“Kayi ha’kuri ya is a slip of tongue, but…ya love is a creature, soyayyar gaskiya bata ta’ba gushewa, banajin akwai ranar da zan manta da Ansar, shine rayuwata, he’s my everything ya, dan Allah ka nemo min shi, inajin zuciyana kamar zata fito duk sanda na tuna he’s no where to be found, wullahi ina danne wa ne kawai saboda kar na saka cikin tunani bayan wanda Fatima ta jefa ka ciki, Ya taya zan iya rayuwa ba tare da numfashi na ba, Ansar is in my breath, taya zan iya rayuwa ba tare da jini na gudu cikin jikina ba, he’s my blood, ni fanko ce idan har ba Ansar, yanzu haka ina jin kwanaki na ‘kidayayyu ne a duniya , Ansar ya tafi da dukkan farin cikina my happiness relies on him, him alone”

ta fashe da wani irin kuka seda tasa Alee ‘kwalla, saurin tarairayo ‘kanwar tasa yayi yana bubbuga bayan ta, be ta’ba tunanin akwai ranar da sis d’insa zata shiga wannan halin da take ciki ba, wanda yake ganin shine sila, gashi yanxu har ta iya bud’e baki ta fad’a masa abinda ke ranta , yarinyar da a da hirar soyayya ba tata bace wani irin illa Ansar yai wa Miemie haka? Ji yayi zuciyarsa tana wani rin ‘kuna, ko haka Fatima keji shiyasa take yawan zubda hawaye kansa, to ko Allah ke saka mata ta hanyar fad’awar ‘kanwarsa tilo cikin kogin son Ansar, lallai dole na gaggauta nema mana mafita, ko da hakan shine ‘karshen abinda zanyi a rayuwata, my sis happiness means every thing to me, she’s d only one that i have, and Fatimahhhh….itace rayuwata, hasken idaniyata, meya sa nayi wasa da dama ta tun a da! Gashi na tsinduma ‘kanwata cikin hali me wuyar fita..

Wayar sa tayi ‘kara yayi saurin d’auka sallama yayi, tor kawai yace kan ya kashe , fara’a kwance a fuskarsa yayi dialling wata number yace

“Kamin booking 2 ticket kada ya wuce week d’innan zuwa Canada, thak you”

Ya d’ago Miemie yana goge mata hawaye, ita ko binsa take da ido ganin se fara’a yake saki,

“Kuka ya ‘kare sis me, cox na samo maganin matsalarmu baki d’aya!..”

Kallon rashin fahimta ta masa, yayi dariya

“Kina son ganin Ansar ko?” Wasa tashiga yi da yatsunta ta gyad’a kai a kunyace.

“Good, promise me u’ll never shed tears again, ni kuma na miki al’kawarin samo miki shi cikin kwanaki kad’an, yanzu kinga dare yayi maza tashi ki nemi makwanci we will talk tomorrow”, murmusawa tayi, kan a hankali ta furta

Gyad’a kai tayi a sanyaye, “Ya karka matsawa kanka dan Allah, may be ya dena sona ne shiyasa ya dena nemana,”

“Ko d’aya sis, kina ransa i can assure u that by d way kika rikice kan rashin jinsa, surely there is something, n i’ll find out what is it, uhm!”

Shagwab’e fuska tayi “Kai yaya..” Dariya yayi ya rakata har d’aki sannan ya wuce nashi, bayan ya kwanta tunani ya hana shi sakat!, wato Ansar ze rama abinda yayiwa ‘kanwar sa ne ta hanyar wahalar da zuciyar Miemie! Well banga lefin ka ba, dan da akwai abinda yafi haka ma i can do more than that in de kan Miemie ne nima, da tunanin Fatima bacci me nauyi ya d’auke sa cike da mafarken Fatima zarah…

****

CANADA..

©Kdeey*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

*ɰѧňňѧň sһѧғıň ţuҡɰıċı ňє ɢѧяєҡu Lubna sufyan💙 n Mjay (my ‘kawar arziki)*

#ONE LOVE💞

                      💕15 💕

****

CANADA..

Zaune take a katafaren office d’inta hannunta ri’ke da biro tana nazarin wata takadda idonta sakaye da farin gilashi, inda take sanye da ba’kar doguwar riga ta atampa kanta nad’e da ba’kin talha, gaba d’aya ta maida hankalinta kan takaddar, Ansar da ya jima tsaye kan ‘kanwar tasa yana ‘kare mata kallo yacce ta fad’a kamar wacce ke cuta haskenta ya dad’a fitowa, tausayin ta ya kamashi sarai ya sani Fatima na ‘boye masa damuwarta yayi yayi ta fad’a masa abinda ke damunta ta’ki a cewarta stress d’in aiki ne kawai, takowa yayi zuwa table d’inta tare da ‘kwan’kwasa teburin, firgigit ta d’ago tare da rausayar kai+

“Huu..ya Ansar ka firgita ni..”

“Sis tunanin me kike?”

Lumshe ido tayi kan ta bud’e tace

“tunanin lodin aikin daka ke lafta min nake” ta fad’a da murmushi a fuskarta, dariya yayi wacce ta bayyana fararen hakwaransa yace

“Kai lil sis banda sharri fa” sukayi dariya kan yace oya d’auka waya su Ma da Pa nasan magana da autar su.

Wangale ido tayi da sauri ta d’aga waya tare da fad’in

“Tsofaffina..”ta kwashe da dariya

“Pa ne tsoho bani ba”cewar Ma daga d’aya sashen, Pa dake gefe yayi dariya,

“Fatina kinji matar nan fa, tamanta ko yanzu na tsala wanka na fita zan iya samo ‘yar swt sixteen”

“To akawo ta mana ta tayani aiki,”cewar Ma

Fatima cikin muryar dariya tace

“Ko kuma ki reneta ba”

Cike da nishad’i suka cigaba da wayar kan Pa ya ansa ya mata ‘yan nasihohi ya ‘karkare da cewa su zo nigeria ending month nan da sati biyu kenan dan sa ranar Fatima da Ubaid!

‘Kiris ya rage wayar ta zame a hannunta, ta dafe ‘kirji had’e da lumshe ido tace

“Allah ya kaimu Pa”

“Ameen Fatina nayi kewarki”

“Nima nayi kewar ka Pa, ka kula da Ma idan we will talk ltr bara na karasa aiki”

“Okay dear fatan alheri”

“Ameen Pa cares” ta ‘karashe maganar kwalla fal idonta, bayan sunyi sallama ne ta zame kan kujera hannu dafe a ka, surely she have to accept duk abinda ke tunkarota ‘killan *’kaddara ta ce* ma’ana ta amince da auren Ubaid dan hakan ne kad’ai ze sa ta fita a tarkon Alee na shekara da shekaru wanda kullum yake koma mata d’anye a zuciyarta., ko da kuwa hakan ze iya zama halaka a gareta.

Dafo kafad’arta yayi a hankali ya furta, “lil sis, Ubaid is a good man yana da hali me kyau, yasan ya kamata, ki amince da za’bin mahaifan mu i know bazasu ta’ba za’ba miki abinda ze cutar dake ba” hawaye suka siraro mata tana jan hanci wata soyayyar Alee taji ta dawo mata sabuwa fil, har tanajin kamar tayi tsuntsu ta sauka gunshi. Kusan wata biyu kenan tana danne abinda ke cikin zuciyar ta tun barin su nigeria take ‘kokarin yakice shi a ranta amma hakan ya faskara sema ji take kullum sonshi na dawowa d’anya sharaf, ga Ansar ya Ansar wanda ya sadaukar da farin cikinsa ta dalilinta, acewar ya ha’kura da Miemie cox abinda Alee ya causing wa Fatima ya masa ciwo hakan yasashi ha’kura da Miemie duk da cewar yasan baze ta’ba samun wacce yake mutuwar so da ‘kauna kamar ita d’inba she’s one in a million.

***

Ba’a sha wuyar gano inda Fatima take ba kasancewar kamfanin Ansar sananne ne a canada, kuma dake yayi introducn nata ga mutanensa har da media hakan yasa nan da nan hotunan ta ya karad’e ko ina har a social media,..d African billionaires beautiful sister Fatima usman kmazugal.

***

Da wuri na tashi dan tafiyar da zamuyi ni da Miemie 6am a airport tayi mana, jirgi ya shilla da su FCT inda suka bi turkish airline se garin jajayen kunnuwa.

Motar da zata d’auke su tuni ta tsufa a airport, suna sauka ta kwashesu zuwa wani tsadadden suites inda suka kama d’akuna biyu tafka tafka wanda ke d’auke da band’akuna a ciki, had’e kuma da parlour da kitchen. Dake dare ne abinci kawai sukayi order bayan sunci wanka suka yi tare da bin lafiyar gado, basu tashi farka wa ba se sha d’ayan rana, bayan ta kintsa d’akin sa ta shiga inda yake zaune a gefen gado yana waya, bayan ya gama ya tashi da sauri yana kallon Miemie,

“sis me zan d’an fita, bazan jima ba amma”

“Ya, zan bika” girgiza kai yayi

“Sis me, bazan jima ba wayar sa da wallet ya zira a aljihu ya fita da sauri inda ya bar ta da dumbin tunani, befi minti ashirin da fita ba ta tashi ta gyare d’akin tsaf sannan ta mi’ke kan gadon inda bacci me dad’i yayi awon gaba da ita.

Misalin biyu saura ta tashi tana mi’ka had’e da salati, cikinta ne yayi ‘kara alamun yinwa, ta tashi ta nufi fridge ganin kwalam ba komai yasa ta yi order, jin shiru ba’a kawo ba har kusan minti ashirin yasa ta zira hijab d’inta ta d’au atm nata sannan ta fice a d’akin.

Dede ‘kofar fita daga main pallor na hotel d’in ya shigo da sauri har seda ya bangaje ta key n wallet dake hannunta suka zube takaddun hannunsa suka tarwatse,

“Oh sorry.,” tace had’e dayin ‘kasa

dan tattare wa, wani passport ne ya d’au hankalinta cak ta tsaya had’e da d’ago kai a razane tana me bud’e baki da fad’in….

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

                💕16 💕

“A….n…sar!!!”

Be ansa ta ba sema tsareta da ido da yay yana mamakin ganin ta canada to me take anan?..idanunta da suka cicciko da ruwan hawaye ta zuba masa had’e da lan’kwasar da kai tana girgizawa, kallon gefe yayi yana jin zubar hawayenta har ransa lura da hankalin jama’a ya fara yo wa kansu yasa shi ri’ko hannunta zuwa wata ‘yar ‘kofa dake hotel d’in, bata hana shi ba dan bata da ‘karfin hakan kuma zata so sanin dalilin sa na dumping d’inta da yayi.

‘Dan madedecin d’akin cin abinci ne wanda yake ma’kil da manya manyan kujeru da teburan abinci tsakanin ko wane table akwai ‘yar ‘karamar katanga data raba shi da wani, very expensive waje ne a kan kujera ya zaunar da ita tare da silalewa ya zauna a ‘kas ya lan’kwashe gwiwa sam ya kasa had’a ido ita se ma ‘kasa yayi da kansa.+

Rausayar dakai tayi had’e da cizar le’ben ta na ‘kasa cikin rawar murya tace

“Ya Ansar mene dalilinka nayiwa zuciyar da ta ri’ke ka amana haka?”

Shafo fuskarsa yayi da hannu kan ya d’ago a kasalance

“Tsawon shekaru biyu da mukayi dake baki ta’ba min komai ba, ‘batan rai, ko fad’an magana mara dad’i…”

Hanci taja dan kukan yaci ‘karfinta , “then mene dalilinka na yanke wa zuciyata tsatstsauran hukunci?”

Cikin muryar nutsuwa yace “Ba komai Maryam”

Banbarakwai taji abin, baki bud’e ta kalle sa,

“Maryam? Maryam kuma na koma a bakin ka..huh.”.hawaye suka siraro mata tabbas yau na tabbatar bana gaban ka ka dena sona dan meyasa zaka min haka ya Ansar, taya zaka yanke huld’a da zuciyar da tun take d’anya ka tan’kwara ta ka koya mata soyayyarka kai kad’ai, bata san kowa ba se kai, taya kake zaton mutumin da yayi nisa ze ji kiran wani can a nesa, ka ta’ba ganin inda aka fara karatu ta sama ko rubutu ta ‘karshe.. Kaico na, kaico na , ban ta’ba da na sanin fad’awa tarkon so ba amma.,amma…. ta fashe da kuka, can ta d’ago ” shiyasa ako da yaushe Yaya ke karantar dani kan kada na yarda na yi soyayya har se na girma ashe yana nufin se nayi hankalin da zan juri wahalar so.

Kallonta yake da idanunsa da suka kad’a sukai jajir

“Maryam ban ta’ba ‘kin’ki ba sede inason ki sani ina mutuwar sanki kuma bazan dena sonki ba har zuwa d’aukewar numfashina amma inason kisa a ranki ina da dalilin yin haka”

“Dalili? Dalili d’aya ne ya Ansar yaudara! ka yaudari zuciyar da bata iya cin zali ba wacce bata da kata’bus ta ‘bangaren soyayya, wanda kuma duk kaine sila, kada ka manta Allah ba azzalumin bawan sa bane haka kuma baya barci, idan yau ka sha, bakasan me gobe zata haifar ba, na barka lafiya..”ta tashi a guje ta nufi ‘kofa luuuu..ta nemi fad’uwa tayi saurin dafa bango…a firgice ya nufota tare da gorar ruwa ya kafa mata a baki, ba musu ta hausha kur’ba biyu tayi ta ture a waji’ance ta d’ago kai,

“Ya Ansar abinci…”.

ta furta a hankali, kai kad’ai ya d’aga ya fice da sauri cikin mintuna da basu fi biyu ba ya dawo tare da waiters biyu suka jere abincina kan teburin da sauri ya zuzzuba a empty plate ya d’iba a spoon ya nufi bakinta, kauda kai tayi tasa hannu ta ansa tana ci da kanta, koma wa yayi kan kujerar kusa da ita ya zauna yana me kallon yacce take cin abincin tamkar wacce ta kwana da yinwa jiki har rawa yake..hm yinwa ba dama. Miemie da ta manta da wata halitta a gun ta cikinta kawai take, ta d’ago ido karaf su kayi four eyes, tai saurin yin ‘kasa har tana ‘kwarewa,

A rud’e ya miko mata kofin ruwa

“Mmmmiiiemie ungo” , ansa tayi seda ta shanye tass ta ajiye, kan a hankali ta furta

“Nagode” ta mi’ke zata tafi

“Mar…Miemie..”

Juyowa tayi tana ya’ke “i prefer Maryam..”

“Kar kice haka Miemie..dont judge me wrongly, ambatar sunanki da nayi doesn’t mean na dena sonki, i just want to call you by ur real name saboda ya fi dad’i, ma’anoninsa nada yawa ciki har da abar son kowa, miemie….” Hannu ta d’aga masa

“Duk wannan maganganun naka baza su ta’ba shigata ba inhar ba dalilin guduna da kayi zaka fad’a ba”..

Yatsunsa biyu yasa a goshi yana murzawa, kan ya juyo yana kallon cikin idonta yace

“Maryam inason Fatima saboda ita kad’aice Allah ya bani matsayin ‘yar uwa mace bawai ita d’aya ce ‘kanwata ba aa sedai kinsan value d’in ‘yar uwa mace nada yawa wani lokacin tana zame ma tamkar uwa in d absence of a mother, ke sheda ce irin soyayyar da muke wa juna how do u expect me dana tsaya ina ganin ‘yar uwata cikin halin ‘kila wa ‘kala, cikin wahala bayan zan iya taimaka mata da wani abu..”

“Ohhh! Ya Ansar please go straight to d point…me kake son fad’a min”

Se da ya nisa kan yace “ba komai bane face i jst wnt to stand by my sis, she mean d world to me, farincikin ta shine nawa,…Miemie Alee ya yaudari Fatima wanda ‘kiris ya rage jininta ya hau shiyasa bayan na samu labarin hakan naga ba amfanin na zauna tare da mutumin da ya nuna baya son jinina”…

“Alee…???”

****

“Oh ya Alee ina katsaya kuma” ta fad’i tana me kallon wrist watch d’inta…

D’inn d’inn…’karar dor bell ta ja hankalinta, tsam ta mi’ke ta nufi ‘kofar

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

               

                          💕17 💕

*sorry akwai mistake a last page last paragraph inda nace Alee, ansar ne daidai*

Har ta d’ora hannu kan handle se taji ‘karar wayarta se ta bud’e ta juya da sauri ta d’auki wayar.

Bin bayanta yayi da ido tafiyarta tamkar me yanga da rausaya wanda naturally haka take  tamkar wacce ke fashion, waiwayo wa tayi jin shiru har batasan lokacin da wayar ta sulale a hannunta ba. .

 

Mamaki ‘karara a fuskarta she was caught off guard, nan da nan ta ci magani with her usual confidence n composure, ta sunkuya ta d’auki wayar ta shiga daddanna wa

  

“Me kazo nema a nan?” ta ce ba tare da ta d’ago kan ta ba,

  *me nazo nema?, kece, difinately u*

Duk ya rasa nutsuwar sa wajen kallonta, tayi kyau, she was strikingly beautiful without make up, cikin shigar doguwar rigar farin yadi wanda yabi jikinta ya lafe dukkan wani curve na jikinta ya d’an bayyana…she’s lukn stunning, gorgeous, slinder with her curvy shape..bin hannunta yayi da kallo wanda tasa ta gyara gashin kanta daya turo ta d’ankwali, kan ta lashe lips d’inta da harshe, haba tuni Alee ya kuma rud’ewa

 

   u deliberately do this princess…ya fad’i hakan a ransa kan ya saci kallonta karaf sukayi four eyes, saurin d’auke idonta tayi bayan ta juya zuwa kan kujerar mutum d’aya kan tace+

  “Kallon fa?”

Sai da ya dedeta kansa yace, “princess meyasa kika ‘boye min”

Fuska ta had’e cikin magana da ‘kyar tace , “ban gane na ‘boye maka ba, me kenan?”

   “Miemie da Ansar..”

Ido ta wangale, “kamar ya, kayi magana da hausa mana”

“Tsabar tsanar da kika min ne yasa bayan kin yaudare ni kuma zakici amanar ‘kawarki , kisa yayanki ya yaudari zuciyar ta?”

Dariya tayi kan ta watsa masa kallon sha uku saura kwata “tsanar da nayi maka tafi gaban nan, amma kasani soyayyar da Ansar kema Miemie ba ruwanta da ala’kar mu saboda haka da Allah ka dena sa su ciki”

“Amma meyasa kika bari har tayi zurfi cikin soyayyar sa gashi tun basu je ko ina ba ya fara gudunta, kuma bayan nan Ansar be cancan ci auren Miemie ba, sanin kanki ne baya samun time sosai bare ya iya zama da iyali, in har ba hutun ‘karshen shekara ba”

“Huh! Ai da sau’ki ma tunda yana samun hutun, but mind u duk lalacewar d’an uwana yana bani time ni kaina bare iyalinsa!, waikai tukunna mene matsalarka da yaya nane ma tukunna, kana minglen a rayuwarsa da yawa,…”

“Hmmm…amma de kinsan cewa d’an uwanki na da yawan kule kulen yammata ko!?”

“Mene…(tayi dariya), dont tell me kana d’aya daga cikin masu yadda da jitajitan mutane, da surutan social media…”

“Whatever princess nide fatana ki gargad’e sa zan yadda da soyayyarsu ne kawai bisa sharad’in he will never hurt her feelings ever again”

  Ranta ya kuma jagulewa jin maganganun da yake fad’a kan Ansar,…Ansar  was very decent n respectful, wato Alee yana amfani da maganganun internet ne? Kallonsa tayi cike da takaici tace

“Hmm…kasan mene matsalarka, ba kasan mene love ba, u have never experienced it, kafi sanin harka da yan shilan matan waje, ya kamata ka gwada wani lokacin so that u should feel how it is to be human!”

Murmushin gefen baki yayi kan ya tunkaro ni, meyasa? Have u been in love..,”

Argh! Ji wata baibai d’in tambaya , harara ta watsa masa tace

“Sosai kam har…har….to ma ina ruwanka da zaka tambaye ni”

Murmushi yayi me ciwo kan ya ce

“Hakane na tuna saura kwana nawa ne ma bikin?”

Cikin rawar murya nace, “meka ce?”

“Naji ance bikin saura few days ko”

Oh my god a ina yaji zancen nan, kin manta he’s Ubaid’s cous wata zuciyar ta bata ansa…cije wa tayi had’e da kauda kai gefe, tace

  “Yea..best wishes to me, dan na kusa zama ‘yar uwarka, na kusa auren cousin d’inka, kaga zamu ‘kara zama yan uwa sosai ko” ta fad’a hakan duk dan ta ‘kular dashi

Cike da ‘kunar zuci da d’acin rai ya watsa mata wani mugun kallo kan yace

“Bazan ta’ba aminta dake matsayin ‘yar uwa ba” ya juya can ya waiwayo, n mind u, i’ll never step back! Fuuuu yasa kai ze wuce dede lokacin suka shigo a tare, yayin da kowannensu yabi ‘yar uwarsa da kallon tuhuma…

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

Assalamu alaikum lovelice ina baku hakuri kan rashin page 18 as u all know wannan novel din is an update domin na jima dayin sa, ba irin duban da banyi ba bansamu ba hope u will bear with me and insha’Allah zaku cigaba da fahimtar inda na sa bakin zaren. ngd

Wannan page din nakune fans d’in yar babban gida most especially ‘yan grp na

Kundun haske❤

Pherty novels❤

Ado da kwalliya ❤

💕19 💕

…ze barni da tsaren gida ne tare da tunani n atlast hawan jini ya kamani me akayi kenan?”

Se a time d’in Miemie ta sauke ta rufe baki tare da cewa “Fatima kin san da haka amma kika ‘ki bud’e cikin ki ko da baki fad’ama Ma da Pa ba ga ya Ansar da Ya Noor, kuma me yasa baki sanar da Alee duk haka ba na tabbata ze fahimceki afterall Ubaid tare suka taso da Alee agemates suke…”+

“Hmm, Miemie irin wannan abun ba shi da sau’kin fad’a”

“Dalili?”

“Banda prove”

“But Fatima future d’inki zaki duba, batun prove ba wani abu ne ba za a iya bincike”

“Lallai Miemie na kula har yau baki san halin ‘yan maza ba, to bari kiji a yacce naji Ubaid yaro ne me biyayya ga iyayensa ke ‘karewa ma ai ke ‘yar uwarsa ce kin san ‘kaunar da iyayen sa ke masa wanda duk sanadiyyar biyayyar da yake musu ne kina tunanin idan sukaji maganar nan zasu yadda ai sede ma suce na yiwa d’ansu ‘kazafi..hm, Miemie yanzu de a d’an labarin da na baki nasan kin gane cewar ba ruwan Alee da barina nigeria haka bashi da hannu cikin rashin neman ki da Ansar yayi wanda ni yakamata ki blaming ma cox dalili na hakan ta faru duk da cewar Ansar ya cemin kuna waya….”

“Ni d’in??”

“Haka yace fa, d’azu na gano cewa baya nemanki sanadiyyar shiga d’akinsa da nayi zan d’auki abu wani littafi ya fad’o na d’auka zan maida mishi na gan rubutun ciki wanda duk a kan ki ne Miemie, abinda ya fara zuwa zuciya na is U nasan kinacan kina suffering saboda ni sheda ce kan soyayyarku ina zaman jiran shigowar sa ne ya Alee yazo”

Ajiyar zuciya ta sauke “yanzu Fatima ya zanyi na ‘bata ran ya Alee i knw he’ll be mad at me..”

Lumshe ido tayi a hankali tace “don’t worry i’ll talk to him amma kafin nan ya kamata mu warware matsalarmu”

Kallon me kike nufi kenan Miemie ta mata, guntun murmushi Fatima tayi

“Kinsan ‘yanuwan mu na mutu’kar ‘kaunar mu haka zalika zasu iya yin komai a kanmu gashi kuma mun fad’a cikin sar’ka’kkiya dan ko wannensu so yake yagan mu cikin farinciki su’ki jinin fushin mu ke a ganinki me ne mafita?”

Shiru miemie tayi tamkar me nazari tana kallon Fatima da itama ta tsunduma duniyar tunani can Fatima tayi guntun ihu wanda ya zaburar da Miemie tare da karkad’a kai tace

“Idea!”

Hannu miemie ta juya alamun me kenan tayi dariya ta matsa daf da kunnenta ta rad’a mata ta d’ago suka rungume juna.

***

Alee da ya dafe kai da hannu biyu ya d’ago da jajayen idanunsa ya zube kan Ansar da shima ya tsunduma duniyar tunani, cikin dasashshiyar murya wacce ke cike da ciwo yace

“Ansar zaka iya bani Fatima matsayin matata?”

Firgigit Ansar yayi lokaci d’aya fara’a tai ma fuskar sa ‘kawanya

“Alee a yacce Fatima ke sonka ko yanzu kace a d’aura muku aure a shirye nake Ma da Pa kad’ai zan sanar ma ta waya.

Saurin mi’ke wa Alee yayi tare da rungumar Ansar cike da farinciki, cikin kunnensa yake rad’a masa

“Ka gama min komai Ansar ka gamai min komai, na maka al’kawarin kula da ita bazan ta’ba ‘bata ranta ba ko da da sakan d’aya”

Ansar yana bubbuga bayansa yace “kar ka damu d’an sa’banin da kuke samu ma dan kuna waje ne da an shiga ciki komai ze zama labari”

“What about Ma da Pa kana ganin zasu yadda su amince?”

“Kabar min wannan zan san abin yi!”

‘Dagowa yayi tare da sar’kafo hannun Ansar yace

“Nagode kwarai na maka al’kawarin faranta ran Fatima a koda yaushe.

Turo ‘kofa sukayi ko wannensu fuskarnan kadaran kadahan, hakan yasa suka jefe zu’katan ‘yan mazan a tunani, kallon kallo suka shiga yi, Ansar ne yayi ‘karfon halin yiwa Miemie magana,

“Baby akwai matsala ne??”

Ya watsa mata tambaya, kallon sashen da Fatima take tayi kan ta sadda kai, ya kuma maida idonsa kan Fatima,

“Lil sis is everything olryt??”

Line tayi forming da lips d’inta tana me satar kallon Alee daya ‘kura mata na mujiya tace

” ya munyi making up mind d’inmu”

Kallonta yayi cike da mamaki, ta cigaba, “mun yanke hukunci…..

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

               💕20 💕

Dole ko wannen mu ya ansa yana da lefi sannan ta juya kan Alee u have to accept it…. Rintse ido yayi da ‘karfi yana jiran abinda zata ce.. That ka amince zaka aure ni saurin kallonta yayi da siraran kwalla a idonsa ta gyad’a kai yes n u’ll fight no matter what just to get me”

Wata nannauyan ajiyar zuciya ya sauke wani elegant murmushi ya mamaye fuskarsa tasowa yayi har inda take ganinsa dab da ita yasa tayi saurin ‘kasa da kanta dan bata da ‘karfin jure wa looks d’insa,

“Princess na miki al’kawarin no matter d hardness that i will go through, i will never live ur side insha’Allahu, ko da hakan shine last abinda ya rage nayi a duniyar nan, look into my eyes princess i really need u to c through me saboda ki gasgata maganata”

Hawaye kwance cikin idonta ta kallesa cikin rawar murya tace “Na yarda da kai ya Alee, please stay with me for a while i miss you..”+

“N m ol urs c’mon lets go outdoor” ya ja hannunta lokacin da ta nad’a mayafi

“Yaya..”miemie ta kira shi

Cak ya tsaya ba tare da ya juya ba, “fushi kake dani ko?, shiyasa kaki kallo na..”

Waiwayo wa yayi yana smiling ya kama hannuwanta duka biyun ya sunkuyo dede face d’inta,

“Taya zanyi fushi da sis me d’ina ko kin manta u r my only hmm”

Sadda kai tayi a hankali ta furta

“Ya im sorry for what happen earlier today..” Yatsa ya d’ora kan lips d’inta

“Kul na kuma jin kince haka, na san kinyi ne ba tare da sanin gaskiyar al’amarin ba” gyad’a kai tayi a salu’be ta turo baki,

“Ya zan biku nima”

Dariya yayi yana me kallon Ansar dake gefe yana answering call yace oya muje, ya d’aga murya tare da cewa Ansar su had’u a waje”

Gaba d’aya suka rankaya zuwa wani eatery dake bakin ruwa can suka wuni zur se daf maghriba suka koma gida inda Ansar da Fatima suka tubure da lallai se sun zauna a gidan zuwa lokacin da zasu rankaya zuwa gida nigeria da babban guzuri.

***

“Baby love”

“Kaga please na gaji da sauraren wakar nan taka, ko an fad’a maka bani da isashshen hankali ne, to wullahi daga yau bani ba kai, kar ka sake kallona a matsayin wata masoyiya ka min kallon ma’aikaciyar ka kawai tunda hakan kafi so”

“Baby love ki saurareni dan Allah, wullahi ina mutuwar sonki nasha fad’amiki auren nan namu had’i ne kawai wanda na tabbatar miki da baze d’auru ba inhar inanan”

“A hakan! Hm! Kaga Ubaid nifa na gaji da wannan tatsuniyar taka saboda haka kaga tafiyata…” Ta zari jakarta ta wuce cikin mota da sauri ya bita sede kan ya karasa tuni ta ja motar. Kai ya dafe tare da tsugunnewa a gun, na fad’a wa mama ba fad’a mata ni FATIMA SHUWA nake so, amma ta’ki su a dole so suke su had’ani da wata Fatima mtwww..to wullahi yau za a yita ta ‘kare baba zan ma magana! Ya mike a fusace ya shige mota.

FATIMA SHUWA..kyakkyawar budurwa fara sol son kowa kin wanda ya rasa, yar asalin garin maiduguri ce, sanadiyyar hatsaniyar da aka samu a garin yasa suka dawo Kano da zama inda ta nemi aiki a kamfanin Ubaid bata samu wata tangard’a ba ta samu ta shiga aiki ganga ganga ta kasance sec. din Ubaid wanda tunda ya kyalla ido kanta ya rasa sukuni wanda har ta kai ga aminta dashi har takai shi ga zuwa gidan su iyayenta sukayi na’am sede fa duk wannan abun da suke maman Ubaid kad’ai ta sani ta kuma haneshi da ya fad’ama baban gudun kada ranshi ya ‘baci gashi ya yiwa amininsa al’kawari had’a Ubaid da ‘yarsa.

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

💕21 💕

Wannan shafin kyauta ce gareku masoyan haske writers. Muna yi muku son so❣

***

*FATIMA ZARAH*

A guje ta isa ta fad’a jikin Pa da Ma farin cikin ganin iyayenta fal fuskarta,

“Wai ke baki san kin girma bane se kin ‘balla mana iyaye” waiwayawa tayi shima ta nufe shi cikin murya me d’auke da farinciki tace

“Ya Noor oyoyo, nayi kewarka sosai”

d’agota yayi, “ai ni yanzu bakya sona yaushe rabo daki neme ni se de ni nayi ta nemanki despite all the work dake gabana”

“Oh ya Noor kamin afuwa ba haka kawai ne ba”

“To yane?”ya tambaya

“Hmm…ya Noor jst forget it na dena insha’Allah!”+

“To yayi kyau lil sisi na, ya bayan saduwa?”

“Lafia kalau ya”

“Good amaryar mu”

Wal tayi tare da cuno baki nan da nan tayi narai narai zatayi kuka,

“Hey hey kar ki min kuka if not bazan fad’a miki wani abu ba” d’an kallonsa tayi tamkar me son gano wani abu yayi dariya tare da jan chicks d’inta “lil sis har yanzu childishness na kanki” ya karashe maganar yana kallon su Pa dake musu dariya,

Ma ce ta katse su, “oya dukkan ku kuje d’aki bara na sa a kawo muku abinci ba, haka a aka yi kuwa sede auta Fatima d’aki tabi mahaifanta can tayi wanka tayi sallah sannan ta zauna cin abinci.

*MIEMIE*

“Ya Alee today is one of d happiest day of my life”

D’ago kansa daga kallon system d’in dake gabansa yayi, yace “sis me wani abu ne yasaki farinciki haka, dan i can sense d happy tone in ur voice”

Tsam ta mik’e ta zauna gefensa “yah kamanta yau mun dawo gida”

“Uhum”

“Kuma su Fatima zasu fad’ama Ma da Pa maganar mu”

Murmushin gefen baki yayi yaci gaba da daddana system,

“Ya kace wani abu mana”

“Sis me me kike son nace?”

“Jst say sumtin reasonable, amma kana dariya kawai” ta karashe maganar a shagwa’be

“Sis me murmushin da nake yi shi kad’ai ya isa nuna miki abinda ke zuciyana, kuma zaman da nake anan ina bincike ne kan halayan Ansar wanda a da nake kallonsa dasu ashe duk ba haka abun yake ba, surutan mutane ne kawai idan suka ga mutum wani ne se ake masa hassada”

“Kallo? Maganganu na me kenan?”

“Hey ya isa haka surutun je ki kawon ruwan madara” noddn kai tayi ta tashi zuwa kitchen.

Ranar laraba kenan lokacin kwanan su uku da dawowa, tuni an fara shirye shirye ganin Amarya ta iso, sede fa duk wannan hidindimun da Ake Ansar ya hana Fatima furta ma iyayen nasu abinda ke zuciyanta yace shi ze fad’a musu dakansa, amma shiru hakan yasa hankalin Fatima ya tashi har ta d’an fad’a.

‘Bangaren ango Ubaid kuwa zaune yake gaban su Abbansa fuskarnan jage jage da hawaye bayan ya gama zayyane musu abinda ke ransa da cewar he never develop feelings for Fatima, kuma itama yana da tabbacin bawai tana son shi bane kawai de zata yiwa mahaifanta biyayya ne,

“Zancen banza kenan! Wato ita zatayi wa iyayenta biyayya kai kuma isashshe saboda ka raina mu shine zaka bijire mana, tir da haihuwar yaran da basa darajta iyayensu tir tirr” cewar abban ubaid,

“Abba sam bawai ina cewa na’ki za’binku bane sede inaso ku duba wlh inada wacce nake so nima shiyasa nake son ku janye maganar,” abban ubaid hular kansa ya cire ya shiga firfita,

Ummansa ce tayi ‘karfin halin cewa “tashi kaje Ubaid zamuyi magana”

“Umma pls yau nake bu’katar ansa if not zan rasa Shuwa mahaifanta yau suka bani dateline dana tura magabata na please Umma ku taimake ni”

Salati Umma taja had’e da tafa hannu ganin yacce d’anta ya rikice lokaci d’aya, bayan fitarsa ta juya gun sa “abban ubaid yaron nan shi kad’ai Allah ya mallaka mana dan Allah ka duba maganarsa da idon basira, ni dama wannan had’in naku tun usuli be min ba” hannu ya d’aga mata,

“Nagane dama tuni base kin maimaita min ba but let me tell u sumtin wai shin kin manta dangantakar mu da Alhaji usman ne? Taya zan ce masa na fasa biki saura kwanaki?”

“Kar ka damu Abban Ubaid Alhaji usman nada nisan tunani ze fahimta na tabbata”

“Umman Ubaid a gaskiya bazan iya fad’a musu da kaina ba”

D’an murmusa wa tayi “kar ka damu zan fad’a musu da kaina”

“Innalillahi wa inna ilaihir rajiun, wannan abun kunya har ina, to shin ma ‘yar wajen wa Ubaid ke nema?”

“Kar ka damu duk wannan zamu sani a hankali mu fara gama wa da wannan maganar tukunnan”.

8:30PM

Zaune suke kaf d’insu Pa, Ma, Ansar, Noor da Fatima suna hira Ansar ke fad’a musu shima gaskiya yana son ‘kanwar Alee kuma so yake a had’a da bikin Fatima, take Ma da Pa sukayi na’am da maganarsa har Pa na cewa ya sanar dasu gobe zasu bauchi neman auren Miemie dan sun yarda da tarbiyyarta da kuma halinta d’ari bisa d’ari, suna cikin hirar ne wayar Ma ta shiga ‘kara, duba wa tayi had’e da fara’arta ta d’aga had’e da sallama “Assalamu alaikum Umman Ubaid…”gararaam ‘kirjin Fatima ya buga wanda ya haddasa wa hannuna rawa tsabar firgici a zatona ‘karar gunshots ne😉

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

              💕22 💕

Lokaci d’aya fara’ar Ma tayi fading idanunta suka canja launi saurin juya musu baya tayi tun ‘karfi kirjinta ya shiga bugu, da taimakon Allah da kyawawan sunayen ubangiji yasa ta gama wayar nan a hankali ta juya garesu tare da forcing smile, Pa yace

“Ya de ke da surukar taki, me ake shiryawa daughter na dan nasan duk a kanta ake wayar nan”

Kallon Fatima tayi a fakaice, da sauri ta d’auke idonta jin kwalla na neman zubo mata seda ta seta kanta ta kalli Pa

“Banda abinka meye nasauri ai dole ne ma na sanar da kai, amma ta saci kallon yaran da suka zura mata idanu, wani murmushin ta yi kai be kamata na fad’a ba bansan baku satar ansa” ta karashe maganar tare da rangwad’ar da kai gefe tana kallon su, dariya sukayi, nan suka shiga hira itade Ma silalewa tayi zuwa d’aki.

Zaman ta ke da wuya Pa ya shigo rigar jikin sa yahau kici kicin cirewa ta karasa inda yake dan taimaka mishi ta ansa ta rataye a hanger lokacin data juyo suka had’a ido fuskar sa d’auke da murmushi yace+

“Wai dan Allah meye sirrin ne naga se dad’a yarinta kike ba wanda zece ke kika haifo zankad’a zankad’an yaran nan, oya zo ki fad’a min ko nima na dawo d’an saurayi”

Dariya Ma tayi kawai daga bisani kwalla ta cika mata ido ta kalli Pa da lokaci guda ya rud’e meyafaru??? Meke damunki?? janta yayi zuwa bakin gado, ya shiga watso mata tambayoyi, girgiza kai tayi wanda ya bawa hawayen dake kwance a idonta sa’ar zubowa hanci taja, ta ri’ko hannun Pa

“Kayi hak’uri da abinda Zan fad’a maka…tace sobbingly,

D’azu da mahaifiyar Ubaid ta kira tace dan Allah muyi ha’kuri….”

“Hak’uri??”

Ma ta gyad’a Kai

“Eh! Tace muyi hak’uri, sunyi canceling aure tsakanin d’ansu da Fatima saboda wasu dalilai masu ‘karfi….”

“Innalillahi wa inna ilaihir rajiun..” Pa ya shiga maimaitawa….

“Me nayiwa Alhaji basheer da zemin wannan sakayyar! Ya ilahi me zance da daughter!? Da Mutane?..Pa ya tsugunne a ‘kasa hannu a ka, kamar Wanda aka mintsina ya zabura ya d’auka wayar sa dake kan center table ya shiga dialing number Alhaji basheer sede me? Wayar a kashe. Ma ce ta dafa shi ya waiwayo tana girgiza masa Kai

“Let’s accept the fact, mu barsu kurum…”

“But amma ni! ni Alhaji basheer zeyiwa haka, ya manta amintar mu da alkawarin da mukayi wa juna lallai *DAN ADAM* ba abin yarda bane.”

“Karka damu Alhaji dama can Allah yayi shi ba mijinta bane.”

“Yanzu taya zan fad’ama daughter wannan mummunar maganar bayan had’in da nayi mata a da duk da bataso ta yarda how? what will I say to her???..”

Shiru ya ratsa, dede lokacin da akayi knockn ‘kofa, yea come in. Shigowa yayi zuwa cikin d’akin ganin Pa zaune kan tiles yasashi mamaki haka Ma na tsugunne gefensa daka gansu kasan akwai matsala cikin rud’u ya zauna a gaban su Pa ko d’ago Kai ya kasa ya tsurawa wani wuri Ido, Ma kuwa saboda tashin hankali fuskar nan tayi ja zur.

“Ma? Pa?..is everything okay?”

Girgiza kai Ma tayi, ya ri’ko hannun sa

“Ma fad’a min menene?”

Sede taja hanci ta d’ora hannu kan nasa tace

“Ansar..”

“Uhm?”

“It’s about Ubaid!”

“Ubaid kuma?”

“Yes..”

Knockn sukaji kan muryar Fatima ta biyo baya

“Ma Pa may I come in?”

Saurin kallon kofar sukayi duka, kan Ansar ya ce ta shigo, karasowa ciki tayi tahau wawwarawa idanu tana bin su da kallo.

“Daughter, Pa ya mik’a Mata hannu ta shige ya rungumeta, a hankali ta d’ago jin yacce zuciyarsa ke bugu ga yanayinsa ya nuna tashin hankali ‘karara, tuni idanunta suka cicciko, tana kallon su Ma da Ansar

“Menene, meke damun Ku? Pa tell me baka da lafiya ne?, kumin magana please”… Ta fashe da kuka

“Shiiiiii….yanzu zasu fad’a mana dan nima inason sani, Ma muna saurarenki” Cewar Ansar..

“We have something to tell u daughter”

Tashin hankali da ba a masa rana, jinayi duk jikina ya Saki, “is something bad happened, what is it?” Barin jikin Pa nayi ba karasa gun Ma, d’aga kai tayi ‘kirjina ya bada wani mummunan bugu, a bad news, innalilllahi I could not stand bad news! Allah yasa be shafi family dina ba, zama nayi a kasa opposite din Ma na mi’ka hannu na ri’ko nata hannun “what is it Ma??”

Waiwayawa tayi ta kalli Pa kan ta dawo da idonta kan fuskata tace

“It’s about Ubaid”

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

              💕23 💕

“Ubaid??” *me ya samu ubaid d’in is he fine?*

“Ubaid ze auri wata ma’aikaciyar sa Fatima shuwa”

*Ubaid ze auri wata, I tot ni ze aura*

maganar ta rinka yawo a kaina, this is unbelievable murmushi takaici na Saki batare da na tuna su Ma na tare dani ba, ganin yacce suke kallona yasa ni saurin yin sorry face

“He is really getting married?”

“Yea.. D’azu da mahaifiyar sa ta kira abinda ta fad’a min kenan, ta bani hakuri on behalf of her family, wai abin ne yazo musu ba yacce zasuyi”

*Bansan abinda naji a lokacin ba, bawai Ina son Ubaid bane, sede meyasa be fad’a ba tuntuni, yasa na ‘bata lokaci na wajen tunanin na rasa masoyina da nake mutuwar so, na ‘bata lokaci wajen ganin Lefin Alee kan ‘kin confessing soyayyar sa gareni ashe komai ze zo min cikin sau’ki*+

A fili kuwa cewa nayi, “But Ma meyasa Ubaid zemin haka bayan angama shirya komai few days ya rage a d’aura aure it was so easy for him to get rid of me-to call off everything!!” Na kalli Ma da idanunta suka cika da hawaye ta damu mutu’ka, she was concerned about me, ta damu sosai weneva I’m hurt she’s hurt too, haka take ga Pa ma saurin share kwallar idona nayi saboda d more na nuna damuwa ta d more zasu damu suma.

“Are u ok daughter?” Cewar Ma tana goge fuskarta, gyad’a Kai nayi,

“Kar ku damu kanku kan wannan ‘karamin abun, Insha’Allahu Allah ze bata wanda ya fishi”

“Ameen” Suka ansa duka,

Noor ya shigo da sallamar sa waya a hannu, mik’awa Ma yayi,

“wane?”

“Sirikar ki ce”

Galala tayi da ido kan Pa ya mata Alama data d’auka, a kunne ta ‘kaga bayan sun gaisa ta shaida mata suna gayyatar su dinner gobe a gidan su misalin 8:00 na dare, taso tak’i Pa ya mata Alama da ta ansa.

Ma ta shaida mana abinda tace tana me Shedding tears.

“Ma dan girman Allah ki bar kuka actually I feel so relieved da hakan ta faru”

“Relieved?”Pa tambaya

“You see dama.. dama..inason na fad’a muku tuntuni”

“Uhum” Ma da Pa suka ce danson jin karashen magana ta,

“Ban ta’ba son Ubaid ba kuyi ha’kuri, Ina son wani daban”

“U do?” Cewar ma

Na gyad’a kai ina me kallon Ansar,

“Wanene haka mun sanshi” cewar Pa.

Kasa ansawa nayi na shiga wasa da yatsu na, Ansar yace

“Tashi kije zan musu magana” a salub’e na fice daga d’akin Noor ya Mara min baya muka shiga d’akina inda na shiga labar ta masa duk abinda Ma ta fad’a mana.

Can d’akin Pa kuwa Ansar ya tsarge musu labarin soyayyata da Alee tas! Ma harda kukanta jin yacce daughter ta wahala “poor girl” she endure this all alone, (ni Kdeey nace emotional Ma☺)

Pa kuwa cewa yayi, Insha’Allahu kamar Fatima ta auri Alee tagama.

Washegari..

*Alee*

Meeting nake tare da ma’aikatan gonannaki na, wayata ta shiga ringing, shaf na manta ban kashe ba, daukar excuse nayi na shiga corridor sunan Ubaid na gani kan screen *me kuma zaka min mtwww*

“Ubaid”

“Hello d’an uwa”

“Ina meeting ne duk abinda zaka fad’a ka fad’a da sauri pls”

“Ayya yi hakuri dama inason fad’a maka saura 5days bikina”

“Bikin ka saura kwana biyar??”na maimaita dan tabbatar da abinda naji,

“Eh wullahi hahaha” yanayin yacce yayi maganar kasan ba ‘karamin farinciki yake ciki ba, me hakan ke nufi kenan mahaifan Fatima basu yarda da maganar mu ba ,maganar sa ce ta katseni

“Anyway bari na barka haka ina expecting d’inka gobe akwai dinner by 8:00”

“No! Banjin zan samu zuwa saboda zamuyi lunching sabon commercial aircraft d’ina”

“Ok amma dan Allah ka tabbata kazo ranar biki kasan kaine babban aboki”

“Aa dan Allah ka samu wani daban..”

“Meyasa kaine d’an uwana kuma abokina da muka tashi tare”

“Kasan sarai banson hayaniyar biki pls ka samu wani cikin abokanka ga gaddafi ai abokin ka ne”

“Tsk tsk bansan meke damun ka ba amma de zaka zo ba”

“Do I have a choice?”

Dariya Ubaid yayi “a a to sena ganka ka gaida Miemie cutie”

“Zata ji” na katse

Wani irin kishi ya turnu’ko ni me hakan ke nufi wai, ji nayi zuciyata na zafi da na koma d’akin meeting di’n ganin ba’kin kowa nake hakan yasa nace a tashi.

***

Na kira wayar Ansar ba ansa ta Fatima kuma switch off, are they avoidn me??..maganar Gaddafi ce ta sani tsayawa da tunani

“Ze auri Fatima Shuwa ne P.A d’insa” cewar Gaddafi abokin Ubaid

Fatima Shuwa? Ba Fatima Zahra ba, but I tot..

“Kana nufin wannan farar yarinyar me sa medicated glass”

“Eh itade..”

Wani sanyayyen numfashi na sauke,

“lallai Ubaid ya nutsu mutumin da da yake kaunar yaran masu dashi a cewar sa dan a cika masa gida da kaya yanzu ya sauko”

“Soyayya kenan, anyway be kamata nake zancen su ba, a matsayina na aminin sa”

Kuma?

“Yea I volunteer”

dariya ta kufce min har seda na kware na ajiye kofin lemon hannu

Dinner loading…..

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

             💕24 💕

*FATIMA ZARAH*

Kowa ni yake kalla ganin aurena da Ubaid an canceling duk inda na wuce zancen ake, murmushi kawai nake na takaici, wasu har pattn kafad’a ta suke kamar wacce tayi failing exam dinta da kallon Allah ya baki sa’a next time dake sani jin kamar na kurma ihu.

Meyasa nazo wurin dinner nan? Wait..ya akayi ma naga mutane da yawa na zata ‘yar dinner ce kawai su kayi throwing saboda su bamu hak’uri kamar yanda ya Noor ke zato.

Family dina ne farkon zuwa, Ni da Ma, Pa, da ‘yan uwana Ansar da Noor.+

It was really hard for me forcing smile on my face by d time mu kayi face to face da Ubaid kuwa ji nake kamar na sha’ko wuyansa badan komai ba sedan zubda hawayen da mahaifana sukayi ta dalilin sa.

“Hello yammata” cewar Ubaid dakyar na iya kallan sa before nace wani Abu tuni ya bar gun, what!! wannan mutumin yad’au kansa da yawa ko ya zata naji ciwon abinda yayi ne? Mtww to hell with u!

“Salamu alaikum”, waiwaya wa nayi tare da ansawa

“Wa’alaikumus salam” kallo nabi budurwar dake tsaye gabana nayi, kyakkyawar mace ce me madedecin tsayi Fara Sol idan ka ganta tamkar balarabiya.

“Sunana Fatima Shuwa..”

“Sannu Shuwa ni kuma Fatima..”

“Zahra ko?” Ta karashe

Cike da mamaki nayi nodding kaina,

“Dan Allah idan bazaki damu ba ina me baki hakuri on behalf of Ubaid kan abinda ya faru”

*is she for real hahaha??* a fili nace

“Kar ki damu bakomai, ai duk abinda kika ga be faru ba Allah be rubuta ba, kuma dama kinsan auren namu had’in iyaye ne kawai ba san ran mu ba”

Kya’be baki tayi “haka naji, anyway bari na karasa gun su umma ta, Enjoy d foods” ta fad’i tana me kallon abincin gabana, me take nufi ance mata ni mayunwaciya ce *she insulted me* nabi bayanta da ido se wani mal’kwasa kwankwaso take shegen kwankwaso kamar na sauro, (ni kdeey nace oh!😟 my pherty )wani dogon tsaki naja na waiwaya table d’in dasu Ma da Pa suke duk sunyi jugum jugum Alhaji basheer ne gefen Pa se magana yake da alama ha’kuri yake badawa, Noor na gefe waya a hannu da gani abu me muhimmanci yake dan hankalin sa kwacakon na kan wayar , gefen sa Ansar ne zaune waya ‘kage a kunne, tunanin Alee ya fad’o min na janyo purse d’ita wayam ba wayata a ciki tsk! na barta a gida abin takaici ma ba chargy I’ve forgot to plug it since yesterday. Cikina naji yayi ‘kara har seda na danne wai saboda kada aji wata irin yinwa ta taso min sam na manta banci abinci ba through out yau, ko dai alamun yinwa ya nuna a fuskata shiyasa Shuwa tace I should enjoy the foods! Saurin kauda tunanin nayi nahau zuba gasashshiyar kaza tare da tomato sauce na shiga bawa cikina.

Bayan an kare dinner zaune nake tare da wata wacce mukayi makaranta a UK ‘yar abokin abban Ubaid ce kyakkyawar gaske me suna Afreen hannuna d’auke da babynta Aslam Wanda ke ta ‘bangala min dariya haka kawai naji ‘kaunar ganin babyna da Alee tsintar kaina nayi da d’okin ganin lokacin waii… wani irin farinciki zanyi ranar?

Afreen ta gyara zama ta na me kallon yacce pherty ke admiring baby Aslam dagani ta tafi duniyar tunani, dan tsayawar da tayi har Aslam ya fara kyab’e baki alamun kuka, tab’o ta tayi firgigit ta d’ago tana me ‘kara Jan Aslam jikin ta

“Ya de phertyma xarah da de ban sanki da tunanuka ba hasalima baki da damuwa”

Numfasawa tayi tare da gyara zama tace

“Afreen bansan ya zance miki ba all I know is am not that old phertyma xarah da kika sani”

“Phertyma xarah old is much more better than d new one gaskiya, ko dake yanzu love stroke ke damunki nasan zakiyi mamaki idan nace miki kina cikin ‘kangin soyayya tsayin wasu shekaru wanda ada kika fidda ran samunta ko?”

Gyara zama tayi cike da mamaki tace “Afreen ina kika samu info d’innan”

“Hahaha gurinki na samu”

“Ni kuma?”

“Kwarai”

“Tayaya?”

“Cox is shown in your face and moves”

“Afreen? Dagaske?”

Ganin ta diririce yasa Afreen tace “zo mu koma daga can akwai maganar da nakeson muyi”

Varender suka shiga bayan sun zauna Afreen ta d’ago ido tana kallon phertyma

“Pherty please ki nutsu kiji abinda zan fad’a miki, kinsan Ubaid yaron abokin abbana ne tare muka taso dashi tun yarinta thou ya girmeni da shekaru da dama, ina yawan zuwa gidansu duk sanda mukayi hutu hakan yasa muka sha’ku dashi, har ta kasance yakan bani shawarwari dakuma bayyana min damuwar sa, phertyma kinsan lokacin wani bday d’inki da ubaid yazo gidanku wata budurwa ta kawoshi??”

“Uhmm…no”

“May be zaki manta tunda anjima gskya amma zaki tuna yanzu, ranar bayan ta saukeshi he lean and kiss her while u r upstairs watching”

Baki ta wangale

“Na tuna Afreen bu..b..ut how do u know all this??”

“Hhh…because it was all planned”

“Planned??????”

“Getccha!” D’agowa sukayi duka jin magana, Afreen tayi saurin mik’ewa a shagwa’be ta rungume guy d’in

“Sorry honey bunch na wahal dakai ko” ta fad’i tana cuno baki, curving face nata yayi bayan ya bata light kiss a chicks “no baby shigowana kenan na duba duka falon banganki ba shine na shigo nan”

“Duk da haka na baka wahala silly me, we missed u ta kuma rungumesa jikinta”

Pherty tayi gyaran murya wanda yaja hankalin su duka, murmushi ma’kale kan fuskar Afreen tace

” oh honey meet phertyma my old frnd tare mu kayi oxford”

“Sannu pherty ykk”

“Lafiya kalau nice to meet u”

“Same here, ya juya ga Afreen oya mu wuce yau akwai night duty” saurin kallon pherty tayi tace

“I have to go pherty mayi magana” nan sukayi exchanging digits. Sannan suka tafi.

Ranar kwana pherty tayi tunanin maganganun Afreen, sa’kon Alee ne ya sata sakewa wanda Ansar ya sanar mata cewa yana ta neman ta be samu ba ta shirya ganinsa gobe zuwa jibi.

*(AFREEN & IRFAN my upcoming ☆ na novel d’ina me zuwa bada jimawa ba)*

Washegari

Da shirin tarbar Alee ta tashi, da sassafe ta fita zuwa saloon kasancewar weekend ne wuraren biyu na rana ta koma gida, Isarta gida ke da wuya ta tarar da tsala tsalan fararen motoci ‘kirar Mercedes Benz a fake kusa da motocin gidan bayan driver ya tsaya ta fito take tambayar me gadi,

“Alhaji ne yayi ba’ki” ya bata ansa, kai ta gyad’a ta shige ciki, tana shiga d’aki ta tarar da akwatuna seti sha biyu ajiye a gefen d’aki baki ta saki kan tace wani abu message d’in Alee ya risketa mu had’u gobe by 5:00pm @ CORNER dake lafiya road nassarawa G.r.a. kya’be baki tayi harda matso guntuwar kwalla ta shiga dialling number sa ringing d’aya ya kashe ya kira,

bubbuga ‘kafa tashiga yi kamar tana gaban sa, a shagwa’be tahau kuka

“Uhmm uhn Uhmm..”

“Cool baby cool..waya ta’bamin matana?”

“Ba kaine baaa”

“Laifin me nayi ma matana haka pls stop crying na tuba ki bar ‘batan beautiful eyes na ki”

“U know i miss u, kuma kuma…shine zakace se gobe zaka zo…” Ta fashe da wani sabon kukan darun

“Damsel I’ll love to come yau d’in nima amma hakan baze yiwu ba”

“Saboda kanason yin abinda ya fini muhimmanci koh? shikenan dama nasan baka damu dani ba..”

Ditt ‘karar katse wayar ta isa kunnen sa darun pherty se ita amma ya zeyi ai da kunya yaje gidan a yau.

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

           💕25 💕

Apology text ya shiga tsarawa me sanyaya ran masoya tunda pherty ta karanta fushi ya bar zuciyarta dama be kai zuciyar ba kawai de dan ta rikita masoyin nata ne dan ta riga da tasan waye Alee he has no other girl apart from her! Alee nata ne ita kad’ai❣

Can ‘bangaren Alee kuwa bayan ya gama tura mata text tashi yayi zuwa cikin gida inda ya samu Miemie zaune ta kafa uban tagumi a rikice ya ‘karasa gabanta

“Sis me” firgigit tayi

“Ya Alee?”

Kwalla ya gani kwance cikin idanunta, ai se ya kuma rud’ewa ya shiga watso mata tambayoyi, “menene? Meke damunki? Bakyajin dad’i ne?…”

Jan hanci ta shiga yi tare da rungumosa cikin muryar kuka take cewa

“Ya Alee ina tunanin rayuwa ba tare da Kai a kusa dani ba, tun da nayi wayo Kaine uwata Kaine ubana bansan nayi nesa da Kai..”+

“Shhhhh…” Ya shiga shafa sumar kanta yana fad’in,

“Stop crying sis me, ba abinda ze nisanta mu kinji, ki sani shi aure ya gaji haka dole ‘ya mace tabar gidan su zuwa d’akin mijinta, amma hakan ba yana nufin sun rabu da danginta kenan ba Sam! Sema sabuwar dangantaka da zata dad’u tsakani da ‘Karin ‘kima da zaki samu ba gun ‘yan uwanki kad’ai ba a idon duniya baki d’aya, Sis me marriage is such an important step that our blessed prophet (S.A.W)spoke of marriage as being cikon addini,

‘Duk Wanda yayi aure tamkar ya cika addinin sa ne therefore yaji tsoron Allah cikin dukkan abinda yasa gaba’ (bayhaqi)..”

haka Alee yaci gaba da yi mata nasiha me kashe jiki, kukan da take ya tsaya ‘kaf haka taji wani sanyi ya malale zuciyarta tare da wani irin ‘karfin zuciya.

KWANA BIYU KAFIN YAU🔙

Alee da Ansar

Ansar : “Salam, Allah yasa ban tashe ka ba”

Alee : ” wslm a haba ka ganni zaune a office Ina duba wasu files ne”

Ansar : office? Ina kabar min iyalina?

Alee : yayi dariya “iyalinka na gida lafiya ‘kalau”

Ansar : “to Masha’Allahu dama Abba ne ya bani sa’ko na fad’a maka.

“Inajinka Ansar fad’amin sakon Alhajin” yace da sauri

Ansar yad’an gintse “dama yace amm…”ya fashe da dariya jin yanda Alee ya bashi full attention tamkar me shirin d’aukan darasi.

Sanyaya murya yayi “haba yayanmu dan Allah ka fad’amin duk kasa narasa sukuni”

“Kwantar da hankalinka ina me farin cikin shaida maka Pa ya baka go ahead daka turo magabatanka ya baka Pherty halak malak”

“Allahu Akbar”itace Kalmar data bar bakin Alee kan ya tsugunna yayi sujjada ya d’ago ‘kwalla fal idonsa wacce ni Kdeey na kira da kwallar farin ciki,

“Hello kanajina?”

Sai da ya sauke numfashi yace “ina saurarenka Ansar, yau ta kasance ranar farinciki ta biyu a rayuwa ta wanda zan Adana cikin kundina a yau an mallaka min halittar dana fi so bayan annabin Rahma da mahaifana”

“Kar ka damu nima ka shaida wa manya inason na turo dan Pa yace ranar da aka saka na d’aurin auren ta da Ubaid a ranar za’a d’aura naku nima kuma za’a had’a da nawa nan da kwana bakwai kenan, a huta lafiya..”

“Ansar ka shaida wa Pa jibi around 11 magabata na zasu zo Insha’Allahu, nagode nagode nagode Ansar” yana kashe wayar ‘kanin mahaifinsa na bauchi ya kira ya shaida masa ya shiga ya tarar da Miemie waya a kunne ta rufe hannu a fuska da alama ita da Ansar ne murmushi yayi ya juya designers yashiga nema ta ta kafofi da dama dan d’an zaman sa da Pherty ze ita ‘kiyasta size nata a tsayi bazata wuce 58 ba ragowar kuwa baze kasa samu gun Miemie ba haka kuwa akayi ranar da kwana biyu kaya suka iso intact cikin akwatunan su wanda suke na kamfanin Versace ko wanne akwati da farkon sunayensu *Z&A* golden seti 34. Tir’kashi wani kayan se amale..

***

Pherty ta shige side d’in Ma sede me turus tayi a harabar falon ganin yacce akwatuna sukaiwa tsakar falon ‘kawanya

Ayyiririyiriri…..wata dattijuwa taja gud’a kallonta pherty tayi galala, nan fa falo ya hautsine da yan gud’a wasu suka shiga cewa barka barka amarya kaya sunyi kyau kwarai Allah yasa gidan kine yasa mijin kine har a aljannah.. Can wata tsohuwa ta jata

“Taho ‘yar nan zo ki shige d’aka kada su dad’a miki gajiya”

Pherty de binsu take da ido jiki a mace tambayoyi na mata yawo a ka, band’aki ta fad’a ta shiga watsa was fuskarta ruwa a cewarta ko mafarki take ganin ba abinda ya sauya yasa ta fito ta hanyar baya ta zagaya zuwa sashen Noor da Ansar nan ta tarar a gar’kame,

“Babban Yaya ya fita, ‘karamin kuma sun wuce bauchi” cewar d’aya daga cikin ma’aikatansu, kan tayi magana tuni ya bar wurin dan haka d’aki ta koma shigarta ke da wuya baba Rabi ta shigo biye da Ngozi wacce ke d’auke da tray na abinci.

Ajiye wa sukayi bayan sun mata sannu ganin yau me d’akin nasu ta lula duniyar tunani,

“Baba taron me ake haka a gidan nan? Ina Ma?, akwatunan waye wayancan kuma wace magana naji anayi a falo yanzu?”

Baba Rabi wacce har ta isa ‘kofa ta juyo a nutse tare da fad’in..

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

                 💕26 💕

“Uwar d’akina kenan , banda abinki duk wani taro da za ayi nan gidan ai ke za a ma, akwatuna kuma lefenki ne aka kawo mutanen ma ko tafiya basuyi ba”

A hanzarce ta d’ago cikin rawar murya tace “baba wani zance kike yi haka??”

Dariya baba Rabi tayi “uwar d’akina ba wasa a maganata wullahi, ai kinyi sa’a kwarai dake mutumin sananne ne jama’a se fad’in kyawawan maganganu suke a kansa, Ai baba bata kai aya ba se ganin gilmawar pherty tayi itama ta fice zuwa sashensu.+

Falo ta fara le’kawa bata hango Ma ba se ta wuce d’akinta nan ma wayam d’akin Pa ta nufa ta ‘kofar baya can ta sameta

“Daughter na..”

A guje ta fad’a jikin sa “Pa wani magana nakeji haka” ta ‘karashe maganar hawaye na zubo Mata,

“Ya Allah!”cewar Pa, kan ya sauke idonsa kan Ma, tare da yi Mata alama, ta taso ta ja pherty jikinta kan ya samu ya zame tare da fad’in daughter na give me five minute Bari na sallami ba’ki” ya wuce

fuska sha’be sha’be da hawaye ta d’ago kanta “Ma da gaske aure zakuyi min?..lefin me nayi muku da nayi deserving Ku horar dani ta haka, can’t u see i’m so young to get married at dis age??”

“Shhiii shiii ba lefin da kikayi mana Fatima, sede muna ganin kamar hakan shine kwanciyar hankalinki…”

“But Ma…”

“Keep d topic aside zuwa lokacin da Baban ku ze shigo”

Jin abinda Ma tace yasa ta tsinci kanta cikin ba’kin ciki har tana tunanin Anya Ma ta damu da halin da take ciki kuwa (kuji shed’an), tashi tayi a guje ta wuce d’akinta kan gado ta fad’a tare da fashewa da kuka

“shikenan tawa ta ‘kare za amin auren dole, nakanji labaruka a social media kan irin wannan had’akar Ashe yananan zuwa kaina” wayarta dake gefe ta d’auka ganin tana Haske, as usual oga Alee ne wani hawayen suka siraro mata ganin abinda ya tura Mata

‘Kiris ya rage ki zama tawa, Allah ubangiji ka nuna mana wannan Rana me mutukar albarka , ranar Zan kasance Wanda yafi kowa farinciki a duniya, Zan mallaki Abu mafi soyuwa a raina ILYSM’

Jan hanci ta shiga yi a fili tace “Uhmm Uhmm kayi hakuri ya Alee Ma n Pa r my parent and I love dem d most dole Zan musu biyayya, kayi hakuri thou nasan ina sonka but i’m so so sorry , take ta shiga lalubar number sa ‘kiris ya rage tayi dialing Pa ya shigo

Da sauri ta nufesa tana kukan’ fuskarsa d’auke da murmushi ya ri’ko hannunta tare da zaunar da ita bakin gado shima ya zauna,

“U no I hate crying especially when it’s my only special daughter”

A shagwa’be tace “Pa” kan ta kwanta a kafad’arsa tana matso hawaye

“c’mon daughter kuka ba naki bane especially a Rana irin ta yau wacce take babba cikin love story d’in masoya biyu hmm?”

“Hm hmm” ta kya’be baki

“Look Ina so ki nutsu muyi magana Uhmm?”

Tayi nodding, Pa ya gyara murya

“Daughter kamar yanda kika sani manzon Allah (S.A.W) yace ” kuyi aure Ku hayayyafa zanyi alfahari daku ranar alk’iyama” rawawul Muslim

Fatima inaso ki sani mu iyayenki ne ba zamu ta’ba cutar dake ba, haka zancen aurenki da kika ji za ayi yes! Yananan ba’a fasa ba..same day same time and d fiancée too

“Pa?”

“Yes! Insha’Allahu, we hv sought d problem out and..” Ya zaro damin kudi daga Aljihu yayi placing a hannun pherty kan yace

“here is ur dowry”

Hannun pherty suka shiga shaking idanunta kafe kan Pa, da alamun tambaya, ya girgiza Kai

“Yes daughter 5days left to ur wedding fatiha with d guy i’m 100% he will take kia of u nd love u like no oda!”

Cikin rawar murya tace

“Pa… Ubaii??”

Girgiza Kai yayi, no body suit you morethan d elequent young n talented man…..

*TM ❣FEEYU*

*TM ❣MASAR*

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

                  💕27 💕

Wayar Pa ta shiga ‘Kara hakan yasa shi dakatawa da maganar ya d’aga wayar tare da baron wurin inda nake Zaune ja’bar raina a dagule

“Aunty gashi ana kiranki”

Kallan matashiyar budurwar nayi wacce ta mi’kon wayata dake ‘Kara,nagode Iklima nace, tare da ansar wayar sede kan nakai ga d’auka ta katse numbar Nabi da ido ganin ba suna tabbacin bansanta ba guntun tsaki naja cox banson d’aukar wayar da bansani ba ajiye wayar nayi na kafa uban tagumi inda na tsunduma duniyar tunanin abinda nake ganin I can’t survive without ‘Alee’ my oda half.

‘Ditt ditt’ firgigit nayi tare da duba wayar sa’kone daga number bud’ewa nayi+

“Feeyu ko angon na kusa ne inata faman kira ba ansa??”

Afreen.

Afreen? Na ambata eyes out ai tuni nayi dialling numbar bugu d’aya ta d’auka

“Ya bada damar d’auka?”

Dariya nayi “banda sharri ni kad’ai ce”

“To ko tunaninsa ne yasa aka ‘ki Kula wayar tawa”

Oh Afreen rigima a fili nace “kusan haka d’inne amma wayar bata kusa dani ne ma, yanzu de mufara gaisawa Mrs Irfan bakori”

“Ko dan sunan habiby da kika kira ai dole na nutsu mu gaisa” cikin raha suka gaisa tare da tambayar aslam tace bacci yake, bayan sun gaisa cikin raha Afreen ta nisa tace

“Feeyu se kikaji yacce abu ya kasance kuma tamkar a mafarki..”

Cikin rashin gane inda zancen Afreen ya dosa tace

“Uhmm…kema kinji wai ankawo lefe ne?”

“Au wai ne ma,ai har na kintsa se Ubaid ke cemin Alee yace su Abban bauchi ne zasu kai ba mata ba”

“Bangane ba…Alee kamar ya?..abban Bauchi kuma me kike nufi??”

“Ah ah…”(wayace ki fad’a mata) kit..wayar ta katse

Me kenan wake wa Afreen magana mene ba’ason naji..

Alee? Abban Bauchi?? Jim tayi alamun tunani ‘karar shigowar text ya sa yin firgigit ta d’auki wayar tare da bud’ewa

“Heyy..

Su abban bauchi ne suka kawo Lefen Alee in 5days tym u’ll be officially Mrs alee” Afreen.

Mi’kewa tsaye tayi jiki na rawa tuni hawaye suka Hau kai kawo a face d’inta waige waige tashiga yi kamar me neman wani abu mayafinta dake kan gado ta d’auka tayi waje dede tsakar falo Sukayi kicibis da Man kallon tuhuma ta shiga yi mata badan komai ba sedan ganin yacce ta rikid’e kamar wacce akaiwa albishir din shiga aljanna, Pherty batare da kula da gaze d’in Ma ba ta rungumo Ma tun ‘karfi fad’i take

“I so much love u Ma, I’m worthless. Without You, thank you thank you thank you”

Ta d’ago tayi pecking cheeks d’in Ma ta fice da sauri, Ma da tuni ta gano bakin zaren ta bi bayan ‘yar tata da murmushi.

Da fitarta bata zame ko ina ba se ‘kofar gidan Alee honk tayi taji shiru ta kuma nan ma shiru ganin zata ‘bata lokaci ai nan ta yi parking motar ta fad’a gidan dede lokacin megadin ya fito daga toilet fad’i yake Hajia barka da zuwa…ina batasanma yanayi ba key ta cillawa drivern Alee daya leko daga d’aki ba seta tsaya magana ba yasan abinyi nan ya tsugunna ya d’auka tare da fita ‘kofar gida dan shigo da mota.

Ta danna bell yafi sau biyar shiru kake ji she just decide to follow d back door har ta juya taji an bud’e ‘kofar da sauri ta waiwayo fara’ar dake fiskarta tayi fading line tayi forming da guntun bakinta kan a sanyaye ta kalli olu kuku tace

“Is ur Oga around” (kasancewar haka ma’aikatan gidan ke kiransa)

“Yes he’s upstairs”

Jinjina kai tayi kan ya bata hanya ta wuce

Binta yayi da ido a ransa yana jinjina kyawu irin na *FATIMA ZARAH* lallai dole Oga ya dage, I can’t wait to c da day u r coming to dis house I know u’ll make it to be joyful I can sense it. Haka de Olu yayi ta faman kissime kissime kan ya rufe kofar ya wuce zuwa office d’insa wato kitchen.

Baya ya bawa ‘kofa yayin da yake zaune kan wata’karamar kujera dake ma’kale da table d’insa, Waya ke ‘kage a kunnensa da alama cikin nishad’i yake dan fuskar nan tamkar gonar auduga, hannunsa ri’ke da biro yana rubutu jikin wata farar takarda.

A hankali take nufar sa idanunta zube kanshi tun daga kan cikakkiyar sumar Kansa zuwa gefe da gefensa.

“Na Pherty fa??…”

Firgigit tayi jin ya ambace ta wanda yasa ta tunkude wata flower vase dake kan side table. ‘Kiris ya rage ta taka tayi saurin yin gefe taga taga ta tafi zata fad’i tayi karo da wani ‘ka’k’karfen abu Pherty da tuni ta rintse idonta jin bata kai ‘kasa ba yasa ta shiga bud’e idanu a hankali wanda suka shiga cikin fararen manyan idanu wa’yanda ke a lullumshe tamkar me shirin bacci lumshe numfashi taja wanda ya had’a da sha’kar turaren jikin sa saurin lumshe ido tayi kan ta wangalesu cike da mamakin Alee dake sunkuyo da fuskarsa daf da tata cikin wata sar’ka’k’iyar murya yace

*”princess “*

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

                💕28 💕

*”princess”*

Farr tayi da ido

A hankali yace “are u okay?”

“Yeah I’m fine”

Tsadadden murmushi ya sakar mata kan ya mi’kar da ita still a jikinsa wanda yayi dede da fad’uwar gyalenta gashin kanta dake tsefe ya kwanta la’bas a gadon bayanta ..’kasa tayi da ido dan kaucewa kwayar idon sa sede nan takuma dana sani dan idonta gaba d’aya ya sauka kan sumar k’irjin Alee data fito ta gaban riga yarr wani abu ya tsikareta ai batasan sanda ta turesa da ‘karfi ba tare da yin gefe ta zube kan kujerar mutum d’aya.

Jan jiki yayi zuwa inda take yana ‘kokarin saka idonsa cikin nata taki yarda sema ta ma’kure gefe guda tare da rufe ido. Rasa gane kanta yayi nan ya kuma cewa+

“R u sure ba abinda ke damunki?? ” tare da kamo ‘kafarta a cewar sa ko ta taka kwalbar ne batason ya gani, tallafar ‘kafar yayi ba komai softness d’in ‘kafar yasa shi kasa saki duk da yacce take mutsu mutsun kwacewa. Dariya ta bashi ganin yacce har yanzu idan a rufe yake ta’ki bud’ewa tana kuma ‘ko’karin kwatar kafarta, sunkuyawa yayi yana bin tafin ‘kafar da wani romantic kiss wanda yasata sakin wani kukan shagwa’ba, cikin kuka take fad’in

“Allah Ka bari banaso…”

“To na bari amma dan Allah open ur eyes n ki bani hankalinki I need to tell u sumtin”

Cuno baki tayi before ta juyo tana facing d’insa tace

“To ni Kate dena kallo na mana”

“Fatina idan ban kalle ki ba wa zan kalla?”

Batare da ta bashi ansa ba tace

“Ina saurarenka”

Sauke numfashi yayi

“Before I say anything,how comes u’re here? Kince kinje saloon na zata kina gida kina hutawa, munyi magana but u didn’t tell me u’re stopping by??” Bata ansa shi ba sema tambaya da ta watso mai

“Y didn’t u tell me u r sending wedding stuffs gidanmu?, do u know how heartbroken I was lokacin da akace an kawo kayana Cox I tot Pa ze had’ani aure da wani ne,it was jst earlier dat Afreen told me, Alee I so much love u

N I ll olways do ina addu’ar Allah ya sa zaman mu ya sore har abada yasa ka zama mijina har a gidan Aljanna”.

Tunda ta fara magana yake binta da ido sautin muryarta,idanunta,bakinta,hancinta,hankalinta,d whole of her is indeed a gift from almighty. N yana fatan ya kasance da ita har d’aukewar numfashinsa.

Hannu tasa ta jijjiga hannunsa yayi firgigit,

“Alee ina tare da kai kana tunani”

“Fatina tunanin ki nake.. u r just amazing..may b dis sound crazy but Fatina billahil azim idan ban sameki ba zan iya rasa rayuwata”

Murmushi tayi wani dad’i taji har ranta yayinda wasu siraren hawaye suka kwanta mata a ido, saurin sunkuyar da kai tayi batasan cewar hawaye na zuba ba se jin saukar hannunsa tayi kan fuskar ta.

“Shiii…stop crying baby I’m here…shiii”

D’ora hannu tayi kan nasa ta fara sheshshe’Ka, cikin kuka tace

“Alee promise me u’ll never live me again I jst can’t do without you”

“Fatina I promise to be with you through tic or tac, oya smile baby go off dat crying face”

Murmushi tayi tare da furta kalmar da baya gajiya da ji

“I love u Alee”

“I love u more baby”

“Baby??”

“Yea..u r a baby to me”

“Hahahaha… katuwa dani”

“Fatina u r my baby nan gaba fa u have to cuddle here (ya nuna ‘kirjinsa)before u sleep”

Rufe ido tayi da hannunta

“Kai ya Alee..”

“Kai Fatina”ya fad’a cikin kwaikwayar muryar ta, sukayi dariya.

****

2DAYS 2 BIKI

Gida ya cika ma’kil ba masaka tsinke dan Pa ma se hotel ya koma se faman hada hada ake. Amarya na uwar d’aka tare da’yan uwa kasancewar bata da ‘kawaye se Afreen kad’ai dan Miemie ma tare ake da nasu.

For d eleventh time ta sake kiran wayar angon amman shiru wai shirwa taci mujiya nan fa hankalinta ya tashi. Afreen ta silalo daga cikin jama’a zuwa inda take

“Feeyu”

Cikin rawar murya tace

“Afreen Alee na kasa samunsa”

“Ko baya kusa da wayar ne, ki kira layin Miemie kiji”

“Baya gida yaje launching sabon jirgin sa ne, kuma lokacin da ze shiga jirgin munyi waya fa..Afreen ina tsoro..”

“Insha’Allahu khairan ma”

“What if something bad happen to him”

“We should tell Ma about this”cewar Afreen

©Kdeey😊YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

                💕29 💕

*7:00PM*

Awanni da dama sun shud’e amma shiru ba wata magana kan Alee. Na bar komai a hannun Pa yace ya tura can gun taron su Alee a dubo sa.

“Babanki yace Alee na hanyarsa zuwa nan garin so ki dena damuwa”

“Amma yabar Nigeria tun jiya da safe kamata ye ace ya dawo yau da safe”

“Tun jiya? Kin tabbata?”

“Ma tun jiya wullahi”

“Bara na sanar da babanki”

Gaba d’aya ta fita hayyacinta duk ta firgice nan ta shiga tunanin mugayen abubuwa same shi har batasan tana zubda hawaye ba. Karar door bell yasa kowa maida hankali kan ‘kofa. Pa ya shigo idonsa a kanta

“Fatina Ma ta fad’a miki Alee na hanyar dawowa”

“Eh ta fad’a min amma Pa tun jiya fa ya tafi”

“Karki damu secretary dinsa yace yana hanyar dawowa”

Nodding kad’ai tayi kwallar dake idonta suka zubo kan fuskar ta, a guje ta nufi Pa ta rungumesa tana kuka kirjinta har zafi yake dan tsabar tsoro da firgici jiya zuwa yau kad’ai ta fad’a

“Pa dan Allah kasa a nemo min Alee”

Doorbell ta kuma ‘Kara Ansar ko Noor ne tasan dan Ma tace sun tafi neman Alee suma. still Kuka take a jikin Pa

“Shiii stop crying Fatina”

“Pa we need to find him really really fast in ba haka ba nima zaku rasa ni ” ta juya gurin Ma “Ma ki fad’a masa zaku rasa ni nima idan Alee be dawo ba pls kumin rai ku nemo min shi” nan ta sulale ‘kasa tana gunjin kuka.

Noor yayi gyaran murya

“Well I don’t think so cox gashinan tsaye a bayanki”

Kirjinta yayi wani irin bugu, kallon Noor tayi kan ta waiwaya bayanta taga ALEE a raye yana sakar mata sassanyan murmushi.

“Alee”

“Princess”

“Ina ka tsaya haka?”

“I’ll tell u later amm…” ya juya gun su Pa

“Ina neman afuwar ku kan wahal daku da nayi mun samu ‘yar matsala ne kan sabon jirginmu wanda hakan yasa ni tsayawa har aka gyara seda komai ya dedeta na samu waya daga gun secretary. Na cewar ana nemana urgently shiyasa na taho da sauri gashi na bar wayata gun wani abokina kuma shi tun jiya ya dawo gari I’m sorry once again”

“Bakomai Aleeyu Allah ya kiyaye gaba, Fatina kuka ya ‘kare ko”

Rufe fuska tayi, nan aka shiga tsokanar ta Alee yayi musu sallama ta tafi rakashi.

Gyara tsayuwa yayi jikin motar yana watsa mata wani sihirtaccen kallo me ma’anoni da dama,

“Princess I heard what u said earlier”

“Oh…ta sunkuyar da kanta ‘kasa”

   “You made me so happy”

“Uhmm..”ta yi murmushi,shima murmushin yayi mata and ol of a sudden suka shiga dariya tamkar wanda suka ga abin dariya

Jimm tayi tana kallon yacce yake dariya Aleen ta wanda bata ta’ba tsammanin zasu ta’ba kasancewa haka ba amma yanzu gashi sauran ‘kiris yazama miji a gareta jin tayi shiru yasa shi kallon yanayinta still fara’a ma’kale a fuskarta

    “I’m glad u r fine”

Wayar dake hannunsa ce tayi ‘Kara,kallonta yayi kan yace

“Abban bauchi ne” da sallama ya d’aga kan ya kalleta yace bara naje se zuwa anjima, sukayi sallama ya tafi.

Biki bidiri inji mutanen mu hakan ta kasance ga iyalan biyu an sha shagali sosai wanda mutane da dama suka halatta ciki da wajen Nigeria haka duk wasu manya sanannu sun halacci wannan biki ranar juma’a bayan an idar da sala a masallacin tsohuwar jami’ar Bayero dake kano aka d’aura auren kan sadaki million d’aya d’aya wanda dubban jama’a suka sheda d’aurin auren masoyan hud’u Aleeyu Anas me oil da Fatima Usman k/mazugal se na Ansar Usman K/mazugal da Maryam Anas me oil.

(Nima Kdeey nace Allah ya sanya alkhairi ya kuma sa anyi kenan Ameen)

        *SIX MONTH LATER*

Bud’e ido nayi daga nannauyan baccin da na jima inayi numfashi naja jin yacce Alee ke kissing wuyana with intimacy hannunsa a cikin rigana….

“Again??”

Tsayawa yayi “kin gaji ne Mrs Alee?”

“Uhmm Uhmm na zata ka gaji ne de”

Alee yayi kissing bakinta deeply, hannun sa na yawo cikin jikinta

“I will never get tired of you”

“Show me!”

©Kdeey😊*YAR BABBAN GIDA*

©Khadeeja Ahmad

®Haske writers asso

For *Pherty n miemiebee*

                   💕30 💕

Bayan auren Alee da Fatima da sati d’aya suka wuce Paris honeymoon satin su biyu, loveplay,dining,winning and of crse lovemaking most of d times.

Alee mutumin dana fiso a rayuwata is very loving,caring,sincere n understanding. Ya koyar dani abubuwa da dama be tsaya a miji kad’ai ba he’s also my mentor,me bani shawara kan abinda ya kamata na d’aukesa matsayin abokina kar kuga lefina I saw my everything in dis man.

***

“Princess zamuyi latti fa kinga lil sis se kirana take”

Cewar Alee dake tsaye a bayan Pherty dake ta fama applying make up

“Minti kad’an mine”tace tana gyara lip gloss

“princess zan shanye abinnan tas kan muje gurin taron is better ki barshi haka”

Saurin tashi tsaye tayi ta matsa nesa dashi,ya girgiza kai tare da fad’in

“U r late”

Tare da kaiwa kumatunta peck+

“Mine kabari mu dawo kaga munyi latti”

“Arrgghhhh…naji but promise da mun dawo”

Tayi nodding

“promise”

***

*Alee*

*Fatima Zarah YAR BABBAN GIDA*

Da farko

Na gane cewar Pherty na tafiyar da rayuwarta in a simple way despite ita *YAR BABBAN GIDA* ta iya girki,kula da gida yeah. Bamu da wasu masu aiki dan ko wayanda aka had’o ta dasu duk ta sallame su. Alhamdulillah itace kalmar da nake yawan fad’a a duk lokutan dana tuna rayuwata.

Na biyu

Tamkar mamata Pherty tana da suturu designers bila adadin wanda ko yanzu taga wata tayi mata kyau seta siya haka kayan kwalliya kits sunfi ashirin har tunani nake mene amfaninsu cox wacce take amfani dasu she really don’t need to put on make up.

Na uku

Pherty abar so ga kowa, tana da kyau ciki da waje,I found everything about her so cute…..ko da she’s in a bad mood(😟)

“Mine mun ‘karaso”

Firgigit yayi

“Tunanin me kake haka bayan ina tare da kai??”

“Tunanin ki, sunkuyo kiji”

Kallonsa tayi kamar wanda taga abin tsoro”

“C’mon baby”

Ma’ke kafad’a tayi “hey Mr get down we r running out of tym”

Guntun tsaki yayi kan ya fito a motar tare da sa’kalo hannunta cikin nashi suka shiga hall d’in taron.

BAYAN SHEKARA BIYU

Twins❤

“wow yarinyar masha’Allah inayiwa Aslam kamu”cewar Afreen

“Kamar su d’aya da Mine”

“Ni kuma ina yiwa baby Maheera kamun wannan saurayin” cewar Miemie dake shafa d’an ‘karamin cikinta

Dariya nayi tuna wa da nayi awanni uku da suka shud’e ina ma’kale da twins a cikina amma gashi har na zubo su after dogon ciwon na’kuda da nasha a haka ma ance tazo min da sau’ki, amma yanzu naji ciwon yatafi duka tun bayan da na d’ora ido kan yarana our sign of love gudan jinin mu ni da Alee, ido na maida kan Miemie dake lafe jikin mijinta nace Allah ya rabaku lafiya a hankali Cox ni kad’ai nasan abinda naji

“Ameen” Alee ya ansa. Wanda ke makale dani ko takan yaran yaki bi

“Aidah and Mukhlis” ya ‘karasa maganar yana me shafa kaina

“Real name nasu kenan? I tot sunan mama da Baba mukayi da kai (mahaifan Alee)”

“Nickname nasu kenan “

“Mene sunan yaran” cewar Ma

Shafa kai yayi yana kallona alama. Yamin dana fad’a

“Anas(mukhlis) and Farida (Aidah)”

Cike da farinciki kowa yarinka cewa Allah ya raya su.

Watan Aidah da mukhlis takwas muka suka koma new zeeland da zama inda Alee ya gina tafkeken kamfanin kera jirage da kuma kamfanonin masarufai lokaci guda yayi suna Me oil investment, me oil machinery’s, me oil shoppings, me oil…me oil……upon all dis aiyuka mijina na da lokacina nikam *YAR BABBAN GIDA* ba abinda zance se Alhamdulillah.

N finally dis elegant book ends here….

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *