ALKAWARIN JINI CHAPTER 12 BY _HAWWA MUH’D USMAN

ALKAWARIN JINI CHAPTER 12 BY _HAWWA MUH’D USMAN

                 Www.bankinhausanovels.com.ng 

Direct yana barin gurin 26 Federal Plaza ya nufa da yake a nan branch d’insu yake a cikin 23rd floor,kasancewar shima d’in a cikin fifth avenue d’in yake shi yasa sai bai wani d’auki dogon lokaci ba ya k’araso,,tun daga fitowarsa daga elevator wad’anda ke k’asansa a matsayi suke ta aikin gaishe shi,amma da yake yana cikin sauri ne sai dai ya d’aga musu hannu kawai ya wuce,buh baya tsayawa har ya iso office d’in director d’in sun kasancewar shi ne ya kira shi,,a bakin entrance ya tsaya after yayi knocking door d’in,aka bashi izinin shiga daga ciki,sai ya tura k’ofar a hankali yana shiga,,zaune ya iske Director d’in sun Moses Clinton da Assistant dinsa,sai Sultan,Sadeeq sannan da wasu fuskokin da dama duka daga cikin ma’aikatan sun,wanda duka a k’iyasin da yayi daga shigarsa baya tunanin za su wuce twenty a yawa,shi kansa sai da yayi gaisuwar tukun ya koma saman meeting table d’in daya tarar da su a zaune

       “Have ur seat please.!”

    Mr Moses Clinton ya fad’a cikin tsadadden turancinsa yana masa nuni da kujerun dake gurin wanda babu mutane samansu

      “Thank u sir.!”

    Ya fad’a shima sai ya nemawa kansa gurin zaman,,gurin yayi remaining silence na wucin gadi,before Mr Moses Clinton ya fara koro musu jawabin dalilin taruwarsu,wanda duka ya ta’allak’a akan wani workshop da zasu gabatar,kuma duk wanda akayi selecting d’in fuskarsa tana gurin,cikin zallar turancinsa da babu sirki ko algus yake musu bayanin yadda ake so aikin ya gudana,nd abu ne na sirri da dole sai sun keb’ance kansu har na tsayin 1 month,ba tare da fita ko nan da can ba,besides kuma aikin duka a nan cikin branch d’insun zasu gabatar da shi,,tunda Mr Moses ya fara koro musu bayanin Hammad yayi wani irin shiru yayin da fad’uwar gaba da wasu irin gumin tashin hankali suka fara ziyartarsa,,inwardly kuwa tunanin yadda zai iya barin Lady d’insa yake har na tsayin wata gudan ba tare daya ganta ba,yasan a irin situation d’in da take dole tana buk’atar kulawa sosai,matuk’ar aka ce zaiyi one month ba tare da ya ganta ta ganshi ba yaya kenan.? Wane halin zata shiga saboda rashin zamansa kusa da ita.? Shi d’in wane halin zai shiga shima,nd waye zai tallafe shi ya kula masa da ita.? Besides kuma yanzun duk suna tsakiyar semester ne bare yace zai maida ta 9ja zuwa lokacin da zai kammala d’in yasan hankalinsa indai ya kaita can ba zai tashi sosai ba nd shima d’in yasan idan dan ta shi ne zai iya bada hankali kan aikin har su gama,tunda yasan bata tare da shi,,ko gama tunani bai bari yayi ba akan wannan shawarin sai yayi saurin katse tunanin kaita wani 9ja,cos ya san ma abune da bazai tab’a iya faruwa ba,he want’s her by his side,shi yasa da wuri yayi cancelling batun komawarta gida,,after some prolong da aka d’auka ana ta shawarin yadda aikin zai tafi sai Mr Moses d’in ya sallame su,,after taron ya watse duka jikin Hammad a matuk’ar sanyaye ya iya mik’ewa a gurin sai ya bi bayan su Sultan da tuni suka fita,suka d’auki hanyar komawa gida kowannensu yana cikin motarsa,,buh a side d’insa tunanin yadda zai sanar mata batun workshop d’in duk ya hana masa sakat har ya k’araso carline na wajen ginin Tawer d’in,,dai² yayi parking tsakiyar carline zuciyarsa cike taf da taraddadin yadda zai fuskance ta da batun ya fito ya fara tafiya har ya isa entrance,shi ya fara shigewa cikin elevator d’in sannan su Sadeeq cos ya riga su k’arasowa ma duka,,tun da suka shiga babu wanda ya iya magana a haka suka yi sama,,can daga k’arshen elevator d’in ya koma had’e da jingina spine d’insa a gurin ya runtse idanunsa while fuskarsa na bayyana damuwa sosai,,Sultan daya kula da sauyin da aka samu a tare da shi sai ya kalleshi yana tambaya

      “Dude.! Are u ok..!?”

   Gyad’a masa kai kawai yayi,bai iya yace masa komai ba,sai shi Sultan d’in daya tsaya kallonsa bakwai har na d’an wani lokacin kafin yace

    “Ko dai kana tunanin aikin nan ne..!? I mean yadda zaka barta a gida ita d’aya har na tsayin 1month..”

   Idanunsa yayi saurin bud’ewa sai ya sauke su akan Sultan d’in while yana sakin ajiyar zuciya,Sadeeq dake gefe kasancewar su uku ne a cikin gurin kawai sai ya dafa shi slowly yace

    “Buh dude! I think yanzun ba ita kad’ai bace ko.? Besides kuma ya kamata ace ka godema Allah da yasa muna da yawa a nan d’in,,don’t bother ur self mana man,tana fa da y’an uwan da za su d’ebe mata kewa ko da baka kusa..”

     Sake sauke ajiyar zuciya yayi still sai bai ce da su komai ba har suka iso floor d’insun,elevator yana tsayawa shi ya fara ficewa duk da shi ne a ciki,ya wuce jikinsa duk a sanyaye har ya kai entrance na apartment d’in su,doorbell ya danna a hankali then ya tsaya jiran a bud’e masa,sai daya d’auki ak’alla 2-3 minutes a tsayen,a time d’in su Sultan tuni har sun shige amma sai yaji shiru babu alamun zata zo,wani mugun fad’uwa gabansa daya sake yi tunawa da conditions d’inta take wani irin gumin wahala ya fara fito masa,sake danna bell d’in yayi a jere har wajen sau biyar,jin shiru still a zafafe ya ciro wayarsa daga aljihun trouser d’insa ya fara kiran line ta,,wayar ta shiga sai ring take amma shiru babu alamun za’a d’auka,nan d’inma sai daya jera mata miss calls yafi a lissafa yana yi yana sake maimaitawa had’e da zarya a gurin kamar ya yiwa sarki k’arya,,zuciyarsa zuwa lokacin tuni ta gama saduda,ya gama yankewa kansa hukuncin wani abu ya faru da ita,a hankali wasu irin azababbun hawayen fargaba suka fara taruwa cikin kwarmin idanunsa,sai ya jingina bayansa jikin door d’in ya d’age kai sama cikin tunanin yadda safiyarsu ta kasance kafin ya fitan,,yayi nisa cikin tunanin sai ji yayi daga d’ayan gefen an bud’e k’ofa,,a hankali ya d’ago kansa ya bi gurin da kallo cos tunaninsa ya bashi ko wani cikin y’an uwan nasa ne ya sake fitowa,murmushi ya hangota tana yi while tana kallon cikin apartment d’in data fito tana d’aga hannu da fad’in

      “Sai an jiman dear..!”

    Yadda take tafiya a hankali kamar wacce cikin ya gama tsufa,sai ya sake k’ureta da kallo yana sauke wahalallen ajiyar zuciya daya tabbatar lafiyarta k’alau,dai² ta juyo tana ci gaba da tahowa itama idanunta suka sauka akansa,sai da tayi wani slow cikin kallonsa da karantar yanayinsa kafin da d’an saurinta ta nufo shi,shima d’in tunda ya tabbatar itance nd lafiyarta k’alau babu abundabya faru da ita da sauri sai ya nufeta suka had’e a tsakiya,wani irin rungume juna suka yi,kowa yana sauke ajiyar zuciya kamar sun shekara basu ga juna ba,sai da suka d’auki ak’alla mintuna biyu a gurin sannan suka yi hanyar apartment d’insu still suna mak’ale da juna,sai dai ba’a samu mai yin magana ba har lokacin,suna shigewa ya sake rik’o ta sosai yana kallonta kafin yayi k’arfin halin d’age lip’s d’insa da yake jin kamar an had’e masa su da glue

    “Ina kika ajiye phone d’inki ne.!?”

    A hankali ta juya idanunta tana kallon saman armchair data manta wayar a nan ta masa nuni zuwa gefen da yaken,slowly ya juyar da kansa inda take nuna masa duk da bisan me hakan da tayi yake nufi ba,wayar ya gani ajiye a gurin sai yasa hannu ya d’auka,pressing d’inta yayi a hankali then ya nuna mata jerin kiran da yayi mata,ido waje ta kalli tarin miss calls d’in,sai kuma ta kalli fuskarsa da har lokacin take cikin yanayin da ta kasa bambance wane iri ne,a hankalin sai ta marairaice fuska,za tayi magana ya riga ta

   “Kada ki sake fita babu waya a tare da ke..!”

  Tun kafinma ya k’arasa har ta bashi amsa da

    “In sha Allah,i won’t..buh pardon me Hayat.!”

      Ta fad’a cikin salon janye hankalinsa,sai da yayi ajiyar zuciya yana kallon cikin idanunta kafin ya janyota jikinsa sosai ya sumbaci chicks d’inta then ya sake rungume ta tsam a jikinsa yadda yasan ba zata ji wahalar rik’on nasa ba,,har ya bud’e baki zai yi magana ko me ya tuna kuma sai yayi shiru,yayin da yake jin babu dad’i cikin maganar da zai yin ga muguwar fargaba data sako shi gaba tunda yaji batun aikin,haka nan sai yaji ya kasa daurewa ya sanar mata,,again bayan wasu lokacin sai ya sake attempt na ya fad’a mata amma sai ya sake yin shirun,ak’alla sai da ya gwada sanar mata yana fasawa tafi a lissafa,,daga k’arshe ne ko da yaga dole dai sai ya fad’a d’in tunda aikin ba fasa yinsa za suyi ba sai yayi sahadar k’uda,bayan ya d’an janye kansa gefe cikin wani salon lallashi yana kallon ta ta side ya ce

        “Helpmate.!”

     Yanayin da ya kira sunanta ita kanta sai da taji fargaba musamman da taga yak’i kallonta,buh sai ta nuna rashin damuwa sosai inwardly kuwa ita kad’ai tasan me take ji,duk da hakan tayi k’ok’arin dannewa ta amsa masa,sai da yayi d’an jimm kafin yace

      “U know everything apart of my work,,right..!?”

      A hankali sai ta kad’a masa kai tace

        “Ehh! Na sani.”

     Inwardly sai yace “Thank God,,she knows everything about it..”

       Sai ya sake kawar da kansa gefe slowly yace

      “Toh.! Allah sa dai baza ki damu kanki ba idan kinji abunda zan fad’a.”

      Duka a cikin zuciyarsa yake maganar,a zahiri kuwa sai daya d’an saci kallonta yana gyad’a kan shima before ya iya furta

      “Kin san an kira ni d’azun ko.? To bayan naje na tarar anyi selecting d’inmu har su Sultan,nd we are going to lead..”  Sai ya d’anyi shiru yana tunanin me zai cene a gaba,,fuskantar da tayi masa tun shigowarsa yasa ta kamo fuskarsa ta tsayar da ita dai² suna kallon juna ido da ido,tasa hannunya tana shafo beard d’insa a hankali kamar mai yi masa susa sai tace

      “Aikin har wane lokaci zai d’auka ne da naga duk ka damu kanka.!?”

     Ajiyar zuciya yayi yana kallon cikin idonta yace

     “Zai d’auke mu lokaci gaskiya,,nd ni kuma ban shiryawa yinsa ba yanzun..”

      Yadda yayi da fuskarsa sai yasa tayi murmushin k’arfin hali,sake had’e rai yayi yana kallon yadda take murmushi kafin yace

      “Abun dariya nema a gurinki ko..!?”

      Kai tayi saurin girgiza masa,sai ya harare ta yace

      “Ci gaba ma da abunki,ba dai ina fad’a miki kina d’auka wasa ba,sai kinga bana nan tukun,za kiyi bayani wa y’an garinku..!”

      Y’ar dariya ta sake yi cike da zolaya tace

       “Su Jannat kenan.!”

     Shima sai yayi murmushin k’arfin halin,sai da suka tab’a wasa da dariya sannan ya saka fuskar serious yace

      “I’m serious aikin nan zai d’auke mu lokaci mai tsayi,buh naga kina d’aukansa wasa..”

    

     “A’a nifa ba haka bane,kawai dai naga ka kasa concentrating ne ka sanar min,besides kuma ba kace komai ba har yanzun akan tambayar da nayi..”

     Kallonta ya sake yi a nutse yana shafo spine d’inta yace

      “Umm! Zai iya d’aukar mu tsayin wata guda kafin mu gama.”

     Sanda ta tab’e baki har tasa ya tsaya kallonta kawai kafin tace

      “Nama yi tunanin zai kai sama da haka ne,,mene ne na damuwar ma a cikin 1 month,,ai dai naga ba yau ka fara ba ko.!?”

      Sake kallonta yayi sai dai ba irin na farko ba,a hankali sai yace

       “Za ki iya yin watan ba tare da kin ganni ba.!?”

   Sai ta gyad’a masa kai tace

   “Ehh! Indai da waya ai nasan zai d’ebe min kewarka.! Fiye da haka ma zanyi.!”

  Sake kallonta yayi yace

    “Za ki iya yin watan kuma baki ji muryana ko a waya ba.!?”

      A firgice tayi saurin kallon shi tace

       “Wane irin aiki ne wannan kuma.!?”

      Harararta yayi yace

       “Shi ne wanda kika yi tunanin ina damun kaina akansa.!”

    Duk da taji fargaba akan abunda yace d’in amma dan ta nuna masa itan jaruman ce sai tayi k’ok’arin aro jarumta ta lik’awa zuciyarta,murmushin k’arfin hali shimfid’e saman fuskarta tace

    “To mene ne dan kayi wata kana aiki,sai nasa damuwa akaina,ko kuma nace ban yarda kayi ba..!? Duk matar k’warai zata so ne ace mijinta a kan neman halal d’insa yake kullum,,ni kam idan har dan ni kake damuwa ya kamata ma ka daina,kullum burina da fata na dama baya wuce ya zama a kan hanyar gaskiya kake,,dan batun wani aiki in sha Allah babu abunda zai faru har ka kammala,,don’t bother ur self mana,ai nasan mijina jarumi ne zai iya yin komai ba tare da fargaba ba..”

     Tunda ta fara magana yake kallon bakinta har takai aya,duk da har ransa ne yaji baya son yin aikin amma maganganunta sosai suka k’ara masa k’arfin guiwa,soyayyarta mai girma taci gaba da taso masa,sake rungume ta yayi cike da tsantsar k’aunarta,yana ci gaba da sauke ajiyar zuciya.Sun jima sosai suna magana duk akan aikin,tana sake kwantar masa da hankali da bashi shawarwarin da tasan zasu k’ara masa confidence,kafin ta taya shi shirya duk abunda yasan zai buk’ata,aikin shiryawan kawai take amma yadda zuciyarta take a raunane sai take jin kamar zata yi kuka,bayan sun gama yayi parking komai a side duk da ba ranar za su fara aikin ba amma gudun k’urewar lokaci yasa ta takura suka yi tun yanzun,,janyota yayi ta dawo closer da shi,hannayensa duka rik’e da waist d’inta while itan sai ta d’ora nata duka a wuyansa,d’an murmushi yayi mata mai sanyi a hankali muryarsa can k’asa yace

“Kuka za kiyi ne..!?”

Girgiza masa kai tayi tana ta k’ok’arin mayar da kukan,murmushi ya sake yi sannan yace

  “Muje to ki bani abinci ko.? Duka na gaji nd ina jin yunwa..”

Sai ta sake gyad’a masa kai,hannunta ya rik’e a hankali sannan suka fita daga d’akin.+

  Two day’s after waccan maganar tasu suna kwance da dare yake mata tuni akan batun aikin da zasu yin,a sanyaye ta d’an kalle shi kawai tunda tasan gobe war haka baya nan amma sau bata iya ta ce masa komai ba,inwardly dai ta bi shi da fatan samu nasara,shima d’in tunda yaga tayi shiru bata ce komai ba sai bai sake yi mata maganar ba,,washe gari daya kama ranar da zasu tattara a can headquarter din tun da safen around 7am yayi mata sallama,har bakin elevator sai data rakashi,bayan sun sake yin bankwana ya wuce cike da kewarta,tun kafin ma ace yayi nisa da tafiyar wasu irin hawayen da take ta b’oyewa kusan kwanaki uku suka shiga sakko mata,tana nan tsaye tana rera abunta har sai data tabbatar zuwa lokacin ya kai first floor sannan ta juya ta koma apartment d’insu jikinta duk a sanyaye,yinin ranar haka nan ta zauna shiru ita d’aya tunani da kewarsa fal zuciyarta,,wasa² tunda ya tafin sai daya d’auki kusan kwanaki uku bata ko ji muryarsa ba,tun tana zaton kamar maganar da yayi mata ba gaskiya bane zai dunga samun time suna yin waya har abun yafi k’arfin tunaninta,wani lokacin idan ta zauna tana tunani sai taji duk duniyar tayi mata babu dad’i,dama² ace sun fita makaranta da yake suna zuwa station d’in Pennsylvania da yake a nan 34th street sai suke tafiya can su hau bus da zai kaisu skul,sauk’in da take samu kenan,sai idan sun dawo gida ne lokacin bacci yayi sai tayi zugum tana tunani wani lokacin ma sai ta gama kukanta take yin baccin,,akan haka lokaci yaci gaba da gudu.

  Yauma d’in dau kamar sauran kwanakin da suka wuce bayan sun gama fira da yake dare ya d’an fara yi shi yasa duka kowacce sai ta wuce apartment d’insu,,tana zaune bisan armchair tayi zurfi cikin tunaninsa tana ta hasashen ko sai yaushe zata ganshi,sai ga doorbell yayi k’ara wanda hakan yayi sanadiyyar data d’an firgita,sai ta dago kai ta kalli wall clock d’insun dake dining area,kamar baza ta tashi ba ganin dare ya fara yin nisa har 10pm ta haura sai kuma aka sake matsa doorbell d’in a lokacin,hakan yasa dole ta mik’e a hankali ta nufi entrance d’in tana tambayar waye,shiru aka yi ba’a amsa mata ba,hakan yasa ta d’an ji tsoro ta koma da baya kad’an kamar zata koma,again aka sake danna doorbell d’in,wani irin frightening saliva’s ta had’iye da sauri sai ta rik’o k’aramin base dake saman center table ta nufo k’ofar,duk da a tsoracen take amma hakan bai hana ta d’ora hannunta ta cire key had’e da bud’e k’ofar a hankali ta d’an lek’a ba,ganin babu kowa a gurin ne yasa ta saki wani irin ajiyar zuciya sai kawai ta koma da nufin ta fara ajiye base d’in sannan ta kulle k’ofar,after ta ajiye d’in tana shirin juyowa da niyyar rufe k’ofar kamar walk’iya ta ganshi ya shigo ciki had’e da maida k’ofar ya rufe,wani irin ihun tsoro ta saki jikinta yana kyarma saboda bata ga fuskar ko waye ba ta fara ja baya tana fad’in

  “Who are u..!? Nd what brought u there.??”

Sake sunkuyar da kai yayi da yake akwai p-cap akansa bak’i,looking nasa tayi all from head to toe,jikinta har time d’in yana kyarmar tsoro cos duka bak’in kaya ne ma a jikinsa,besides kuma ita kanta p-cap d’in an rufeta da wata rigan mai had’e da tire,duk da tana tsorace da ganin mutum ba tare data san waye ba amma cikin salon bada tsoro a zafafen sai tace

  “I said who are u..!?”

  D’agowa yayi da kansa dake sunkuye sai ya sauke tire d’in dake kan p-cap d’insa yana mata murmushin sa mai tsada,wani irin ihu ta saki har bata san ta ture base d’in data ajiye a hannunta ba,ta kwaso da gudu ta mak’ale shi,wani irin rik’on tsauri yayi mata da fad’in

  “Easy madam.. Kin san bake d’aya bace kike min gudu,kina son nakashe min baby ne tun bai zo duniyar ba..!?”

  Had’e rai tayi taja baya tana murgud’e masa baki da fad’in

  “I knew ai dama,i don’t have any use daya wuce nayi ciki na haifa maka..”

  Wani irin kallon daya mata na mamakin maganarta shi ya hana shi cewa komai,da wani irin force a tattare da shi sai ya k’araso inda take yace

  “What did u says..? U don’t have any use,,to whom ne baki da amfanin.?”

  Sai tayi shiru ta kasa magana,idanunsa a d’an birkice saboda rashin jin dad’in furucin da tayi masa,sai kawai ya girgiza kai ba tare daya iya cewa komai ba yace

  “Shi kenan barin koma inda na fito,tunda duk d’aukin da nayi tayi zanzo na duba ki bashi da amfani,,Allah ya k’ara lafiya..”

  Yana gama fad’ar haka ya juya zai fice

“HAYAT..! Please don’t go..!”

  Ko juyowa baiba yayi ficewarsa yana jin wani irin b’acin rai da yake kartar masa zuciya,,kuka ta fashe da shi lokacin data tabbatar ya fitan a hankali sai ta silale k’asa ta ci gaba da rera kuka mai ban tausayi,inwardly tana nadamar abunda tayi masa,kusan minti d’aya tsakani har ta yanke tsammani da dawowarsa sai aka sake bud’e k’ofar,da sauri ta mik’e a gurin tana ganin sa tsaye bakin entrance ta nufe shi da gudu cewa yake mata

  “Don’t run,,stop²..!”

Amma ko saurarensa ma bata iya yi ba bare ta fahimci abunda yake fad’a ta rufta kansa tana sake sakin mahaukacin kuka,sanyayyar ajiyar zuciya yayi yana shafa bayanta,a hankali sai yace

  “Shhhh! Stop shading those tears..”

Tana jikin nasa take gyad’a masa kai kawai,cikin sauri kuma sai ta d’ago ta shiga whipping d’insu,ajiyar zuciya ya sake yi ya rik’ota suka k’arasa cikin parlor’n,sai daya fara zama saman armchair sannan ya zaunar da ita a saman jikinsa,ita kuwa har lokacin hawaye take k’asa² sai dai babu sound cikin kukan,yana mata wani irin kallon k’auna yace

  “Please mana na fad’a miki nayi hatin kallon ana kuka a kusa dani,amma baki ji ba ko.!? Idan baza kiyi min shiru ba zan tashi na koma yanzun tunda baki yi maraba da zuwana ba..”

  Da sauri ta k’arasa goge su tana sake yin luf a jikinsa had’e da jera wahalallen ajiyar zuciya,sai daya d’ago chin d’inta suna kallon juna a hankali yayi breaking shirun da suka yi da fad’in

  “Have u missed me..!?”

  Sai tayi saurin gyad’a masa kai,tab’e baki yayi kad’an yace

  “Really.!?”

   Ta sake gyad’a masa kan

  “Ok..! Muje to ki nuna min yadda kika yi missing d’ina..”

  Kallonsa ta tsaya yi har sai daya mik’ar da ita tsaye sannan tace

  “What.!?”

  B’ata fuskarsa yayi yana kallonta da maimaita abunda tace

  “What..!? Muje mana, ko na tafi ne baki shirya ba.!?”

  “A’a ni ka dena cewa za ka tafi.!”

 

“Uhhuumm!” Yace yana kama hannunta,suka wuce master bedroom d’insa,tun daga shigarsu kafin ma su k’arasa inda bed d’insun yake tuni ya fara detaching musu kayan jikinsu cikin mayen son kasancewa da ita,ya d’agota suka k’arasa saman bed d’in,,wani irin juyata yayi ta koma samansa a hakan sai suka shiga aikama junansu sak’onnin da suka tabbatar musu sunyi kewar junan,,a wannan daen sun raya shi ne ta hanyar nunawa junansu adadin kewar junansu da suka yi kafin suka sarara,,ko bayan sunyi wanka ma suna cikin nishad’i duka har suka kwanta manne da juna tana ta masa salonta na janye hankali,a hakan har bacci ya d’aukesu duka cike da tsantsar k’aunar junansu.

  Sai around 6am sannan ta iya farkawa da wani irin nishad’i buh still hamma take saki cos baccin bawai ya isheta bane,dama fitsari ne ya tada ita lokacin,babu shiri kuwa ta nufi toilet,tun kafin ace ta k’arasa cikin toilet d’in a guje fitsarin ya taho,dole tasa ta sakin abunta a nan inda take,cikin jin haushi bayan ta gama ta hau zubawa jikinta ruwa,tana gamawa kuma gaba d’aya sai ta cire kayan tayi wanka,bayan ta d’aura alwala sai ta fito ta dawo cikin bedroom d’in still tana jin haushin fitsari da tayi jikin kayanta,arabian gown da take sallah da shi tayi wearing mai had’e da hijab then ta kabbara sallah,,lokacin data idar bayan tayi azkarus’sabah sai ta cire kayan duka ta mayar inda ta d’auko su,bayan ta adana sai data gyara dakin tsab ta kuma gyara jikinta,sannan ta d’auko ma kanta wani irin french consenza gown mai one shoulder fari k’al ta sa a jikinta,da wani irin k’aramin ribbon fari k’al kuma sai ta d’auko ta kame gashinta a gefe da shi,y’ar k’aramar d’an kunne mai wasu irin fararen stones ta d’auko mai siririn chain ta mak’ala,ta kawo colourless lip bam daya haska bakinta ta shafa,nan da nan sai ta d’auki kyalli saboda kyau da tayi a cikin shigar,ta feshe jikinta da turarukansa da take masifar so,,murmushi ta saki mai aji bayan ta gama kallon kanta sannan ta yi hanyar fita daga d’akin da tunanin zata same shi a parlor.

Tunda ta fito daga ciki take dubawa amma bata ko ji motsinsa ba,har ta gama zagaye kaf gidan,sake komawa tayi cikin bedroom d’in fuskarta da damuwa cos ta kasa ganewa a gasken ta ganshi ko kuma dai mafarki tayi ya zo.? Sai dai har ta gama caje kaf d’akin shima d’in ba tare data samu wani kwakwaran shaidar daya tabbatar mata ya zo ba,wayarta ta d’auka ta koma parlor,sai ta zauna a k’asa tana k’ok’arin kiransa,buh har tayi kiran ta gaji bata same shi ba duka wayoyinsa a kashe,,hak’ura tayi ta ajiye wayar cikin damuwa ta jingina kanta a jikin kujeran da take,,da tunanin anya yazo ko kuwa dai sharrin mafarkin data saba yi ne….??

Ranar duka haka ta yini tunani,gashi ko ta kira wayarsa bata tafiya sai ace mata wayar tana kashe,wasa² haka tayi ta fama har dare bata fasa gwadawar ba suma kuma basu gaji sun daina fad’a mata wayar tana kashe ba,,ko da daren ma tana zaune bayan su Badra sun shigo mata hira sun fita,da damuwa sosai a kwance saman fuskarta bayan ta kulle k’ofar sai ta shige master bedroom d’insa saboda wani gajiyayyen bacci da take ji,ko data shiga a matuk’ar kasalance ta daure ta yi wanka da ruwa mai mugun d’umi,after ta fito kuwa ba ta tsaya shafa komai ba sai ta bud’e cikin closet d’insa,wasu pyjamas d’insa ta d’auko mai makon ace ta d’auki nata,da yake kayan basu da wani girma kasancewar wandon irin breathable seamless boxers ne kuma silk sai rigan da yake arm lace kuma duka farare,kawai sai tasa duk da sun mata girma amma a hakan ita dai sun mata,turarukansa da duk dare suke d’ebe mata kewarsa ta d’auka ta shiga spraying d’insu a jikinta da kayan har sai data fara jin babu dad’i a zuciyarta sannan ta mayar ta ajiye tana sauke ajiyar zuciya a wahale,wayarta ta d’auka bayan ta kashe selfie masu matuk’ar kyau ta masa sending via chat,sai tayi ma kanta deactivation na fluorescence d’in ta nufi bed a mugun kasalance,dai² tana kwanciya a inda ya saba kwantawa sai ta shiga sauke gawurtaccen ajiyar zuciya had’e da matse pillow d’insa da yake ajiye kansa akai ta lumshe idanunta masu cike da bacci a hankali wani irin nauyayyen bacci ya sace ta.+

      A gefen Hammad kuwa lokacin ko da suka fito daga wanka,har suka kwanta hankalinsa na kan agogo yana hararar lokaci,da yake yasan babu wanda yasan da fitarsa a time d’in shi yasa sai ya jira yaga tayi bacci,after bacci ya kwasheta daya tabbatar baza ta tashi ba sai ya tashi ya sake kimtsawa,,gefen bed d’in da take kwance ya k’araso bayan ya gama yana yi mata wani irin kallon da yake sake narka masa zuciya,ak’alla ya b’ata lokaci sosai a kanta tsaye yana kallonta kafin ya farga,slowly sai ya d’ora mata peck a chicks d’inta sannan ya fice yana mata addu’ah kasancewa cikin farin ciki da nutsuwar rai ko da ta tashi bata same shi ba ya kasance bata ji damuwa ba sosai,,lokacin daya fito parlor akan k’aton wall clock idanunsa suka fara sauka inda lokaci ya nuna masa 12:36am,sauri² yayi ya fice dan almost 3 hours kenan da fitowarsa,a gaggaucen bayan ya fice dafa apartment d’in ya kulle mata k’ofar sai yayi gaggawar barin cikin ginin gaba d’aya.

      Lokacin daya shigo cikin plaza bai iske kowa ba a hanyarsa ta shigowa har ya dawo office d’insa yana dubawa yaga still lokaci ya sake nuna masa 12:41am,within 5 kenan ya k’araso daga gidan zuwa Federal plaza d’in,ajiyar zuciya ya sauke sannan ya nufi inda kujerarsa take sai dai yana zama ko gama nutsuwa bai ba Sultan ya shigo da fad’in

      “Dude.! Ina kaje ne haka nayi ta jiranka ban same kaba,yanzunma har na hak’ura na tafi kuma sai na hango kana dawowa.!”

      D’agowa yayi ya kalli Sultan d’in fuskarsa d’auke da wani irin k’unsasshen murmushi ya shafi sumar kansa,ko da yake dai bai fito ya fad’i inda yaje d’inba amma tabbas kallo d’aya da Sultan yayi masa ya gama karance shi tsaf musamman ganin yadda yake murmusawa abun nayi masa dad’i sosai,sai kawai shima d’in yayi murmushi yana sake fad’in

      “Hope.! Tana lafiya babu wani damuwa..!?”

      D’agowa ya sake yi ya kalleshi sai kuma ya girgiza masa kai alamun babu damuwar yana lumshe idanunsa cikin wani irin shauk’i

      “Haka muke fata,,Allah dai ya raba su lafiya..”

   

    “Ameen”  ya fad’a k’asa² yana sake yin murmushin,Sultan kam ko da yaga abun nasa ba mai k’arewa bane sai ya ajiye masa files d’in daya shigo da su ya fice da fad’in

    “Whenever u came back into reality,I will be back..”

     Daga haka ko jiran abunda Hammad d’in zai fad’a masa bai sake yi ba sai ya wuce abunsa yana murmushi da begen ganin tasa masoyiyar.Yana fita a office d’in murmushi Hammad ya sake yi sai kuma yaja file’s d’in daya shigo masa da su d’in had’e da fara bud’e su yana dubawa d’aya bayan d’aya,,daren ranar saboda yana cikin yanayin jin dad’i shi yasa ya samu damar yin aiki sosai irin wanda tunda suka fara workshop d’in bai yi kamarsa ba,ko yaya ya tuna yadda daren ya faro masa sai ya murmusa ya shafi beard d’insa ko curly hair d’insa.

     Washe gari ma haka ya shafe yinin ranar cike da samun nutsuwar da tasa coworkers d’insa suke ta mamakin sauyin da aka samu a cikin d’an tak’aitaccen lokaci,,har daren shi kam yana cikin farin ciki,lokacin da dare ya fara nisa nema yana kan aiki,haka nan wajen misalin 10pm yaji yana son bud’e wayarsa ya duba ta saboda aikin da yake kan yi d’in yayi sauk’i sosai,wisely yake pressing wayar sai ya duba chat d’insa,a lokacin almost 2 weeks bai duba ba,sak’onni ne suke ta shigo masa babu adadin daga mutane da dama duk dama shi d’in ba wai ma’abocin yin huld’a da mutane bane,,hotonsa dake a dp d’inta ya d’an kalla sai yayi murmushi sannan ya bud’e akwatin sak’on nata,speedily pictures d’in data aiko masa suke bud’ewa kamar walk’iya,idanunsa ya zuba akan pictures d’in yana kallo sai yayi murmushin daya bayyana jerarrun hak’oransa yana jan beard d’insan,cikin wani irin shauk’in k’aunarta ko gama jira yaga pictures d’in bai yiba sai yayi dialing number ta,yana kara wayar a kunnensa,,ita kuwa Sabina lokacin a cikin bacci ta jiyo wayarta tana ring sai ta laluba inda ta ajiye,tana d’auka ko duba sunan bata tsaya yi ba,cikin muryar bacci tace

     “Hello.!”

   Jimm yayi yana nazarin yadda take maganar,kafin yayi magana ta sake maimaitawa

    “Hello.! Who’s on da line.!?”

       Ajiyar zuciya yayi slowly sai yayi gyaran murya,d’an bud’e idanunta tayi da suke cike da bacci ta sake lumshewa tana sakin murmushi

      “HAYAT..!”

      Ta kirashi k’asa²,murmushi yayi mai sanyi yace

       “Uhmm! Ashe zaki gane.!?”

      Idanunta still a rufe tace

       “Ta yaya ne bazan gane ba ni kuwa,ka manta zuciyoyinmu suna mak’ale da juna ne..? Ai ko fitar numfashinka naji zan gane balle kayi sign..”

   

      “Umm! Umm! Fa tsuntsuwata banda cika baki..”

      Sunan daya ambata babu shiri yasa ta bud’e ido tana tambaya

      “Ni ce ma Tsuntsuwar..!?”

    Sai yayi dariya yana cewa

     “Ehhh! Ko ba ita bace..!?”

      Had’e rai tayi kamar yana kallonta tace

       “Ni Allah ba tsuntsuwa bace,kuma kada ka sake cemin haka..”

    Cike da sakarci tayi furucin amma sosai yaji shigewar sak’onta ta duka kafofin sadarwar dake jikinsa,a wahalce ya sauke ajiyar zuciya,sai itama tayi shiru tana saurarensa sun d’auki lokaci a hakan sannan cikin kasala ya ce

       “Helpmate..!”

   

      “Na’am” ta amsa tana sake matse wayarta a jikin kunnenta

      “Have u missed me.!?”

   

      “Ehh.!” Tace tana shafa cikinta daya sake tasawa,”how” yace cikin wata kasalalliyar murya,d’an shiru tayi uwa tana tunani,kafin ma tace wani abu har ya rigata da fad’in

      “Anya kuwa Lady kinyi missing d’ina da gasken.!?”

      Sai data sake shagwab’e masa kafin tace

      “Allah kuwan da gaske nayi,,kuma ai naga har mafarkin ka zoma nayi yau..”

     Wata irin dariyar da bai taba yin irinta ba tun farkon saninta da shi taji ya tuntsire da ita,ya d’auki lokaci yana kyalkyalawa kafin ya tsagaita yana sake tambayarta

      “Kai Lady.! To ni ya akayi banyi mafarkinba,sai ke kad’ai kika yi.!?”

     Sai data d’age shoulders sannan tace

  “Nima ban sani bafa,,kuma ko har ma mun yi..!”

    Saurin kwab’ar bakinta tayi sai tayi shiru ba tare da ta ce komai ba

      “Uhhuumm! Fad’a mana ina jinki ai.”

   

     “A’a’a ni ba saina fad’a ba.!”  Tace,sai shima yace “A’a’a! Nima gaskiya ban yarda ba kawai ki fad’a,, idan ba haka ba zanyi kuka..!”  

   Ya k’arashe maganar da kwaikwayon muryarta,d’an murmushi tayi mai sauti kana tace

      “Nifa Allah kuwan kunya ma nake ji..”

   

     “Kunyar waye kike ji d’in..!? Ni wai.!?”

    “Ehh! Mana..” Tace tana b’oye fuskarta,tab’e baki yayi yace

       “Kunyar mara kunya asara,inji hausawa,,to mene abun jin kunyar kuma.? Ni idan kin cema zaki ji kunyata ai na ce kin rasa aikin yi ne..”

     

     “A’a’a.! Ni ba wani rasa aikin da nayi..”

     D’an murmushi yayi yace “Ok toh fad’a min yanzu ina jinki.. Me muka yi..!?”

      A hankali ta lumshe idanunta cikin tuno abunda ya farun sai ta fara zayana masa labarin,sai daya bari ta gama tsaf kawai sai ya sake tuntsirewa da dariya,kamar bazai daina ba haka yayi tayi,sai tayi shiru kawai tana sauraren dariyarsan data tafi da ita,cikin shauk’insa da begen ganinsa tace

      “Ni ka daina min dariya Allah..”

     Sai daya tsagaita da dariyar sannan yace

       “Wai kuma da gaske mafarkin kika yi My Lady..!?”

     Gyad’a masa kai tayi sannan tace

      “Nima fa I didn’t assured gaske ne ko ba gaskiya ba..”

       Dariya ya sake sawa sai da yayi mai isarsa sannan ya bari,cikin jin dad’in yadda yake farin ciki har yana kyakyatawa tace

      “Mene ne wai..!?”

   

      “Babu komai..” Yace yana k’unshe dariyar dake son taho masa a lokacin,buh sai ya tsinci kansa da fad’in

    “My Lady..” Kuma fa kinyi min kyau sosai yanzunma,a cikin shigar mighty’n nan.. “

   Saurin kallon kanta tayi a cikin lampshade d’in tana sauke ajiyar zuciya tace

       “Thank u husby.”

       Dariya yayi a ciki kafin yace

       “Kai! Lady suna nawa kika samin ne..!? Na kasa bambance wanne ne d’aya a ciki yake nallakata..”

   

      “Duka ne.” Tace tana murmusawa cikin jin dad’i

      “Ohh.! Ki ce na zama d’an gatan Lady koh..?”

      Gyad’a Kai tayi tace “Ehh! Ai dama kai d’in d’an gatan ne.”

     

      “A gurin waye.!?”

   

     “Mamma.!” Tace sai kuma ta bada numfashi a tsakani ba tare da ta ce komai ba,d’an bata fuskarsa yayi yace

      “What..?? Mamma fa! Banda wajen ki kenan..!?”

     Kai ta gyad’a tace “A’a’a! Har shi ai nake nufin.”

      Sanyayyar ajiyar zuciya yayi sai suka ci gaba da fira,yana ta tsokanarta,sun raba dare sosai suna hira duk da baccin dake fizgarta sai ta kasa hak’ura ta ajiye,a hakan suna ta magana har bata san lokacin da wani irin gajiyayyen bacci ya kwasheta da wayar mak’ale a kunnenta ko sallama basu kai ga yi ba,Hammad da yayi magana ya kuma yaji shiru sai yayi murmushi,a hankali sautin numfashinta dake fita silently sai ya tabbatar masa ta jima da yin bacci,addu’o’i yayi mata ya mata blowing kiss through wayar sannan ya katse kiran yana sake murmusawa,, ko daya kashe juya wayar yayi tayi a hannunsa yana murmushi had’e da jin shauk’in ina ma ace yana da dama da yauma d’in babu abunda zai hana masa fita ya dubota,to amma yau da yake duka daga inda yake yana hangen mutanensu ta tsakanin pale curtain wall d’in shi yasa sai bai yi attempt na sake fita ba gudun kada ma a rafko shi,yasan yanzun sai a kai shi gaba,,coffee ya had’a ma kansa a take sai ya d’auko cup d’in yana d’an zagaye office d’in yana shan abunsa nd yana sake kallon yadda ma’aikatan sun suke ta ayyukansu,shi kam da yake yana cikin farin ciki sosai sai ya sake d’aukar wayar ya tura mata wani azababben farewell da dole idan ta ganshi taji marmarin ganinsa,after ya gama ya ajiye wayar sannan ya koma kan aikinsa.

      A haka kwanaki suka yi ta zuwa suna wucewa,wasu lokutan ya samu damar kiranta saboda sauk’in aikin da suka samu yanzun,wasu kuma sai dai suyi text message ma junansu,,har sauran kwanakin da suka rage masa suka nemi k’arewa tun daga zuwan da yayi bai sake samun damar fita ko floor d’in k’asansu ba bare ya samu damar barin cikin ginin gaba d’aya,ranar da ana gobe zasu k’are aikin lokacin suna kan waya da ita da dare yake ta fad’a mata irin yadda ya damu ya dawo,sai tayi ta murmushi abunta amma bata iya tace komai ba,sai dai hiran da suke tayi,har bacci ya d’auketa ta barshi akan wayar sannan ya ajiye wayar yana fatan ganin wayewar garin lafiya.

     A nata gefen ita kanta duk iya yadda tayi kewarsa da son ganinsa da take a cikin kwanakin,amma haka nan sai ta tsinci kanta da kasa bayyana masa kamar yadda yayi,lokaci² kuwa idan tana tuna hiransu a mafi yawan lokutan da suka gabata sai dai kaga tayi ajiyayyun murmushi,ranar yini zata yi tunaninsa da damuwar ganin lokaci ya kawo mata shi daf da ita,,tun ana saura sati guda su dawo kuwa da suka had’u da su Jannat suke ta gayre² a gidajen,kowacce da d’okin ganin nata masoyin,kasancewar a cikinsun duka dama Jannat d’in ce kad’ai nata yake gida tare da ita,sai suka had’e kai suka yi gyaran tare duk dama su kansu su Bardan suna kan laulayi sai dai ba mai wahalarwa bane da zai hana musu yin aiki,,washe gari da safe kuwa da yake ranar ne suke saka ran dawowarsun tunda suka tashi suke ta sake yin y’an gyare² da taimakon juna sai suka shirya lafiyayyun dishes.

   

      Sai yamma sosai bayan sun sake yin conference da duka wad’anda aka jagoranci ragamar aikin sannan Mr Moses ya sallami kowa bayan ya basu hutun 2weeks saboda su huta gajiyar da suka d’ibarma kawunansu na tsayin watan,,duk dama Hammad yaso ne ace tun safen suna gida amma da hakan bai samu ba sai suka yi hakur’in saboda sun san dai dole a ranar ko Mr Moses d’in baya so sai ya kyalesu sun tafi gida,dai² lokacin yana sallamarsu suka fito cike da farin ciki suka kamo hanyar gida,kusan a jere suka taho motarsa na kan gaba sai Sultan da Sadeeq da suke tafiya kamar wasu y’an race,yanzun zaka ga wannan a gaba sai kaga cikin tak’aitaccen lokaci ya koma baya,a hakan har suka k’araso arean fifth avenue d’in,da d’an gudunsa yana rufe motar ya wuce entrance security’n gurin suna masa maraba,kafin ya nufi gidansa sai daya biya ta Robert Miller gallery ya siya wani irin k’aton flower mai masifar kyau,fragrance d’insa kansa abun gwanin dad’i ne bare kuma decoration d’in jikinsa,sai ya fito yana tafe yana smelling k’amshin yana lumshe idanunsa,a bakin elevator ya riski su Sultan sai suka bishi da wani irin kallon ban mamaki,kamar had’in baki suka ce

      “Lallaima Dude,,wato da nufinka kayi mana dabara.!?”

       Murmushi kad’ai yayi bai ce musu komai ba,juyawa suka yi a tare suna fad’in

      “Sai ka jira mu ai..!”

      Tun kafin su gama barin gurin tuni har ya shige yana fad’in

      “Bana iya jiran kowa..”

      Yabi elevator suka yi sama,,ita kanta Sabina a lokacin tuni jima da had’ewa cikin wani irin openwork bandage sexy dress mai kalar lake blue,but rigar tana da matsaikaicin tsayi,sai tayi amfani da y’an k’ananun earrings farare,tayi applying heavy make-up,bakin nan ya sha baby pink lip bam sai kyalli yake kamar ta sashi cikin tandun mai,gashinta kuwa daya ji uban gyara sai ta kame shi a tsakiya yana lilo da tab’o spine d’inta,ko ina a jikinta ya d’auki haramin kyau da k’amshi abun gwanin burgewa,,da yake zuwa lokacin duk su Jannat sun wuce apartment d’insu cos sun san abune da bazai yi musu ma’ana ba su ce zasu sauki mazajen nasu a apartment guda shi yasa suna gama ayyukansu sai duk kowa ta kwashi nata tayi nata gidan,,tana ta zaune a parlor ita d’aya tana watching wani series a MBC Bollywood da take matuk’ar so,duk da irin k’aunar da take masa don ko halk’a (episode) d’aya bata so ya wuce ta,amma sai ta kasa nutsuwa ta kalla d’in,time 2 time sai take d’aga kai ta kalli agogo,,around 5:40pm doorbell d’insu yayi k’ara,ko tsayawa d’aukar wani vail bata yi ba,ta wuce gurin entrance d’in tana sakin ajiyayyun murmushi,,da azama kuma sai ta bud’e door d’in,furen daya rik’o a hannunsa ne ya fara mata welcome,sai tayi y’ar dariya mai sauti cikin shauk’i tace

        “Marhaba HAYAT..!”

       D’an kad’an ya janye furen daga saman fuskarsa ya lek’o ta yana murmusawa buh yadda ya hango albarkatun jikinta a fili suna welcoming nasa har baisan yaushe ya sauke ajiyar zuciya ba,kallonsa tayi fuskarta k’unshe da wani irin fara’a tana k’ik’k’ifta masa ido sai tace

      “Come in habibiiy..!”

      Ta rik’o hannunsa zuwa ciki,sai ta maida k’ofar ta rufe gaba d’aya har da su key,wasu irin sanyayyun k’amshin turarakun da tayi amfani daya gauraye dana jikinta sai suka sa masa tilas ya rungume ta yana lumshe idanunsa,a hankali yana bud’e su ya sake sauke su kan mugun fafayewar da aka yiwa d’inkin ta tsanakin boobs d’inta daya kusa kaiwa har hub d’inta,hannunsa ya kai saman hips d’inta da suka sake zama wider yana shafo mazaunanta,sai ta d’ago idanunta da suka ci wani mugun eye smocking tsabar make-up d’in ma iyawa ne sai yake ganinta kamar ba ita ba,sosai tayi masifar yi masa kyau,,murmushi ta sakar masa mai sanyaya zuciya a hankali ta shige jikinsa sosai yadda zata gama birgita shi tun kafin ya zauna,sai ta sak’ala hannunta a wuyarsa tana kallon bakinsa da har lokacin bai iya yace mata komai ba,tsakiyar eyeball d’insa take kallo tana aika masa wasu shu’umin sak’on ta gently tana sake matsarsa da kai bakinta dai² nasa,tun bai gama rarrabe abunda za tayi ba ya tsinto ta tana tsotse masa lips cikin salonta da yake sawa ya manta a duniyar da yake,rik’o ta ya sake yi sosai yana sauke ajiyar zuciya nd sai ya shiga mayar mata da sak’on godiya bisa aikin alkhairi da tayi masa ta hanyar mik’a mata ragamarsa gaba d’aya,passionately take juya harshenta cikin bakinsa da laluben harshen sa,bai bari ta wani sha wahala ba sai ya mik’a mata,wani irin tsotsan da take masa sai daya kaisu ga hatta da k’afafunsu sun fara k’ok’arin kasa d’aukansu sai yayi maza ya k’arasa dasu tsakiyar parlor’n suka sauka saman armchair,sun juya juna son ransu cike da wani irin mahaukacin romance kafin suka sarara,manne da juna suna sauke wahalallun numfashi still idanunta a rufe ta rad’a masa a kunne

       “Welcome home HAYAT..!”

     Ko a bai iya bud’e baki ya fad’a ba sai dai ya had’iye wasu irin lustfully saliva’s saboda shi dai har lokacin jinsa yake bai kai inda ya kamata ya tsaya ba,jin yayi shiru bai amsa ba sai ta bud’e idanunta a hankali da suka d’an birkice ta kamo kansa ta rik’e sosai tana kallon cikin idanunsa,,yadda idanunsa ke mata displaying emotions d’insa take ta harbo jirginsa buh she knows duk yadda ta tsara da wuya hakan ya faru,duk da hakan amma sai ta dake tayi kamar bata gano shiba tace

      “HABIBIIY.! Muje kayi wanka sai kaci abinci..!”

      Sanyayyar ajiyar zuciya yayi,a lokacin sai yaji duk wasu y’an sak’on dake turo masa magana sun motsa slowly yace

      “Helpmate.!” Sai kuma yayi shiru cos shi kam yasan babu wani wankan da zai iya yi a lokacin ba tare daya samawa kansa mafita ba,cos a hakan ma da yake dauriya kad’ai yake,amma inwardly wutar son kasancewa da ita ke sake ruruwa a cikin jini da b’argonsa,mik’ewa tayi ita kam a hankali ta sauka daga jikinsa sai ta rik’o hannunsa,shima d’in ya mik’e slowly sai suka wuce ciki,ko da suka shiga bedroom d’in kasa barinta yayi ta matsa ya sake janyo ta jikinsa yana sake shinshinar k’amshinta dake sake tada masa sha’awarta,sai yaci gaba da aika mata sak’onninsa masu d’umi,koda taga yana k’ok’arin d’age mata rigar dake jikinta ne da sauri ta rik’o hannunsa tana fad’in

      “HAYAT! Ka bari na had’a maka ruwan wankan..!”

      Idanunsa dake cike da wasu irin kwallar sha’awarta da suka jima da taruwa a gefe ya d’ago yana kallonta da wani irin kallon taji tausayinsa mana yace

      “Please Lady..! Let me get some peace of mind,,wane wanka ne mutum zaiyi baya tare da nutsuwarsa..!?”

      Yana fad’ar haka ya sake kawo hannunsa zai cire rigar,sakar masa tayi ya d’age ta duka daga jikinta,duka sai tayi remaining masa daga ita sai wani irin mesh applique bikini pant da hausawa ke cema fan d’arinka tsirara,yadda yake aika mata wani kallon “wow! I like it” da sauri kuma sai ya k’arasa kai hannunsa k’asanta yana shafo gurin da sauke gajiyayyun nishi,duka sau yasa ta kasa daga idanunta ta kalleshi sosai,,bra kuwa dama da yake babu ita sai wasu irin brooch sponge cup masu taushi da suke iya karsu sun rufe mata saman teat ne suma bai jira ba ya cire su,had’e da zuba mata idanunsa da suka k’ank’ance,haka yayi ta kallonta cike da shauk’i,da kyar sai ya shawo kanta ta taimaka masa ya cire long sleeve daya shigo da shi da trouser,cos suit jacket d’in nasa a hannunsa ya shigo da shi kuma ya baro ta tun a parlor,haka shima d’in sai ya dawo daga shi sai pant mai u shape convex pouch daga k’asansa,saurin kallonsa tayi ya d’age mata gira da alamun tambaya k’arara akan fuskarsa, girgiza masa kai tayi ta juya da sauri zata bar wajen ya rik’ota ta baya yana sake d’ora chin d’insa tsakanin wuyanta,kusan a tare suka sauke ajiyar zuciya,muryarsa can k’asan mak’oshi yace

      “Mene ne kuma.??”

   Saurin girgiza kai ta sake yi,a hankali ganin bata ce komai ba sai ya kai hannunsa saman cikinta yana shafawa

     “How many months ne yanzun.!?”

   Ya rad’a mata a kunne

“Nima ban sani ba..!”

 

“Uhhuumm.! Ni ai na sani.”

  Juyowa tayi kad’an tace “Ka san me.!?”

“Kwanakinsa mana,,ko baki yarda bane.!?”

“A’a.! Na yarda” tace tana juyowa sai suka fuskanci juna,sake rik’e ta yayi suka k’arasa sauka a saman bed yana mata kallon k’asan ido,,sun gurji juna kamar basu ba,ita kanta Sabinar yadda ta dawo kamar ba mai juna biyu ba,sai ya samu damar kashe k’ishirwarsa,,lokacin da nutsuwa ta dawo musu bayan sunyi wanka sun shirya cikin k’auna,suka yi sallah sannan suka koma parlor’n,cike da shauk’i suka yi feeding junansu yana ta zuba mata santi,,bayan sun gama abunda suke wajen misalin 8pm sai yasa ta shirya cikin wani Arabian gown,a tunaninta duka lokacin zasu shiga apartment d’insu BADRA ne amma sai taga sun nufi wajen elevator,,har suka sakko k’asa wajen da suke ajiye motocin su bata ce komai ba saboda ganin shima baice mata ga inda zasu je ba,sakato ta tsaya kallonsa sanda ya bud’e mata yace

  “Come in.!” Ta matsa kusa da motan,sai dai bata shiga ba tace

  “Ina zamu je.!?”

  “Siyar dake zanyi..”

  Ya fad’a cikin basarwa,tab’e baki tayi tace “bazan je ba to..”

   Dariya yayi mara sauti yace “shigo muje da sauri kada kisa mu b’ata lokaci.!”

   Da kyar ta shiga ta zauna tana b’ata fuska,suka dauki hanya,har suka k’araso clinic d’in bai ce mata komai ba,yana yin parking bayan ya fita sai ya zagaya gefenta yace

      “Sakko muje..!”

    “Me za muyi ne wai a nan d’in.!?”

    Ajiyar zuciya yayi ya d’an sauke kansa jikin motar yace

     “Muje tukun zaki ga abunda muka zo yi.”

     Sai ta sakko a hankali suka wuce yana rike da hannunta,bayan shigarsu ya yankar musu katin  ganin likitan,da suka shigan shi ya yiwa Dr bayanin abunda ya kawo su,take likita kuwa yasa ta hawa saman gadon dake cikin office d’in,shirin yi mata scanning yayi,Hammad dake gefenta hannunta a cikin nasa yana mata murmushi sai ya d’aga kai yana kallon na’urar dake nuna hoton cikin mahaifarta,yara ya hango guda biyu kwance cikin mahaifarta sai wutsil-wutsil suke a lokacin ita kuma ta matse ido saboda yadda take jin suna zungure mata ciki,wasu irin kunsasshen murmushin tsantsar jin dad’i Hammad yayi yana fad’in

   “Alhamdulillahillaziiy bii ni’imatihi tatimmus’salihaat.. Alhamdulillah alaa kulli halin..!”

     Sai ya sunkuya ya sumbace ta a saman lips,yadda likitan ya tsaya kallonsu ne yasa da sauri ta tura shi taja vail d’inta ta nad’e kai,cikin tsiwa da harshen hausa tace

“Wai me kake yi ne haka..? Baka san da mutum bane a gurin..??”

  Dariya yayi da fad’in

   “Sorry.! Helpmate,, kin san idan kina gaba na bana tunawa da komai da kowa sai kaina..”

  Likita dai yana ganin haka sai yayi saurin komawa saman table d’insa yana duba wasu files dake zube a gurin,bayan ta kimtsa kanta suka dawo saman guest chair suka zauna suna sauraren jawabin likitan,ya basu result na hoton babies d’insun daya cire had’e da Edd d’inta after ya k’ara basu shawarwarin yadda zasu kula da cikin sai suka masa godiya daga nan kuma suka kamo hanyar dawowa gida…..Suna tafe a hanyar su ta komawa gida cike da k’auna,hannunta d’aya mak’ale da right hand arms d’insa while rabin jikinta yana bisansa duk ta sauke masa nauyin jikinta a nasa,yadda fuskarsa ke k’unshe da wani irin tsantsar farin ciki tun da suka baro clinic d’in,even a blind man ya shafa shi sai ya tantance bare wanda yake gani,muryarsa can k’asa yana driving d’in yake fad’in

     “Thank u Lady.! Kin bani abu mafi muhimmanci a rayuwata,,a yau kinsa na sake tsintar kaina cikin farin cikin da ban tab’a tsintar kaina a cikinsa ba,wanda har yasa na rasa sanin wane irin kalmomi ne yafi cancanta na fad’a miki wanda zasu yi expressing miki tsantsar farin cikin da nake ji na a cikin sa,,but all i know nd i want u to know shi ne.. I love u the most..!”

       A hanakli ya sumbaci hannunta sai kuma ya kai indicator finger d’inta bakinsa yana licking,wani irin kallon k’auna take masa tana masa murmushi mai tsuma zuciya,kafin ta sauke kanta a saman shoulder d’insa hawayen da take b’oyewa har sun samu damar sakkowa,shi kuwa gogan nan ya sake zagewa yana ta kwance mata asirin zuciyarsa,wani irin kukan dad’i daya taho mata uncontrollable shine ya fallasa asirin hawayen da take yi a b’oye,ji tayi kawai baza ta iya ci gaba da rik’ewa ba sai ta fashe masa da kuka,a hargitse yayi saurin bin gefen street d’in ya tsayar da motar daga k’asan lamppost dake bawa titin haske,,ko gama daidaita tsaiwar baiba ya janyo ta jikinsa yana tambaya a rikice

     “My Lady.! What’s going wrong..!?”

   Sheshshek’ar kuka ta saki tana jan ajiyar zuciya cikin muryar kukan sai cewa tayi

     “I don’t know,,I don’t really.!”

   Rungume ta yayi yana fad’in

      “Awnn! Stop those tears manaa..”

     Sai data sake sakin sheshshek’ar kuka kafin ta d’ago kanta tana kallonsa hawaye sai zarya suke mata ta sake k’ank’ame shi

       “Thank u HAYAT for that love nd care,,I love u too..”

       Wani irin sanyin rahama yaji ya tsirga masa bayan ya shiga zuciyarsa sannan cikin wahalarwa ya fara zagaye a cikin duka veins d’in dake harba jini a cikin jikinsa,sai ya sake rik’o ta yana kallon tsakar idanunta masu d’auke da hawaye yace

       “Thank u crying baby,,i really² love u..”

      Shagwab’e masa fuska tayi cikin sakarci zata masa wani kukan da sauri ya fara whipping mata tears d’in dake fuskarta,kallon juna suka ci gaba da yi na y’an mintuna a hankali sai ya sake matsota,tana ganin ya nufo bakinta tayi maza ta ajiye idanunta k’asa tana sauke ajiyar zuciya,lips d’inta ya kamo ya had’e da nasa ya fara mata wani irin sucking,,itama d’in haka nan sai taji ta kasa rik’ewa sai ta biye masa suka ci gaba da bawa juna kulawa ta musamman,lokacin da taga yana k’ok’arin zarcewa ne tayi maza ta rik’e masa hannu murya a shake cikin mak’ogoronta take fad’in

       “Please.! Don’t.”

      Sai kuma tayi shiru tana masa nuni da lamppost data haske su sosai,wani uban tsaki yaja cike da jin haushin tsaiwarsu a dai² gurin sannan yayiwa motar key suka bar gurin da mugun gudu,,in less than 20 minutes suka dawo gidan,ko da suka shigo bai iya hak’uri ba ya janyota suka yi d’aki,wanka suka fara yi bayan sun fito sunyi nafila sannan suka nufi saman gado,duk a zatonta zuwa lokacin iya wasannin da suka yi da juna tun tahowar su daga clinic zuwa lokacin da suka b’ata a toilet ya gamsar da shi,amma sai ta tsinto shi yana lalubenta,saurin kallonsa tayi ta cikin lampshade tace

       “Wai still dai..!?”

      Sai daya d’ago kansa ya kalleta a nutse sannan yace

         “Mene ne!?”

     D’an tab’e baki tayi kad’an kafin tace

      “Naji kana wani sake lalube ni ne.! Shi ne nake mamaki.”

     Shima tab’e bakin yayi kamar tana kallonsa yace

      “Haram ne dan na lalube kin..!?”

   

      “A’aahh.!” Tace tana had’awa da girgiza masa kai

      “Toh.! Sai ki bini da ido ai,,tunda it’s not haram duk lokacin da naso zan buk’aci abuna,it’s my treasure nd i knew a nan kad’ai nake da damar yin abunda raina yaso,zanyi sukuwa ne a duk lokacin da naji sha’awar yin hakan nd na kuma yi zamiya babu mai hanawa,,ko akwai..!?”

      Ya k’arashe maganar da jefa mata tambaya,saurin sake girgiza masa kai tayi cikin jin kunyarsa bayan ta b’oye fuskarta a saman nudity chest d’insa da tun farkon bai sakaye cikin riga ba,a kunyace sai tace masa

       “A’aahh Babu..!”

      Sake tab’e baki yayi yace “Ok let’s enjoy our time..”

      Sai ya sake d’agota sama buh ta gefe ya ajiyeta suka fuskanci juna cos cikinta a time d’in ya fara girman da idan yace zai hau samanta zai basu matuk’ar wahala daga ita har babies d’in,idan kuma aka yi rashin dace ma za’a iya rasa d’aya a cikinsu,cikin k’unk’uni da bata san zai jiyo taba yana kallon bakinta take fad’in

       “Why always sex..!? Nifa bana wani son wannan harkar da yawa,, I’m tired wollah kada nazo haihuwa naji wahala..!”

     

      “What did u says.!?” Ya tambaya yana mata kallon k’asan ido,a rikice ta d’ago wider rounded eyeball d’inta ta sauke kansa da fuskar shagwab’a tace

      “Nifa bance komai ba.!”

Sai daya kalleta for some seconds kafin yace

     “Ohh! Really.!?”

     Pouting ta sakar masa da angelic lips d’inta da babu ko mai ajikinsa,kafin ta kai ga bashi amsan tambayar sha’awar su tasa ya dank’o su cikin bakinsa,wani irin tsorsar da yake musu sai yasa tayi lak’was tana sauke numfashi d’aya da d’aya,his indicator finger nd tha middle ya kai k’asanta cikin wani irin birkitaccen salonsa yake roaming nasu thru her pant,d’umin ni’imar ta daya tab’o wanda ya jik’e mata panties da tuni yasa pant din makalewa jikinta sai yasa yake jin he didnt even know ina ne yafi dacewa ya aikasu,harshensa ya zare daga bakinta cikin sakin wahalallun nishi ya koma licking lips d’inta,while d’ayan hannun kuma ya d’orashi saman boobs d’inta yana matsawa slowly kamar wanda ya samu irin airdock d’innan,wani irin ihun dad’i ta sakar masa a kunne,ta gefe sai ya saki murmushin da Allah kad’ai yasan ma’anar yinsa sannan kuma shi d’in da yayi,,slowly nd gently sai ya maida yatsunsan zuwa saman teat d’inta passionately yaci gaba da zagaye mata su yana murzarsa,wani irin yunk’urin da take ne yasa da yaga kamar zata shid’e sai yasa su a bakinsa,da saman hak’oransa sai ya rik’e yana mata wani irin salo,nd time to time kuma ya fito da harshen yana sake zagaye su da shi,cikin k’ank’anin lokaci gaba d’aya ya zautar da ita taji duniya kawai shi d’in take buk’ata da gaske,but still shi d’in kuma sai yak’i yana ta wasa da sassan jikinta,a birkicen ko da ganin bashi da niyyar bata abunda shi ne ya janyo mata buk’atarsa a lokacin babu shiri ta kai hannunta saman length d’insa,tana rik’owa ta shiga murzarsa itama,,wani irin zillo yayi sai ya d’ago yana kallon hannunta data rik’o duka girman nasa yana jan wahalallen ajiyar zuciya,,ko ta kansa bata biba cos buk’atar ta itama a lokacin ta sauko sai taci gaba da murzarsa kamar mayunwacin da yaga abinci,tun yana dakewa cos shi duka so yayi sai ya gama kaita linter sai ya kyaleta idan tana iyawa ta sakko da kanta,but sai kuma aka yi rashin sa’a kafin ya sakko ya barta saman tsanin ta rigashi k’arasawa dasu saman roof,wasu iri groaning suke ma juna cike da shauk’i da yake sake birkita musu lissafi,Hammad bai sake tsinkewa da lamarinta ba sai da yaga ta kai bakinta a saman length d’insan tana licking had’e da sucking masa passionately,hawayen dad’i da tsantsar k’aunarta a hankali suka fara gangarowa a kan fuskarsa banda kiran sunanta babu abunda yake da fad’in

    “Ohh! Yeah! Thank u baby,i really like it.. Please don’t stop,,continue please..”

       Tana ci gaba da k’ok’arin ganin ba’a samu damuwa ba amma shi surutun kawai yake ta zuba mata sai data masa alamun yayi shiru babu kyau sannan ta samu yayi shirun,,ko da yaga abun bai masa bama bata wani saurin da yake so dan yadda yake jinsa a time d’in babu sauk’i shi yasa yayi maza ya rik’o kanta sosai sai yaci gaba da hitting mata a zafafe,sun d’auki lokaci mai d’an dama suna aikin juna kafin ya yunk’uro cikin wani irin gurnanin da yake yana mata zillo a bakin da ihun zai taho,sai suka rik’e juna sosai saboda yadda jikinsu ke kyarma,kafin kyaftawa da bismillah yayi maza ya fice daga bakinta ya shiga tsiyayewa uncontrollable,ko gama sauke numfashi bai jira yayi ba ya sake turning round d’insa,panties d’in dake mak’ale a jikinta tamkar fata wanda marbarsa da babu ya zama k’alilan ya k’arasa zarewa tallafi,da yatsunsa biyun makusanta juna yake zagayeta yana tab’o vulva d’inta yana wasa dashi,kamar taci mugun yaji take jan baki nd idanunta dake k’ank’ance sai suka shiga wani irin farr da kansu suna bud’ewa kad’an²,kad’an yayi saura ya sumar da ita ta sake dank’o mazantakarsa,,a wannan daren sai da suka yi wasan kura da juna kafin su saurara,shima d’in kuma ba wai dan sun gaji bane a’a sai don halin da zata iya shiga idan yaci gaban,,bayan sun tsarkake kansu suna kwancen yana wasa da gashin kanta kamar wanda aka tilasta yin magana yace

   “Ehmm! D’azun mema kika ce ne.!?”

  

    “Ni nace wani abu kuma.!?”

     Ta tambaye shi tana wata ido

  “Ehh! Ke d’in fa,,ko zaton ki banji bane.!?”

     Kai ta girgiza masa tace

   “To ai ni na manta ne,d’an tunamin..”

   Sai daya kalli bakinta sannan yace

    “Ehhh.! Nima d’in ai na kusa mantawar buh i catch u saying haihuwa nd sex..!? Me hakan yake nufi na kasa canko k’arshen maganar ma.”

      Ajiyar zuciya ta sauke maimakon ta amsa masa sai cewa tayi

      “Thank God baka ji ba.”

      Sai ta sake gyara kwanciyarta tana lumshe idanunta,murmushi yayi yace

      “Baza ki fad’a ba kenan.!?”

   

      “Ehh! Ai baka ji ba.. Shi kenan sai a bar maganar kawai..”

   

      “Ban yarda ba,ina son ji..”

   

      “To ba sai ka jinba,ni kuma bana maimaitawa..”

      Murmushi yayi a kunnenta ya rad’a mata

       “Idanfa baki fad’a ba za’a maimaita..”

    Da mamaki ta d’ago tana kallonsa sai tace

       “Me za’a maimaita d’in.!?”

    Gira ya d’age yana mata alama da ido,saurin tab’e baki tayi ta juya fuskarta zuwa d’ayan gefen,cikin k’unk’uni tace

      “Haka ka iya,,ni Allah sa kada wannan abun naka yasa idan nazo haihuwa nasha bak’ar azaba.!”

       Caraf ya juyo fuskarta yana kallonta damuwa kwance a cikin eyeball d’insa sai cewa yayi

      “Am i kinda man that always bothering u..??”

   

     “Nifa ban fad’a ba.!”

     Tayi saurin taron numfashinsa da muryar damuwar itama,idanunsa ya d’an lumshe yana d’ora fuskarsa a gefenta yace

      “Please tell me,,ina takuraki har haka.!?”

   

      “A’a nifa ba haka nake nufi..!”

     

      “Don’t lie on me,,ki fad’a min gaskiya na dame ki ko.!?”

      Kai ta girgiza masa za tayi magana ya rigata

      “I hate liers,,don’t even think to hide..” Sai yaja hancinsa ya ci gaba

  “tell me,,na takuraki.!?”

   

      “A’a ni ba haka fa nake nufi ba.!”

      Lumshe idanunsa ya sake yi a hankali yace

      “Okay tell me,me kike nufin.!?”

       Sai tayi shiru ta kasa cewa komai,murmushin takaici yayi yace

       “Thank God da kika fad’a da bakinki,in sha Allah saboda buk’atar kaina kad’ai i won’t..!”

      Saurin rufe masa baki tayi tana sakin kuka da fad’in

      “Nifa duk ba haka nace ba,kuma idan ma na fad’a d’in ai ba abunda nake nufi kenan ba..”

      Tab’e baki yayi ya d’auke hannunta data rufe masa baki yace

      “Da dai kafin ki fad’a d’in kin yi rectifying maganar sai na yarda..”

  Kuka ta saki slowly tana fad’in

      “Allah ni ban fad’a da wani manufar ba,kawai fa cewa nayi kada nazo haihuwa na sha wahala,,amma shi ne zaka min wani fahimtar daban.!?”

    

      “Ta yaya ne bazan yi miki fahimta daban ba tunda kin fad’i abunda ke damunki,,hakan matsala ce babba,idan nace zan dunga takuraki akan abunda bakya so zan cutar da rayuwarku ne nd my too,,dan buk’atar kaina bai kamata ace naso kaina ba,,but forgive me please,bazan sake takuraki ba..!”

       Sai ya had’e hannayensa guri guda yana lumshe idanunsa masu cike da damuwa,hannun ta rik’o continuously idanunta na ci gaba da shading tears tace

      “Ni ka bari dan Allah,kaga bana son haka.”

   

     “Ni kuma ina so,,shi yasa nake rok’onki gafara kan laifin da nayi bisa KUSKURE..”

     Muryarsa a d’age ya k’arashe maganar,,kuka ta sake fashewa da shi cikin jin zafin abunda yake yi ta fizgo night wear jacket d’inta ta d’ora saman sleeveless d’in dake jikinta da nufin barin masa d’akin,,ta cikin lampshade d’in yake kallonta har ta gama bai ce mata komai ba sai daya bari ta kusa kaiwa bakin k’ofa yace

      “Ko da wasa kada ki fara gwada tafiya ki barmin d’aki,,idan ba haka ba kuma rai zai b’aci..”

      Juyowa tayi da kyar ta kallo inda yake kwance cike da wani tsaiwar daya tasi mata tace

      “Sai na tafin,,idan na zauna a nan d’in maganin me zaiyi..!? Daga fad’ar magana har ka kalleta a baibai,nan gaba idan na zauna kuma ban san me zai faru ba,gara nayi nesa..”

       Tana gama fad’a taci gaba da tafiya abunta

     “Don’t even try,, i warned u..!”

      Sake juyowa tayi ta kalle shi da yake yayi activation na fluorescence,yadda ta hango b’acin rai k’arara a fuskarsa yasa sai kawai ta sake fashewa da sabon kuka

      “To wai ni yaya kake so nayi ne.!? Kak’i ka fahimci maganata kuma kak’i bari na na tafi,i didn’t get ur point..!”

    Lafiyayyen tsaki ya saki yace “Sai kuma kiyi.” Sai ya sake juyawa d’ayan side d’in which means ya bata baya,tsaiwa taci gaba dayi a gurin tana kuka soundly,har kusan mintuna biyar tana nan tsaye a gurin bata fasa ba kuma bata dawo ta zauna ba,tunda ya juya shima inwardly yake jin kukanta na tab’a masa zuciya amma ya juyo d’in ko ya taso ya rarrasheta yake jin bazai iya ba,sai da yaga ba tada niyyar dainawa sai kuma ya juyo a d’an dame yace

      “Can u keep ur mouth shut.?”

     Sai ya kara mata da harara,,k’ara volume tayi na kukan tana fad’in

      “Baza ayin ba.!”

     Sai ta ci gaba da rera abunta,,gajiya yayi dan kansa tunda ya toshe kunnensa duk dan ya daina ji adalilin hankalinsa dake sake tashi amma sai yaji kamar ma a cikin kunnen nasa daya rufe take yi,a fusace ya janye spread d’in daya rufe jikinsa ya taso zuwa inda take tsaye,rik’o ta yayi irin rik’on tsaurin nan kafin ya jata zuwa saman bed itama sai ta turje tak’i binsa,a hankali ya d’ago idanunsa yace

      “Kin wuce mun tafi ko sai na.!”

      Kawai sai kuma yayi shiru ya k’arashe da fad’in

      “Muje please,,i told u bana son kuka,amma kin kasa ganewa,,muje da sauri ki fad’a min me kike nufin..!”

     

      “Ni bazan jeba,,kawai ka rabu da ni na tafi d’aki na..”

      Wani irin kallo yayi mata daya saukar mata da kasala a sad’ad’e ta wuce babu musu,sai daya taimaka mata ta zauna sannan shima ya haura saman gadon yana d’ora kansa a saman cinyarta,a hankali sai ya d’ago idanunsa yana kallonta kafin ya had’e rai yace

      “Oyaah! Sanar dani mene ne kike nufin..!”

       Itama had’e ran tayi tace

      “Da ba kak’i saurare na ba..”

   

      “Ehh! Ai yanzun ga shi nan ina saurarenki,fad’a min naji mene ne..!?”

   Cikin d’anyenta da shagwab’a irinta autanni tace

   “Nifa kawai dama ji nayi wasu suna fad’a,wai mata da yawa da suke shan wahala wajen haihuwa har da yawan saduwa da su da ake a lokacin da suke da juna biyu,,shi ne fa kawai nake gudun kada ace nima na sha wahalan,amma kuma sai ka kasa fahimtar me nake nufi..”

      Tab’e baki yayi fuska cike da mamakin maganganun ta yace

     “Ohh.! Superstitions..!?”

  Saurin d’agowa tayi ta kalle shi tace

      “Wane irin camfi kuma..!?”+

    “To duk maganar da wasu mutane suka yi idan dai ba shi da source a addini ai myth zamu ce masa,,ko yana da source ne ki fad’a min sai na dubo..?”

      Girgiza kai tayi tace

   “Nima fa ban sani ba.. Kawai na ji.!”

    “Kin ji ana fad’a sai kema kika rik’e ko..?”

  Shiru tayi bata amsa ba,sai ya ci gaba da fad’in

    “Whatever.! Amma dai kinsa babu kyau yin camfi,so sai ki gaggauta tuba a gurin ubangiji saboda camfi ba abune mai kyau a addini ba,kuma Annabi (S.A.W) ya hana mu yinsa..”

    A hankali take kallonsa tana motsa bakinta da fad’in

    “Allaahumma laa d’ayra illaa d’ayruka,wa laa khayra illaa khayruka,wa laa ilaaha ghayruka..”

      Gefen fuskarta ya shafa slowly yana mata murmushi yace

       “Good,,Allah sa baza ki sake yarda da wannan abun ba idan kinji..”

   

      Tace “ameen”,janyota ya sake yi ya had’e jikinsu guri d’aya cikin kunnenta sai ya rad’a mata

      “Saura batun takuraki.. Ina ya kwana.!?”

   

      “Ni dai ka bari bafa na son hakan da kake min..”

   

      “Sai kin fad’a min kuwa ai yarinya,,idan ba haka ba..”

  

   “Allah ka bari kada nayi maka kuka..”

       Had’e rai yayi yace

       “Go ahead..!”

Yana harararta,a hankali ta tura shi tana k’ok’arin mik’ewa yayi saurin d’ora mata nauyinsa

  “Ina ne zaki je da kike son tashi..!?”

  Marairaicewa tayi tana masa ihu

    “Dan Allah ka bari zanyi fitsari nefa..”

  “Ban yarda ba.. Fad’a min gaskiyar ina ne zaki je..!?”

  “Da gaske nake fitsari nake ji..”

     Y’ar dariya yayi saboda bai yardan da abunda tace d’in ba yace

“Uhhuumm.! In kyaleki ki gudu ko.!?”

  “A’a ni ka bari naje nayi fitsari,,Allah zaka sa nayi a nan..”

“To yi mana ba shi kenan ba sai mu kwanta a k’asa yau..”

  K’ok’arin ture shi take ta sauka saboda yadda fitsarin ya matseta sosai amma yadda ya sauke jikinsa akanta yasa ta kasa ko matsar da k’afarsa guda d’aya daga samanta

  “Dan Allah ka bari,wollahi da gaske zanyi a nan..”

Ganin ta koma wata abar tausayi lokaci guda kuma da gasken ya tabbatar sai yasa ya matsa gefenta yana fad’in

  “Shi kenan,idan kin gudu ma ai zan biyo ki ne..!”

  Ko gama rufe baki baiba ta sauka a kan gadon da niyyar zuwa toilet d’in amma tana sauka ko k’wararan taku uku bata kai ga yi ba sai jin saukar fitsarin tayi,,k’amewa tayi kamar wacce aka gina tana bin jikinta da kallo,kafin kace me ta kece masa da kuka still kuma fitsarin take bata fasa ba,cikin kukan take kallonsa da fad’in

  “Ai gashi nan kasa nayi a nan kuma bayan sai da na ce ka bari kak’i..!”

  Dariya sosai ta bashi yadda take kuka kamar wata wacce tayi laifin da take tsoron hukunci,sai ya shiga kyakyatawa abun na masa dad’i,duk da girman da cikin yayi amma sai bai hana mata barin gurin da sassarfa ba,saurin dakatar da dariyar yayi yana kiranta da fad’a mata ta bari amma ko saurarensa tak’i yi,sai data shige bathroom d’in sannan ta dakata tana wani irin haki kamar mai asthma,bayanta ya dafo shima da gudun ya riskota yana zuwa ya tarar da ita a kusa da basin na toilet d’in ta kifa kanta sai wani irin numfashi take da kyar²,kan tap d’in ya kwance ya tara hannunsa,yana d’agowa ya watsa mata ruwan,wani irin jan zuciya tayi,sai ya sake watsa mata,a hankali tana sauke ajiyar zuciya ta numfasa sai numfashinta ya fara komawa dai².Sai daya bari ta dawo wa nutsuwarta sannan yayi mata fad’a akan gudu a irin halin da take ciki,sai tayi lak’was tana ta kallonsa fuskarta d’auke da nadamar abunda ta aikata ta bashi hak’uri.

A hankali tun daga wannan ranar cikinta yake sake bud’ewa,girmansa kuma yana k’ara bayyana kansa wanda yasa har su Badra suke yawan tsokanarta akan “ko dai y’an biyu zata haifa musu.!?” Sai kawai tayi musu dariya amma bata cewa da su komai,,izuwa lokacin kuwa duk da yayi siyayyar haihuwa a wancan lokacin,bayan yasan tagwaye ne sai ya sake bud’e sabon shafin siyayya,duk abunda ya gani yayi masa kyau sai ya siya yana hasaso shi jikin babies d’insun,kaya sosai ya sita bada wasa ba dan yadda yake kallon haihuwar nan da za’a masa,jinta yake wani daban a zuciyarsa,tunda suka je aka mata scanning ya tabbatar yara biyu ne kwance cikin magaifar tata bai iya fad’awa kowa ba yayi shiru,itama kuma sai yace kada ta fad’a d’in,suna dai ta addu’ah kan Allah ya tabbatar musu samunsu,a hakan nan suke rayuwarsu mai cike da nutsuwa da walwala,yayin da kwanaki suke sake zuwa suna wucewa zuwa satittika haka nan suma d’in sai suke shud’ewa wani a bayan wani,har cikinta ya shiga wata na tara inda ya gama fallasa asirin girmansa,dan a lokacin sosai cikin yayi wani irin bud’ewar da ita kanta ta sake zama wata k’atuwa,zama kuwa sai da kyar take yinsa haka ma tashi idan zata mik’e sai ta dafa wani abu kafin take iya mik’ewa.

*NIGERIA..*

      Tun tafiyarsu a cikin sati biyu na bayan aurensu Badra duka sau biyu suka zo kuma duk ciki babu wanda suka yi sama da sati guda,idan sun zo kuwa a gaggauce suke komawa saboda yanayin aikinsu baya barinsu zuwa su yi kwanaki masu yawa,,sai dai da yake suna yawan yin waya da iyaye da y’an uwa akai²,,a b’angaren Mamma kuwa ko da taga lokaci yana ta sake tafiya shiru babu labarin Hammad zai dawo da Sabina gida yasa ta kira shi don taji ra’ayinsa,amma ko da ta kira d’in sai yace shi ba sai anyi mata wani wankan gida ba fills ma da zasu bata a hospital idan tayi amfani da su sun wadatar,duk yadda Mamma’n taso ta lankwasa shi sai yak’i bisa dole badon taso ba ta hak’ura ta kyale shi,amma k’asan ranta tana nan kan bakanta dan bata hak’urewa abunda ta k’udurce a zuciyarta ba.

     

*NEW YORK..*

Kwanakin Edd kamar yadda suke zane jikin result d’inta,tunda cikin ya shiga watan haihuwa suke harararta itama tana harararsu,da yake kuma kwanakin sunyi k’arshen wata ne,tunda watan ya shiga sai duk take jinta ba dai² ba,ciwon yau daban na gobe daban,a hakan har sai da ta kusa mamaye kwanakin watan amma shiru kake ji kamar an shuka dusa,,ranar da sati ya zagayo a ranar wata friday lokacin har Edd ya wuce da sati guda,da asubah bayan sunyi sallah suna kwance around 6:00am,cikin daddad’an baccin daya kwasheta kamar wacce aka tasa sai ta bud’e idanunta a hankali,juyawa tayi ta kalleshi tana sauke ajiyar zuciya,haka nan taji jikinta yayi wani iri,nd sai take jinta kamar a cikin danshi irin na mutumin da yayi fitsari,saurin tashi tayi tana duba jikinta da inda take kwance,,a hankaki tana laluba gurin data gani jik’e,ciwon mara ya fara kunnota a hankali² zuwa wani lokaci sai yace bismillah……Ciwo yayi ciwo,gumu tayi gumu,tun tana daurewa ita kad’ai,har ya fara k’ok’arin wuce tunaninta,ko da taga abun ba mai k’arewa bane wahalar kuma na dad’a k’aruwa akan na baya tuni ta fara kiransa cikin murya irin ta mai ciwo,kiran farko tana yi masa ya amsa,kafin ya yunk’uro inda take cikin azabtuwa ta rik’e bayanta tana fad’in

     “Laa ilaaha illa anta subhanaka inniiy kuntu minaz’zalumiiyn.. Ya hayyu ya k’ayyum.!”

   Saurin sakkowa yayi ya nufo inda take rik’e da baya,while d’ayan hannunta kuma ta tallafe cikinta da shi,tana runtse ido da cije baki ya durk’usa kusa da ita yana d’ago fuskarta dake kife

      “Helpmate.! Mene ne..!?”

     

     “Baya nah..!” Sai ta fasa k’ara tana fad’in

      “Wayyo Allah zan mutu.. Dan Allah ka taimake ni,bazan iya bafa..! Dama na fad’a maka zan sha wahala ne kace wai likita yace idan ana yi ne baza’a sha wahala ba,,billahillaziiy ko wannan ma kad’ai ya isa a kira shi masifa da bala’i..”

      Sai ta sake matse ido tana ta wai³ da hawaye fal idanunta,,tun daya durk’usa d’in rasa abun fad’a yayi ko aikatawa saboda yadda take yi gwanin tausayi,gashi ciwo sai dad’a gaba yake,babu shiri ko da yaga tana ta azabtuwa ne yayi gaggawa ya shiryata,jallabiyya kad’ai ya iya zurawa saman boxers d’in dake jikinsa sai yayi waje da ita,,a gaggaucen ko kafin su wuce su nufi elevator sai da ya yiwa su Sultan alert ta hanyar matsa doorbell a apartment d’insu sannan yayi gaggawar barin cikin ginin da ita,,a hanya ma ko daya nufo clinic d’in da yake kaita awon,gudu kawai yake fesawa bada wasa ba,yana yi yana kallonta da mugun tashin hankali shimfid’e a fuskarsa,cikin k’ank’anin lokaci har suka iso clinic d’in,da yake abu ne na harkar kud’i suna zuwa babu wulak’anci ko jira aka shige da ita labour room,,tun da suka taho daga gida zuwa duk ciwon da tayi kafin zuwansu hospital d’in hankalin Hammad bai gama tashi ba sai da yaga yadda take gumurzu da numfashinta,likita dai da nurses biyun dake kanta kuwa a lokacin masu taimako da bata kwarin guiwar zata iya sai danno cikin suke suna cewa “push,,try,,u can do it” a nan yaji rabin haushinsu,dan kad’an yayi saura bai mari nurse d’in dake cewa tayi nishin ba gwanar dake mammatsa mata cikin,cikin ransa kuwa fad’i yake “ya mutum yana fama da kansa ana danna masa ciki,kuma duk wannan ma bai isa ba sai an wani yiwa mutum k’aryar zai iya,al’halin kuma ga shi ya kasa..?”,,shi dai yana ta wajen kanta yana shafa mata kai zuwa fuska amma duk wasu kalmomin da yake tunanin zasu zo na lallami tuni suka gudu suka barshi daga shi sai halinsa a gurin,banda sunayen Allah da addu’o’i babu abunda yake mata,,ak’alla sun kwashe tsayin mintuna talatin ko sama da haka da zuwansu sannan ta fara wani irin yunk’urowa,wani uban dagewar da tayi a lokaci guda had’e da yin k’ak’k’arfan nishi sai ya taimaka mata wajen fitowar kan jaririya ta farko,kuma ya taimakawa Hammad wajen dawowa nutsuwarsa,,likita yana ganin haka da sauri sai ya taimaka wajen fito mata da shi,,hamdala Hammad yayi fuskarsa k’unshe da wani irin fara’a sai ya runtse idanunsa yana jerawa ubangiji kirari da kalmomi masu matuk’ar tsada da nuna jin d’akinsa bisa ga kyautar da yayi masa,still a lokacin da Sabinar take sake maida numfashi cikin azabtuwa da zafin ciwo,cikin tak’aitaccen lokaci kamar tasowar iska gagarumin ciwo ya sake tunkarota,sai da tayi wani dagewar bakinta na ambaton ubangiji ta sake numfasawa cikin k’arfin da bata tab’a tunanin zaizo mata a lokacin ba ta sake sullub’o jaririyarta,wannan karon kam tun kafin ma likitan yayi yunk’urin janyo mata shi tuni ta taho da kanta mabiyiyar na biye mata baya,sai da Dr ya gyara komai ya yanke cibiyar yaran sannan ya umarci nurse d’in ta d’ora mata yaran a saman k’irjinta,,bayan tsayin lokacin da suka d’auka kwance a jikintan sannan likitan ya sake bata umarnin ta d’auke su ta kimtsa sy,,kukan da Hammad yaji ya karad’e masa kunne fiye da na jariri daya shi yasa shi bud’e lumsassun idanunsa dake d’auke da hawayen tsantsar farin ciki ya sake rik’o hannunta dake cikin nasa sosai yana mata murmushi mai tafe da hawaye,,murmushin k’arfin hali tayi masa itama dai² lokacin da nurses d’in dake kanta suke musun abunda ta haifa ganin musun ya fara neman zame musu kamar fad’a² ne sai d’ayar da ita aka bawa alhakin kula da babies d’in cos ita likitan ya mik’awa su yace ta gyara su tace

     “Heeyy! Young lady stop arguing,,see now it’s all a baby girl’s..”

    Sai ta mata nuni da yarinyar dake hannunta wacce take tsaftacewa a lokacin

       “Woww.! Cutie’s.”

       Cewar nurse d’in data lek’o kenan a lokacin a dalilin labarin haihuwar tagwayen da yaje musu lokacin bayan fitar likitan tana kallon yaran tana murmushi,rufe baki d’ayar da ake musun da ita tayi cikin tsantsar mamaki tace

       “Wow.! She looks like her Dad,,please Deena look at him he’s so cute,handsome,hot nd sexy.!”

      Yadda ta k’arashe maganar da shauk’i yasa Sabina dake saman gado tayi saurin kallonta,a taken kuma sai ta sake gimtse fuska jin abunda ya fito daga bakin nurse d’in da take satar kallon Hammad continuously tana maganar,nan da nan wani bak’in kishinsa ya taso mata da tsanar baturiyar tuni ta fara jin asibitinma har ya fara neman fice mata arai,bawan Allah shi kam da yake hankalinsa sam baya gurin su duk baima san me suke yi ba,amma a hakan sai data aika masa da sak’on harara coz tana tsammanin yana jinsu ne shi yasa taga yana faman sakin wannan kwantaccen murmushin nasa,sai da taja wani lafiyayyen tsaki a d’an zafafe ta fauce hannunta daga rik’on da yayi mata tana k’ok’arin tashi,cikin harshen nasara nurse d’in dake gyara babies d’insun ta kallo inda take cikin saurin dakatar da ita tace

      “Ma’am da kinyi hak’uri kin zauna,idan kika ce zaki tashi yanzun a yanayin da jikinki yake zaki iya haifarwa kanki damuwa ne fa.”

     Harararta tayi itanma k’asa² sai dai bata ce mata komai ba ta koma d’in ta fasa sauka daga kan bed d’in,sai ta koma ta kwanta had’e da lumshe idanunta,saurin kallonta yayi cikin harshensa na asalin bahaushe yace

    “Helpmate.! Mene ne.!? Ko wani guri na miki ciwo ne.!?”

       A d’an fusace ta bud’e ido tana kallonsa tace

        “Ban sani ba..!”

      Sai ta koma ta sake rufe idanunta k’asa² tana mitar abun a ranta,saurin matsowa yayi jikinta yadda babu mai jin abunda zai ce yace

      “Pleasee.! Ya kamata kiyi magana idan akwai inda yake damunki kafin su sallame mu sai su duba,kada sai mun tafi kuma wani abu ya taso..”

      Harara ta sake banka masa cikin jin haushi ta amsa masa

      “Sai dai ka tambayi kurayen can sai su baka amsan tambayarka..”

       Yadda tayi yasan a cike take fam da kishi duk da kuma ba wai yaji hirar tasu bane shi duka,sai ya tsinci kansa da sake yin murmushi kafin yace

       “Ko zaki iya maimaita min abunda suka ce d’in.!?”

      Wani kallo ta bishi da shi tana cije lips d’inta tace

      “Na maimaita fa.!?”

   

      “Ehh! Idan da hali ba.”

   

      “Kuma wai da gaske kake yi ni zan maimaita maka abunda suka fad’a d’in.!?”

   

     “Ehh! Ke mana,to idan banda ke waye yaji ma abunda suka fad’a d’in.!? Ko ni d’in ance miki naji su.!?”

     Tab’e baki tayi kad’an tana kallon yaranta dake tsala kuka,a hankali wani sihirtaccen murmushi ya kwace mata wanda har yayi sanadiyyar da yasa ta manta abunda take yi,nan ta lalace ta shagala kallon yadda nurse d’in ke wanke su,a hankali ya juya ya kallo inda hankalinta ya tafi sai yaga yaran take kallo,sai yayi ajiyar zuciya while a fili kuma ya furta

       “Lady rigima..”

     Tun kafin nurse d’in ta gama tsaftace su tuni har ruwan nono ya fara neman yi mata yawa,k’irjinta ya sake haurawa fiye da lokacin da take da cikinsu,kuma su kansu yaran tun daga zuwansu duniyar da yadda suke kicking legs da koke kad’ai zaisa kayi saurin fahimtar suna buk’atar abincinsu ne,,dawowar likita a lokacin da niyyar sake dubasu ya tarar bata yi wanka ba,take ya fara fad’a wa d’aya nurse d’in,yadda yake yi kamar zai daketa sai yasa ta shiga bashi hak’uri jiki a mugun sanyaye kafin a sad’ad’e sai ta bar gurin tayi hanyar bathroom,ruwa ne mai shegen surutun tasa mata mai d’an zafi a toilet sannan sai tayi mata maganar tayi wankan kafin a kammala shirya yaran dan har time d’in ba’a gama shirya suba,a hankali sai ta mik’e tana harararta tana komai tayi hanyar toilet d’in da taimakonsa,,in few minutes ta gama kimtsa kanta ta fito sai a lokacin duka sai ta fito a matsayinta na maijego,su kuwa yara tuni har an gama shirya su suna hannunsa sai kallonsu yake da wani irin tsantsar farin cikin da bata tab’a ganinsa a ciki ba yana musu murmushi da addu’o’in neman tsari,tana zama nurse d’in data gyara mata yaranta ta sake shigowa tana mata sannu,sai ta ajiye mata wani uban thick tea data had’a mata,ita tsabar mamakin kaurinsa yasa sai ta kalleta,irin kallon da take mata ne yasa ta d’an yi mata murmushi kafin ta lallab’ata ta karb’a tana sha,,yara kamar masu jira suke ta d’auke cup d’in a bakinta sai suka fara tsala kuka,mik’a mata d’aya yayi yaci gaba da jijjiga d’ayar da fad’in

      “Ki fara shayar da ita sai ki karb’i sannan d’in..”

      D’an kallonsa tayi ta kuma kalli nurse d’in dake niyyar fita duk sai ta wani narke masa fuska tace

      “To ai ban san ni yaya ake yi ba,,ko zaka ce ta gwada min.!?”

      Yadda tayi maganar da serious yasa shi kallonta yana murmusawa shi kansa sai lokacin yake k’ok’arin tunawa tunda ya san bata da wani k’ani ko k’anwa dole ne kam sai an koya mata dama,babu musu yayiwa nurse d’in magana,kafin ta fitan sai ta dawo har inda suken ta kwatanta mata yadda za tayi sannan ta fita ta barsu,gwanin burgewa a gurinsa lokacin data tallafe yarinyarta tana ta k’ok’arin sa mata nono a baki,haka nan sai yaji sun matuk’ar yi masa kyau,wayarsa ya zaro a hankali daga aljihun jallabiyar ya matso camera,yayi ta d’aukar su pictures kamar bazai daina ba,ita kam abunma dariya yayi ta bata,sai dai zafin da take ji ya hana ta sake sosai,a hakan ta daure tayi feeding d’insu sai uban gumi take kamar ta hau kan mashi,tana gama basu ta zame ta kwanta tana maida numfashi,a ranta kuwa lissafawa take tana tambayar kanta,”yanzun kullum haka zata yi ta jin azaba idan tana shayar da su.!?” Sai tayi shiru ta zubawa guri d’aya idanu tana tunani,a fili kuma cikin rashin sani sai cewa tayi

   “Tabbb’! Ai kuwa indai haka ne akwai aiki.!”

   Da mamaki ya kallota yana tambaya

    “Aikin mene ne.!?”

     Saurin kallonsa tayi sai ta d’auke kai bata bari sun sake had’a ido ba ta zame ta kwanta had’e da rufe idanunta kamar mai son yin bacci,murmushi yayi shima ganin bata da niyyar yin magana sai yaci gaba da yiwa yaransa addu’ah,tanda ta kwanta d’in nan ita kam a hankali har bacci ya fara fizgarta ta jiyo shi k’asa² yana fad’in

   “Wane suna kike da zab’i a zuciyarki wa yaranmu..!?”

    Cikin magagain baccin dake yawo da ita tace

      “I don’t have anyone..”

   

      “Babu kuma..!?”

   

      “Uhhuumm..! Bani da..”

   

      “Kina nufin baki tab’a zab’ar wani suna ba saboda yaran da zaki haifa..!?”

      Tana cikin mayen baccin ta sake cewa

       “Ehhh! Na ce maka babu fa,,amma kai ka zab’a musu..”

   

     “Okay..” Yace sai ya ci gaba da abunda yake,can bayan wani lokaci sai ya d’ago yana kallon bayanta yace

      “I named Hassana as *SAFIYYA* nd Hussaina as *ASIYA..!* Sunan sunyi miki.?”

   

      “Uhhuumm..! Allah raya su yayi musu albarka..”

      Murmushi yayi yace “ameen” sannan ya kwantar da su saman cradles d’insu dake kusa da gadonta,a hankali ya zagayo dai² fuskarta yana shirin mata magana amma sai ya ga idanunta a kulle,murmushi ya sake yi slowly ya furta

      “Sleep soundly yah rohii..”

      Sai ya sauke fuskarsa dai² cheeks d’inta ya bata light kiss,murmushi yaga tayi masa cikin muryar bacci tace

       “Shukhraan’kthiir HABIBIIY..”

     Gefen gadon ya d’an zauna daga kusa da k’afafunta sannan ya d’auki wayarsa ya fara k’ok’arin kiran Mamma,,lokacin da Mamma ta d’auka kiran da sallama Mamma ta amsa mishi tana murmushi da tambayarsa ya y’arta take.? Murmushin shima ya fara yi cikin wani irin muryan dake fayyace mood bayan sun gaisa da tambayar juna yadda suke yace

       “Mah.! She was delivered..”

   

      “When habibiiy..!?”

       Itama Mamma ta amsa masa soundly nd happily

      “Ba’a jima ba Mah,, but yanzun duka suna bacci ma..”

   

      “Masha Allah” shi ne abunda yake fitowa a bakin Mamma kafin ta tambaya

      “Me muka samu ne habibiiy..!?”

   Wata munafukar dariya yayi a kasalance kamar shi ya haihun yace

   “Mah am very happy,cos Allah (S.W. blessed us with..!”

    Sai yayi shiru cikin salon jan rai

    “Yalla habibiiy tell me mana kake jamin rai,ko so kake sai na zo ne yanzun na gani da kaina kayi shiru kak’i fad’a min.!?”

      Y’ar dariyar ya sake yi cike da zolaya sannan yace

      “No Mah,I will tell u ai,,but tukuicin albishir first..”

        Y’ar dariya tayi masa tace

      “Ohhh.! Sarkin wayo,,ashe dabara aka shirya min,,zancen kenan dama..!?”

   

     “Ehh! Mana Mah,ki mik’o tukun cos i have a new big³ surprise to u,but shi sai kinzo zaki ji..!”

   

      “Da gaske HABIBIIY.!?”

   

      “Sure Mah.!”

      Jimm ta d’anyi kafin tace “Ok tell me now i will share it for u..”

       Dariya yayi kamar mai rad’a yace “Mah twin’s Allah ya bamu.”

      Wani farin cikin da ya kwasheta ne yasa soundly ta furta

     “Da gaske habibiiy..!?”

   

      “Ehh! Mah, ki duba pictures d’insun na miki sharing yanzun..”

   

      “Awwnnn.! Shukhraan ya k’adiiyr,Shukhraan ³.!”

      Murmusawa yayi cikin jin dad’i yace

       “Mah yaushe zaku zo ne..!?”

Tace “Goben in sha Allah muna hanya..”+

    Yace “Allah kawo ku lafiya..” Tace “ameen”,sun d’an jima suna hira da ita kafin yayi mata sallama,yana ajiyewa sai ya kira gidansu Sabina itama ya sanar da iyayen ta,bayan nan kuma sai ya kira su Sultan ya fad’a musu ta sauka lafiya,tsabar murnar da suke da samun k’aruwar da suka yi a lokacin gaba d’aya suka d’ungumo suka yo hospital d’in,,lokacin duk da suka iso sai da suka gama rububin d’aukan babies yana kallonsu bai ce musu komai ba,amma suna nufo wurin da take zai ce “A’a kada su tada masa ita,tana buk’atar hutu”,duk sun gama dokin nasu suna lik’e da yara kuma wai sai a lokacin da suka gama d’aukin ganin yaran sannan aka fara rigegeniya za’a fad’awa Mamma haihuwar,yana jinsun still yayi musu banza sai murmushin da yake yi,a ransa kuwa fad’i yake “kuyi ku gama ta riga ku sani” Badra ce ta fara reaching line Mamma cikin d’oki ko gaisuwar kirki basu yi ba ta fara fad’awa Mamma,dariya Mamma tayi mata tace

   “I think kamar ni da nake nan ma na riga ku sanin anyi haihuwar,ku da kuke nan duk kun shanya baki ya tafi hospital da ita shi kad’ai..!”

   Saurin kallon fuskarsa tayi a wayar kuma tace

   “Mah.! Wai kin rigamu sani dama.!?”

     “Ehh! Ko kina mamaki ne..!? Ai shi da kansa ya kira ya fad’amin bayan ta saukan.. Sai yanzun kuka je gurinsu kenan..!?”

   

      Tace “Ehh! Mamma mu ai yanzun muka samu labarin muka taho clinic d’in..”

      Murmushi Mamma tayi tace “To Allah ya k’ara musu lafiya.. A gaishe min da kowa..”

   

      “Toh za su ji duka..”

       Daga nan suka ajiye wayar,juyowa tayi tana kallon yadda suke mata dariya slowly sai ta juya ta kalli Yayan nata tace

      “Haba Yaya shi ne zaka yi saurin fad’awa Mamma.. Duka fa na d’auko niyyar fad’a mata ne shi ne amma zaka riga ni..?”

   Murmushi yayi ya kautar da kansa gefe ba tare daya tanka ba,,,tun a ranar basu kai ga kwana a hospital d’inba bayan an tabbatar da lafiyarsu duka aka yi discharge d’insu suka tattara suka kama hanyar gida,tunda suka koma gida kuwa a nan su Badra suka fad’a hidima har dare wajen 10 suna gidan.

*NIGERIA..*

A 9ja kuwa tun a washe garin ranar da aka yi haihuwar kamar yadda Mamma ta fad’a masa zasu taso d’in gaba d’aya sai suka d’auko hanyar U.S d’in,kuma tunda suka samu suka taho d’in babu wanda suka fad’awa,,dama tun bayan da suka yi waya da Hammad d’in ya fad’i batun haihuwar Daddy yasa aka nema musu Visa tun ma a daren ranar bayan ya samu labarin a bakin Mamma,washe garin da asubah suka bi jirgi sai U.S.

       A ranar ki da yake basu samu damar isowa da wuri ba dan sai dare suka samu damar isowa sai suka yanke shawarar sauka a hotel kuma still har timw d’in basu yi waya da kowa ba cikin yaran bayan Hammad,,washe gari da safe around 10am sannan suka sake yin waya da shi a lokacin shima sai ya tafi da niyyar d’auko su a hotel d’in da suka saukan,,bayan k’arasowar su a carline yayi parking ya fito,shi ya bud’ewa su Mamma k’ofa suka fito,sai duka suka nufi entrance,ko mintuna biyar basu yi ba suka hauro floor d’in da suke,shi ne a kan gaba suna tafe suna hira da iyayensa yana ta zubawa Mamma shagwab’a tana biye masa,lokacin da suka tsaya bakin entrance na apartment d’in ko kafin ya danna doorbell d’in sai da suka tsaya jim,sannan yayi alerting jama’ar da ke apartment d’in,Zeeharis ce ta zo ta bud’e musu sai faman kyalkyala dariya take,kai da gani kasan hira suke aka taso ta,da mugun mamaki take kallonsu Mamma za tayi magana Hammad yayi mata alamun tayi shiru kada tace komai,juyawa tayi slowly ta kallo inda sauran suke zaune tsakiyar parlor’n suna ta faman dariya dukansu har mazajen nasu tana murmushi,,shi kad’ai ya fara shigowa yana kallon inda suke zaune,sai da ya wani d’age musu kai kafin yace

“Hey dudes.! I have plan a sizeable surprise for  u..”

  Cikin d’an d’aga murya ya fad’a yadda yasan duka zasu ji shi,waiwayowa suka yi suna kallonsa sai suka yi murmushi,ganin babu wanda yace komai yasa shi lek’a bayansa slowly yace

  “Bismillah..”

  K’urii suka yiwa entrance d’in duka suna jiran ganin su waye ne zasu shigo d’in,sai ga Mamma ta bayyanar musu,wani ihu suka sa kamar k’ananun yara,kafin suka mik’e da nufin zuwa gurin tan,Daddy ya biyo bayanta,yana takowa yana murmusawa,gaba d’ayan kamar wad’anda aka gina sai suka tsaya kallon-kallo mamaki duka bayyane a fuskokinsu,Bassam kam ko da yaga bazai iya yin shiru ba yace

  “Daddy har da kaima.!?”

  Murmushi Daddy ya sake yi fiye dana farko yace

  “Ehh! Shi Daddy saboda ba mutum bane sai ake mamakin ganinsa..!?”

  Dariya suka yi Sabina cikin jin dad’i take ta murmushi tana musu barka da zuwa,k’arasowa su Daddy suka yi ciki,amma Hammad still yana tsaye inda yake,juyawa Sabina tayi ta kalleshi tana masa alamun ya k’araso cikin,sai yayi mata alama da ido ta zo gare shi,mak’ale masa shoulder tayi alamun bata zuwa,sai ya sake mata magana da baki but k’asa² yace

  “Zo mana,,i have something special ne da nake son nuna miki.”

  Sake mak’alewa tayi ganin dai bata da niyya yasa shi kallon k’ofar da fad’in

  “Shi kenan,,kawai ku koma abunku tunda tace bata son ganin ku..”

Gaba d’aya suka sake sawa hanyar idanu suna jiran su ga waye kuma next,Zee ma still tana tsayen tana kallon dai² entrance d’in tana sakin wani irin kwantaccen murmushi,a sad’ad’e ko da taga haka sai ta fara tahowa kamar mai jin tsoron faruwar wani abu while idanunta na kallon k’asa,har ta iso inda yake bata iya d’agowa ba,sai data tsaya sosai a kusa dashi da yace

  “D’ago kiga wani abu..”

Slowly ta fara d’aga wider rounded eyeballs d’inta ta fara kallo shi tun daga kan k’afafunsa dake sakaye cikin wani had’ad’d’en cover shoe na maza har ta k’araso fuskarsa,murmushi ya sake sakar mata irin wanda yake k’ara mata nutsuwa,a hankali sai ya janye jikinsa yayi gefe,mugun mamakin daya bayyana saman fuskarta shi yayi sanadin da tana bud’e baki za tayi magana sai hawaye suka riga maganar ta ta fitowa….Kallonsu take duka da wani irin farin ciki k’unshe a saman fuskarta wanda ya hanata kyakykyawan motsi bare ta iya k’arasawa gare su,yadda take ganin sun nan a tsaye gaba gareta sai duk zuciyarta ta kasa yardar mata da gasken su d’in ne,ta d’auki lokaci tana kallonsu da jiran taga sun b’acewa ganinta kafin Inna da suke ta tsaye a bakin entrance ta kalleta tace

    “Shin mu koma ne ba kiyi farin ciki da zuwanmu ba..!?”

     K’urii ta sake yi musu da ido tana ci gaba da kallonsu a hankali kuma sai ta bud’e baki cikin karkarwar gab’b’ai data murya tace

     “Innata..! Da gasken ku idanuna suke gane min.!?”

      Abunda ya fara fitowa daga bakinta kenan,followed by kuka mai tsanani,slowly kamar k’asar da k’wai ya fashewa a ciki ta fara tafiya nd tana neman yin k’asa zata silale duka a lokaci guda,Hammad yayi maza ya rik’o ta jikinsa yana mata murmushinsa mai kyau da girgiza mata kai alamun kada tayi kukan,rufe bakinta tayi saurin yi da duka hannayenta tana k’ok’arin hana kukanta bayyana amma da yake ya riga ya taho sai ta sauke wani irin jan zuciya cikin son had’iye hawayenta tana murmushi mai had’e da kuka ta zare jikinta a nasan ta nufi inda Innarta take,lokacin sata k’arasa wani irin lafiyayyen runguma tayiwa mahaifiyarta kamar wacce suka debi tsayin shekaru basu ga juna ba tana sake fad’in

       “Innata.! Da gaske kece..!?”

      Sai ta d’ago tana tab’a fuskar Inna da take sakar mata wani irin kwantaccen murmushin ni’ima tana girgiza mata kai,gefen Babanta ta sake juyar da kanta tana kallonsa cike da so da k’auna,yadda suka yi wani irin gogewar ban mamaki a cikin tsakanin da bata gansu ba sai ta tsaya kallonsu tamkar ta samu motion pictures,a zuciyarta kuwa godiya kawai take yi ga Allah da yasa mahaifanta a yanzun basa tare da wani k’unci ko tsananin rayuwa,,cike da shak’iyanci bayan ta gama y’an hawayenta da murnan ganin sun still tana jikin Inna ta saki murmushi da kallon Baba tace

       “Alhaji Babana..!”

     Sai ta zare jikinta a na Inna ta nufe shi,jikinsa tayi saurin fad’awa tana sauke wasu wahalallun ajiyar zuciya,dattijon sai yayi mata murmushi yana shafa kanta while dai² yadda zata ji shi a kunnenta yace

      “Ja’ira! Har yanzun kina nan da hali baki fasa ba..!?”

       A hankali ta d’ago kanta tana kallonsa fuskarta da fara’a sosai tace

       “Nayi kewarka ne Babana.”

     Cheeks d’inta ya rik’o kamar wata yarinya yana shirin yin magana su Badra duka suka nufo inda suke suna musu barka da zuwa,shi kuwa yallab’ai Hammad sanyayyan murmushi yayi daga tsayen da yake har a lokacin kafin ya wuce yana fad’in

     “Shi mutum bai bari an zauna an huta ba,kuma bai iya bada gurin zaman bama,sai aikin nuna wani tiny murnar da yake..”

     Sarai ta san da ita yake slowly sai ta d’aga kanta ta bishi da kallo tana murmushi kafin ta janye daga jikin Baba taja hannunsa zuwa cikin parlor’n,da zuwan sun duka basu d’auki wasu mintuna ba amma kafin kace me tuni su Badra har sun cika su da kayan ciye²,,yara kuwa suna hannunsu Daddy while d’aya tana hannun Baban Sabina suna ta shan addu’o’i,,su Badra kuwa sai hira suke musu sam sunk’i barinsu su sarara,iyayen sun kuwa duka sunji dad’i suna cikin farin ciki da suka tarar hankalin y’ay’an nasu yana kwance babu wanda yake tare da wata damuwa,,Inna dai tun da suka shigo suke ta bin gidan da y’ar tasu take rayuwa da kallo,mamakin daular da take ciki da d’aukakar data samu lokaci guda sai yasa suka kalli juna ita da Baba suka yi ajiyar zuciya,sun san dai wannan duk d’aukakar daga ubangiji take,dan shi kad’ai yake da ikon juya AL’AMURA.+

      A gefen Hammad kuwa lokacin daya barsu a parlor master bedroom d’insa ya wuce yana murmushi cos shi kam yana matuk’ar jin dad’i a duk lokacin da yaga tana cikin farin ciki,shi yasa ko yaya abu yake idan har yasan zai sata farin ciki yake k’ok’arin yi mata shi ba don komai ba sai dan shi kansa yasan ranar yana tsintar kansa cikin farin ciki mara misaltuwa,slightly kwantacen murmushi ya kub’uce masa,gently nd slowly sai ya zauna a gefen bed yana shafo beard d’insa yana d’an lumshe idanunsa,,bud’e k’ofar da tayi a lokacin shi yasa shi gyara zama,har ta shigo bai daina kallonta da wani irin malalacin kallo ba,lokacin data kusa isowa daf da shi itama kallon nasa take ci gaba da yi da idanunta masu d’auke da hawaye tana kuma yi masa murmushi,a hankali taci gaba da tahowa har ta k’araso gabansa,kamar wata kuliya (mage) haka ta d’age hannunsa sai ta shige jikinsa ta lafe,soundly ta saki kuka mai sosa zuciya,murmusawa yayi yana sake holding d’inta tight,bai hanata ba taci gaba da rera kukanta saboda yasan duk murna ce da ganin iyayenta yasa ta yin,sai da yaga bata da niyyar dainawa sannan ya d’ago fuskarta yana kallonta,still hawaye take yana kallonta ya d’an had’e rai

    “Wai kukan bai isa ba har yanzun..!?”

      Kai ta kad’a masa alamun “Ehhh.!” Saurin sake had’e fuska yayi yana mata hararar wasa da lakuce mata hanci yana fad’in

   “Lalaci ne da shagwab’a suka sa ki kukan..!?”

     Hanci taja tana saurarawa kad’an daga kukan da take tace

        “A’aahh.! Kai ne.”

      Idanunsa ya fiddo waje yana nuna kansa yace

       “Ni da kaina..!?”

      Ta kad’a masa kai,sai daya sake matseta a jikinsa suna kallon juna yace

      “Uhhuumm.! Fad’a min mene ne nayi miki wanda na saki kuka..!?”

      Wasu slender tears ne suka sake zubo mata a hankali tana rausayar da kai tace

       “Ai kasan abunda kayi kaima..”

      Girgiza kai yayi yace “A’a! A’aahh.! Ni ban sani ba,but d’an fad’a min naji,mene ne nayi miki da zaisa ki zubar da hawaye.!?”

     Sai data sauke ajiyar zuciya tana sake k’ank’ame shi,idanunta a cikin nasa tana masa murmushi tace

      “Shukhraan’kthiir habibiiy,, ban tab’a tunani ko zaton a irin wannan lokacin zanga mahaifana ba,sai ga shi ka kusanta ni da su,na gode sosai da wannan kyautatawar..Ka sani farin ciki sosai.!”

      Kallonta yake tunda ta fara magana yana bin bakinta da kallo har ta idar ba tare da yace komai ba,sai ta d’anyi fari da idanunta tana kallonsa da niyyar yin magana amma sai ta fahimci hankalinsa yayi wani gurin da ban,hannunta dake sak’ale da wuyansa ta gyarawa zama tana bin idanunsa da kallo,passionately ta sunkuya dai² lips d’insa slightly ta bashi gagarumin kiss daya dawo da shi hayyacinsa,sake rik’eta yayi tsam a jikinsa yana sauke ajiyar zuciya continuously yana kallon lips d’inta da suke fizgarsa,tana ci gaba da kallonsa itanma da wani yanayi na gane nufinsa sai ta fara k’ok’arin zare jikinta a nasa tana niyyar guduwa,holding d’inta tight ya sake yi yana murmushi yace

      “Ina zaki je ne kike niyyar guduwa ki barni..!?”

    

       “Uhmm.! Zan koma ne wajen su Mamma..”

     Ta fad’a tana fuskewa,y’ar dariya yayi a ciki yace

      “Mene ne za kiyi musu idan kinje..!?”

      Wani malalacin kallo ta bishi da shi tace

      “Gaisawa za muyi fa da su..”

   

      “Banda wanda kuka yi..!?”

     Tana kallon idonsa tace “To ai ban zauna mun gaisa ba.. Ni ka bari naje kada suga bana nan..”

    

     “Uhmmm.! Amma ba yanzun ba ko..?”

     Saurin had’e rai tayi tace “kamar yaya ba yanzun ba.!?”

   

     “Ehh.! Ina son a bani tallafi ne yanzun,anjima sai muje tare,ko ba haka ba..?”

      A hargitse tace “Meh.!? Wane irin tallafi kuma..!?”

      Rungume ta yayi yana sauke mata numfashinsa a jikin wuyanta,k’asa² yace

      “Irin wanda aka bani yanzun..”

      Sai da tayi murmushi sannan taci gaba da kokawar kwacewa while tana fad’in

      “Wasa kake ko..?”

      Ta tambaya tana son ture shi

      “A’aahh.! Ni ai bana neman abu da wasa.”

      

     “Dan Allah to ka bari ni dai ba yanzun ba..”

    

       “Sai yaushe..!?” Ya tambaya

   

      “Ummm! Ka bari to naje yanzun,,kuma ma ai kasan jego nake..”

   

       “Umm! Na sani ai,,amma yanzun ba ke kika kawomin kanki ba..!? Dan na buk’aci abuna ai banyi laifi ba,tunda tallarsa aka kawo min,na buk’aci a sallama min kuma shi ne za’a fake da batun jego..!?”

      Kamar zata fasa masa ihu ta d’ago kansa dake mak’ale da ita tace

      “Ni dai dan Allah kayi hak’uri ka bari naje.. Allah kuwa kaga dai bana son abunda kake yi..”

    

      “Ni kuma ina so..”

      Ya rad’a mata a kunne yana ci gaba da shafota

      “Wayyoo! Allah dan Allah ka bari.”

   Dariyar tsokana yayi mata yace “Me zan bari ne wai..? Naga ai ke kika kawo kanki,kuma sai kice na bari..?”

   “Ehhh! Ni dai dan Allah,,ka gafa da Allah ma nake had’a ka amma kak’i bari..”

   Saurin cikata yayi ya koma baya yana mata dariya,a hankali ya kalleta yace

      “Matsoraciya..!”

    Saurin gyara rigarta tayi ta juya cikin saurin kada ya biyota zata fita,sai da ta bari taje bakin entrance ta tsaya,tana juyowa ta harare shi tace

      “Naji d’in..”

   Sai ta murgud’a masa baki,da sauri kuma sai ta fice tun kafin yayo ta kanta tana jiyo lokacin da yace

      “Zan kamaki ne yarinya.”

     Murmushi tayi kad’an ta ci gaba da tafiya abunta ba tare data waiwayo ba bare ta tanka masa,cos yana biye da ita a time d’in,tsoronta kuma ya kamota a corridor d’in ta san ita zata ji jiki a hannunsa,,hira sosai suka iske su Mamma suna yi suma sai suka nemi guri suka zauna aka ci gaba da hiran har su,but Sabina duk bata wani sake ba saboda zaman Daddy a gurin,,tun daga ranar da su Innarta suka sauka k’asar sai ya zama kullum a nan suke yini sai bacci ke maida su hotel d’in da suka sauka kasancewar babu nisa sosai da su,a hakan kullum su zo su koma masaukinsu har sai da aka cinye sati guda da yin haihuwar,ranar sati (Friday) daya zagayo manyan raguna Hammad yasa aka babbake a *TRUMP GRILL* a wannan yinin sai ya zama duk wanda yazo cin abinci gurin ya zama free ne a gurinsa,sai dai kawai mutum yayi order yaci ya tashi ba tare da kud’insa ba,,suma a nasu b’angaren a apartment guda suka tattare kwansu da k’wark’wata,suma ranar gaba d’aya sai suka yi order na abincin da zasu ci,da yake su Mamma ma suna nan sai ya zama ita take take kula da Sabina cos Inna dai ta gwada halin Fulani,,duk wasu kayan da Mamma tasan zasu yi mata amfani sai tayo gurzirinsu tun daga 9ja,a y’an kwanakin da suka kwashe da zuwansu kafin sunan ta gwada sata tayi amfani da su,kuma itama sai ta dage take amfani da duk abunda Mamma’n zata bata,kafin kwanaki goma su rufa da haihuwar ta sake yin kyau fatarta sai haske take,,zamanta a y’an shekarun da bazasu wuce biyu ba da y’an watanni a k’asar ta sake gogewa tayi fresh,hutu ya sake zama a jikinta,,kwanakin su Mamma goma duka a U.S wanda yayi dai² da sati biyu da yin haihuwar suka d’auki haramar tafiya ranar kada kuso ganin koke² a gurin mata,bayan sun musu rakiya har airport suka yi sallama da su cike da kewa,jirginsu Inna ya d’aga daga U.S zuwa Saudi Arabia,,duk da a gefen su Baba basu san da tafiyar ba sai a nan bayan zuwansu amma sosai suka yi farin ciki,,yara fa sun zo duniya da farin jini kowa sonsu yake,Daddy ma kansa wata irin soyayyar da yake nuna musu da dukan zuciyarsa sai abun yaso baku mamaki,nd tun da aka yi haihuwar suna shigowa k’asar yake hidima da su,kaya kad’ai da yayiwa yaran da mamansu akwatuna set guda yayi,haka su Jannat duk ya had’e su yayi musu nasu kayan,kyauta kuwa idan ya tashi na bajinta yake yi babu nuna k’aranta,Mamma ma dai ba’a barta a baya ba ta gwada nata bajintar,musamman ma da taji sunanta aka sawa Hussaina,,Baba ma dai lokacin da aka ce masa sunan Marigayiya ne matar Baffa aka sawa Hassana shi da Inna har da hawaye saboda sun san Inna Safiya mace ce mai hak’uri da kauda kai,lokaci guda ajali yazo ya d’auki rayuwarta bayan jinyar y’an kwanaki da tayi da ko sati guda bai kaiba,saboda halin dattakonta nema yasa tun data rasu suke kewarta kuma wannan shi ne dalilin da yasa baffa ya kasa yin wani auren,,su kansu su Inna basu yarda an barsu a baya ba sun yi hidima dai² k’arfin su.

Cikin haka rayuwar taci gaba da zuwa tana wucewa,yayin da a gefe guda Sabina ta ci gaba da bawa yaranta kulawa sosai duk da hidimar gidan yanzun ya k’aru a kanta musan haihuwar da tayi sai Hammad d’in ya nema mata mai taya ta rainon yaran,idan zasu tafi skul wani lokacin shi da kansa yake kaisu,wani lokaci kuma sai subi bus,,rayuwarsu a kullum gwanin sha’awa,yau da gobe haka har yaranta suka fara yin wayo sosai.

      Lokacin da suka kai watanni biyar da haihuwa sun sake yin wayo sosai fiye da baya,sun kuma yi girma gwanin sha’awa,kamanninsu da juna yana sake bayyana,tun haihuwarsu har zuwa lokacin saboda tsananin kama da suke da juna yasa ba kowa yake iya gane su ba,idan aka cire ita da Hammad,amma even su Badra wani lokacin idan sun shigo ko a skul da yake basa barinsu gurin Nanny da take taimaka mata da ayyuka yanzun,sai sun tambayeta suna cewa

    “Mufa kinsan ba gane yaran nan namu muke yi ba,saboda haka kawai ayiwa d’aya shaida,cos muna son gane Mamma’n mu..”

       Sai tayi dariya tace

       “Sai kuyi musu da kanku ai.. Amma ni baza ku janyo min fad’an da yafi k’arfina ba..”

       Suna jin ta fad’i haka sai suyi dariya suma,da haka hiran nasu sai dai ya canja salo,wannan an rufe babinta kenan sai idan kuma wani lokacin ya sake zuwa da makamancin sa,,zuwa lokacin su kansu su Badran cikinsu duk ya tsufa,sai dai lokacin fitowarsa duniya ne da bai k’arasa yi ba,da yake kuma su a lokacin da suke faman sun samu hutu sai al’amarin yazo musu da sauk’i sosai,kullum idan mazajen su sun fita aiki sai su had’e a apartment guda suna hira abunsu,zumunci suke sosai,idan har ba wai mutum ya sansu ba kafin wannan lokacin tofa babu yadda za’ayi yayi tunanin basu da wata alak’a mai k’arfi (ta jini).

   

      Bayan wasu kwanaki Badra ta haihu,a inda ta haifi y’arta mace da suka mayarwa da sunan Maman su Sultan wato *AMINA* amma suna mata inkiya da *MEENAL* y’an biyu anyi k’anwa duk da yake lokacin sun fara iya zama haka zasu yi ta mik’a hannu suna so rabasu ita,idan suka ga an hana su d’aukan haka zasu cika gidan da kuka,har sai anyi musu dabara kafin suyi hak’uri,,tazararsu da Zee duka a lokacin bai wuce kwanaki goma ba itama cikin hukuncin ubangiji ta sauka amma ita d’anta namiji ne *MUHAMMAD* but shi sunansa suke kiransa da shi,sai su Sabina da suke kiransa Little,ma’ana little Hammad,,bayan nata haihuwar sai ya zama tsakaninsu da Jannat babu nisa dan ita da itan duka tazarar kwanaki hud’u aka samu,itama ta haifi d’anta namiji,wannan dalilin ne yasa ko da suka tashi yin hidimar sunan sai suka had’e suka yi shi rana guda,yaro yaci suna *ALIYU* sunan Daddy sai suke kiranshi da *AABAN,* tun daga kan haihuwar Sabina saboda su Sultan sunga yadda Yallab’ai ya jajirce akan tafiyar SABINA 9ja suma haka duka suka kafe akan basa so,kuma sai duk aka yi sa’a a lokacin suna ta k’ok’arin komawa skul ne suma sai basu tada hankalinsu kan lallai sai sun tafi wankan gidan ba suka dasawa zuciyoyinsu hak’uri kamar yadda Sabina tayi a nata zamanin,,a haka duka suka ci gaba da bawa yaransu kulawa irin wacce ta dace,kwanaki suna ci gaba da tafiya,yara na sake yin wayo,duk da a lokacin y’an biyu su har sun fara koyon tafiya kuma suna iya cin wani abun bayan nono shi yasa yanzun sai tayi tafiyarta skul kuma har ta dawo d’in ba tare da sunyi kuka ba,tunda yake suna tare da Nanny a gida tana yi musu komai,yara suna k’ara wayo da sake rarrabe ahalin su.

   

*4 YEAR’S LATER…*

      Sanye suke da wasu irin bodycon dress na wani bak’in yadi su duka hud’un,sai vail mai kalar egg yolk da suka yi rolling a kansu,fuskokinsu d’auke da simple make-up sai fara’a suke,yadda suke ta sauri da hada² ne zaisa mutum yayi saurin fahimtar akwai wani guri mai muhimmanci da suke shirin zuwa a lokacin,,har sun kusa da entrance na apartment d’in cos a yaune suke bikin fitowarsu daga school of law a matsayinsu na wad’anda ke shirin karb’ar shaidar zama cikakkun BARRISTER’S,fuskokin nan k’unshe da wani irin farin cikin da baya misaltuwa,har suka kusa da k’ofa,Sabina dake baya tsaye a parlor tana kokawar d’ora graduation gown saman nata dress d’in ta kalle su tana murmushi da fad’in

      “Heeyy! Mamma’s stop.”

    Dakatawa suka yi a taren suka juyo suna binta da kallon yaya akayi kuma.? Sai ta kallesu itama while tana fad’in

     “Amma dai ba haka zaku fita ba ko..? Kuma kanku kunsan dai bamu isa mu fita a hakan nan ba,nd u all knows ko wane irin hukunci ne zai biyo baya ko.!?”

     Dariya suka sa Jannat tace

    “Matsoraciya,,da waye yace mki zamu fita a nan a haka..?? Ai kuwa da mun ci kaniya yau d’in nan,ana bikin farin ciki mu ma kare da b’acin rai..”

    “Lallai.! Kuwa ni dana san hali ai shi yasa ban soma kama hanyar fita bama,,ni da aka gwadawa reality na gani ai dole bazan manta ba,,ranar nanfa wollahi kada kuso ganin yadda ya murd’e,mutum kamar mai iska yayi ta fad’a kamar zai dake ni,,shi yasa ni tun a lokacin nake kiyayewa nd nake sake rok’on Allah akan ya nisanta ni da sake ganin fushin sa kamar haka,ko da wasa wollahi bana fatan wani abu ya had’ani da shi,cos ni kad’ai nasan irin bak’ar wuyan da nake ci kafin na samu ya sauka..”

      Zee ce ta jinjina kai alamun tana tuna wani abu daya wuce a bayan itama sai cewa tayi

     “Uhhuumm.! Ku dai ku bari kawai,mazan nan fa duka ba sauk’i ne da su ba idan wannan gefen ne,kuna kallonsu nan a haka kamar babu zuwansu da abu wollahi bak’in kishi ne da su na wuce misalin,,ni kaina nawa ogan tun kafin muyi auren sai da ya gwada min nasa colour d’in shi yasa nayi saurin haddacewa tun wuri kafin muzo muna raba abun fad’a,,idan baku manta dinner da akayi na binkunku ba,a kan wannan gowns d’in da muka yi amfani da shi ranar,kada kuso kuji yadda muka kwashe da shi,kuma naga lokacin duka bamu jima da had’uwa ba,amma da dare bayan mun dawo ya kira ni yana fad’a,saboda nayi magana wollahi kusan sati guda muka yi ko miss call d’insa ban gani ba bare na samu full phone call,shi yasa tun daga lokacin da naga ya dawo layi na koyi iya takuna,,bare kuma yanzun da yake ganina a mallakinsa ai sai abunda na gani kuma..”

     Ajiyar zuciya Badra tayi bata ce komai ba ita kam,sai dai tayi musu tuni tana cewa

   “Kunga fa gara mu wuce,tun kafin a fara kiranmu,kun san suna jiranmu ne yanzun,wannan hiran namu kuma ba mai k’arewa bane,ya kamata muyi abunda ya kamata yanzun idan mun isa 9ja sai mu d’ora,ko kuwa yaya kuka gani.!?”

     Amsawa suka yi da hakan yayi musu,sannan duka suka fara kokawar rufe dress din sun da black graduation hoods mai toluwa Asama na yellow colour nd robes bak’i zallah,da yake dama duka suna hannunsu ne mak’ale sai suka yiwa juna murmushi,,kallo d’aya ya wadatar ga mutum yayi saurin gano canjawar da suka yi,duka sunyi fresh da su baya ga y’ar k’ibar da suka k’ara,wacce kallo d’aya zai sa ka tabbatar hutu ne da ya gama zama a jikinsu cikin y’an shekarun yasa su ka samu canjin,,gently suke tafiya suna hira har suka sakko first floor,kai tsaye daga nan ko da suka fito carline suka wuce daga nan suka d’auki hanya,,a yau dukansu jinsu suke daban suna jin duk duniyar babu kamarsu,,fitowa daga school of law tabbas rahama ne kuma sai wanda Allah yayi yana da rabo,tabbas su kam sun san suna cikin wad’annan da Allah yayi masu rabo a gidan duniya,,har suka k’araso cikin school d’in *VILLANOVA SCHOOL OF LAW* dake Pennsylvania fuskokinsu suna bayyanar da tsantsar farin ciki,,bayan an gabatar da bikin yaye sun da basu lambobin girma na zamowarsu lauyoyi aka k’arasa taron da shagali,anyi hotuna na tarihi da k’awaye da y’an uwa,su kam da yake duka daga nan 9ja suka nufo cos suna son yin holidays d’insu a nan shi yasa ya zama daga su sai mazajen su da kuma yaransu,da misalin k’arfe 6pm a agogon New York bayan an tashi a taron yaye sun kai tsaye sai suka nufi airport d’in Philadelphia international airport dake nan Pennsylvania d’in,saboda duka dama ta nan ne suka tsara tashi shi yasa sai suka taho duka buh daga su sai kayan jikinsu ne kasancewar ba sai sun koma New York ba,,around 7pm jirgin sun ya samu damar tasowa daga U.S d’in zuwa 9ja…..

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *