“Kowaccen su da lemo na rober agabanta”, yesmin da kanta ke duke tana jin haushin k’awarta kubra data tursasata zuwa garden d’in .
ALLAH yayi halitta gun wannan yarinya, dan kyakkyawa ce ajin farko ,itaba faraba, itaba bak’ba ,chacoolat colour ce ,ga dan k’amin bakinta dke d’auke da pink lips,ga golden eyes dinta ga cikakkiyar gira dke son had’e wa afuskarta sbd yawa.
Cikin nutsuwa hade da k’asaita irinta ‘yayan sarakuna ,yarima Ashman yake tafiyaya nufi gun da yesmin ke zaune had’e da yiwa body guards d’in sa alamar kar su biyosa.
[1/22, 6:31 PM] It’z B Y ebrerheem: YARIMA ASHMAN
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Cikin tsoro had’e da tsiwa take cewa wlh mlm ka’ajiyeni ko ance maka ni y’ar iskace ne?dazakazo dani wannan mugun da jin ne.
“Aibaka isa cikakken nmj ba,indakakai da inda namaka laifin zaka dauki mataki amma wai baka satoniba.”
Banxa yyi da ita kamar tana magana da bango saima yakur’e volume din wak’ar music yana sauraro ko gundatake bai kallaba yacigaba da tukinsa.
Itakuwa data gaji da rashin kunyarta sai tayi shiru tana adduar kubuta dg hannunsa.
Bata auneba taga yyi parking agaban wani had’add’en get house nashi na shak’atawa Wanda ko mai martaba baisan yanada gidanba.
“,fitowa yyi fuska a tamke ,yabud’e gidan baya da nufin ta fito amma sai ta k’i fitowa ma dg motar,kwafa yyi yasa Zara zaran hannayensa ya fincikota ,tana tirjewa had’e da zaginsa ,amma bai tsayaba yyi cikin gidan da ita.
” wani dakine yawurgata ciki ta fad’i k’asa kanta yabigi tayis d’in dakin”,sannan yarufeta ciki yafita .
Ido kawai yasmeen ke zarewa ,inbacin rawa bbu abinda jikinta keyi dan tasadak’at Repin dinta zaiyi”.
Be jimaba yadawo da ga shi sai farar jallabiyya ajikinsa yanufi indatake zaune ,Aida sauri ta rik’a ja da baya had’e da runtse idonta tana salati da Neman tsari dashi axuciyarta.
“Koda taji k’amshinsa sosai tasan yazo gab da ita cikin rawar murya had’e da yin kalar tausayi tace pls kayi hakuri natuba ,bazan sakeba kaji tsoron ALLAH kada ka rabani da martabata…….wata doguwar tsuka yaja had’e da tafa hannayensa yace me Kika d’auka da zanmiki?”
girgiza kansa yyi yace you are a big loser Ashe rashin kunyar taki ta cikin cokalice ,ainazata girman kanki da ixxa baxasu barki kibada hkuri ba. Oh kindauka ni yarima zan iyayin wani abu dke ,to never nafi k’arfin hakan ,keko dogarawana ra guards dina sunfi karfin yin hakan dke Balle ni sbd ke baki daga cikin tsarin irin matan dasuka amsa sunan su mata irinkune suka rako mata duniya.yasmeen batace komaiba saidai zuciyarta kamar ta fashe sbd tak’aicinsa da irin bak’ak’en magana ganundayake gaya mata. “
Kallenta yyi ayatsine yace dalilin d’aukoki shine ki wankemun kayan da Kika bata sannan ki koma gida inkink’i kuma to zaki iyayin shekara anan har sai kin wankesu sannan kifita anan gidan!”ke bakikai darajar dazan saki wankiba nadai sakakine sbd ke Kika b’atasu dan…..cikin tsawa tace ya isah haka kayadaiko to bazan wankeba nafi karfin inyima wani k’aton gardi wanki ALLAH yakiyaye wlh.
dan zabura tayi tana maijin mugun tsanarsa kuma tad’auki alkawari suka sake had’uwar saita nasa abinda baya tunani.
fita.
[1/22, 6:31 PM] It’z B Y ebrerheem: YARIMA ASHMAN
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Yana tak’ama da ilimi,kud’i,saurauta had’e da k’asaiita”,bayason raini ko kad’an kuma bayason shishshigi,akwaisa dason girma.”gashi miskiline na karshe dan yanada girman kai haka jama’a ke cewa dan in yayi maka magana sau daya ko biyu bazaisake ba,kuma bayashiga abinda be shafesaba.
Barrister Ashman kenan ,lauyer ne mezaman kansa yakammala karatunsa na law a k’asar jodan. Ayanxun haka yazama cikakken barrister ,baya shigarma masu kud’i akan kara .”talakawa yake taimako kuma kyauta baya karbar ko sisinsu “,dan shi aganinsa bbu mai kudin daya isa yadaukesa lauyensa har yabiyasho,hakan yasa talakawa ke mugun sonsa suna kaunarsa”, ko guri zaibi ya wuce zakaga anatafi ana d’aga masa hannu hade da yima sa kirari.
” hakan yasa yyi suna sosai ko ina agarinsu ,kuma masu kud’i marasa tsoron ALLAH basa sonsa.”
Yarima mutumin kirkine don baya shaye shaye da Neman mata irin na samarin yanxun ga kuma uwa uba ilimin addini dayake dashi.
“Maimartaba isma’il khaleed sarkin bauchi shine mahaifinsa .”
Yanada mata2 hjy falmata da hjy rahama ,hjy falmatace uwar gida tanada yara5 lubna ,Ashman,Hanna,sadeeq,sa Auta salim.
Hjy rahama tanada yara3sameera ,sageer sai Maryam.”family ne dke zaune lfy cikin ganin mutuncin juna da girmama nagaba da mutum.”
Yarima iyayensa nasonsa da danginsa dan inkagansa gaban amminsa tana lallab’asa saikace shine Auta.yanada son yara sosai fan kanwarsa dke bimasa tanada yara twins munib da muniba ,yarima nason yaran sosai sun shak’u da yaran har shopping yake musu yaje gidansu yakai musu “, kowa yana mamakin sa dan inbada daliliba baya zuwa gidajen yan gidansu mata masu aure ba.”
Tun bayan yarima yafara aiki mai martaba yaso yyi aure amma sai yace ai yarinyar dazai aura bata ida karatuntaba .
Hakan yasa sarki yasharesa kafin yyi lokacinsa .
“Yarinyar da yarima keson ya aura wato salma “,yanason ya auretane sbd tana mugun sonsa dan ita ta tura kanta gunsa,ta dauki tsawon shekara tana binsa tana rokar soyayyarsa dg karshe yaga zata kashe wata yarinya sbd shi,daganan yaga zai iya aurenta tunda zata iya komai sbd shi,amma bawani sonta yakeba,tabbas ya yarda akwai so amma shi aganinsa yafi karfin zubda ajinsa yace yanason mace saidai ita tace tana sonsa.
” da kyar ya amince ma salma zai aureta amma yana mata wulakancin da yaga dama dan inba ita takirashiba baya kiranta ,kuma kota kira saiyagadama yad’aga kiran.”
Yahad’u da salma a akasar Jordan itama tazo karatu har ya kammala karatunsa yabarta yanxun saura shekara1tayi degree dinta tadawo Nigeria kuma itama yar bauchi ce.
“Tana mugun sonsa musammun a cikin kawayenta tana alfahari dashi,shikuwa yana juyata kamar bante,ko wani guri zata saita kirasa ta tambayesa ,inyace bazatajeba to ko iyayanta sunce taje bazata jeba.
” alokacin dasuke tare akasar Jordan yayimata alkawarin zai aureta hakan yasa ta nuna masa ko romancing juna surikayi,yanuna ma ah ah had’e da yin fushi sosai da ita dan nuna mata yyi zai iya rabuwama da ita akan hakan Dan yatsani mace marar tarbiya.kuma bawai dan bayada bukatar hakanba ah ah,saidai yana tsoran aikatawa da zunubin da zai daukarwa kansa.
[1/22, 6:34 PM] It’z B Y ebrerheem: YARIMA ASHMAN
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Budewa tayi ,murmushi tayi tace Yayana nid’aya nagode,zama yyi yana yar dariya yace baby (dayake haka yake kiranta)duk mijin da kka aura yabani da zaryan siyan fura any time.
“Keko gundurarki batayi?” Murmushi tayi tace ni bata wani gundurata wlh ,ko umma nah?
Girgiza kai umma tayi tace eh hakane tunkina karama kike sonta.
“Tashi tayi tace barama nadama abata,nan tafita tsakar gd”, umma takalli yah Omar tace ga abincinka nan!to yace had’e da jawo kular yyi bissimilla yafara ci,saiga yasmeen ta shigo da kwano da ludayi.zama tayi suna fira abin kwanin sha’awa,yah Omar be fitaba sai da aka kira isha’i.
” yar dariya yyi dan yah Omar akwai saukin kai yace to baby muje.”daa,kayan sana’ata zanfito dasu amma muje nakaiki,turo baki tayi,shikuwa gd yakoma yafito da mashin ta hau suka wuce skul.
“Yana ajeta ,kubra data hangosu da sauri ta nufosu dan jiya tunda yarima yatafi da yasmeen bata runtsaba.”
Kallan yah Omar tayi tagaidashi cikin sakin fuska ya amsa had’e da yiwa yasmeen bye bye yatafi abinsa.
“Kubra taja hannun ta tace my friend wai ina yarima yakaiki jiyane?”dan wlh banyi baccin kirkiba nayita addua ALLAH yasa kada yyi Repin dinki. wata doguwar tsuka yasmeen ta ja had’e da cewa ni wlh har ma na manta da wannan sarkin girman kan,nanta labartamata yadda sukayi dashi.
” ajiyar zuciya kubra tayi tace to Alhmdllh tunda baimiki komai ba, nima nayi tunanin bazai mikiba k’ila sbd gsky mutumin kirkine haka naji abakin jama ‘a.
“Yatsina fuska yasmeen ta yi tace can ta matsemasa”, amma nayi alk’awarin duk sadda Muka sake haduwa dashi saina masa rashin mutunci”wlh.”
Kubra tayi y’ar dariya tace hmmm kibidai ahankali wlh nidama yace yana sonki don zakuyi matukar dacewa da juna wlh,zaro ido yasmeen ta yi had’e da bankawa kubra harara tace ALLAH yakiyaye dan natsanesa wlhy kadama kisake wannan tunanin. ta fad’a rai bace, had’e da cewa ni ba sa’ar soyayyarsa bace!sbd ni talakace ba yar kowaba,kuma ko ba hakaba bazan soshiba,inkika sake mun irin wannan maganar to zamu rabu wlhy.
“dafa kafad’arta kubra tayi tace ALLAH yabaki hkuri ,ban fadaba dan inbata miki raiba ALLAH yahuci zuciyarki,nan taja hannun ta had’e da kara bata hkuri suka wuce dan daukar lectures.
[1/22, 6:34 PM] It’z B Y ebrerheem: YARIMA ASHMAN
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
“Wani mugun kallo yyi mata dan Saida tad’ago yagane itace dan dayasan itace wlh dabazai taimaka mataba sbd sadda yahango abinda ke faruwa yana nesadasu,sadda ya iso har yamareta ta fad’i.”
Itakuwa yasmeen kallon dogarawa da guards din yarima take ganin sun rurruk’e bash dogara natamasa bulalai masu rai da lfy .
“Cikin kasaita had’e da Jan aji yarima yyimusu alamar su daina su biyoshi”, nan yanufi gun motarsa da sauri akafito da kujera yazauna aka matsa da bash gabansa,nan yyi kneeling yana ahi da tuba yana bada hkuri.
Kwata kwata yarima beso bimata hakkintaba dandai kawai ga idon jama’a inyafasa yyi karanta kuma dan ALLAH yyi.
” kallon bash yyi yawani yatsina fuska kamar yaga kashi yace shot up your mouth “!
Tsit bash yyi yana tsoran kada asake tozartasa agaban mutane ,dan dayasan haka zata faru dayabarta yasameta har gd yyimata rashin mutunci.
” cikin kakkausar murya yarima yace kaji kunya kato dakai kana sa insa da mace harka daketa wato kune bata gari to zansaka akoreka dg skul din nan.”dukawa bash yyi yana k’ara bada hkuri”,nandai yarima yyi masa last warning inyasake kamasa saiya yabawa aya zakinta. Nan bash yatashi yana godiya yatafi.”
6angaren yarima kuwa kamar yahad’iyi zuciya dan bak’in cikin tozarcin da yasmeen tayasa.
“Nan yarima yabude yyi bissimilla yafara cika ludayi bebar furarba Saida yaji cikinsa kamar zai fashe tukum sannan ya aje,sai dariya amminsa ke masa.”
Fira suka fara jefi jefi shida ammi har Auta salim yadawo dg skul yazauna ana firardashi.
Duk sai yarima yaji azuciyarsa wasai yadaina jin wannan b’acin ran da yasmeen ta haddasa masa.
___________________
Bayan kwana2 Kawu balane zaune yana tunani,can yace bari naje ayita takare da zafi zafi ake dukan k’arfe.
[1/22, 6:34 PM] It’z B Y ebrerheem: YARIMA ASHMAN
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Yarima yakalli umma yace mama kije ganinan xuwa,to tace ta shiga cikin kotun.
Shikuwa yarima gun mota ya wuce yadauko rigarsu ta lauyoyi yasaka aisanaga ,haibarsa da kamalarsa had’e da kwarjinsa sunsake bayyanah.
“A cikin kotun kuwa kowa ya hallara alkali da barrister’s kawai ake jira.”
Kawu bala kuwa inbacin harara bbu abinda yake aikawa da Umma dan tunani yakefa kada allura ta tona galma.
Alk’aline yashigo kowa ya mik’e tsaye bayan ya zauna kowa yazauna.
Megabatarda da kara yagabatar had’e da tambayar lauyoyin masu kariya su fito.
“Cikin takun kasaita yarima yashigo sai kallonsa ake ” wani mugun kallon tsana da k’iyayya Kawu bala da alh jamilu suka aikama sa,sarai yagansu amma sai yanuna be gansuba dan tunda yashigo idanshi ke Kansu musammun alh jamilu dan besan balaba amma ganinsu tare yasa yagane balane.
Nan shima barrister saminu yazo yabaiyana agun.
Alkali da abukaci ganin umma gabanta,bbu musu ta fito alk’ali yyi mata tambayoyi akan abinda take kara nan ta sanar da shi kamar yadda yarima yafad’a mata.
Sannan aka bukaci Kawu bala yafito ,cikin fad’uwar gaba da muxurai bala yafito nan alkali yyi masa tambayoyi yana amsawa cikin inda inda.shikanshi alk’alin yalura bbu gsky atare da bala.
“Yarima kuwa sai murmushi ykeyi yana cewa good”.
Bayan alkali yagama yiwa bala tambaya ,yabukaci ganin alhj jamilu.
Bayan ya fito alk’ali yakallesa yace Kaine Wanda bala yabawa auren diyar k’aninsa ? Alh jamilu yace eh!
Alk’aliyace kuntab’a magana da yarinyar kunsan juna?yace ah ah ,alk’ali yace yaje ya xauna.
Bayan yyi yan rubuce rubuce yace lauyoyin masu kariya ko kunada tambayoyin dazakuyi?
” da sauri yarima yad’an rusuna yace akwai yahmai girma mai shari’a ,alk’ali yace kotu tabaka dama barrister.
Nan yarima yace inason ganin bala agaban kotu.
Nan Kawu bala yafito kamar zaiyi xawo sbd yadda yatsorata ainun lol..
Yarima yakallesa yace inason kagabartawa da kotu sunanka da matsayinka agun yarinyarda zaka aurawa alh jamilu bacin kasan yarinyar bata sons….upjection my lord barrister saminu yakatse yarima had’e da cewa, yah mai girma mai sharia yakamata lauyan mai kariya yasan abinda zai rik’a tambaya sbd koba komai ai yarinyar diyar k’aninsa sace kuma yana da iko akanta tunda mahaifinta baya Raye…alk’ali yace k’orafi be karb’uba barrister ,dole ya amsa wannan tambayar.
Wani murmushin mugunta yarima yyiwa barrister saminu.
“Kawu bala cikin in,ina yasanar da kotu sunansa da matsayinsa gun yasmeen.”
Yarima yace bayan rasuwar k’aninka wane taimako ko kulawa kabawa wannan bewar ALLAH da y’ayanta?eh…nah ..ban ..banida haline shiya sa.
Yarima yace sadda alhj jamilu yazo Neman auranta gunka kayi shawara da mahaifiyar yarinyar kafin ka amince?ah ah banyiba.
Yarima yace good ,to amatsayinka na Wanda besan cinsu,shansu,iliminsu ,tufafinsu,farat d’aya sai kace dole sai yarinyar tamaka biyayya ta auri Wanda bata so….da sauri barrister saminu yace up jection my lord yakamata lauyan me kariya yadena jifar Wanda ake tambaya da laifi kokuma ko kuma d’ora masa laifin dabai aikata ,koba komai ai sai inyanada halin taimaka musu zai tammaka musu..
Al’kali yace barrister akiyaye.”kwafa yarima yyi yabukaci ganin alh jamilu nan yafito, yarima yabuk’aci yyiwa kotu bayani wanene shi? Nan yagabatar da kansa ,yarima yakallesa yace Kaine Wanda bala yabawa auren diyar k’aninsa? Yace eh yace to yanxun kun hadu da yarinyar kunyi mgn yace ah ah.yarima yakalli alk’ali yace yamai girma mai shari’a da waddannan hujjoji nike so wannan kotu me adalci tabiwa Mariya da yarta hakkinsu gun hana Wannan auren da bala kawunta yabawa Wanda bataso ,yin auren zai iyasa Rayuwar yarinyar tagaiyara,yanxun haka Tana karatune dan taimakon kanta kasancewarta marainiya ,inason kotu tahana bala koda yawan xuwan dayakeyi gidan Mariya sbd yana daga mata hankali ita da yaranta na gode yamai girma mai shari’a..
[1/22, 6:34 PM] It’z B Y ebrerheem: YARIMA ASHMAN
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
“Nan tanufi gun cike yake da securities”, nan umma taje ta rakub’e tana yan kalle kalle tama rasa mezata ce ne?
Can wani yakalleta yace hjy lfy?
” ahankali tace dan ALLAH inason ganin y’allab’ai ne”,nan yace ok xokibi layi nan to tace ta tsaya bayan mutum 6itace ta7.
Haka umma taitabin layi tafi awa2 har akayi sallar la’asar tukum layi yazo kanta.
“Nan tashiga tana addu ar samun nasara”, har cikin office din aka shiga da ita sannan security din yafita yabarsu.”
Shikuwa yarima hakimce yke kan kujera yana cikin suit bak’ake sunyi bala’in karbarsa kansa aduk’e yana yan rubuce rubuce . umma kuwa k’asa ta duka cikin muryar tausayi tace ranka yadad’e nazo gareka kataimakamun danALLAH kamar yadda ALLAH yataimakeka! da sauri yarima yadago yakalleta duk saiyaji tabasa tausayi yji bbu dadi kamar wannan dattijuwar ta duk’a gabansa aita haifi kamarsa,da sauri yace mamah tashi Ki xauna yanuna mata kujerar gefensa.
bbu musu ta tashi ta zauna”ahankali yace ina sauraronki fad’amun damuwarki nan umma ta fad’a mishi komai da komai harda zalincin da bala yyimusu da kashe megidanta da akayi ba’asan kowanene yyi kisanba.
Ajiyar zuciya yarima yyi yace sadda akakasheshi kunkaisa asibiti anduba meya kasheshi ,?tace ah ah Aida wuk’a ne akayi kisan.
Ok kawai yace yana tunanin alh jamilu bushasha dan gsky dole yasa ido akansa sbd mutane da yawa na zarginsa .
“Batare daya kalleta yacigaba da cewa to yanxun bakison ya aureta ?” da sauri tace eh yace to yanxun zan mik’a case d’in kotu ,nikumane lauyen dazai kareki kin fahimta ?umma tace eh yace sannan banison kiji tsoro ko shakkunsu ki fito kifad’i gsky hakan zaibamu samun nassara akansu insha ALLAHU .
Umma tace to insha ALLAH zanbada had’in kai.”umma batabar gunba Saida yarima yatura case d’in kotu ,sannan yakarb’i Nokia dinta yasaka number ta awarsa yace duk abinda kenan zaikirata.
“godiya da saka masa albarka umma taitayi,hakan yak’arasa yarima jin kaunar matar dason taimaka mata sbd yanason talaka mai mutunci gaahikuma sai saka masa albarka take.”
Haka umma ta fito tahau adedeta ta wuce gida murna fal aranta.
6angaren yarima kuwa bebar office ba Saida aka tabbatar masa da cewa ankaima alh jamilu bushasha da Kawu bala takardai sammaci gobe da misalin karfe 12:pm za’a fara shariar.
Kaitsaye gidan baba mlm suka wuce ,asoro suka samesa zaune shida wasu jama’a dan gidansa baka rabashi da mutane.
“Murmushi yyi irin nasu na tsofi yace yakalli yasmeen yace ga amaryata !ga amaryata!!yar dariya tayi tace ,amaryarka tsohuwadai Tana kuma cikin gidanka ba.duka sukayi dariya nan itada yah Omar suma gaisa ta shiga ciki ,shikuma yah Omar yatsaya sukayi mgrib tukum yashiga ciki yasamu har yasmeen tayi wanka abinta.
Nan shima yaje yyi sukayi isha I akaci abinci ,sannan baba mlm yashigo sukayi ta fira dasu yasmeen sai da dare yafara tukum yasmeen tacewa inna wato matar baba mlm ita bacci takeji ,yah Omar ma yace shima bacci n zaiyi.inna tayi murmushi tace raggaye dku kawai time k’asa zan barki ki kwana kaikuma zaure zaka kwana dariya akayi gaba d’aya.
Nan yasmeen tayiwa yah Omar sallama ta wuce dakin inna tahaye kan babban gadonta mai rumfa irin na daa.”
Shima yah Omar yaje ya kwanta.
Alh jamilune keta safa da marwa a parlourn sa yana mamakin wai kamarshi wata banxar talaka marar y’anci zatayi kara.murmushin mugunta yyi afili yace zan dauki barrister saminu inkinsan wata aibaki San wataba tunda naga yarki na kwadaitu da ita dan haka kota yaya sai hak’a na yacimma ruwa ya bushe da dariya irinta bosawa.
Bala dole yahakura dayiwa y’ar k’aninsa auren dole ,abarta tazabi Wanda takeso”.Sannan kotu tabawa Mariya damar duk sadda bala yasake xuwa gidan ta batare da ixinintaba koda tashin hankali to ta sanar kotu.”
Sannan alh jamilu dole yahakura da wannan auren ,inma yyima bala hidima ko kaimasa kudin auren to yakarb’i kayan sa.
Wannan hukunci dole kubisa sbd wannan kotu bata lamunci acanza wata sharia ba inhar tayi hukunci akanta”.
Alk’ali yana kaiwa nan yabuga guduma kowa yatashi .
“Yarima yakalli umma yyi murmushin samun nassara yamike dan fita had’e da yiwa umma nuni ta biyosa.
gab da yarima zai fita yaga alhj jamilu ,Kawu bala brr saminu fuskarsu murtuk kamar an aiko musu da sakon mutuwa ,wani mugun kallo barrister saminu yyiwa yarima, murmushi yarima yyi Wanda yasan yak’ara batawa barrister saminu rai.
Ida fita yyi had’e da tsayawa gefen wasu kujeru yana jiran umma.
” hango su alh jamilu da Kawu bala yyi suna mgn sannan suka shiga mota sukabar gun .
Umma nafitowa ta isa gun yarima tanata fara’a ,tsayawa tayi had’e da cewa ‘y’allab’ai ngd sosae da da wannan taimako da karamci dakamun bazan taba mantawaba ALLAH yyimaka albarka yasa kagama da duniya lfy, cikin jin dadin addu ar ta yace ameen mama ,kada kidamu .
“Ahankali yarima yace amma mama ina ganin maganar kisan mai gidanki dukda kince anjima amma gsky zansake binkice akanta harsai Nagano ko wanene yyi kisan insha ALLAH dan inad’an wani zargi daban.to amma zan yi tafiya wata k’asa zanyi wata3dana dawo insha ALLAH zankiraki inxo har gd sai musake binkice.
Cikin jin dadin maganganunsa umma ta ce to amma ngdsosai ALLAH yasaka da alkhairi, murmushi yyi yace ameen ,nan sukayi sallama ya wuce gd itakuma tahau adaidaita ta nufi gd cikin farin ciki.
Bangaren Kawu bala da alh jamilu kuwa ,tafe suke cikin mota rai bbu dadi, alh jamilu cikin b’acin rai yace wlh saina nunama yaron nan kalata wlh yabi a hankali kada yaga d’an sarkin garin nan yanemi yatakani ,naga bayan wad’anda suka fisa taurin kai bare shi karamin kwaro wlh sai inyi ajalinsa.
” bala yyi tsaki yace bar mutsiyaci wlh kamar nashak’esa “,inyasan wata ai baisan wata kaga yanxun kawai mubari ayi sati2da yin shari’ar nan sai intura yan fashi suje har gdansu yasmeen d’in su satomun ita inrufe fuska ta nabiya buk’a da ita inaga hkan xai fi,alh jamilu yafad’a yana kallon bala.
Bala yyi dariyar bosawa yace hakan yyi nima dg nan sai a satomun uwar nahuta da ita dan tun bayan mijin yarasu naso aurenta tak’i”alh jamilu yace tabbas haka xamuyi nan suka cigaba da mugayen maganganunsu.
Shikuwa bala dadi fal aransa dan dama yana tunanin kada alh jamilu yace yabiyasa kudinsa dan yanagani d’aukewar numfashi kawai zai sa ya iya bada kudin nan.
da misalin karfe 10 nasafe ,bayan yasmeen ta karya tayi wanka ta fito soron gidan dan gaisawa da mlm da yah Omar.
ne wlh yau nafara ganinsu sai naji duk sun kontamun arai.
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Xama tayi kusada yah Omar had’e da aza kanta gefen kafad’arsa tana cewa yah baya wanka yazama kazami,”yar dariya yyi yace keko ?”baby kin maidani kakanki ko? Murmushi tayi ,had’e da kallan umma tana cewa wai ummu wanne d’an arzikin yakareki akotu ?dan nidai mlm da yabamu lbr yace karar su kikayi ,kukayi shari’a
“Ahankali umma ta zaiyane musu irin taimakon da yarima yamata da jajircewarsa,har da inyadawo zai sake binkice akan mutuwar mahaifinsu.
Aidaga yah Omar har yasmeen sunyi mamaki dukda shi yah Omar yasan yarima yanada taimakon talakawa,kuma shi yadauki alkawarin duk runtsi sai yyi binkice yagane Wanda yakashe musu uba to gashi ALLAH yakawo masu yarima yataimakesu.
Cikin jin dadi had’e da k’aunar yarima yah Omar yace gsky mutumin nan yyi mana mutunci ALLAH yabiyashi yakareshi dg Sharrin abin halitta.
” umma tace ameen yah ALLAH.”
Yasmeen kuwa mamakine fal aranta amma sai asan tabbas yarima besan matsayinta agun ummaba dakuma cewa itace za’ayiwa auren ,inda yasani bazai taimakesuba,wani iri taji azuciyarta intatuna rashin mutunci datayi masa amma indai tasake had’uwa dashi zata bashi hkuri ammafa bazata d’auki rainiba gsky Dan.. Ummace ta katseta da cewa Auta ina Neman wata alfarma agunki?
da sauri yasmeen tace alfarma umma?”aikinfi karfin hakan aguna saidai kibani umarni kawai.
Cikin jin dadin magnarta umma tace duk abinda nasakaki zakumun kinmun alk’awari?
Yasmeen tace eh,
Umma tace to baba mlm yabada aurenki ga jikan amininsa yyi hakane dan daga ni har Ku ya isa damu ,kuma yyi hakane sbd baki kula kowa bakya soyayya duk da bansan ko a skul kinayiba.
Azabure yasmeen ta d’ago kanta dg kafadar yah Omar idanunta cike da kwallah tace aure !umma karatunfa?umma tace xaki cigaba ai ,tace to wanene za ‘a auramun ?umma tace nima bansanshiba amma ai kinsan bazai had’a ki da mutumin banxa ba ko?”
Yah Omar ne yadafa kafad’arta yace baby nah kiyi hkuri kinji kiyi biyayya ga umma da Mlm dkuma ni dan nima inason auren nan ALLAH yana tare dke kuma zai taimakeki.
Fuska cike da hawaye tace to yaya na amince tunda kaima ka amince!
Cikin tausayinta yace yauwa babyn yah Omar amma kidena kuka kinji?to tace ta share hawayen ta.
Umma taita sakamusu albarka,nan yah Omar yafita dan yaje yyi wanka.
Mai martabane zaune shida ammi kan 2seeter yarima yana zaune gabansu kan carpet yana sauraren yaji kiran me ,memar taba yake masa.
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Xama tayi kusada yah Omar had’e da aza kanta gefen kafad’arsa tana cewa yah baya wanka yazama kazami,”yar dariya yyi yace keko ?”baby kin maidani kakanki ko? Murmushi tayi ,had’e da kallan umma tana cewa wai ummu wanne d’an arzikin yakareki akotu ?dan nidai mlm da yabamu lbr yace karar su kikayi ,kukayi shari’a
“Ahankali umma ta zaiyane musu irin taimakon da yarima yamata da jajircewarsa,har da inyadawo zai sake binkice akan mutuwar mahaifinsu.
Aidaga yah Omar har yasmeen sunyi mamaki dukda shi yah Omar yasan yarima yanada taimakon talakawa,kuma shi yadauki alkawarin duk runtsi sai yyi binkice yagane Wanda yakashe musu uba to gashi ALLAH yakawo masu yarima yataimakesu.
Cikin jin dadi had’e da k’aunar yarima yah Omar yace gsky mutumin nan yyi mana mutunci ALLAH yabiyashi yakareshi dg Sharrin abin halitta.
” umma tace ameen yah ALLAH.”
Yasmeen kuwa mamakine fal aranta amma sai asan tabbas yarima besan matsayinta agun ummaba dakuma cewa itace za’ayiwa auren ,inda yasani bazai taimakesuba,wani iri taji azuciyarta intatuna rashin mutunci datayi masa amma indai tasake had’uwa dashi zata bashi hkuri ammafa bazata d’auki rainiba gsky Dan.. Ummace ta katseta da cewa Auta ina Neman wata alfarma agunki?
da sauri yasmeen tace alfarma umma?”aikinfi karfin hakan aguna saidai kibani umarni kawai.
Cikin jin dadin magnarta umma tace duk abinda nasakaki zakumun kinmun alk’awari?
Yasmeen tace eh,
Umma tace to baba mlm yabada aurenki ga jikan amininsa yyi hakane dan daga ni har Ku ya isa damu ,kuma yyi hakane sbd baki kula kowa bakya soyayya duk da bansan ko a skul kinayiba.
Azabure yasmeen ta d’ago kanta dg kafadar yah Omar idanunta cike da kwallah tace aure !umma karatunfa?umma tace xaki cigaba ai ,tace to wanene za ‘a auramun ?umma tace nima bansanshiba amma ai kinsan bazai had’a ki da mutumin banxa ba ko?”
Yah Omar ne yadafa kafad’arta yace baby nah kiyi hkuri kinji kiyi biyayya ga umma da Mlm dkuma ni dan nima inason auren nan ALLAH yana tare dke kuma zai taimakeki.
Fuska cike da hawaye tace to yaya na amince tunda kaima ka amince!
Cikin tausayinta yace yauwa babyn yah Omar amma kidena kuka kinji?to tace ta share hawayen ta.
Umma taita sakamusu albarka,nan yah Omar yafita dan yaje yyi wanka.
Mai martabane zaune shida ammi kan 2seeter yarima yana zaune gabansu kan carpet yana sauraren yaji kiran me ,memar taba yake masa.
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
“” tun da wuri umma da yasmeen suka gyare gidan suka dafa abinci mai rai da lfy daidai karfin su.yayinda atika takawo kunun aya cike da kula yasha kayan k’amshi da kwakwa ansakashi a robobi an d’ora k’ankara sama.
“Umma tji dad’in hakan ,nan aka shimfid’a tabarmi atsakar gidan Manya sannan atika tasaka yasmeen tayi wanka “, da kanta atika ta taya yasmeen shiryawa dan bataso koda suke talakawa araina y’ar aminiyar ta.nan umma ta fito mata da sabuwar gown fara y’ar kanti sabuwa tace tasaka.
Cikin mamaki yasmeen tasaka kayan dan tunani take wai dan gidan wanene zata aura aketa wannan shirin haka lallai .dan umma bata gayamata ba ko ta tambaya sai tace bata saniba.
” masha ALLAH tayi wani mugun kyau kamar yaune aka d’aura auren ta fito a chacoolat colour d’inta.nan atika taita yaba kyawunta had’e da fesheta da turaruka masu dadin k’amshi.
Ko zama yasmeen batayiba saiga kubra tashigo da sallama ,tagaishe dasu umma tana mamakin kwalliyar da yasmeen tayi dan batasan ankusa aurentaba .
Tazone taji lfy jiya da yau bataje skul ba.”nan suka zauna kan kujera itada yasmeen suna gaisawa nan take tambayar yasmeen dalilin kin zuwanta skul?”
Nanvtasanar da ita yau saura 6days auren ta Amma taroketa kada ta sanar da kowa a friends dinsu dan bbu wani event daza ‘ayi kuma zata koma skul.
Kubra tayi mamaki sosai sannan tace to bazata sanar da kowa ba had’e da cewa wazaki aura?
Bbu boye boye ta sanar da ita kakanta ne yabadata dan tayarda da kubra sosai amma taboye maganar auren ta da alhj jamilu.”””;;
Alh jamilu ne zaune a get house d’insa yana hutawa saiga Kawu bala yashigo kamar zai fad’i yazo yazauna.
Yarage gobe daurin aure duk Wanda yaga yasmeen inba farin sani yyi mata ba bazai ganeta sbd yadda tayi kyau tayi fresh jikinta yyi simil sai gyara take sha bata aikin komai sai kwanciya bacci ko latsar waya dan ta yi mugun jin dad’in wayar ,saidai wani gefen nazuciyarta na fargaban auren da kuma inyarima yagane itace kaninsa ya aura kozai mata rashin mutunci…
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Kubra dashigowarta kenan byn sun gaisa ta kalli yasmeen tace wow ran gimbiya yadade ALLAH shi taimakeki.
“Yar dariya yasmeen tayi tace oh hada xo la ma ko”?
Kubra tace kinyi ba karya wlh irin haka saiki zauta angon naki inyaganki had’e rai tayi dan gabantama fad’uwa yke.
” tace hmmm wlh kirabu dni pls da maganarsa.
Shiru kubra ta yi ganin kuyangin sun shigo d’akin suka tsaya gefen yasmeen suna mata fita ,had’e da fira.
Bangaren yarima kuwa tun sauran 5days bikin ammi kefama dashi akan yaje gidansu yasmeen,amma sai yamata karya yace ai yaje ko invitation na bikin abokinsane salis yaraba wa mutane amma shi ko ganin invitation din bayasanyima.
Ayauma Saida ammi tayimasa Ta’s sannan yaje yashirya cikin wani lallausan farin vowel mai tsada yar ciki da babbar Riga yasha aikin hannu da bakin zare ya aza hula,takalmi ,agogo duka baki ,ga kansa yasha gyara sai wani fitinannan kamshi yake tashi ajikinsa saidai fuskar nan tasa bbu annuri .
Yasmeen kuwa ana cewa ai andaura auren aisaita barke da kuka dan taga da gaske xata rabu da ummanta da yah Omar dinta.
Cikin kasaita ya amsa sallamar fuska had’e, wani mummunan fad’uwar gaba yasmeen taji dan bazata tab’a mantawa da muryar yarimaba.
” lallai tashiga tarama ba ukku ,take jikinta yahau rawa da kirma sbd razana kamar tasaki fitsari a wando ,bata auneba taji jakkadiya tasaki hannunta tana cewa yarima ALLAH yatashemu lfy tafita.
Ai yasmeen jitayi kamar ta xura aguje dan yanda ta tsorata….muryar yarima ta daki dodon kunnenta inda yake cewa ke wawiyar inace ?ba’a koyamiki gaida na gaba dkeba zakiyiwa mutane tsaye aka yafad’a had’e da Jan doguwar tsuka..
“Yasmeen batace komaiba tana kallonsa tacikin mayafin da aka rufeta kasancewar dum night ce kunne a d’akin bbu haske sosai,hantar cikin sai juyawa take dan tasan intayi mgn yanxun zaiganeta.
Cikin isa had’e da gadara yace inaso ki saurareni da kyau kiji dokokin dazan kafamiki dan karya d’aya acikin su hmmmm sai kinyabawa aya zakinta”.
Nah 1 I really hate you ko ganinki banason yi banasonki ko kad’an na aureki sbd biyayyar iyayena amma ni Prince nafi karfin nasoki never wlh.
Nah 2kada kisake indai ina gidan nan kifito da Wannan k’azamar fuskar taki Dan banason ganinta kirik’a saka nik’ab kada kibari muhad’u bbu nikaf a fuskarki.
” azuciyar yasmeen tace good bazanso kaganni yanxunba saina shirya irin rashin m din dazanmaka had’e da bakak’en maganganun daka gayamun nima narama….jitayi yace nah3babban kuskuren dazakiyi shine kai k’arata gun iyayena ,innagane hkan sorry for your self wlh.
Nah 4wanki nah da guga ta had’e da gyaramun dakinah yadawo gunki danba Hutu kikaxoba ,kafin my salma ta shigo cikin gidan kihada danata kiyi dan baiwa aka kawo mana .yana kaiwa nan yyi tsaki had’e da cewa ke xonan …….cikin jin haushin kalamansa taje gab da shi ,tsaki yyi yasa hannunsa ya fisgota tafad’a kan bed din dayake zaune kai kuma bisa farin kyallen da Umma tabashi…
“Yasmeen inbacin kiran sunan ALLAH akan yakamata dauki bbu abinda take dan ta yi bala’in tsorata da yarima ,bata auneba taga cikin mugunta ya ware mata k’afafu da karfin tsiya had’e da yima ta rumfa da fad’ed’an kirjinsa,kuka yasmeen ta fashe dashi.
Yarima bbu wani romancing ko rarrashi dan ko hannunta betaba ba hanyarsa kawai yabi.
Ckin rashin tausayi da mugunta had’e da nuna mata k’arfinsa na d’a nmj ya afkamata bayaji baya gani…..
Yasmeen kuwa ihu take tana kiran ummanta da yah Omar suxo su ceceta ,amma yarima bemasan tanayiba ….firgitacciyar kara tasaki,atake numfashinta yad’auke.”
Shikuwa yarima Saida yamaidata cikakkiyar mace yasamu nutsuwa sosai da ita tukum yasaurara mata yana maida numfashi. “
Cikin wulakancin sa yace ke dallah can kitashimin dg kan bed basabonba….shiru yyi ganin batayi mgn ba hannunsa yasa kan shafaffen cikinta yaji bata numfashi,yatsina fuska yyi alamar ko ajikinsa.
“Umma yakira wadda dama batayi bacciba ,tana d’agawa tace lfy yayadai?cikin in ina yace dama dama… Axo afita da ita ….yana fada yakashe wayar.
” tashi yyi yawuce toilet dan tsabtace jikinsa”,yabarta nan yashe kan bed.
Befi 10 minit da shiga toilet ba jakkadiya tashigo da doctor Aisha wadda ke zaune acikin asibitin masarautar ita da mijinta suna kula da duk Wanda yake acikin gidan inbashida lfy .
Jakkadiya ta taimakawa doctor Aisha suka dauki yasmeen had’e da farin k’yallen sukabar d’akin.,,,,,
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Nan ta sallami su binta suka fita tashi tayi ta aza alkyabba ajikinta ta dauki nik’ab d’inta ta nufi part dinsa ranta b’ace taji dalilin kiranta .
“daidai bakin k’ofar shiga tatsaya ta d’aura nik’ab d’inta sannan ta shiga, kan bed tasamesa hakimce yawani hade rai”
Canxa murya tayi yadda bazaigane ba tayi sallama, ayatsine ya amsa yana wani basarwa amma yakafeta da ido yana tunanin kamar yasan wata da irin wad’an nan idanun ,koda ta lura da kallon dayake ma idanunta saita dukar da kai tsaki yyi had’e da cewa ke baki iya gaisuwa ba ko?”
Tace ina wuni? Kirik’e banaso”,meyasa kikabarmun kaya arana baki gogeba dan kinrainani har inbaki umarni kik’ibi ko??
“Azuciyar ta kuwa jitake kamar ta masa rashin kunya kome zai faru yafaru dan yakaita bango….atsawace yace ko bakya jine?
” ahankali tace bbu nefa yanxun kuma bayanxun za’a tada ingeen ba”shiyasa .
Tsaki yyi yace matsalarkice wannan nabaki nanda awa d’aya da Rabi kigogesu kisaka kuyanginki suyiwa sarkin gd magana yahad’a garwashi asa acakwal kimun gugata ya fad’a atsawace.
Bewar ALLAH da sauri ta taje ta kwaso kayan duka ta daure a wani yadi fari tazo zata fita yace keeeeee!
“Innayi binkice naga bakekikayi gugarnanba hmmm nidakene agdan nan,batace komaiba ta fita.
Tsaki yyi yaduba gun da ya’aje kudin nan yaga abinsa sannan ga pics in salma ko tab’asu ba’ayiba”
Girgiza kai yyi ya wuce toilet yyi wanka yafito ,shiryawa yake amma yanajin wani yanayi atare dashi dan tun ranar da yakusanci yasmeen yagane cewa yanadaga cikin maza masu buk’ata ,yanason hakkinsa dan yasan ta warke amma girman kai bazai bari yanuna yanasoba ko yace akawota d’akinsa.
Hakadai yagama shiryawa yaje yaci abinci ,yawuce gun ammi dan yasha fura mutuniyarsa.
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Shiru tayi had’e da zama batace komaiba.
“Keeeeee! Xonan ” murya na rawa yasmeen tace mexan maka kayi hkuri pls ban warkeba ALLH kuwa ,tafad’a gaban ta fad’uwa sbd tuna wahalar datasha last4days.
Tsaki yyi yace matsalarkice wannan ainima basonikeba kawai dai xanbi umarnin ammi,kuma aikema kinaso taimakonki zanyi…katsesa tayi da cewa ah ah ni wlh banaso,kuma ai saika kwanta bbu Wanda zaigane ko kayi ko bakayiba….
“Mamakin wayon yarinyar yake ,cikin tsawa yace wai bazakixoba ko mene?”
Cikin tsiwa tace yah isa haba saikace wata yar ka ,eh d’in baza azoba.
Ahassale yace nikike gayawa mgn lallai zaki fuskanci hukunci,sannan ayanxun zanyi abinda nike so dke ta k’arfi inga Wanda ya isah yahana .
Yasmeen ta tsorata sosai hanyar guduwa kawai take nema ,bata auneba taji ya fincikota had’e da makata saman gado da sauri ta tashi zata gudu ,da k’arfi yamaidata had’e da rike mata hannuwa gam ,sai ihu take tana kok’arin kwacewa amma ta kasa ,shikuwa ko ajikinsa ,yadda yyi a firs night d’insu haka yyi saidai bai jimata rauniba.
Amma taji jiki kuka kawai take yi tawani k’ame gu d’aya ko motsin kirki batayi har yagama kuma taji tsafi amma baikai na farkoba.
“Tashi tayi da k’yar ganin yashige toilet ta fice xuwa part din ta”.
Shikuwa yana fitowa yyi tsaki yace garama da Kika fita dan danasameki korarki zanyi ,kuma zanmiki maganin rashin kunya.
Nan yashirya yyi kwanciyarsa bacci mai dadi yyi gaba dashi.
” yasmeen kuwa Saida tashiga ruwan dumi tad’ad’e aciki tukum tyi wanka ta fito ta kwanta xuciyarta cike da tsanar yarima kuma tasha alwashin kota halink’a k’a saita rama abinda yyi mata dole tafara shirin ramuwar gayya wadda ta fi gayya zafi.
Washe gari byn yasmeen tayi break tashirya cikin lace milk ,tayi kyau,Saida ta daidaici lokacin da yarima baya gidan tukum ta fito ta nufi part din ammi dan gaisheta.,,,,,,
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Tace 10 pm ,tana gamawa tawuce part din ammi tagaidata taxo tayi break ko 10,dinbata idaba driver yakaita skul sai d’adi takeji duka yau 8dsys rabonta da fita amma yau sai wani dadi takeji.”su kubra sai tsokanarta take wai tagama boye yarimane mijinta aiyanxun tagane”.
Tsaki kawai yasmeen keyi batace komaiba sbd tatsani ayi mata maganarsa.
“Yaya Omar takira tace yazo tana skul su gaisai ,” nan yace mata baya gida yanxun haka exam zai rubuta,cikin mamaki tayi masa fatan samun nassara.
Yarima kuwa sarai yasan yasmeen yau xata koma skul ak’agare yashirya dan yaje yaci mata mutunci dan yaji haushin abinda ta masa jiya, amma sai dai yanazuwa fada gaisheda mai martaba ,aiko yatsaidasa yin wani lissafi,”lokacin dayadawo harta tafi.
Alh jamilune zaune akatafaren parlourn sa yana hutawa had’e da tunanin yasmeen.
” can yyi tsaki had’e da d’aukar wayarsa yakira bala yace yazo yanason ganinsa”,yana fad’amasa yadatse kiran.
Befi minti15 ba ,saiga bala yazo ko gaisawa basuyiba alh jamilu yace ashedai wannan mutsiyacin yaron nan yarima yasmeen ta aura?”
Kawu bala yace eh wlh nima jiya nasani dan ko me d’akina hanata nayi xuwa gun dan iskan bikin saidanayi binkice nasani nima.
“Amme yanxun meye shawara?alh jamilu yace hmmm ai nagama shawara saura aiwatarwa “, kuma ina binkice akan sa ,sbd yasamun ido yanxun haka ancemun yana binkice akaina wlh ,kuma saura2weeks yatafi wata k’asa kaga kafin yadawo saimu shirya.
” Kawu bala yace hakane ,kecewa sukayi da dariya.,,,,
Hakafa yasmeen tayi ta wa yarima kullum da dare saita rufe k’ofar ta tace ace tana gunsa tun jakkadiya nazuwa harma tadaina xuwa dan duk azatonsu yasmeen ma agunsa take kwana.
“Shikuwa yarima yana cikin bukatuwa amma yaki nuna hakan ga kuma wasan yan buyan dasuke dan bata yarda ta fito waje saibaya gidan”, inkuma skul ne tayi tafiyarta .”gyran d’akinsa intadawo takeyinsa.,,
Shikuwa damuwarsa shine buk’atarsa shiyasa yakeso yaje suyi mgn da salma dan gsky yagaji da jiranta.
Anacikin hakan har sati 2ta wuce Yakama gobene yarima xai tafi Jordan”.
Kuma sun gama mgn da Sarki akan banda yasmeen zai tafi sbd karatunta.
‘Ayanxun haka kwance yake kuma yasha alwashin yau kota halin k’ak’a saiya biya buk’atarsa kafin gobe yatafi sbd 3month zaiyi aigara yarage zafi.””””
(palace of excitation and pleasant writer’s)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
JORDAN
Yarima nasauka dg jirgi yahau tasi, kai tsaye masaukin salma ya wuce ahanya yakirata har sau biyu bata d’agaba tsaki yyi yana tunanin ina tabar wayar.”
sake kira yyi akaro na3 amma bata dagaba”
Itakuwa salma tana can tana masha arta itada wasu turawa su ukku agado d’aya jin anmatsamata da kira yasa tayi tsaki had’e da mik’e wa don taje ta kashe wayar,tana dubawa taga yarima ne.kuma da layin k’asar tasan yana cikin kasar kenan.
“Zaro ido tayi da sauri ta maida kiran Saida takusa tsinkewa yad’aga ,cikin iyayinta tace baby hii kakira ina bacci ne!yarima yawani yatsina fuska yace eh gani akasar gashima yanxun ak’ofar gidan da kike za’a ajiyeni.”
Cikin inda inda tace eh.. to aguna zakazo tsaki yyi yace bansaniba to dawa kike tunani zanje gunshi mitts yakashe wayar had’e da biyan me taxi kudinsa yafito yanufi get din gidan.
Salma kuwa tanajin yakashe atsorace tayiwa abukan watsewar bayani ga Wanda zai aureta nan zaixo yanxun sutafi “,to sukace nan suka maida kayansu sukafita.
da sauri salma ta fito parlourn gdn shegiyar fuskannan tata a kod’e taci bleaching ga attachment na gashi anmata Kitso dashi danko wankan safe batayiba bad’alarsu kawai suke aikata.
” suna fita sukayi clashing da yarima “,wani mugun kallo yyi musu dan har cikin zuciyar sa be yarda dasuba.”
K’ofar parlour ya murd’a yashiga da gudu salma ta zo ta fad’a jikinsa tana murnar ganinsa.
“Ahankali yajanyeta dg jikin sa suka gaisa takamasa drinks sai kallonta yake dan saiyaga yau duk ta masa muni ,wata zuciyar tace k’ila dan bbu make up afuskarta”
Fuska ba walwala yace su waye wadancan suka fita dg nan?
“cikin rashin gsky tace ai course mate dintane”, tsaki yyi yace me sukazo yi a masaukinki? ai sai in a skul ne har zakiyi wata hudda dasu amma aibbu dacewa suxo matsayinki na musulma me kishin addininta.”
Yatsina fuska ta yi tace oh bandanjin dadine sukazo dubani,badan ya yardaba yace ok.
Nan suka fara fira sai wani shige masa takeyi tana iyayi.
“Can yace bara ya wuce masaukinsa zasuyi waya anjima,shagwaba tafara yimasa wai anan xai sauka,had’e rai yyi yace kinada hankali kuwa?” Kodan zan aureki ai ke ba maharra mata bace da zan zauna gu d’aya fke harxuwa wani lokaci”.
Ahankali tace eh fa baby dadina dakai kana kishin addininka.
Yar dariya yyi yace nixan wuce saimunyi waya.
har bakin get ta rakosa taso yimasa kiss a kumatu to tanagudun yanxun yaji haushi koyafa wa’azinsa.
“Koda ya fito wata taxi yahau ,ya isa masaukinsa .” su ammi yakira yace ya sauka, tayi murna sosai had’e da cewa yakira yasmeen eh kawai yace dan besan aja maganar danshi ko number ta bashida ita.,,,,
Kawu balane tafe kan mashin nasa ,betsaya ko inaba sai gidan su yasmeen dan yasami labarin yah Omar baya k’asar yana waje karatu ,shi azatonsa duk Sarki da yarima ne suka kaisa kuma suna sakarma umma kud’i sosai shine yazo ayi wacce za’ayi ya amshi hakkinshi ,amma a haukansa.
“Tun asoron gidan yaga ansaka tayis ga fenti anyi ancanza k’yaure ,ai afili yace ai dole ma abani kasona wlh dan bazan bar banzaba kokuwa indauki mummunan mataki”.
Kutsawa yyi cikin gidan bbu kowa a tsakar gd ai sai kawai yahankad’e labulen yana harare harare.
” umma kuwa itada inna atika da wata mako’ociyarsu suna fira ,kamar dg sama sukaga Kawu bala .”
cikin tsanarsa umma tace mlm lfy zaka shigo gidan matan aure?
kallonta yyi sama da k’asa yace ba musayar kalamai nazo muyi dkeba hakkina nazo kibani a matsayina na ubah ga yasmeen danbake kadai zaki ci dukiyarba nima abani kasona kokuma wlh in…ihun da inna atika ta kurmane yasasa yin shiru jin tana cewa jama’a kukawo agaji kwarto da rana kiriri wayyo ALLAH …. Aisai Kawu yafara zare ido ganin zasu ja masa sharri Aida sauri yana baza babbar Riga yabar gidan yanajin umma nacewa gobe ka amsa kiran alk’ali.
gabansa yaji yafad’i dan ya manta da alkali yahanesa da xuwa gidan nan yaja mashin insa yabar anguwar.”””
Tsakaninta da kowa lfy dan yanxun ta k’ara shakuwa sosai da ammi inkaganta suna fira ko kaganta kan cinyar ammi baka cewa itace .sunshaku sosai wani lokacin agabanta yarima ke kiran ammi su gaisa da ammi tace kota bata saitace aibasu Dade da yin wayaba.
Bata cewa komai saidai tayi murmushi kawai amma azuciyarta tanajin haushinshi sosai.
” wani sa inkuma apart d’in ammi ake firar tare da ammin.”
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
saurin juyawa yyi yabasu baya dan besan ganin tsiraici wani.
“cikin rawar jiki had’e da fad’uwa gaba salma tayi saurin zura doguwar Riga ta kori abokanan watsewartata ,” da gudu ta fito dan taga yarima yafita a hassale.
dede get tagansa zai bude yafita sai kwala kira take be sauraretaba yabude get zai fita tayi saurin rik’emasa Riga.
Ahassale yajuyo had’e da d’auketa da kyawawan maruka masu rai da lfy yabuge hannunta data rik’esa yanunata da yatsa cikin mugun tsanarta yace inaso ki dauka baki tab’a sanin wani yarimaba arayuwarki ko a hanya Kika nuna kinsanni wlh sainamiki abinda zakiyi nadama na tsaneki bana k’sunarki ko kad’an na kuma godewa ALLAH da yatoni asirinki kafin na aureki ran da bayan na aureki Nagano hakan hmmm sorry for your self wlh.
Cikin kuka tace haba baby kayi hkuri meyayai zafi haka kuskurene kada kamun haka bazan …tsakin da yyine yasakata yin shiru ,miyau ya tsitta yace wawiya kazama ,shaid’aniya to kimasani Dana aureki wlh gara na tabbata bbu aure arayuwa ta zan miki adduar shiriya inda rabon zaki shiryu,dama ni bawani sonki nikeba Balle kiyiwa xuciyata lahani kekika tura kanki gareni dan haka yarima ba naki bane .
“Ayanxun haka inada mata agd inbaki saniba kisani .”
Sannan dg yau bazaki sake ganinaba agidanki keko wani gunma Kika ganni Kika nuna kinsanni hmmmm kinsan sauran,ayanxun haka sai naje nayiwa jikina wankan tsarki sbd nashigo gidandake da najasa da k’azanta hatta kayan dke jikin innacire su yanxun nida sakasu har abada wlh ,yana kaiwa nan yyi tsaki had’e da ficewa dg gidan.
Itakuwa guiwa sake ta koma ciki saidai tasha alwashin ta koma Nigeria saita binkice akan wacce yake cewa ya aura ….
Afili yace anya ba hakkin yarinyar nan bane ke bina? ji yadda salma halinta yakasance Ashe ita bata garice ,ALLAH na gode maka daka baiyanamun abinda ke boye,lallai gara da nayi biyayya ga iyayena da yanxun banyarda da wannan aurenba da nayi asara biyu oh lallai insha ALLAH bazan sake cutar musu da yarinyaba ,amma fa bazan dauki rainiba .,,,,,
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Wani irin tausayinta yaji ,domin yalura tanada biyayya dukda akwaita da tsiwa.
” kurema jibgegen k’ugunta yyi da ido yana kallo”,azuciyar sa yace dama haka yarinyar nan take.
Atake yaji tsohuwar sha’awarsa ta motsa.”
Amma saiyayi shiru yanaso yaga tajuyo kozaiga fuskarta.
Yasmeen kuwa batamasan dashiba tana gama jerawa ta rufe ,kawai sai hancinta yajiyo mata k’amshin turaren sa da sauri ta juyo idanunta tsab cikin na yarima.”
Cikin tsantsar mamaki yarima ke kallonta azuciyarsa yana cewa me marar kunyarnan taxo yimun ad’aki?” Wata zuciyar tace kasan ko itace matar taka ko kanwartace ……
Yasmeen cikin firgita ta dauki gown dinta dan sakawa dan batayi tsammanun xaidawo yauba tunani take yau tafaru ta k’are yaganta bbu nik’ab oh lallai amma to sai me inma yagane ashirye take da rama abinda yyi mata. “Shikuwa yarima dayake dan duniyane saiya boye mamakinsa naganinta dan be tabbata itace amma bara yyi mata wata tambayar ko tanan zaigane in itace .
Fuska a had’e yawani kalleta yace keeeeeeeee!
” meya kawoki d’akina ?”cikin tsiwa tace to bakaine kace na ringa gyarawaba kobakanan!
Atake yagane cewa itace kenan ,shine ta boye kanta tunda tasan batada gsky ,haba shiyasa dayakalli idanunta saiyaga kamar yasan me irinsu Ashe itace aiko yanxunma yafara hukuntata.
Yatsina fuska yyi ganinta saka gown dinta, yace ke kin gama boye wannan kazamar fuskar taki kin dauka ban sankebace akabani sadaka ,ai k’yaleki nayi naga iya gudun ruwanki ,,,,.
” aiko yasmeen ta kwashe da dariyar mugunta had’e da cewa alhakinane kuma kaida ALLAH wlh.”
Tsaki yyi had’e da fisgota ya mirgina yadawo samanta, da sauri ta rufe idonta tana turesa had’e da son kwatar kanta amma ta kasa cikin husky voice insa yace kingama yimun rashin kunyar da dariyar??”
Kinsan dama inajin haushinki ,kimmun ALLAH ya isa ko ?
Gun dining area ya wuce yafara lunch.,,,,,
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
K’ok’arin kwacewa take amma yak’i saketa harara ta galla masa had’e da cewa mlm lafiyarka kuwa?” Ina zamana zaka wani kirani !
Murd’e mata hannun yyi yace bansani ba,muje ki karbi hukuncinki ba ALLAH ya isa kikamunba ko?”
Hmmmm wlh ki shiga hankalinki dani ,cikin jin zafin murde mata hannu da yyi tace pls sakeni sai muje “,as hek’e yakalleta cikin bada order yace muje ,ganin bbu wasa a fuskarsa yasa tayi shiru fuskarta daure gashi yaki’ sake ta a haka suka nufo part dinsa inma yaga mutane ko ajikinsa bayajin komai dan anganshi rik’e da hannunta.
” kan kujera ya zauna had’e da sake mata hannu fuska d’aure yace oya zokimun tsallan kwad’o “!
Zaro ido tayi had’e da cewa what? Yace yes kobazakiyi bane?”
Cikin tsiwa tace eh baza ayiba nafi karfin hakan wlh kaida ALLAH ka zauna kayita cin zalin dina ta fad’a had’e da Jan doguwar tsuka.
Cikin mamakin ta had’e da jin haushin ta yace nikikewa tsaki?”
Tace eh anyi saika dauki mataki dayadace.
Ahassale yamike kafin ta arce yarik’e ta har yad’aga hannu da nufin marinta komai yatuna sai yafasa ,yaja tsaki had’e da cewa ni abokin wasankine yaushe nafara wasa dke ne ?? Belt din dke k’ugunsa yafara k’ok’arin cirewa da sauri yasmeen tace me xakayi inkacire batare da yakalleta yace abinda nayi d’azun ko zaki hana?”
Cikin muryar shagwaba ta ce ayya wlh nabari kaji bazan sake maka rashin kunyar ba dan ALLAH kada kayimun komai wlh banaso ….hararanta yyi yace stupid girl kawai oya tashi kimun tsallen kwad’o ko kuma nasake maimaitawa yanxun nan”.
Haka kuwa akayi tana hawaye tana tsallen kwad’o tun tana na marmari hartafara galabaita ,shikuwa yarima latsa wayarsa kawai yake bema damu da itaba.
Zuwa can tasaki k’ara had’e da fad’uwa k’asa .
“da sauri ya kalleta yawani yatsina fuska yace saiki tashi kije ciki duk ranar da kikasamun ALLAH ya isa sainamiki abinda yafi hakan.”
Batace komaiba ba ,tafita da k’yar take tafiya sbd jitake cinyoyinta na mata ciwo.
Tana fita kuma duk sai yaji bbu dadi ganin tana kuka kuma batace komaiba.
Tashi yyi yawuce toilet yyi arwallar magrib .
Yasmeen kuwa cikin mugun tsanarsa ta nufi part dinta tasa ruwan zafi ta gasa cinyoyinta tayi sallar magrib ,tananan akayi isha’i bayan tayi ko abinci bata Ciba ta kwanta da alk’awarin d’aukar fansa gobe.”
“Ammi kuwa ganin yasmeen shiru yasaka ta tura salim ya duba a part din yarima yaga tana can in tana can yakyaleta inbata can yakirata,aiko yaje a window salim yaga yadda yarima yasaka yasmeen tsallan kwad’o aiko yaje yasanar da Umma ranta yab’aci sosai ana gama isha i ta nufi part din yasmeen ,har bed room dinta taje tasameta kwance dukda yasmeen din ta boye damuwarta amma kallo d’aya ammi tayi mata tagane ,bayan sun gaisa ta tambayeta da gske yarima yasaka ta tsallen kwad’o ,kawai sai yasmeen ta tuna yadda yakaresu a kotu ai itama yakamata ta karesa nan tace ah ah wasa ne suke shine ta duk’a amma besakataba.
” cikin mamaki ammi tace to shikenan nan sukayi sallama.”
Yarima kuwa har cikin ransa beji dad’in abinda yyi wa yasmeen ba ,part din ammi ya wuce,k’ila ma tana can wata zuciyar tace masa ,yana xuwa ko gaisawa basuyiba ammi ta zaiyane masa yadda salim yafad’a mata da yadda yasmeen tace mata,had’e da cewa meye gskyar maganar?”
shikuwa yarima yyi mamakin yasmeen bewar ALLAH wato taji maganar dayaga yamata akan kada ta kai kararsa gun iyayensa da watace saita fad’a inyayi mgn tace ai tambayarta akayi .”ahankali yace eh umma wasane muke k’ila autanki be luraba zaizo yahad’a nidke.
Murmushi tayi tace ai gsky yafad’a dan banaso kaci zalinta dan wlhy kadace mata ga ta da biyayya ,yarinyar nan bata tab’a yimun musuba ko gaddama duk umarnin Dana bata bitakeyi.
Shiru yyi yanajin wani irin tausayinta duk sai yaga be kyautaba kuma ai shikeja tana masa rashin kunyar.
Sallama yyiwa ammi yatafi part dinsa ya kwanta..
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
“part d’insa yanufa da ita “. atake jikinta yafara rawa dan tasan me kwatarta sai ALLAH.
” ahankali tace pls kayi hkuri wlh nabari!tsaki yyi had’e da makata saman bed yace aidama haka kike cewa kinbari amma gobe ki k’ara garama kinyi shiru dan yau hukuncinki sai na kwana inayin sex dake.
“Kafin tace wani abu ya afka mata yafara romancing d’inta azafafe.”
Itakuwa tashiga aikin nata wato turesa da kuka amma bemasan tanayiba.
“Aikinsa kawai yakeyi, haka yyita abinda yaga dama da ita har yasamu nutsuwa ,asannan yalura da yadda take kuka kamar ranta zai fita.”
wani zafi yaji axuciyarsa dan yanxun mugun jin haushi yake inxai kusanceta ta rik’a masa irin wannan kukan nata sai kace wadda suka aikata aikin ashsha ne da ita.”wata zuciyar tace masa k’ila dan ta tsaneka shiyasa.
“doguwar tsuka yaja had’e da shigewa toilet ,” yana shiga ta tashi ta wuce part din ta dan ta jigatu a hannun yarima.
shikuwa rai bace yashirya ya kwanta abinsa har bacci yyi gaba dashi.
“Yasmeen kuwa ta d’auki niyar ramawa amma ta bari sai gobe byan tadawo dg skul dan gobe da safe zata tambayesa taje gidansu tun sadda taxo gidan bata tab’a xuwaba saidai syi waya da ummanta…..
” ahankali tace damaaa…dama in in …innadawo dg skul zanje gidanku tunda nazo bantab’a zuwaba.”
ayatsine yace kebaki iya gaisuwa ko?kinwani kama cewa dama dama .. Mitt’s bakimasan sunanaba ko to inbazaki kira sunana ba kifasa xuwa.cikin marairaicewa tace pls kaji kabarni,tsaki yyi yace bazakijeba.
Ahankali tace innace maka yaya ba laifi?”
“Aitake kansa yawani fasu cikin k’asaita yace inzaki iya ba damuwa yafada had’e da tab’e baki.”
Ashek’e yasmeen ta kallesa sama da k’asa tace never wlh nakiraka da hakan har kafara jin dadi ko ta bakasamu, tafad’a had’e da galla masa harara.
Afusace yace to bazakijeba stupid girl kawai aikece da tura kai kin wani shigomun daki oya get out of my room.
“batace komai ba ta fita ,amma tasha alwashin saitaje kota halin k’ak’a ,part din ammi taje ta fada jikinta tana kukan shagwaba had’e da cewa ai gd takeso xuwa yarima yahanata..
Nan ammi takirasa yana dagawa tace oh waimeke damunka ?,kasakata adamuwa bakaganin bata tab’a zuwa gidansuba tunda taxo.
” ahankali yace ayya ammi wasafa nake mata taje shikenan murmushi tayi tace yauwa ALLAH yyimaka albarka,takashe wayar had’e da kallon yasmeen tace to y’ar ammi kije wasafa yakemiki ainasan bazai hanakiba.
To tace sukayi sallama ta fita.
Yarima kuwa sai sauri yake yaxo part din ammi gaisheta koxaiga yasmeen amma yana zuwa yaga wayam.
“bayan sun gaisa ammi ta kallesa fuska bbu walwala tace wato kai bakasan abinda yadaceba ko?”
“Ahankali yace menayi ammi?
Tace rashin xuwa ka gaido mahaifiyar yasmeen mana.
Shiru yyi bece komaiba,ammi tace to gobe tunda lahadi zan saka sarkin gd yakaika gidan kagaisheda surukartaka dan baban yasmeen din ai yarasu saura mamanta tarage.
” wani tausayin yasmeen yaji ashema ita marai niyace”.ahankali yace to ALLAH yakaimu sukayi sallama yafita.,,,,,,
Yarima kuwa har part din ta yaje kuyanginta sukace bata nan tana skul kwafa yyi had’e da tafiyarsa dan yagaido ammi.
“da misalin karfe 12:yarima yakira sarkin gd suka samesa a office shida driver ,” nan suka nufi anguwarsu yasmeen.
“Suna cikin tafiya wayar yarima tayi k’ara ,har yaki d’agawa can kuma yad’aga dan bakuwar number ce,bayan yyi sallama ,me kiran yace ya’llabai pls Kuyi binkice akan alh jamilu bushasha wlh yanxun ina xaune yaransa suka wuce da mota harda yara 2da gudu.
Ahankali yarima yace ok zanbincika yanxun inada wani uxuri ….be rufe bakiba ta glass yahango wata mota ta wuce atsiyace da sauri yacewa driver yabi motar.”
Aiko nan suka cigaba da bin motar sukaga tabi wani hanya dabbu mutane sosai da ga nesa yarima sukayi parking.
Kawai yaga alh jamilu yafito dg cikin ciyawu ,yakarbi yara 2 sai kuka da ihu suke kawai yaga haske ya wulla yana d’agowa sukayi 4eyes da yarima.
Cikin rashin gsky had’e da fad’uwar gaba yafara inda inda da cewa wai su mayarda yaran tunda ba’an iyayansuba.
Yarima kuwa kaf yana ganinsu kuma yyi musu pics kala kala da camerarsa.
Alh jamilu yasaki yaran hankali tashe yashige motarsa dan Neman mafita tunda yarima yaganshi.
“Yaran su yarima suka dauka had’e da tambauarsu anguwarsu suka fad’a harcan yarima yakaisu yakarbi number ta iyayansu akan xainemesu suyi mgn yanxun yana saurine.
Acikin motar yakira mutumin d’azun yace yace aiyaga yaran yamaidasu gun iyayensu.”
Nan yarima yace yazo gobe anason zaiyi mgn da shi a office insa.
“Nan suka d’auki hanyar gidnsu yasmeen, tun a hanya yarima keyin mamakin ganin anguwa r dan shi azatonsa yasmeen sai a quarters ba irin wannan anguwarba dan yadda yaga tahade da yawa.”
bayan sunyi parking, sarkin gd yanuna masa gidan ,yayinda shida driver suka tsaya waje,nan yarima yatura wani yaro yace ga ASHMAN nan mijin yasmeen zaishigo.
“nan yaron yadawo yace yashiga”, tun asoro yarima yafara tausayin su axuciyarsa yace oh ashedai talakawa ne amma kuma yasmeen batada son abin duniya.
Nikuwa nace hmm da sadda ba’a gyara gidan bane kaganshifa.
Sallama yyi bbu kowa atsakar gidan, fes tayisd’in wanke kal,axuciyarsa yace aidama yasmeen nada tsabbata Ashe agun ummanta tagado…jin muryar umma yyi tana amsawa had’e da cewa yashigo…
Cikin mamaki yashiga axuciyarsa yanacewa kaddai ace wannan ce mahaifiyar yasmeen kuma yasmeen ce yakare a kotu….benuna mamakinba afuska,cikin fara’a yashiga had’e da duk’awa jar k’asa yagaishe da Umma .
Ta amsa cikin kula da k’arayi masa godiya,nan yace ammi da yasmeen nagaida ita tace tana amsawa ai jiya yasmeen dintaxo.
” yace eh Aida tare zasuxo wani aiki yarukesa yafad’a yyinda yake kallon pic d’in yah Omar dake makale da bango,ahankali yace umma wanene wannan?
Murmushi tayi tace Omar ne yayan yasmeen bayanan yana karatu.
Yace masha ALLAH fan yatuna inyasmeen na masa raki shitake kira.
Bayan shiru ya ratsa nan yarima yace umma inason sanin labarin mutuwar baba tundg ana gobe zai rasu xuwa yanxun??”
Umma tace to,yace bayan shariar bala yaxo ?nan ta sanar dashi yadda sukayi da ihun da inna atika tayi masa.
Yarima yace good gara da yaxo sunanan hakanma yazama shaida,amma inason ganin photon baba,to umma tace tashige k’urya bbu jimawa ta fito da photon taba yarima.kure pic din yyi da ido dan tabbas yasan abbansu yasmeen saidai yamanta inda yasanshi kuma yasansa da dadewa.
Nan umma tayi ajiyar zuciya tace ana gobe zai rasu,ina zaune ina tankad’e garin tuwo damarece yashigo cikin wani yanayi kallo d’,aya namasa yanagano yana cikin damuwa.
daki na bisa ina tambayarsa meke faruwa ,yace bbu komai….kafin nayi mgn bala yashigo bbu sallama a fusace ,kamar zai tureni nayi saurin bashi hanya yana cewa ina amadun yake? nixaka gayawa mgn sbd nanemi taimakonka ka toxartani cikin mutane.
baba bece komai ba kansa duke,kwafa bala yyi had’e da cewa zakaga abinda zai biyo baya….yana fadin hakan yyi saurin fita dg gidan.
“,umma tacigaba da cewa nan natambayesa meyahadasu dan shi mutum ne mai hakuri da juriya bala na kuntata masa amma sai yahkura.
Nan yacemun wai shanuna guda 2danike kiwu xanbashi guda yasiyar yyi aure Wanda koyyi auren yan kwanaki zai saki matar ,shine nanuna masa illar hkan,Aiko yyita masifa aini mijin tace ne shiyasa shanyayye kawai,saina rabu da shi nadawo gd shinefa yabiyoni.
Tace nikuma nace ALLAH yakyauta..
” acikin dare gurin karfe ukku da wani abu naji motsi da kara ,saina fito jin motsin dg d’akinsa sai na nufi can Dede k’ofar natsaya naji abban yasmeen nacewa dakai za’ahada baki amun haka kaci amanar zumunci…..dede iya nan naji ina shiga dakin Muka hade da wasuasa2 fuskarsu aboye subi gefena da gudu suka fits ,nayi saurin karasawa ciki ,kwance nasamesa jikin jini yanason gayamun kosu wanene amma rai nakokarin fita Kalmar shahada nayita maimaitamasa yana amsawa yafad’i rai yyi halinsa…umma tafad’a yyinda hawaye ke xuba a fuskarta dan jitayi mutuwa tadawo mata sabuwa.,,,,,
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Tambayar kansa yake me yaronnann yazo nema agunsa? wata zuciyar tace kasan ko gaidakai yazoyi matsayinka na sirikinsa.”
girgiza kansa yyi yace akwai wata a k’asa ,gun yarima ya isa bbu ko sallama kai tsaye yace yaro lfy me kazo nema aguna?”
Yarima yyi murmushnsa na k’asaita yace ,Niko nazo Neman babban abu kuma muhimmi agunka,ak’agare Kwu bala yace inajinka.
“Yarima yakafesa da ido yana nazartarsa dan haryagano wani abu atare dashi” ahankali yace shekara2 dasuka wuce k’aninka yarasu ko?
atake wata zufa ta yankowa Kawu bala yace eh mene natambaya Wanda yamutu ai yarigada yamutu.
Yarima yad’aga kafad’a yace aganinka kenan dan ni yanxun ma aguna mutuwar sabuwace!
Kawu bala yace to mekake nufine da hakan ai d’an uwanane nike da iko akan komai ,kuma tunda iyalinsa sunce sun bari ga ALLAH bashikenanba.
“Murmushi yarima yyi yace hakanma yyi amma amatsayinsa na d’an k’asa yanada hakkin daza ayi masa bincike agane sanadiyar mutuwarsa.
Afusace bala yace to ni me nawa aciki dazakazo har k’ofar gidana kana gayamun mgn oho kaida mariyar kuka had’a baki kuyimun sharri kuce Nina kasheshi ko me?shiru yarima yyi dan yagama fahimtar abinda yazo fahimta ,tashi yyi yace to tunda baza kabari muyi mgn ba inkaje gaban hukuma kayi bayani.
” wani ihu Kawu bala yyi yace ohni nashi ga ukku dan anganni talaka za’amun sharri ,”ALLAH ya isa tsakanina da Mariya…adedenan bash yazo zai shiga gd yanata shan sigari ,kawai kunnuwansa da idanunsa suka ankarar dashi,gunsu yanufa dan yalura da yarima batare da guards dinsa yakeba.
“Cikin ixxa bash yaja babansa gefe hade da cewa wa Nene yasaka kuka haka ?gaban bainar jama ‘a dan har mutane sun fara taruwa suna kallon su.
Kawu bala yanuna yarima yace ga Wanda keshirin cimun mutunci da girmana da komai a…yarima yakatsesa da cewa kayi sabo babba dakace wai da girmanka ,ina girman yake anan..afusace bash yawatsa yarima wani mugun kallo yace kai dakata ,nan a anguwarmu kazo ,kuma wadanda kadogara dasu suke taremaka fad’a ai basu biyokaba kaga kamun ba daidaiba saina suburbudaka anan…sarkkin gd da driver ne suka katse bash da cewa kai wawa hattara kasan inda kake mgn yarima mai jiran gado yafi karfin hakan..azuciye yarima yadakatar dasu hade da matsawa gab da bash ,ya kallesa sama da k’asa yatsartar da yawu, yaro yarone,yaro besan wutaba saiyataka zannuna maka kalata,dan ko agaba kabada labarin hakan dukda ni yarima nafi karfin hada jiki da k’azami irinka amma zankoyamaka hankali tukum nasakaka amota naje narufe narufe banxa…
aituni bash jikinsa yafara kirma dan yagane cewa yad’ebo ruwan dafa kansa…be auneba yaji yarima yasaka k’afarsa me takalmi sawu ciki ya tad’osa yafad’i k’asa warwas, yasaka kafarsa yatakasa iya k’arfinsa ,atake bash yasaki k’ara …
Nanfa mutanan anguwa sukafara taruwa suna kallo sunajin dadi dan dama bash ya ishesu da halin akuyancinsa ..shikuwa Kawu bala kamar yyi kuka dan bakin ciki dan har yafara jin dadi bash zai suburbudi yarima yakunyatasa ,saigashi Ashe rabon shi yariman ya kunyatasu.
Bbu bata lokaci yarima yacigaba da suburbudar bash duk yakumbura masa fuska dg bisani yayima sargin gd nuni asaka bash a boot din mota,nan yazo yaci ka aikin yarima,Kawu bala kuwa kamar yafashe dan bakin ciki,nan yarima sukabar anguwa r afusace…
Yasmeen kuwa duk atsorace take dan batasan wane hukunci yarima zai yanke mataba,koda tadawo dg skul part din ta ta nufa Saida akayi isha’i takira ummanta,nan ta sanar da ita yarima yazo kuma zai fara binkice akan mutuwar abbansu harda kudin da ya ajemata duk tafadawa yasmeen. “wani irin yanayi ta tsintsi kanta duk saitaji dama batayi masa wannan muguntarba. Jiki a sanyaye sukayi sallama .sannan taje part din ammi dan su gaisa ,shima atsaitsaeye suka gaisa ta fito tanata sauri dan kada su hade da yarima …..jitayi an rungumota tabaya, kobata dubaba tasan yarimane sbd k’amshin turaren sa dataji…
Bayan sallah azahar sir Aliyu ne tsaye a waiting parlourn gidansu yana kallon Hafsat sun rungume juna da sa’ada suna ban kwana,Hafsat kamar tayi kuka sbd sabon datayi agidan dakuma batasan rabuwa da sa’ada.
Mommy ce tazo taja hannun Hafsat tasaka mata wata babbar Leda ahannunta ,hafsat zatayi magana mommy ta rufe mata baki,takalli sir Aliyu dake tsaye yana aikin kallonsu. Tace babana kuje dan Allah ka lallab’ata kaji?
Kauda kanta tayi gefe tace cikin shagwaba tonika bud’e mun nashi ga. Kallonta yyi yace keko kin rainani kwa nannan ko? batace komaiba can yabud’e mata sannan ta shiga yaja motar ,saida yabiya yasiya mata su ice cream da ga sassun kaji dasu biscuits da chacoolat,sannan suka wuce anguwarsu.
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
“Ahankali yasmeen tace Ku ina fushi daku sosai saima yanxun kuka gadamar xuwa dubamin mijina Baku damu da shiba ko?
Maryam tace sorry Anty wlh kinsan muna islamiyya tun safe sai magrib muna dawowa mommy ta sanardamu shine nacewa yaya salim mu shirya mutafi….salim yyi saurin cewa waye yayan Anty Maryam?
dariya sukayi naki d’aya ,yasmeen tace oh ALLAH yashiryaku yaran nan ke kuma duk inda zaki yana biye dke kamar jela.murmushi salim yyi yace a skul ma twins ake cemana .
” yasmeen tace hmm intayi aure dole ka rabu da ita, hade rai salim yyi yace eh to amma ai can gidanta zan koma Anty…yasmeen tace sai kasaka niya ai..Maryam tayi saurin cewa wai Anty wannan yah Omar din dayazo gida rannan ana yake karatu?”
Yasmeen batayi tunanin komaiba tace ah ah ah yana kasar waye,barima nakirasa nafada masa my Prince bayajin dadi..
Maryam kuwa kuri tayi da ido tana tuna kyakkyawar surar yah Omar.
Yasmeen kuwa tana kira yashiga yadaga tace hellow yah Omar ina wuni dan acan marece ne ,yace lfy lau babyn yarima ..
dariya tayi tace hakama zakace ko?yace eh mana dama inason tambayarki wacece wannan yar farar yarinyar dana samu a part din Ku rannan danaje gidanki?
Murmushi tayi tace oh wai Maryam kanwar my Prince ce….shiru Maryam tayi tana kallon yasmeen azuciyarta tana adduar ALLAH yasa yace sonta yake sbd tunda ta ganshi takasa sukuni…
Yah Omar yace oh to nahakura tafi karfina ni talakkane dariya yasmeen tayi ganin g Maryam agurin saitace mayi maganar da ma my Prince ne bbu lfy nan ta sanar dashi ,salati yyi hade da yima ta jaje yace zai kira yariman…
Adede nan yarima yafito dg toilet din ,su Maryam suka gaodashi dayimasa jaje ya amsa fuska asake bbu kunya ya zauna kusa da yasmeen hade da rike mata hannu yace baby keda waye kike surutu?
..
Inta kular maka dasu ko?amma zakatayani rainonsu?
Mata har ukku sainaji tsanar wacce aka auramin bansankebace…
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Janyota yyi jikinsa tare da hade bakinsa dnata yahau yimata wani special kiss”
Tallabe kansa tayi tana shafawa suna maida numfashi..knock d’in da akayi yakatsemusu hanzari,murya na rawa yarima yace waye?”
Sarkin gd yace nine,dan matsawa yarima yyi dg kusada yasmeen sannan yabashi izinin shigowa ,baya n yashigo yace dama mai martaba yace azo aji ko suna bukatar wani abu ?”
Yarima yace ah ah sarkin gd yace to hade da fita yasmeen ta tashi ta rufe k’ofar.
Kallonsa tayi tace my Prince ko kana bukatar wani abu? Murmushi yyi yace ah ah my Princess kixo dai mu kwanta shine abinda nike bukata ..
“ahankali tace pls ka kwanta kaga baka lfy kuma gadon yyimana kadan kada nafama maka ciwo zan kwanta k’asa..
Juyowa yyi da ita gabansa yashafa kanta yace baby nah ke bakya laifi aguna kawai dai ba nason kinamun mus u kinji?”tace to nadena ,addua yyi musu hade da matseta akirjinsa ,atakure bacci yyi gaba dasu…
“Kallon yasmeen yyi dke gefensa tayi shiru murmushi yyi yace my Princess kije kiyi wanka ko?
Mak’e kafad’a tayi tace um um nibazan iya yin wanka ba sai tare da kai duk sadda katashi nima zanyi..cikin jin dad’in kalaman nata yace to baby nah ai nasan nidake d’aya ne amma banason kifa takura ,murmushi tayi hade da aza kanta gefen kafadarsa cikin shagwaba tace um um bbu takura a tsakanunmu..lumshe ido yyi hade da cewa I’m proud of you.. k’ofar ammice ta bude itada kuyanginta suka shigo ,har kasa yasmeen ta sauka ta gaida ita ,cikin sakin fuska ammi ta amsa tare da tambayar mai jikin…
Saude ce tsaye(yar Kawu bala) tareda saurayinta da ya aiko kiranta Wanda kitowarta kenan tayi masa sallama amma be kalletaba
“Ahankali tace musbahu lfy kaki mgn ?” afusace yace lfyar takawo hakan nazone nasanar dke nafasa aurenki sbd nasami labarin mahaifinki maciyin amana ne yakashe k’aninsa ,ayanxun hakama ankashe babanki ta hanyar rataya akotu…
Su yarima kuwa haka yan dubiya sukayita zuwa dubasa har xuwa dare tukum akabasa sallama .
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Tsaki yyi ganin ta jima bata dawoba,afili yace nasan yarannan ne su Maryam suka tsaida ita”,sai juyi yake kan bed din dan gsky yau bazai hakuraba dan rabonsa da yyi sex da ita yau 5days jiyake kamar yyi wata gashi kuma ciwonsa ya warke sai d’an abinda ba’a rasaba…
Jin kamshin turaren yasmeen yasakashi waigowa ,suna hada ido da ita tayi murmushi hade da fadawa jikinsa tana kukan shagwaba. “
Shafa kanta yyi yace to sarkin rigima menene ?”turo baki tayi tace basu Maryam bne …murmushi yyi yace oh Ashe keda kannenki ne to bbu ruwana tsakanunku.
Cikin shagwaba ta ce wai dannace bana so afito da ankon ranar deener na yaya sageer kowa yasaka kayansa wai ah ah…
Ahankali tace nibanfa gajiba kawaidai bacci zanyi kara shigar da ita yyi a kirjinsa yace to kiyi baccinki kinji tawan.?
Shiru yyi yana bubbuga bayan ta dan tayi bacci,afili yace ALLAH yyi miki albarka yasmeen yabarmu tare nasan kin gaji sbd bakyasan in damu kikace baki gajiba ,ai nasami gamsuwa baby nah..
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Ihun datayine ,yasaka yhj rahama d yaya sageer saurin k’arasowa a parlourn…. salati hjy rahama tasaki ganin idanun lubna na Neman kafewa sbd tsabar shak’ar da yarima yyi mata, tsawa take masa amma ko ajikinsa ,baki bude take kallon ,ammi d hanan dke parlourn amma kamar bbu su ,cikin xafin nama ta tsinke yarima da Mari ,hade da Jan hannunsa amma yak’i saki ,asukwane sageer yasaka hannunsa da k’yar suka janye yarima sai huci yake yabar part din..
“Ita kuwa lubna data fara shak’ar k’amshin lahira tuni ta fadi gun asume”
cikin b’acin rai hjy rahama ke tambayar ammi meyahadasu ,bbu wani boye boye ammi ta sanar da ita komai….
Tsaki hjy babba ta yi tace aikin banza k’ila kema tagama dke tunda sbd ita har kina cewa ,wai inbekashetaba baki yafe masaba,aida dani kikace yahad’a yakashe tunda har dani amasu laifin.
Mama (hjy rahama)dke zubawa lubna ruwan sanyi tace dan ALLAH hjy ya isa abar maganar ,lubna ta rugada ta zubda girmanta,sannan ammin yara ki janye maganar baki yafemasa in be kashetaba dakuma kincireta ajerin yayanki..adedenan lubnah tayi ihu tana cewa wayyo ALLAH zaikasheniiiiiii!harara mama ta watsamata tace yima mutane shiru..
Mikewa ammi ta yi tace ,maman yara na yafewa yarima ALLAH yyi masa albarka shida matarsa kuma insha ALLAH sai yasmeen ta xuba masa y’aya da yardar ALLAH maganata ta nanan na cire lubna ajerin y’ayanah,tana fadin hakan ta nufi ciki…
Hjy babba ta mike aikin banza saime to inkin cireta a jerin y’ayan naki ,aikowa yasan yarki ce ,bara naje ,isma’il din inban isadake d d’ankiba shi ai na isa dashi….da sauri mama ta bar parlour tabi wata hanya danta ruga hjy babba zuwa taje ta sanar da Sarki komai.”
Parlourn yarage dg hanan sai lubna wacce keta faman kukan kalamin ammi agareta,tsaki hanan tayi tace kadan Kika gani badai tak’amarki hada husumaba ko..hmm ta tashi tabar mata parlourn ita d’aya..
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Tace to shikenan kaje kasamesa sai kuxo muyi dashi abinda zanbiyasa !yace to had’e da tafiya”.
dariya salma ta kece da ita afili tace ai wlhy duk Wanda yyimun kan itace ni na kara zanmasa saina lalata tsakanunku kota halin k’aka…..
Yasmeen kuwa bayan yarima yafita taga lokacin sallar azahar yyi,alwalla tayi tazo ta yi sallar had’e da yin nafila,ta hawaye tna addua ALLAH yakamusu d’auki yabasu ikon cin wannan jaraba wa dayake jarabtarsu da ita,wadda dg wannan ta kunno sai wannan ta kunno kai,tana kuka tana shafawa..
“Shikuwa yarima be shigo bed roomdinba sai da yyi salla”, yana shigo yahangota tna addua tna kuka,wani irin tausayi tabasa sosai .”
Zama yyi kusada ita yatayata shafa adduar had’e da cire mata hijab din yace princess bana hanaki wannan yawan kukanba?
“Ahankali tace dena !mikar da ita yyi yace muje muci abinci kinji?” cikin sanyin murya tace yaya bazan Ciba yace ok nima bazan Ciba ,da sauri ta ce to zanci!murmushi yyi yace nima to,itama murmushin tayi ,suka wuce gun dining area ahanya yake sanar da ita yadda sukayi d Sarki dan yalura bazata tambayesa..
Wani farin ciki ta ji,duk saitaji bbu nauyin datakeji akirjinta nan tasaki jiki sukaci abinci….
Wani mummunan fad’uwar gaba yarima yaji ganin salmace”yace eh lfy? Bash yace b lauba!, dan tanason ganin bayan yasmeen !dalilin dayasa nasani shine tasaka ayi mata binkice wanne skul take aka gano mata ,shine takes on tayi mata k’axafin xinaaaa!
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Cikin takunsa na k’asaita had’e da isa yanufota…tana ganin haka ta fara ja da baya dan guduwa dan tasan halin yarima in and out..
” wata muguwar damk’a yyi mata ganin zata shige mota ,tana juyowa ya wanke ta da maruka lafiyayyu guda2wanda Saida jinta na wucin gadi yad’auke.”
Wata mummunan shaka yyi mata Wanda atake idanunta suka fara ruwa ta sark’e da tari ba k’akk’autawa ,Wanda shikanshi bash yatsorata daganin irin wannan shak’ar da yarima yyiwa salma.”
Saida yatabbatar ta jigatu yacika ta had’e da hankada ta kanta yabugi marfin motar,tasaki wani uban ihu….
“Cikin kakkausar murya ya nunata da yatsa yace ,natsaneki ,banason ki bana k’aunarki dana aureki gara natabbata bbu aure arayuwata. inaso kisani yasmeen ta fi k’arfinki ,yasmeen yar gatan ubangiji ce baki isa kiyi mata komai ba ,saidai sharrinki yakoma miki!
Wawiya fasik’a ke a tunanin ki na had’a yasmeen da wata y’a mace ?” Kinyi kuskuren da jakar brain d’inki kike tunanin yiwa yasmeen sharrin zina,inaso kisani nayarda da mamata dari bisa d’ari tanada tarbiyayya bakamar keba da Kika zubda darajarki atiti Kika zama kingi.”koda kinci galaba akan wannan mugun gudirin naki to bazan rabu da yasmeen ba mata d’aya tamkar da 1000,bana aikata abu sainayi binkice,dan binkicen ne yasaka nagano yes kina nemanmu da sharri yanxun kuwa nazo hukuntaki,inafatan kin fahimta”.
Zare ido kawai salma keyi dan duk ta ji yafitar mata arai ga zafin maganganunsa na cin fuska ga kuma wai zai hukunta ta ,kuma haushinta guda agaban bash aisai yarainata yaje yana yayata ta.”
Bata gama tunanin ta ba taga yarima na k’ok’arin bude dan bucket d’in dke hannunsa
atsorace tace meye aciki?”wata uwar harara yyi mata yace acid ne zan zubamiki afuska in lalata fuskar da dama bleaching yagama watsawa kixama abintsoro ga lalatattun mata irinki….
Atsorace tace pls wlh natuba kada kamun haka na rok’ek’a wlh nafita arayuwarku…tsaki yarima yyi atsawace yace kadama ki fita indai kincika y’ar halak!amma fa yanxun zan zubamiki na zubawa banxa bbu abinda za’ayi ….kuka tafashe dashi ta duka k’asa tanabashi hkuri…bash ne yazo yajanye yarima dg gefenta ,cikin girmamawa yace y’allab’ai dan ALLAH badan niba karabu da ita tunda da alama tayi nadama intasake yunkurin hakan saikayimata abinda ka gadama,ajiyar zuciya yarima yyi dan dama ba watsamata zaiyiba burgace kawai dan yatsorata “ahankali yace ok nabarta dan ALLAH saidai inaso kisani duk inda Muka hadu Kika nuna kinsanni,saina wulakantaki sakarya wacce ta zubarda da mutuncinta a titi…
Yana fadin hakan fuuuuu yabar gun .
Kallonta bash yyi yace kiyi hkuri kada kiga naci amanarki ah ah na shiryune yanxun ina tsoron ALLAH, kema ALLAH yasa kigane gsky…
” yana kaiwa nan da sauri yabarta anan”
Yana zuwa gun dasukayi parking yasamu yarima acikin motar,nan yabude masa yashigo suka fara tafiya bbu mai mgn acikin su.”
Can yarima yace gsky naji dad’in yadda ka shiryu,kuma na gode sosai da kasanar dani abinda salma kesan aikatawa!
Murmushi bash yyi yace ba komai.
Yarima yace aikin me kake yanxun?
Yace karatu nikeyi ina shekarar karshe sai inama wani tsaron shago inasamun nacin abinci..
Cikin tausayawa yarima ce ok b damuwa gobe kasameni a office dina zan samarmaka wani abun yi mai kwari,godiya bash yashiga yi bbu kakk’autawa tun kan yasan me za’abashi.”
Adede k’ofar gidansu yarima ya ajesa,shikuma yyi yar tafiya kadan yatsaya yyi sallar la’asar sannan yayo gd…
Turo baki tayi had’e da harararsa.
Murmushi yyi yace ninefa Prince dinki!tace eh d’in bakaine kayimun wayoba kayi tafiyarkaba …azuciyarsa yace hmmm bakisan fitata alkhairi bace ba,amma afili sai yace fitarce tazama dole shiyasa my honey kiyi hkuri kinji tawan?”
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
bayan sun gama gaisawa alhj tsoho yyi ajiyar zuciya yace yasmeen!
Ta d’ago kanta had’e da amsawa ,yace kiyi hkuri kinji?” da abinda yafaru kidauka kamar bai faruba ,domin duk Wanda aka bawa hkuri to anxalinceshi.”
“Ahankali tace babu komai ya wuce wlh,alh tsoho yace ALHMDLLH to ALLAH yyi muku albarka ,gaba d’aya akace ameen.
Kallon lubna yyi yace ke kuma marar mutunci nadawo gareki, kifita harkar yarinyar nan tun kafin iyayanki suyimiki baki…kibata hkuri yanxun!kinji kobakiji ba?” Yafad’a atsawace ,da sauri lubna tace naji,ta kalli yasmeen tace kiyi hkuri dan ALLAH da abinda yafaru “yasmeen tace ya wuce ,nan lubna ta rok’i Sarki d ammi gafara sukace sun yafe amma duk radda tasake shiga harkar yasmeen hmmm…
Halima !Halima!!
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
“Ahankali taje ta rungumesa tabaya” tana kukan shagwaba cikin kissa ta wani langabe kanta tace Yayana kayi hkuri pls wlh tafiyar tafitarmun arai nafasa bazan jure zama kana fushi dani ba….tureta yyi dg jikin sa cikin tsawa yace kirabu dani kawai tunda Sarki yagama mgn aishikenan inkin tashi kiyi shekara acan ko ki dauwama a can aidama nibaki damu dani ba ,kinason murabu ko?”dama na matsamiki”tunda dakin damu dani bazakiso ko yini daya muyi bama tareba,ninasan bakya sona nine keta haukan sonki …kuka tafashe dashi tace pls kada kayimun wannan fahimtar kasaurareni aihace nafasa tafiyarko tunda Wanda nike zaune danshi ransa bayaso gara na hakura…gefenta yabi yashige bath room…..
Wani bacin rai yasmeen taji wato bazai hkuraba yakullaceta ko?”
Fita tayi jiki asanyaye,bed room d’in ta tashige tasami wayarta na ringin, kashewa zatayi saitaga yah Omar ne “ahankali tad’aga had’e da yin sallama,bayan sun gaisa yace oh baby bakisan yau nadawo bne?”
Tace ah ah
“Yace ok kinsani kenan?” Kika k’i kirana koxuwa tarbata!murmushin yak’e tayi tace to tuba nake yayanah gobe insha ALLAH zamuzo nida Maryam d’inka..
“Lumshe ido yyi yace harnaji dadi gsky kin kyauta dan nak’agara naganta.”
Murmushi tayi sukayi sallama.niyar kwanciya take taji knock tashi tayi tabude,jakkadiya ce tace taje ammi nakiranta..
“To tace tasaka alkyabba tafito,saidai kallo1zakamata kasan tna cikin damuwa.”
Yana isa part din ta sami ammi zaune ,k’afafunta kan tuntu,kuyangi na mata tausa ak’afar..
Zama yasmeen tayi suka gaisa saidai tun shigowarta ammi ta fahimci tna cikin damuwa..sallamar kuyangin tayi suka fice dg parlourn.
Yarima kuwa haka yyi wankan xuciyarsa bbu dadi,wani gefen kuma bayason kukanta dan yasan k’ila yanxun tanacan tana kukanta…
Cikin jin dad’in kalamanta yace thank you my real one I’m pround of you, you are my special one in my life…
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
“Kallonta sukayi ,murmushi tayi tace to sauketa kuzauna nayimuku bayanin yadda zaku kula da lafiyar babyn naku..
” babu musu yasauketa yazauna ,tad’ale kan cinyarsa yayinda bakunansu sunki rufuwa”.nantabasu shawarwarin kanyadda za’a kula da da lafiyar yasmeen abata duk wani abu datace tanaso namasu ciki,kuma su jinkirta yawan yin sex sai cikin yyi kwari .
“Sun gamsu sosai da bayaninta ,dg bisani ,yarima yace yabata kyautar mota tukwuicinta ne.rissinawa doctor tayi tana zuba godiya bbu iyaka..
” ita kuwa Yasmin dama yaya lafiyar giwa tayi shagwaba da tab’ara bbu dalili Balle yanzun dake da dalili,sai ta wani shagwabe ,shikuwa sai wani nan nan yakeda ita…
Wayarsa yafito had’e da sabar yasmeen akafad’arsa yasaka kira bbu bata lokaci nayi yyi sallama had’e da cewa tsoho mai ran karfe Kaine farkon yiwa wannan albishir dankuma kafi kowa cancanta ,yasmeen nada juna biyu… Wlhy kuwa ,eh to kafadawa wannan matar taka kotabarmu musarara yanxun tasan yasmeen dina ba juya bace….dariya naga yyi had’e da cewa muna godiya dan tsohonmu ALLAH yabar mana kai.”
Kashe wayar yyi ,suka ida barin cikin asibitin ,part din ammi suka nufa.”ahanya yace my Princess kuma mommy n babynmu me kikeso kici?”pls gayamun kin ji ,turo baki tayi tace nidai sai munje gun ammi nah”.yar dariya yyi yace yanxun zankira umma da Omar har da ma bash nagayamusu nakusa zama daddy…cikin mamakinsa tace bash kuma?”yace yes labarin maitsawone saimun zauna zan sanar dke dan yanxun haka bash ne manager na gidan manki dana bud’e miki a shekaran jiya kema kirika Sana’a kitaimaki bayin ALLAH.. wani dad’i da farinciki Yasmin taji wai itace keda gidan mai nata na kanta shin meyarage mata zata nema aduniya?”bbu gashi kuma yau taga ne tanada ciki ita ba juya bace kamar yadda wasu ke cewa ikon ALLAH kenan.
“Ashe ko lokacin da ake mata gorin ma Ashe da cikin jikinta tunda yanxun dayin abun2weeks kuma ance 3weeks ne cikin..
” kara mak’ale yarima ta yi tace oh my Prince banida abinda zansaka maka da shi sai addua na gode sosai ALLAH yabarmu tare ..
Murmushi yyi yace ameen ai princess kinbiyani tunda kike dauke da baby nah ajikinki gudan jinina kingama min komai fatana ALLAH yaraba lfy ,kuma kyautarki sai munzauna dan saina yimiki kyauta ta musammun keda hanan insha ALLAH, murmushi tayi tace um um my Prince basaikamun kyautaba abinda kamunma dnida family nah wlh yyi adena b’annata dukiya hakanan kaji?”
hancinta yaja yace hmm princess kenan zan iya batar da abinda namallaka sbd ke ko kinmanta ke ba’amiki kyautar first night ba…dan haka sainami kyauta sbd farincikin dakika jefani..adedenan sukashiga parlourn ammi saicewa yasmeen ta keyi yaya yaskeni kada ammi ta gammu,dariya yyi yace ko agaban Sarki ne bazan ajekiba aiyanxun kina bukatar kula sosai hutuma zan d’auka a office Inxo inta kuladake ko tawan?”muryar ammi suka ji abayansu tana cewa oh my son yanxun dai bakada kunya ko?”sokake sageer yyi koyi dakai tunda shima bikinsa ya matso kuma suma anan zasu zauna…
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Yarima kuwa tashi yyi suka rungume junada yah Omar sannan suka gaisa ,Wanda yah Omar idonsa k’yam akan Maryam,dan yafahimci salim k’aninta ne bbu tazara atsakanunsu,cikin doki yah Omar bayan sun gama gaisawa yacewa yarima yah Ashman yah babynmu?”
Murmushi yarima yyi yace baby yana lfy yanama gaidaka….
“dariya akayi gaba d’aya, salim dke kusada Maryam yagaida yah Omar ita kuwa Maryam tsintar kanta tayi da jin kunyar yaganta bbu d’an kwali da sauri ta duka ta d’auki d’an kwalinta ta rufe kanta dke da kitso shuku yyi kyau yazubo mata dan tanada gashi…niyar tafiya takeyi, da sauri yasmeen tace oh Maryam bazaki gaisheda da yaya Omar dinaba kenan?”
Juyowa tayi sum sum kanta akasa ,yayinda yarima yakalli salim yace oya jeka kawoma yayanku drinks bbu musu yatafi,Maryam kuwa kasa kallon yah Omar tayi dan jikinta yana bata ita yake kallo…ahankali tace ina wuni?”
Yar dariya yyi kafin yyi mgn ,ammi ta shigo parlourn da kuyangi biyu a bayanta suna d’aukeda plate2 d’aya shake yake da awara taji kwai ga wani bowl agefe da yaji ciki,d’aya kuma tsirena yasha kuli ga tumatar da cabbage samansa ..
“Yasmeen da k’amshin yadaki hancinta ,ta lumshe ido tuni yawunta yatsinke” ammi tayi umarnin su ajiye gaban su yasmeen ,kallon yah Omar tayi cike da kulawa tace oh bakin turai Kaine yaushe kadawo??”
Murmushi yyi yace yau ammi, yaduka yagaisheta,byn sun gama gaisawa take tambayarsa umma yace tana lfy..
Kallon yarima ammi tayi ganin yana k’okarin feeding d’in yasmeen tace oh son pls kabimun ita ahankali”murmushi yyi yace to ammi nah nan ta fita,yayinda salim ya,aje musu drinks shima yabi bayan ammi…
Maryam wacce tayi shiru kanta aduke,ganin su 4yarage a parlourn tayi saurin d’ago kanta tsab idanunta cikin idanun yah Omar…. wani yarrrrrrrrrrrrrr!”taji ta saurin rufe fuskarta da tafikan hannunta…..
Su yarima kuwa fita sukayi zuwa part din su ,shikuwa yah Omar tsaya wa yyi harsu Maryam suka k’araso yakalleta yace my baby girl kinyi kyau…cikin jin kunya ta dukar da kanta,salim yaturo baki yace ni yah Omar banyi kyauba?”
Murmushi yyi yace lfy lau alhmdllh.
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Washe gari byn sun gama shiryawa,Wanda yarima da kansa yyiwa yasmeen wanka da ruwan dumi waibayason ta wahala itada babynsu,koda sukazo yin break kuka yasmeen ta saka masa ita bazataci komaiba sai tea da wainar fulawa”.cikin rarrashi yace my Princess kinga wannan kukun be iyataba bara naje nayiwa ammi mgn tamiki ko?”kuka tafashe dashi… da sauri yajanyota jikinsa ,kansa agefen kafadarta yace menene kike kuka?”fad’amun kinjiko?”ahankali tace ni um um kai nikeso kamun da kanka…zaro ido yyi yace nikuma !aikinsan ban iyaba ko?”cikin kukan kissa tace muje a kitchen saina nuna maka ,yadda zakayi.”tashi yyi ganin tana shirin masa kukan rigimarta da bayaso ,had’a mata tea din yyi mai kauri a cup sannan yasabeta a kafad’a suka nufi kitchen.
Kukun na ciki yana goge goge yana ganinsu yaduk’a yakwashi gaisuwa yabar kitchen din.”
Kujera yarima yajawa yasmeen ta hakimce samanta tana kurban tea d’in ta,nan tace yadebo fulawa da ruwa bbu musu yadebo tashiga nuna masa kaf yadda zayayi kuma yyi ,saidai tun gun yanka albasa yafara shan wuya idanunsa sai hawaye suke,sannan ya yanka tarugu ciki k’anana ,yagama hada komai sauran tuya nan tace ya kunna gas..
Bangaren salma kuwa…
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Saidai maganganun da yarima yagaya mata suntsaya mata arai da kuma bash yabata mamaki dukda batasanshi amma Wanda yahadata dashi yasanarda ita dan iskane na karshe.”
Ashe kuma yashiryu ,ita haushinta daya maganganun da yarima yagaya mata agaban bash yak’ara xubda mata kima, lallai Ashe duk abinda mutum keyi ko mekyau ko marar kyau,zaibika ko bayan kabar abun nan..
“Jiki b k’wari ta iso gd ko abinci bataciba ana gama isha ‘I tayi bacci bbu yi salla, dan dama bayitakeba.” rabon datayi tama manta”
da misalin karfe 3:00am salmace sai juye take kan bed idonta arufe ,tayi sharkaf d zufa ,kuma g hawaye na zuba….xuwa can tafara ihu tana cewa wayyoooooooo!
ALLAH nabar lesbian ,bazan sakebaaaaaaaa!
Kicib’us sukayi d mommin da sauri ta fada jikin mommy ta na kuka mecin rai jikinta sai rawa da kirma yake”.
Itakuwa mommy cikin damuwa had’e da tsorata d ganin yadda ya’rta taburkice alokaci guda ,sai jijjigata take tana tambayarta lfy ?meke faruwane?”
Kuka kawai take taje mommy muje daki namiki bayani !ba musu ta bita har bed room ,bayan sun zauna cikin kuka ta sanar da mommy cewa tana lesbian kuma bata sallah…salati mommy ta yi, saikuma tafashe d kuka tace oh ni Habiba na cuci kaina nabatamuku tarbiya ta hanyar sangartaku kuyi yadda kukeso gashi kin lalace wai ko sallama bakyayi..
Su yasmeen kuwa sati biyu kenan da gane tanada ciki ,amma kullum gidan nan cike yake da jama a dangi da abokan arziki zuwa tayasu murnar samun wannan ciki.” baba mlm har gd ya aiko da rubutu ajarka yasmeen ta yi ta sha kullum safe da rana,da ya kare asanardashi yyi mata wani insha
ALLAH zata sauka lfy..
Uban gaiyar kuwa wato yarima saida yyi sati d’aya baya zuwa office yana lik’e da princess dinsa kuma mmn babyn sa,saida jama’a suka matsa tukum yakoma office sbdasu son ganinsa ko yataimaka musu.”
Suma su salim d Maryam bayan sun yi bath day dinsu ,ai nan part din yasmeen suka tare ana rainon babyn dasu ….ayanxun haka shire shiren bikin yah sageer ake wadda yau akeyin kamu gobe deenar ,kuma a gobe hjy babba zatazo taga yasmeen tazo biki….
Zama tayi gashi dama tanajin haushi yarima yyi mata wayo tayi bacci yyi tafiyarsa…k’arar bude k’ofar ne yasaka ta kallon me shigowa,maryamce, hararar ta yasmeen tayi tace shine Kika yi zamanki ko?”
Murmushi Maryam tayi tace sorry mmn babynmu”kixo muje ayimki lallen d kitson ni sai anmiki za’amun lallen ,bazanyi kitsoba saloon zanje yanxun..yatsina fuska yasmeen tayi tace naji muje!
Murmushi Maryam tayi tace hmmm nifa yanxun Anty ce saina gayama yah Omar nace kina yawan aikena,dariya tayi tace Kisa niya ai,abunda ma bazaizoba gun kamun.”
Turo baki Maryam tayi tace lah Anty yace zaizofa pls d gaske kike?”dariya yasmeen tayi jar beautiful point dinta ya lutsa tace tsokanarki nake …ihun murna Maryam tayi tace wlh da har najini kamar marar lfy,tafad’a yyinda sukabar parlourn ,suka nufi part din ammi, ahanya Maryam kesanar d yasmeen gobe hjy babba zatazo,shiru tayi batace komaiba, amma cikin xuciyarta bataso zuwan wannan fitinannar tsohuwarba…
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
“Yar dariya yyi yace ameen yah ALLAH” nan ta fice ,kallon yasmeen yyi wacce sai turoba ki take gaba..murm umishi yyi yakalli hannayenta da santala santala kafafunta ,afili yace wow my Princess masha ALLAH gsky yyi kyau lallen nan ,wace tamiki shi inmata kyauta ?”xo in gani mana,mak’e kafad’a tayi ita bazatazoba.”
Yar dariya yyi yace niko big baby ?”yana nuna kansa ,dariya yabata aiko ta dara had’e da fadawa saman cinyarsa ,lumshe ido yyi dan dama yana jinsa cikin buk’atauwa tunda akace yasmeen nada juna biyu yau 2weeks besake yin sex da itaba.”
“Ahankali yace my Princess nayi missing naki sosai” sake shigewa jikinsa tayi,yyinda hannunta na cikin nasa yana wasa dasu dan lallen yyimasa kyau.
“Murya kasa kasa tace nima haka ai yanxun kadawo muna tare har zuwa lokacin da zamu tafi gun kamun amarya ko?” yatsina fuska yyi yace kamun amarya fa kikace Aida kunya naje yana k’anina kuma kema bazakijeba gsky sbd bazan iyaba kawai wasu gardawa su kallemun ke aidasake wlh zan iya k’walkwalewa mutum ido inyana kallonki….cikin shagwaba tace nidai um um tare zamuje ALLAH kuwa ,kana like dni ,ina like da kai kaji yaya..sinsinarta yake ,cikin wata murya yace um um ban yardaba….ihu takama yi d burgima ajikinsa wai ai babyn sa nasan yaje gun kamun uncle dinsa…shikuwa kamar wani yaro yace to my Princess tunda Small baby nah yanaso nahakura …
Cikin jin dad’in maganarsa tace yauwa kokaifa!muje kayi wanka…am inama tsarabata?”yar dariya yyi yajawo ledar dke gefensa yace gashi hade da zame d’an kwalinta yana yaba kitson da akamata.”
Ledar ta bude dan k’waleliyar kaza ce gasassu guda biyu g ice cream nan sukaci sukayi kat had’e da aza drinks sama ,janta yyi wai suje suyi wanka.
“Bbu musu ta bisa dan yanxun mugun shagwaba ta yake da kansa yyi mata wankan ,tarigasa fitowa bayan ta gama shafa yafito ,akuma lokacin wayarta tayi ringin,d’agawa tayi ganin maryamce nan naji tace ok gani nan xuwa.kallon yarima tayi tace yaya bara naje ayimun kwalliya..lura tayi yawani yi kicin kicin d fuska bece komai na ,shiru tayi itama,kallonta yyi yace kije mana.. “Ahankali tace yaya nafasa naga kamar ba kaso dama sbd kai za’amun tunda bakaso inaga abarshi dama akwai zama wlh.tafad’a fuska sake dan ta lura kishine yasashi yin haka…shikuwa tausayinta yaji ganin amaganarta bbu tsiwa ko rashin kunya ,shiyasa yakesonta sbd bata masa musu ko gaddama ,” ahankali tazo ta yi hugging dinsa ta baya..
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
“Masha ALLAH gurin kamun yyi kyau yasha decoration “, nan guard din suka fito yasmeen tace su tsaya anan ai suna hangenta .”
Salim kuwa yaji haushin barinsa da Maryam tayi ,kallon yasmeen yyi yace Anty muje ciki ko?” Bbu musu ta bisa suna hira suka shige cikin dan akwai mutane amma amarya d ango basu isoba…
Kuri da ido akayiwa yasmeen dan wad’anda basu santaba, sunyi zaton itace amaryar sbd tsabar kyawun datayi”…
Wani iri taji ganin idon jama a akanta ,awasu fararen kujeru salim yace su zauna.zama nta yasa aka gane b amaryar bace …
gefenta ta kalla taga elham sai cika take tana batsewa yatsina fuska tayi ta cigaba da kallon wasu yan mata dke sanye d ankon kamun.”
Nan suka fara fira d salim ,mutane nata shigowa can saiga maryam,ta shigo had’e da nufarsu,murmushi yasmeen tayi tace kungama love d’in? “Ahankali tace ah ah kixo ga amarya can d ango zasu shigo yanxun ,to mune zamu take musu burki kowace mace d partner dinta ke sai my salim yazama partner d’inki tunda yaya bayanan …tafad’a tana dariyar tsokana,hararanta yasmeen tayi tace kin manta!aiba dauwama zayayiba yanxun zaidawo ,nakirasa yanxun bata shigaba nasan gunda yake bbu network me kyau …
” tashi sukayi ,ahanyar fita salim yace wato ni ga Wanda bashi akowa zakice nine partner d’in Anty ko?”dariya Maryam tayi tace sorry my salim ayau zanmaka budurwa kada kadamu..itadai yasmeen batace komaiba hankalinta naga jama’a da kuma ango d amarya dan ba karya sun wanku sunyi kyau d sheki ,yah sageer bakin nan yaki rufuwa..
Gefe suka bi,Maryam ta matsa kusada yah Omar dinta yana gefe tana gefe,yasmeen kuwa ganin mazan kurin subsaka mata ido yasa tayi gaba gabdasu yah sageer ta tsaya shikuwa salim ganin yasmeen ta bace masa yasakashi komawa baya dan MC yafara bayani anutsu ,yanxun amarya d ango zasu shiga cin hole din …
Muntasir wato babban aminin ango saurayi metashe da naira yahadu b laifi ,shine abayansu yah sageer sai aka kirasa a waya ,saiyabar gun yaje yyi wayarsa yagama yanufo gun ,by surprise yaga wata balarabiyar yarinya ko shuwa arap lolx..
gaba daya yasmeen ta tafi da imaninsa dan shi yacika jin kai yana ganin bbu wacce ta kai matsayin dazai kulata agun bikin kawai yaga yasmeen wacce betaba ganin bahausa kyakykwa kamartaba.lolx..
Matsawa yyi gefenta beyi mgn ba yana kallonta akuma lokacin suka fara shiga hole din.. Itadai yasmeen taji k’amshin turare agefenta ,kawai ta juyo suka had’a ido da shi ,yasakarmata murmushi ,saurin kauda kanta tayi gabanta na dukan Tara Tara dan tasan yarima yaga haka akwai rikici dan fashima be raga masaba Balle wannan…
Suna ida shiga tayi maza ta nufi gun kureru ta zauna tana kallon masu shigowa…
Shikuwa muntasir yakudurta zai shigar da kansa gun wannan xuk’ekiyar Budurwar,zama yyi yana hangen duk wani motsi nata.
AWESOME WRITER’S ASSO..🏮
“Wani mummunan fad’uwar gaba yasmeen ta ji”, sbd yadda taga yarima fuskar nan tasa bbu annuri kamar be tab’a dariyaba kallo d’aya zaka masa ka gane ransa abace yake ,idanunsa sunyi jajir jijiyoyin kansa sun tashi rad’o rad’o sai hucu yake” domin tunda yashigo hole din idanunsa suka hangomasa wannan guy d’in yanama yesmeen lik’i zuciyarsa ke tafasa wani kishi mai zafi yataso masa..
“Nufarsu kawai yakeyi zuciyarsa na cewa kawai ka kashesa ka huta…
Ita kuwa yasmeen jikin ta sai rawa yakeyi ganin yarima gab dasu..shikuwa muntasir ko ajikinsa dan besan abinda ke faruwaba ,k’okarin fito da wasu dollars yakeyi ganin na hannunsa sun k’are yaji anmasa wata irin fincika d sauri yad’ago kansa yaga yarimane yayan sageer…huci kawai yake kamar mayun wacin zaki yasaka hannuwansa yyiwa muntasir wata muguwar shak’a…cikin tsantsar bacin rai yace kai wawan inane ?” mekake nema agun mamatane?” dakake mata lik’i da dollars ,kokanaso kace banida arzik’in yimata lik’ine ?”iyeeeeee!yafad’a atsawace hakan yasa mutanan dke gabansu kallonsu..
Shikuwa muntasir sbd shak’a ko mgn baya iyawa sai tari yake yanasa hannuwansa dan kwatar k’ansa…
Ita kuwa yasmeen ta tsorata gudunta kada yakashesa ya watsa taron bikin …muryar salim taji yana cewa pls yaya sakesa kaga bikin d’an uwanka akeyi kada ka lalata masa taro ,in angama kamasa hukunci kaga hankalin jama’a yafara dawowa kanku…yana huci ya hankad’a muntasir har sai da yabige wasu mata dke gefensa,azafafe yaja hannun yasmeen kamar zai tashi sama sukabar hole din….
“Shikuwa yah sageer besan wainar da ake toyawa ba ” salim kuwa fita yyi ganin ALLAH yasa yarima beyi bannaba.”yanufi gunsu Maryam d yah Omar..
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Amma in ta auri bash kar tasan karc e bazai goranta mataba zasu zauna lfy insha ALLAH. “
Saidai me?”ita gsky bazata sake furtawa wani nmj kalmarso ba dasunan tanasonsa sbd taga darasi ayarima.wata zuciyar tace hmmmm to kiyi amfani d damarki ta y’a mace kijanyo hankalin bash mana akan ki.”cikin jin dad’i tace yesssss!nan tayi calling din bash….
Bash dke kwance d’akinsa dke soron gidansu kafin yafita gun aiki yaji wayarsa na ringing, dubawa yyi yaga bak’uwar number “,kamar kar ya d’aga sai kuma yad’aga yyi sallama
Jin muryar mace yyi tace slm bash ykk?”
Lumshe ido yyi dan yaji dad’in muryar saidai yasan kowacece tasansa,gabansa yafad’i daya tuna abubuwan dayyi abaya k’ila ma cikin abokan watsewarsane wata ta kirasa…muryar ta ta katsesa d cewa hellow kana jina?”
da sauri yace eh ygd?”amma bangane mai mgn ba?”murmushi tayi tace salmace!cikin mamakin kiranta yace ranki ya dad’e kwana2,tace alhmdllh dama nakirakane nabaka hkuri d kaida yarima akan abunda yafaru pls kace nace yyi hkri wlh natuba nagane rayuwa batada tabbas yanxun lahirata nake nema tayi kyau…ajiyar zuciya bash yyi yace to alhmdllh ALLAH ya yafe mana gaba d’aya, gsky naji dadi kuma insha ALLAH zangaya masa..”ahankali tace ok sai anjima ….d sauri yace wannan number ki ce?”cikin jin dadi tace eh new sim card dinane yace ok to ngd nan sukayi sallama….
dan murna salma saida tayita nafilfili nagodiyarta g ALLAH dayabata bash yakarbi adduarta ALLAH yasa alkhairi awannan taraiya tasu..d farinciki t kwana..
dan haka yarima yabukaci bash yabari ayi bikin su tare dsu yah Omar bbu damuwa yasanar d salma iyayenta suka amince..
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
sa yanxun yakura da bukatarsa ta auratayya da ita “,any time ammi da kanta ke matsawa yasmeen k’afa wani lokacin yarimanta dan yanxun ba sosai yake zuwa offi
ce ba sai da dalili mai k’arfi…
Ita kuwa yasmeen tanajin dad’in yadda ammi d mijinta ke kula da ita ,shagwaba sai abinda yyi gaba ,ita taslim tana d’aukar kwas din shagwaba r yasmeen.”
Akuma lokacin yarima yazo yakawo mata kudinta na ribarta na gidan man daya bude mata million 3yace tayi yadda takeso dasu natane halak malak….
Taji dad’in hakan sosai dan Dadi har kuka tayi ,nan takira umma ta sanar da ita itama tayi murna da hakan nan yasmeen tace ta yanke shawarar taturama yah Omar million 2inzai dawo yahad’owa Maryam lefe acan dan Maryam ta cancanci komai garesa tunda ta zabesa amatsayin miji bata duba shi matsayinshi na talaka kuma Maraya…
Umma tace wannan gsky taita saka mata albarka ,nan tace million guda zataba ba bash yasiyawa inna atika gd…umma taji dad’in wannan tunanin d yasmeen tayi sbd atika ta cancanci amata komai sbd ko yar uwarta ta jini iya abinda zata mata kenan..
Haka kuwa akayi yasmeen tasaka bash yatura ma yah Omar kudin ta bank ita kuma inna atika akasiya mata gida..
dan dad’i inna atika har kuka tayi tazo har gdn yasmeen tayi mata godiya.,,,
Yasmeen ce kwance a bed din ammi mai rumfa tana chat da kubra,sai murmushi take..sanye take da doguwar Riga ta atamfa , red tayi parking gashinta da ribbon red kasancewar kanta bbu dan kwali akanta tulelen cikinta yafito yyi das ajikinta.,ita kuwa ammi tana kicin hadawa mai martaba deener kasancewar girkintane…
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
sa yanxun yakura da bukatarsa ta auratayya da ita “,any time ammi da kanta ke matsawa yasmeen k’afa wani lokacin yarimanta dan yanxun ba sosai yake zuwa offi
ce ba sai da dalili mai k’arfi…
Ita kuwa yasmeen tanajin dad’in yadda ammi d mijinta ke kula da ita ,shagwaba sai abinda yyi gaba ,ita taslim tana d’aukar kwas din shagwaba r yasmeen.”
Akuma lokacin yarima yazo yakawo mata kudinta na ribarta na gidan man daya bude mata million 3yace tayi yadda takeso dasu natane halak malak….
Taji dad’in hakan sosai dan Dadi har kuka tayi ,nan takira umma ta sanar da ita itama tayi murna da hakan nan yasmeen tace ta yanke shawarar taturama yah Omar million 2inzai dawo yahad’owa Maryam lefe acan dan Maryam ta cancanci komai garesa tunda ta zabesa amatsayin miji bata duba shi matsayinshi na talaka kuma Maraya…
Umma tace wannan gsky taita saka mata albarka ,nan tace million guda zataba ba bash yasiyawa inna atika gd…umma taji dad’in wannan tunanin d yasmeen tayi sbd atika ta cancanci amata komai sbd ko yar uwarta ta jini iya abinda zata mata kenan..
Haka kuwa akayi yasmeen tasaka bash yatura ma yah Omar kudin ta bank ita kuma inna atika akasiya mata gida..
dan dad’i inna atika har kuka tayi tazo har gdn yasmeen tayi mata godiya.,,,
Yasmeen ce kwance a bed din ammi mai rumfa tana chat da kubra,sai murmushi take..sanye take da doguwar Riga ta atamfa , red tayi parking gashinta da ribbon red kasancewar kanta bbu dan kwali akanta tulelen cikinta yafito yyi das ajikinta.,ita kuwa ammi tana kicin hadawa mai martaba deener kasancewar girkintane…
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Yasmeen kuwa bewar ALLAH daurewa kawai take ita kad’ai tasan me takeji,duk tayi zufa ,shikuwa yarima ji yake inama ciwon yadawo ajikinsa dama haka mata keshan wahalar haihuwa hmmmm shi yasan dai ana cewa da wahala amma beyi tunanin ta kai hakaba..har cikin lobour room d’in yarima ya shiga ya aza yasmeen akan gadon”.idanunsa sunyi jaa kamar yyi kuka kallon yasmeen yyi wacce ke rik’e da hannunsa gam sai juyi take sbd azaba ga uban gumi datakeyi…kamar zaiyi kuka yakalli Dr khadijat yace pls kubimun ita a hankali kinji?”ammi ta karbe d cewa to ai saika fita ko ,kajiramu..zaro ido yyi ,kamar zaiyi kuka yace ammi bazan iyaba ina waje yasmeen nanan tana wahala ni wlh bbu inda zani mamata tana cikin wannan halin…k’ara yasmeen tayi had’e da salati dg karshe takira sunan yarima ,rik’e mata hannu yyi yace sannu kinji?”ya jikin?”Dr tace pls zansaka miki hannu ki gyara ,ammi tace abari tasha rubutu ,nan tabata tasha had’e da shafe mata cikin ,aiko kamar an k’ara tado nakudar sai komai yarikice ,shikanshi yarima yyi zufa, sai surutai yake ,ammi data lura ba a hayyacinsa yakeba saita fita tabarshi ,tareda Dr ,bayan tafita Dr tasaka mata hannu..yyinda yarima yajuya sbd tausayi ,bawan ALLAH saiga hawaye..muryar Dr yaji tace insha ALLAH takusa sauka gab take d sauri yarima yace ALLAH yaraba lfy Dr tace ameen…..
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Bayan sun fito dg mota ,yyinda dogarawa nagun motar suna jiransu.
Cikin asibitin suka shiga suna tafiya suna fira a hanya ,office din wani Dr suka nufa abokin abban yarima ne yazo suyi wata shawara gameda rashin lafiyar dayake fama da ita….suna shiga office din suka sami jaririya kwance kan gadon da’ake duba marasa lfy”,ai da sauri yarima yanufi gunta yana murmushi yad’auketa had’e da kissing nata…. Abban sa kuwa cikin mamakinsa yake kallonsa har yazauna suka gaisa da Dr din ,suka cigaba da mgn yyinda yarima hankalinsa naga babyn wato yasmeen (alokacin tana jaririya)Abbansa yakallesa yace oh my son bazako zo Ku gaisaba?” dg zuwa said’aukar y’ar mutane kadafa ka kadamusu y’a…murmushi Dr yyi yace oh wannan baby ,yanxun mahaifinta yaje yakarbo allura za’ayimata ta BCG dayake sabuwar haihuwace shine yabarta nan yaje yakarbo allura yadawo in anmata yakaita gun mamanta tana can bin layin ganin likita..yarima ne yakatsesa da cewa pls uncle kubani ita natafi d ita gidammu,murmushi abbansa d Dr sukayi kafin suyi mgn ,baban yasmeen yashigo d sallama abakinsa.”
bayan sun amsa yagaida abban yarima cikin girmamawa kasan cewar yasan shine magajin gari…Dr yadubi yarima dketa ma yasmeen wasa yace to ga abbanta nan saika tambayesa inzai baka ita..da sauri yarima yakallesa yana murmushi yagaidashi,ya amsa cike d kulawa had’e da cewa Ashe yasmeen ta sami wani yayan bacin yayanta Omar?”kai duke yarima yace pls kabani ita natafi da ita gidanmu gun ammina!murmushi yyi had’e da dafa kafadarsa yace kayi hkru kaga jaririyace batafi wata2 ba in anyayeta zan kamaka ita har gdnku kaji ….mika masa ita yarima yyi had’e da cewa to kayi alkawari ko?”abbansane yace oh haka kake dama?”aiyace zaikama ita bashikenan ba muje gd …shiru yyi abban yasmeen dai baiyi mgn ba yamik’awa Dr ita dan ayi mata allura ,shikuwa abban yarima hannu yaba mahaifin yasmeen sukayi sallama had’e da sakamasa kud’i wai na yasmeen ne da yak’i karb’asaida Dr yasa baki tukum yakarb’a yyi godiya… shikuwa yarima saida yaje yasake kallon yasmeen tukum yataho had’e da cewa abbanta saika kamun ita,murmushi yyi yace insha ALLAH yasmeen batada miji sai kai…..nan abbansa yace ALLAH yasa sukayi sallama suka tafi….
🐾🐾🐾🐾🐾🐾