ALKAWARIN JINI CHAPTER 13 KARSHE BY _HAWWA MUH’D USMAN

ALKAWARIN JINI CHAPTER 13 KARSHE BY _HAWWA MUH’D USMAN

                 Www.bankinhausanovels.com.ng 

       Da misalin k’arfe 2:00pm a agogon Nigeria jirginsu ya samu damar sauka a cikin katafaren filin tashi da saukar jirage na Mal Aminu Kano,lokacin ko da suka iso bayan fitowarsu a nan suka tarar da manyan motocin da Daddy ya tura d’auko su,,duk da a lokacin rana ne a kasar ta Nigeria amma yaran duka gajiya tasa su sunyi bacci,wannan yasa dole sai d’auko su akayi aka fito da su,Sabina dake d’auke da Seeyah a kafad’arta suka jero ita da Hammad da yake shi kuma ya d’auko feeyah

ne,suna tafe suna magana k’asa² cike da so da kulawa har suka shiga mota,daga nan aka jera musu convoy security’n Daddy gaba da baya har mayangu road dake cikin Nassarawa G.R.A,,tun kafin isowar su a gida kuwa Mamma tasa sai hidima ake shiryawa duk wani abun ci ko sha da aka san zasu buk’ata an tanadar musu shi,kuma bayan zuwan suma ba’a fasa ba,isowarsu tasa gidan sai ya sake kacamewa,,,sosai suka samu tarba mai kyau daga Mamma,y’an jikokinta duka da yake sun santa sosai fiye da zato ko da yake dai ba a k’asar suke rayuwa ba amma yawan video call da ganinta a pictures yasa ko da suka farka suka ganta duk suka yi gurinta suna murnar ganin Granny,,ranar a nan suka yada zango sai dare bayan sun huta sannan kowa yayi haramar d’aukar iyalansa zuwa gida,a nan kuma ko da Hammad yaso tafiya da iyalinsa fur su Seeyah suka ce baza suje tare da su ba,a gidan Mamma’n za’a barsu gurin kaka,shi kam a gurinsa kusan a iya cewa murna yake dan tamkar idi yaji ranar ta yi masa,sai ya janyeta bayan sunyi sallama suka fashe kowa ya d’auki iyalinsa suka bar gidan,aka bar Mamma da hidimar su Seeyah.

     Tun da suka shigo harabar gidan take kallonsa tana murmushi,ganin yadda dai ta sanshi ne a can baya kimanin shekara guda,sai dai da yake yana ganin gyara sosai lokaci² sai ya zama yana nan da kyaunsa kamar babu masu shiga,,kai tsaye bayan shigowarsu kowanne cikinsu bedroom d’insa ya nufa,,a lokacin da Sabina ta shigo nata sashen zuciyarta tana cike fal da farin cikin irin ni’imomin da Allah yayi mata,a gefe guda kuma tsintar kanta da tayi a cikin k’asarta sai tunanin wani sashi na ahalinta ya d’arsu a ziciyarta,baya ga tunanin yadda zata sake inganta rayuwar mahaifanta da take yi a yanzun,,fitowar wasu irin slender tears ne suka asassa sawa tanemi guri ta zauna babu shiri,a cikin tak’aitaccen lokaci damuwa ta kawowa fuskarta ziyara

       “Allah sarki k’annena (Samarin baffa) ko kuna cikin wane halin yanzun..!? I knew duk inda kuke yanzun jikina yana bani kuna buk’ata ta a kusa da ku..!”

       Tunda tayi furucin sai taji hawayenta sun kasa tsayawa,nan ta sake hawayenta tunawa da Hamudan da Sule,uncontrollable suke sake sauka a saman fuskarta ba tare data hana suba sai da tayi mai isarta a lokacin sannan tayi shiru jin alamun tahowarsa yana shigowa,tun kafin Hammad d’in ya bayyana a bedroom d’in da sauri tayi maza a b’oye tayi whipping tears d’in,dai² yana shigowa ta k’irk’iro murmushi ta kalleshi tana fad’in

       “Yallab’ai.! Ai nayi tunanin har kayi wankan..”

    

     “Umm Umm!” Yace mata yana ci gaba da nufar inda take zaune,lokacin daya dangane da ita sai ya d’an tsaya kallonta,daga yanayin reactions d’inta ya fahimci ba k’alau ba,amma sai yayi shiru bai ce mata komai ba,sai daya tabbatar ya zauna jikinsu na gugar juna da yasa ta sako wani wahalallen numfashi kafin ya daga lips d’insa without ya kalleta yace

         “Mene ne yake damunki ne.!?”

      A yadda yayi mata tambayar sai da taji k’irjinta ya buga,but sai ta d’an d’auke kai while shi kuna ya kasa kunne yana expecting yaji amsar da zai gamsheshi da kallon lips d’inta sai dai yaji ta ce

         “Babu komai fa..!”

   

      “Really..!?” Yace yana d’age mata gira d’aya,a hankali cike da rashin kuzari sai ta kad’a masa kai duk da tasan inwardly tana da damuwar but fitowa ta fad’a ya gagareta ne,chin d’inta ya rik’o yana kallon idanunta yace

         “Kuka ko.!?”

       A dame ta d’ago idanunta tana kallonsa,hakan da tayi sosai sai ya bashi damar fahimtar damuwarta,murmushi ya sakar mata yana matseta a jikinsa

       “Na fahimci yarinyar nan kin gama raina ni,shi yasa kike k’ok’arin karya min doka ko..??” Girgiza kai tayi tace “A’aahh! Bafa haka bane.” Sai daya d’an had’e rai sannan ya ce

    “Sau nawa nake miki warnings bana son ganinki kina yawan koke²..”

       Mood d’in fuskarta ne ya d’an sauya a hankali zuwa damuwa slowly sai tace masa

      “Kad’an fa nayi..” Muryarta yana wani irin shivering saboda tsoron fad’an sa,k’ura mata idanunsa yayi yana kallo da mamakinta sosai a fuskarsa yace

       “Kad’an kika yi kika ce min.!?”

     Sai ta gyad’a masa kai,shima d’in gyad’a mata kan yayi yana cewa

       “Good.” Sai kuma yayi shiru yana kallonta,kusan mintuna ak’alla uku ya d’auka yana ta kallonta kafin ya sauke ajiyar zuciya yana fad’in

      “Amma sau nawane na hana kukan..!?”

      Marairaice masa ta kuma yi kamar zata saki sabon kuka tace

         “Babu adadi.!”

   

      Yace “Amma shi ne dole dai baza’a jini ba sai anyin ko..!?”

     

      “A’aahh! Nima fa ban san lokacin da nayi ba,,kuma..!” Sai tayi shiru ta kasa k’arasawa,da wasu irin yanayi a idanunsa yake sake kallonta jin tayi shiru yace

         “Nd what.!?”

      Shirun ta sake yi ta kasa magana,sai daya riko fuskarta yace

         “Kalle ni nan..!”

       A hankali ta d’aga kyawawan idanunta tana bin fuskarsa daya d’aure alamun babu wasa da kallo

       “Fad’a min mene ne matsalar.”

      Yadda yayi maganar ta san serious yake buk’atar jin,nd a yadda yake d’in nan komai zai iya yi idan taci gaba da hidden masa abubuwa shi yasa sai ta nemo confidence ta lik’awa kanta,a dake tace

      “Kawai fa na tuna da su Hameed ne,shi ne sai naji na kasa daurewa..”

      Sai tayi shiru tana kallonsa da sauraren taji me zaice,zunzurutun gaskiyar daya hango a idanunta shi ne yasa bai k’asa a guiwa ba yace

      “Da d’in tunda kuka rabu kin tab’a tunanin suna ina.!? I mean yaya suke gudanar da rayuwarsu..!?”

      Slowly cikin rashin wadataccen kuzari ta girgiza masa kai,yana sake kallonta ya watso mata wata tambayar

      “Umm! Duk bama wannan ba,tambayar a nan shi ne,ina tunanin abunda ban tab’a sani bama kenan tun bayan da kika dawo rayuwata,kuma nima ban bibiya ba,shin suna nan amma bana ganinsu..!? A ina suke ko nace a hannun waye aka barsu..!?”

     

     Ajiyar zuciya tayi sannan tace “Dama shi ai Sulaiman ba yaron wajen baffa bane,k’ani ne a gurin LADO,,Hameed ne d’an gurin baffa sai yayyensa mata guda biyu da suke gidanjensu suna auren yayyen LADO d’in..”

      Wani kasak’e yayi yana kallonta da son tuno wane nema LADO d’in da take nufi.!? Ko da ganin zai takura kansa akan nemo sanin abunda ba lallai ya amfane shi ba sai yasa a hankali yana murza hannunta dake cikin nasa yace

      “Mene ne yasa amma Baba bai d’auki alhakin kulawa da Hameed ba sai ya barshi wani gurin daban..!?”

     Ajiyar zuciya ta sake yi tana kallonsa tace 

      “Ai shima Baban da farko yaso d’auko su duka har Sulaiman d’in saboda ya san idan ya barsu hannun Innar LADO d’in za’a iya samun matsala,to kuma sai ta hana tace ita a bar mata yaronta..”

    

     “Shi kuma Hameed fa me yasa aka bar mata shi..? Tunda ta hana Sulaiman d’in ai tunani na sai a karb’i shi Hameed cos bata da iko da shi ko..!?”

     Idonta ta kyafta tace “Kamar yaya.!?”

   

     Yace “Ehh! I thought tana son gwada ikonta ne akan nata d’an data haifa,,Me zai sa Baba ya bar mata Hameed kuma tunda shi yake da iko da shi ba itaba.!?”

   

     “Ohh!” Tace kafin taci gaba da fad’in “To ai su Hameed d’in ne suka nunawa Baba suna so ya barsu tare,babu yadda Baban bai yi ba akan ya dawo gidanmu da zama amma sai ya nace yace dan Allah baba ya barshi tare da Sulaiman,shi yasa to sai yayi hak’uri kawai ya barshi a can d’in,,amma da farima har ya d’auko shi to damuwar da yayi ta nunawa tasa Baban ya hak’ura ya mayar da shi can..”

      Ajiyar zuciya yayi yana jinjina kai yace “Ok na fahimta.. To amma.!” Sai shima yayi shiru yana wani nazarin,kallonsa taci gaba da yi jin zaiyi magana ya fasa tace

      “Me fa..!?”

    

      “Nothing..!” Yace yana mik’ewa tsaye,har ya kusa da entrance sai ya waiwayo yace

       “Taso muje ki taimaka min..!”

    Kallon da me ta bishi,thru his eyes sai ya mata sending amsan,nok’ewa tayi tak’i tasowa a gurin har sai daya dawo ya d’agata,a hakan kuma dan gulma tana nok’ewa suna tafiya ta samu damar rik’e shi gam,kallonta yayi yace

      “Madam ya dai..??”

 

    “Me nayi ne..!?” Ta tambaye shi tana tsare shi da idanunta,yace “Babu komai..” Sai ya fuske yana murmushi k’asa² ya nufi side d’insa da ita.

   

       Washe gari sunje *KAWO* gidansu a nan Sabina taga uban gyaran da aka yiwa gidan,shekara d’aya kawai da bata zo k’asar ba amma gidansu yanzun an gyare shi har da su get,abun dai sai wanda ya gani,da suka samu keb’ewa da Inna ma tayi ta fad’a mata irin hidimomin da Hammad da iyayensa suke musu yanzun,tayi matuk’ar mamaki dan ita ko da wasa babu wanda yace mata ga wani abu da yake faruwa a gidan sun,yinin rana duka a nan gidansu suka yi shi suna ta hira da Innarta data rikid’e ta koma Hajiya Inna,hira ce irin ta yaushe gamo suke yi a hakan har Baba ya dawo shima ya tarar da su aka ci gaba da hira da shi,,d’an hutun da suka zo yi Nigeria sosai ya sake kusanta su da wasu dangin da suka jima basu sadu ba,sunyi zumunci sosai kafin suka koma bakin aikinsu,yara kuma suka koma skul,dama su ne musabbabin zuwan,da kwanakin hutu suka tasamma k’arewa kuma suka tattara suka koma.

   

       Barinsu 9ja duka bai wuce da y’an kwanaki ba gagarumin tashin hankali ya danno cikin family’n su,lamarin daya tadawa duk wanda yake da alak’a da family’n Babanta hankali,,a iya rayuwarsu tun kafin su dawo cikin gari su d’in ba mutane ne da ake jin kansu da al’ummah ba,haka bayan sun dawo nan d’in da zama ma basu da abokin fad’a,amma sai ga labarin kama LADO a cikin manyan terrorists ya baza gari,,a hakan kuma duk gidansu Sabina babu wanda yasan wainar da ake toyawa a gidan su LADO d’in adalilin *TANI* data hana Babansu sanarwa Baba,a ganinta abun Allah wadai ne ace d’an data gorantawa su Baban akansa aji wannan al’amarin ya faru da shi,kuma dai abun kunya zai zame mata saboda akansa tayi rashin kunya har Baffa bata kyale ba.

       Tunda labarin ya fara walagigi a gari babu wanda ya jiyo sai yau da ana hiran a company’n da Baba yake aiki shima kuma bai fahimci ko su waye al’amarin ya faru da suba,,aiki yake ya duk’ufa labari ya biyo ta kan kama gaggan y’an ta’addan,tunda aka sako hirar bai ce komai ba amma haka nan yake jin wani iri a jikinsa,,a babu² sai da aka kwashe kusan sati guda da batun kamasun amma su Baba basu sani ba,kuma still labarin yana ci gaba da watsuwa a kafafen yad’a labarai,magazine’s,zuwa newspaper babu dai inda bai je ba cikin d’an tak’in,kafin kwana goma ya rufa da maganar da ake har gari duka ya d’auka an kama dabar y’an ta’addan da suka damu gari.

      Ranar laraba da dare ana kan sake replaying labarin a gidajen TV,Inna da Baba zaune cikin kayataccen parlor’nsu da dare bayan Baban ya dawo daga sallar isha’a suna kallon labarai a NTA sai ga hotunansu an watso,ana ta magana kan irin laifukan da suke aikatawa,nd still kuma a lokacin da aka kamo sun ma an kamasu da miyagun makamai had’e da kwayoyi,zuwa lokacin kam tuni sun daku har kamanninsu ya fara sauyawa,amma ko da manema labarai ke tambayarsu sunayensu da laifin da suka yi aka kamosu,sai Baba ya sake nutsuwa lokacin da aka zo kan LADO sosai hankalin Baba yayi mugun tashi jin muryar LADO da sunansa da inda yake da yayi bayani,sai dai abun d’aure kai a tare da shi,bai wuce yadda yake musanta sa hannunsa a ciki ba,ko gama jin k’arshen labaran basu kai ba saboda tsananin famuwa Baba ya kira line k’anin nasa,bayan ya d’aga sai ya danne damuwa har suka gaisa kafin yace

     “Yawwa ni kuwa ina son ka turomin LADO ne dama akwai sak’on da nake son aiko maka da shi..”

     Baban LADO cikin damuwa da gudun sanarwa d’an uwan nasa haka ya danne yace da Baba

     “Yaya wane irin sak’o ne da bazan zo na karb’a ba ni da kaina..?”

   

       “A’a.! Shi d’in dai nake so ka turo min idan da hali,idan har nasan zance kazo da kanka me zai hana bazan ce zanzo na kawo maka da kaina ba..?? Ka aikomin shi kawai nace,akwai maganar da nake sonyi da shi ne..”

      Babu yadda Baban LADO bai yi da Baba akan yayi hak’uri shi zaizo ya karb’i sak’on amma sai Baba shima ya kafe kan lallai shi LADO yake son ya zo ya karb’a,, k’arshe dai da yaga noway out ne kan batun dole tasa ya sanar da Baba halin da ake ciki,,Baba yana gama saurarensa ya rufe shi da fad’an dalilin da yasa zai b’oye masa,ta inda Baban LADO bai yi tunani ba sai da Baba yayi masa fad’an rashin sanar da shi da baiyi ba,haka yayi ta bashi hak’uri har ya samu da kyar ya katse kiran,,a washe gari kuwa ko gurin aiki bai iya zuwa ba suka tafi Central prison dan su gano halin da LADON yake ciki,sanoda lokacin ajiya ne kawai aka kaisu kafin shari’a ta waiwayensu,, LADO jiki ya lausasa hawaye yayi shi har sun fara neman k’are masa,lokacin da su Baba suka je suka dawo hankalinsu duka a tashe yake dan har irin mutanen da aka ce suna aiki tare sai da suka gani.

Sanda Baba ya dawo ya labartawa Inna ita kanta duk da bata ganshi ba amma hankalinta yayi mugun tashi,a nan d’in nema da suka zauna shawaran yadda za’ayi su nemi lawyer da zai tsaya masa saboda anbasu dama daga lokacin zuwa ranar da za’a fara shari’ar su nemo lawyers,, kai tsaye Baba yana kawo batun Inna tace ai ga y’ar uwarsa nan tunda Allah yasa tana da ikon taimakon a hannunta sai ta tsaya masa,Baba dai jikinsa a sanyaye tunawa da abunda LADON yayiwa Sabinar shekarun da suka gabata kai tsaye yace

       “Bana tsammanin uwata zata zo,,kuma duka ma yaushe ne suka koma da za’a ce ta zo batun wani case,,kuma dai kinsan aure take ba zaman kanta ba,saboda haka a bar ma batunta kawai mu nemi lawyer da zai tsaya kan lamarinsa..!”

    Inna da take kallon Baba tace “Ai kuwa babu wanda zaiyi wannan sai ita,,idan har ita da take ta gida ba zata tallafaba ina amfanin yin ilimin nata..!?”

    Baba yace “Babu,,amma kin san sha’anin yara dole dai mu lallab’a ko da ace mun sanar da ita d’in gudun samun matsala.” Inna da ranta ya fara b’aci da batun a lallab’ata² nan ta bud’e wuta tana fad’in

    “To ni dai ban san mene ne kake k’ok’arin yi ba,ana batun ayi abu kana a lallab’a ta,,lallab’awar na maganin mene ne..?? D’aure mata ma za kayi kenan kada ta shiga lamarin..!?”

    Baba dai ganin irin fad’an da Inna ta fututtuke tana yi sai yace

“Allah ya baki hak’uri,, ni dai na farko ban ce kada uwata tayi ba,amma..!”+

    “Babu wani amma,kawai kayi shiru kasa ido,in sha Allah komai zai wuce..”

     Baba bai sake cewa komai ba sai yayi tsam ya mik’e da fad’in “Allah yasa” daga haka sai ya fice a gidan gudun kada su sake haurawa da ita akan maganar,,,bayan fitar Babah haka Inna tayi ta tunanin mafita daga k’arshe kuma ko data duba lokaci saboda tunanin son tayi magana da Sabina a kan lokaci,taga k’arfe 8pm ne lokacin,sai tayi shiru tana tunanin ko k’arfe nawa ne su a can..?? Duk da ta san akwai tazarar lokaci tsakanin 9ja da can U.S sai tayi shiru tana fad’in

       “Na san dai yanzun dare yayi musu nisa,amma ba don haka ba ai da a yanzun zan sanar mata,ayi duk wacce ma za’ayi..”

       Haka ta zauna shiru ita d’aya,daren ranar bata iya runtsawar kirki ba lamarin duk ya tsaya mata arai,a hakan a daddafe ta kai wayewar gari,tun da misalin k’arfe 7am ta fara kiran line Sabina na can,sai dai bata d’auka ba har kiran ya katse,tana k’ok’arin sake kiranta kuma sai ga kiranta ya shigo,da sallama ta d’auka bayan sun gaisa ta tambayi jikokinta,shiru ya biyo baya na wani lokaci kafin Inna tace

       *”HAFSATU.!”*

       Tunda taji Inna ta kira sunanta kai tsayen taji zuciyarta ta tsinke gabanta yana tsananta fad’uwa,but a hakan ta daure ta ce

       “Na’am Inna..!”

     Ajiyar zuciya Inna tayi seriously tace

       “Wace ce ni a gurinki..!?”

     Jiki a matuk’ar sanyaye tace “Kece mahaifiyata..”

   

      “Da kyau to da kika san haka..! Shin idan nace kiyi abu za kiyi ko kuwa..?”

   

      Tace “Sure Mah..! Cikin gaggawa ma zanyi gudun kada ranki ya b’aci..”

   

      “Kina tsoron ganin b’acin raina ne..?”

  Sabina ta sake cewa “Sosai Inna..”

   Ajiyar zuciya Inna tayi sannan tace “Ina son yanzun kisa kunne kiji abunda zan fad’a miki.”

   Tiryan² Inna ta zayyano mata matsalar da aka samu,wani irin gumi da zafi ne ya fara keto mata duk da weather NEW YORK a lokacin k’ank’ara ke sauka,zuciyarta tana wani bugawa tace

     “Inna yanzun mene ne kike so ayi akai..!?”

     Kai tsaye Inna tace “Ina so ne kiyi wani abu akan matsalarsa.”

    “An gama Inna,, in dai hakan zai faranta miki,in sha Allah zanyi..”

    Har suka gama waya da Inna gumi ke tsatstsafowa a jikinta,damuwa duk ta rufeta cos ita kam har yanzun tana hango abunda ya kusa faruwa da rayuwarta,sai tayi kwance a parlor zuciya babu dad’i,a hakan har su Seeyah suka dawo daga skul suka isketa kwance,suka mata sannu da hutawa,but suma kansu tun shigowarsu sai suka ga canji cos sun saba idan sun dawo zata rungume su suna murna itana tana yi,amma ranar bata iya ko tsayawa da su ba tace suje gurin Nannay ta shirya su suje apartment d’in su Meenal suce tana gaida Aunty,,yaranta y’an shekara hud’u da watanni tunda tayi maganar ba tare da tayi ko da murmushi ba,yasa duk jikinsu yayi sanyi,but da yake wayon su da kaifin basirarsu har ya zarta shekarunsu,suna wucewa bedroom d’insu Feeyah ta kalli y’ar uwarta tace

        “Habibtiiy.! Mu kira Appa ko..?”

   Seeyah data nemi guri ta zauna saman bed ta buga tagumi ta kad’a mata kai

    “Ummhh.! Mu kirasa mu fad’a masa Mamma bata lafiya..”

     Ita kanta Feeyah d’in kad’awa y’ar uwar kai tayi sai kuma tayi saurin fita da yake tafi Seeyah d’in wayo tana cewa

       “Lemme snatch Mamma’s phone..”

   

       Seeyah tace “Okay.!”

       Sai ta biyo Feeyah a baya,parlor’n sula lallab’a suka dawo suna tafiya a sad’ad’e gudun kada ta kamasu sun d’auka mata phone da yake ta hana su tab’a mata,saura k’iris Seeyah tayi ihu lokacin da taga Feeyah ta d’auko wayar da sauri sai ta rufe baki,har sun juya zasu bar gurin suna b’oye wayar Sabina dake kwance jin motsinsu yasa ta bud’e ido tana kallonsu

       “Me kuke yi ne a nan..!? Bance ku sanar da Nanny ta shirya ku kuje gidansu Meenal ba..??”

      Tana magana tana sake tsare su da ido

       “Asfiiy Mamma,,nahna halla sanazhab fauran.!”

   

       “Yallah! bisir’a..!”

       A gurguje suka juya suka bar wajen,suna shiga Seeyah ta kira wayarsa,bayan kiran ya tafi sai tasa wayar a hands free suna ta addu’ar ya d’auka,fuskokinsu d’auke da damuwa lokacin daya d’auka wayan har suna had’e baki wajen cewa

        “Appa..!”

       Jin maganar yaransu yasa da sauri yace

       “Mammana.!? Yaya aka yi ne.!?”

      Hankalinsa a d’an tashe cos yasan ba k’aramin abu ke sawa yaji sunyi magana a waya first ba kafin ita

      Seeyah tace “Appa dama Mamma ce.” Sai suka yi shiru kuma kamar za suyi kuka,a mugun hargitse yake tambayarsu

      “Me yake faruwa da Mamman naku..?”

      Kuka Feeyah ta saka tace “Appa! We don’t even know what’s happen..but she’s so sad all the time.”

      A gaggauce yace “Okay.! Kuje maza ku kula da ita,yanzun zan k’araso,kun ji ni ko..? But kada kuce ina dawowa,kunji ko..??”

    Suka amsa da “Toh” lokacin da suka ajiye wayar kasa fita suka yi suna kallon juna Seeyah tace “Toh yanzun idan Mamma ta san mun d’auka mata waya yaya zamu yi ne..!?”

   

    Feeyah tace “She won’t even care..”

   

      “Noo habibtiiy.! U know Mamma tana mana warnings akan d’auka mata waya fa..”

      Kafad’arta Feeyah ta rik’e tace “Kada ki damu 6ter zan mayar yanzun,i promised baza ta sani ba..”

     Kad’an Seeyah ta yada kai gefe,suna ta tattaunawa akan yadda za’a mayar da waya suka jiyo doorbell na ring,haka nan feeyah sai tayi tsalle tace

       “Yeeeehhh! Ga Appa nan,,muje mu dubamm” a guje sai suka fita ko uniform d’in basu yi detaching ba,,lokacin da suka fito tuni har Nanny d’insu ta zo ta bud’e masa k’ofa,a agujen yadda suka fito har suka isa gare shi suna masa welcome,yana kallon cikin parlor’n yake tambayarsu

       “Where’s ur mom..!?”

       Seeyah tayi masa nuni da hanyar bedroom d’insa cos suma d’in da suka fito basu ganta ba,amma sun san bazai wuce can taje ba,a hankali yace to su je su cire kaya sai suzo su tafi clinic,amsawa suka yi suka barshi nan a parlor’n,yana ganin tafiyarsu ya juya ya wuce master bedroom d’insa,,kwance ya ganta saman bed tayi covering jikinta da spread jikinta yana tsananta shivering,hankalinsa a d’an tashe ya nufe ta yana fad’in

      “Subhanallah..! Helpmate wane irin ciwo ne haka in time..??”

      A wahalce ta d’ago idanunta da suka koma ja tsabar kukan da tayi bayan shigowarta tana kallonsa,yadda yaga fuskarta ta tasa nan da nan yayi kicin² yana kallonta yace

       “Kuka kuma..??”

      A hankali ta mayar da idanunta ta kulle tana sakin sabbin hawaye,yadda ya ganta cikin yanayin damuwa sosai hankalinsa ya sake tashi cos ya manta rabonsa da ganin hawayenta,a hargitsen ya haura saman bed d’in ko takalmansa bai tsaya zarewa ba ya d’agota zuwa jikinsa

      “Please Rooh.! Na rok’eki ko daina hawayen nan haka tun ba yanzun ba,,shin sai wane lokaci ne zaki daina sawa ina shiga damuwa akan kukanki.?? U know yanzun muna da yara,bamu kad’ai bane fa a gidan,idan har yaran nan suna ganinki a damuwa haka laifina zasu koma gani,cos za suyi tunanin ina takura kine,but a yau zan sake rok’on ki da girman Allah kada ki bari ko da wasa kiyi kuka a gabansu..”

      Ajiyar zuciya ta sauke tana bud’e idanunta a lokacin sai ta bud’e baki da kyar tace

      “In sha Allah i won’t..”

     

     “Ummhhum.!” Yace kafin ya sake cewa “Tashi to muyi magana yanzun.. Ai zaki sanar dani abunda yake faruwa ko..?”

       Tana kallonsa bayan ta gyara kwanciyarta a jikinsa ta labarta masa duk yadda suka yi da Inna babu jimawa,,abun mamakin da yayi ne a lokacin ya d’aure mata kai,ganin murmushin da yake kwance saman fuskarsa,a d’an dame sai ta tsaya kallonsa da mamakinsa kafin tayi k’arfin halin cewa…..

   Wai mene ne kake wani murmushi..!?”

      Yana kallon idanunta yace “To da kuka kike so nayi..?? I thought Inna tace ayi ko..!?”

         Ta gyad’a masa kai,sai yace

     “An gama magana,tunda har Inna tace,mu d’in su waye da baza muyi mata biyayya ba..?”

     Kasak’e tayi tana saurarensa kafin tace

   “To kai baka tuna abunda yayi min bane!?”

    Yace “Idan na tuna mene ne za’ayi yanzun..? Abunda akayi ya wuce since year’s back,ai babu amfanin taso shi ko..?? Nd idan kika duba yadda rayuwarki ta inganta yanzun ko saka shi akayi da kud’i ya rik’e even a side na vail da kika rufa,he won’t touch,cos yasan abunda ya faru a baya,wanda zai faru yanzun bazai yi dad’i ba.”

   

      “Amma to ai ni ban manta ba..”

   Yana kallonta yace “bakya yafiya ne wai..??”+

   Tace “Mutunci nafa ya so karb’ewa.” Yace “ya karb’a d’in ne..!?” Tace “A’aahh” sai ya rik’o fuskarta yace

    “To me yasa baza ki manta ba,tunda babu abunda ya faru dake..Ina ganin ya kamata ki yafe masa.”

    “Ni dai gaskiya A’a,, I won’t forgive him..!”

      Murmushin takaici yayi yana kallonta yace

       “Me yasa sometimes kike da kafiya ne..?? Abu ya wuce da jimawa amma yafewar ne zai gagare ki..?? Kada ki manta he’s part of ur family..”

   

      “To dan yana ahalina,ni kuma saina yafe masa da wuri..?? Gaskiya i won’t.”

     Sosai yake kallonta da mugun mamaki yace

      “Look my frnd.! Can’t u think idan kin yafe masa kema Allah zai duba naki laifukan ya yafe miki..?? Ko kuwa mu saboda son kanmu ne zaisa idan anyi mana laifi muce baza mu yafe ba amma kuma muna so mu a yafe mana.?? Think wisely mana Rooh,abun nan ya faru da jimawa ne,ya kamata ace kin manta da faruwar sa gaba d’aya cos Allah ya tsare ki tun wancan lokacin.. Idan fa har muka ce duk wanda zai mana laifi baza mu yafe masa ba,mu muyi yaya da namu zunuban..?”

   

     Tace “Ai Allah zai yafe mana,tunda bamu zalunci kowa ba..”

     Kawar da kansa yayi gefe yace “U believed in Allah zai yafe miki naki amma kuma ke baza ki yafewa wani ba,idan har bakya yafewa Allah’n zai kalle kine..?? Kada ki manta Ubangiji da kansa yace yana son bayinsa masu yafiya,,me zai sa ki bari shaid’an ya fara k’ok’arin yin nasara akanki..!? Ya kamata ki canja tsarin zuciyarki,kin fahimci abunda nake nufi ai..?”

      Slightly ta tab’e baki cikin k’unk’uni tace “Ni wai yaya akayi ka dawo yanzun..!?”

     Bai damu da amsa mata tambayar ba ya mik’e yana niyyar fita ta sake cewa

      “Magana fa nake,ka kyale ni..!”

      Waiwayowa yayi ya kalleta yana fad’in

      “Yaya aka yi ne.!?”

   

      “Na ga ka dawo yanzun ne,so ban san mene ne ya dawo da kai da wuri ba..!”

      Tab’e baki ya sake yi yana bud’e k’ofa zai fita yace “Mene ne damuwarka dan na dawo..!?”

   

     “Babu” tace tana mik’ewa daga kwanciyar da tayi,har ya kai k’ofa ta sake cewa

      “Ina to zaka jene yanzun..!?”

     Bai juyo ba yace “Kina da matsala da fita ta ne.!?”

   

     “Ehhh.!” Tace tana biyo bayansa

   

      “Fad’i ina saurarenki..”

   

     “Ka tsaya to muyi magana..” Tace tana b’ata rai,bai damu daya tsaya ba saboda yasan ta da halin kafiya yanzun kafin ya samu ta dawo hanya sai yayi da gaske,shi yasa tun farkon ya yanke shawaran biyo mata ta nan,cos idan har tak’i karb’a case d’in d’an uwantan da duka yak’inin iyayenta yake kanta,laifinsa za su gani,shi kuma hakan ne baya so shi yasa ya d’auki niyyar sata a hanya

     “Please ka tsaya,,ina son magana fa da kai..”

     Still bai juyo ba har ya k’araso entrance na d’akin yaransu,itama kuma bata gaji ba taci gaba da binsa a bayan har suka shiga d’akin tare,Nanny suka tarar a lokacin ta gama shirya su suna ta mata hira tana biye musu,suna gaisawa Nanny ta fita ta barsu a d’akin,,twins kuwa ganin iyayensu a tare da gudu duka suka yo gurinsu,Seeyah na kallon Appa’nta tace

      “Appa.! Ya jikin Mamma..!?”

     Murmushi yayi mata mai sanyi bai ko kalli inda ta tsaya ba yace

       “Gata nan ta warware..”

      A hankali sai yarinyar tayi murmushi tana kallon Sabina dake kallonsu tace

      “Mamma.! How are u feeling.!?”

      Sai data lumshe idanunta tace “Am cool habibtiiy..”

   

    Feeyah ma ta matso jikinta a lokacin ta d’aga kai tana kallonta da fad’in

        “Mamma.! Are u crying..!?”

   Saurin kallon Hammad tayi dake tsaye yayi kicin² da ransa sai ta k’irk’iro murmushin yak’e tace

    “Noo! Habibtiiy kaina ne yayi min ciwo shi yasa kika ga kamar nayi kuka..”

     Kad’a kai Feeyah tayi tace “Sannu to,kinsha magani..!?” Sabina data tsaya kallonta da mamakin surutunsu ta kad’a mata kai alamun Ehhh,rungume ta yaran suka yi cike da kulawa sai suka ja hannunta zuwa saman bed d’insu while suna fad’in

    “Mammah.! Muje ki kwanta to ki huta,sai muyi miki massaging irin yadda kike ma Appa,in sha Allah zai daina duka..”

      Murmushi ta sake yi musu,a hankali cikin nutsuwa ta kwanta suka sata tsakiyarsu,calmly suka kai soft nd tiny palms d’insu suna mata massaging kanta da yayi mata wani iri sakamakon kukan da tayi,Hammad kam tsayawa yayi kallonsu cike da k’auna da fatan kusancin su da yaransu ya zama mai girma ta yadda babu wani damuwar da zai hanasu sanar musu komai daya jib’inci rayuwarsu.Bai wani jima sosai ba a tsayen tunda yaga yanzun ta sake da yaran sai ya juya ya fita,,da yake duka excuse ya d’auko a gurin aikin bayan fitarsa master bedroom d’insa ya koma da niyyar yayi wanka ya huta kafin zuwa salatul asr,,lokacin daya bari ya gama duk wani uzurin da zaiyi,yana zaune gefen bed rik’e da phone a hannunsa ya fara k’ok’arin kiran line Inna cos yana son jin kan yadda al’amarin yake,lokacin data amsa kiran after sun gaisa,sosai suka d’auki lokaci suna magana akan waya,kafin suka yi sallama,,shi kad’ai bayan ya gama yake sake nazarin maganar Inna akan case d’in,ya d’an d’auki lokaci zaune shiru da tunani iri daban² kafin ya koma ya kwanta,babu jimawa sarkin b’arayi yayi gaba da shi.

      Da dare ma dai kusan labari ne ya so maimaita kansa,lokacin sun gama shirin bacci yake tambayarta ina maganarsu ta kwana.? Tace “ya bari ba yanzun ba,ita gaskiya bacci ma take ji duka” daga haka duk niyyarsa ta son suyi maganar bai yiwu ba,haka ya hak’ura ba don yaso ba ya kyaleta,wasa² tun daga wannan ranar sai da suka shafe kusan sati biyu yana binta da batun tana gocewa,ranar daya gaji ne da lamarin ya sauke mata fushinsa cikin fad’an da bata tab’a zaton zai mata ba,kuma daga ranar gaba d’aya sai ma ya daina tada mata zancen gaba d’aya,a hakan kwanaki suka sake zuwa suka wuce.

*NIGERIA..*

        Tun da sanyin safiya gaba d’aya hankalin kowa dake cikin family’n kusan a iya cewa baya jikinsa,,saboda kasancewar ranar yau d’in itace rana ta farko da za’a fara halartar court domin sauraren case d’in su LADO,,gaba d’aya family sun tattara a gidan Baba tin jiya kowa jira yake lokacin shiga court yayi suji yaya lamarin zai tafi,duk da har kawo lokacin basu san a matsayar da al’amarin LADO yake ba,,amma ran Inna zuwa lokacin ya gama b’aci,gashi sai gwada kiran line Sabina take amma sai ake shaida mata a rufe wayar take,gefe guda kuma ga lokaci sai dad’a tafiya yake ba tare da sun san abunda yake going through ba.K’arfe 10:00am shi ne k’a’idar lokacin shigarsu court,,tunda garin Allah ya waye kowa hankalinsa na kan agogo yana hararar lokaci,da misalin k’arfe 9am bayan duk sunyi break a daddafe gidan gaba d’aya suka tattara suka kama hanyar court,kowa dai jikinsa a sanyaye har lokacin saboda rashin sanin tayi.Wasa² har misalin k’arfe 9:56am shiru babu wani labari dangane da zuwanta ko akasin haka,dan haka izuwa lokacin gaba d’aya kowa sai ya fara fidda tsammanin zuwan Sabinar.

     Da misalin 10:00am agogo yana bugawa,masinjan court ya lek’o yayiwa jami’an tsaron da suke tare da su LADO magana,aka tusa k’eyarsu zuwa cikin court da tayi wani mahaukacin cika,,bayan shigarsu d’akin yayi remaining silence na wani lokaci,baka jin komai sai motsawar fankokin dake aiki,alk’ali na sama yana kallon yadda aka yi shiru ana sauraren aji cewarsa,sai daya gyara zaman glasses d’in idonsa kafin yace

         “Muna sauraren k’ara ta gaba..!”

      Magatakardan court ya mik’e,yayi gaisuwa sannan ya fara koro jawabin k’arar da ake,da laifukan da ake tuhumarsu LADO da shi,y’an rubuce² alk’ali yayi saman takardun da Magatakarda ya mik’a masa kafin ya d’ago yana fad’in

        “Ina wad’anda ake k’ara..??”

    Aka shigo da su LADO duka hannayensu da handcuffs aka sasu cikin bars,alk’ali ya sake juyawa ya kalli taron court ta b’angaren lawyers yace

      “Lawyoyin gwamnati da lawyoyin wad’anda ake k’ara idan suna kusa su gabatar da kansu..”

      D’aya bayan d’aya lawyoyin gwamnati suke mik’ewa suna gabatar da kansu har su uku,kafin alk’ali ya juya kan su Lado yace

       “Ko kuna da wad’anda zasu tsaya muku a cikin wannan shari’a..!?”

      Suka ce “Babu.” Alk’ali ya jinjina kai kafin ya sake maida kai ga lawyoyin gwamnati yace “bismillah”,,ba’a d’auki lokaci mai tsayi ba,tiryan² suke jerowa alk’ali tarin laifukan da ake tuhumar su LADO da shi wanda bayan robbery har da su kidnapping,rapping cases,sannan ga smuggling na miyagun kwayoyi,lokacin da aka gama karanta musu laifukansu alk’ali ya kallesu yace

      “Ko wani cikinku yana da tacewa akan laifin da ake tuhumarsa.” Saura suka ce “Babu yah mai shari’a” sai daya girgiza kai,yana shirin yin rubutu Lado yayi caraf yace

        “Ina da shi Yallab’ai..”

      D’agowa alk’ali yayi yana kallonsa kafin yace

       “Mene ne maganarka..!?”

      Lado yace “Yallab’ai.! Sam duk wasu laifin da aka lissafo ni kam ban san na aikata ba,hasalima duka wad’annan mutanen da aka had’a ni da su bansan ko su d’in su waye ba.”

      Wani a ciki ne yayi saurin cafewa yace “K’arya yake yallab’ai, yasan komai kuma tare muke yi,idan k’arya nake ga saura nan a tambayesu..” Alk’ali ya tambayesu ko haka ne.? Suka ce “Ehhh.!” Y’an rubuce² alk’ali yayi sannan yace

      “Bisa ga k’wararan hujjoji da amsawar masu laifi akan tuhumar da ake musu,ba tare da sun wahalar da shari’a ba,wannan court mai albarka zata yanke musu hukunci bisa ga laifukansu… Hukunci na farko bisa ga tabbatarwa da aka samu akan laifin fyad’e,a dokance hukuncin daya rataya a wuyan duk wanda aka samu da wannan laifin za’a tura shi gidan maza har na tsayin shekaru 25,,sa’annan ga duk wanda aka kama da aikata laifin fashi da makami,hukuncin daya hau kan wanda aka tabbatar yana aikatarwa shi ne d’aurin rai da rai,,sai hukuncin wanda yayi garkuwa da mutune shima a dokance wannan d’aurin rai da rai ne ya hau kansa,shigowa da mugayen kwayoyi daga wata k’asa ta hanyar sab’awa dokar k’asa,idan har aka kama mai wannan laifin za’a d’aure shi a gidan kaso har na tsayin shekaru goma,,,bisa ga tarayya da sukayi wajen aikata laifi da yin gamayyar manyan laifuffuka,,wannan court mai alfarma ta yanke musu hukuncin *KISA TA HANYAR..!”*

   

       “A dakata ya mai shari’a..! Ina da abun cewa.!”

       Muryar tayi amsa kuwwa a cikin court,,saurin juyawa mutane sukayi zuwa baya da nufin ganin waye,amma ga family’nta ko da suka hangota tsaye sanye cikin robe da wannan hood d’in na lawyers a saman kanta,wani irin yalwataccen farin ciki suka shiga,Baba ma ba’a barshi a baya ba dan kalmar

       “Alhamdulillah.! Alaa kulli halin..” Shi ne abunda yayi ta maimaita fad’a yana sake kallon y’ar tasa da take shigowa tana sake fad’in

      “A gafarce ni ya mai shari’a saboda rashin k’arasowa da wuri..”

    *SOME HOURS BACK AT NEW YORK CITY…*

_(Mid Manhattan,area:5th avenue,56 street,Trump Tawer).._

       Tana kwance tayi d’ai² cikin mayen bacci taji yana tashinta,sannu a hankali ta fara ware idanunta har ta gama bud’e su tar akansa tana binsa da wani irin kallo mai shiga zuciya

    “Tashi ki shirya mu tafi..!”

      Shi ne abunda yace da wannan husky voice d’in nasa na asalin,cikin murya irinta mutumin dake tsaka da bacci aka katse shi ta ware ido tana kallonsa tace

       “Ina zamu je da wannan daren.??”

   

      “Tashi ki shirya,ni bance ki tambayeni inda zamu ba.. All I want from u shi ne ki bini duk inda nace..”

      Tsayawa tayi kallonsa har ya gama maganar kafin ta sauka daga saman bed d’in tayi hanyar bathroom,saurin kallonta yayi yace

      “Kiyi sauri fa,kinsan bana son jira.”

   

      “Uhhuumm.!” Tace ta wuce ciki,fuskarta ta wanke da bakinta ta d’auro alwala,bayan ta fito,ta tarar har ya ajiye mata Arabian gown a gefen gado,ita dai mamaki take da lamarinsa musamman a cikin kwanakin,to amma tana so ne ya dawo dai² shi yasa ko a yanzun ta kasa yi masa musu a gaggauce har tasa rigar tabi bayansa,a parlor ta iske shi zaune saman armchair yana jiranta,tana fitowa ya mik’e da sauri ya wuce gaba tabi bayansa jikinta a sanyaye,har suka sakko carline babu wanda ya yiwa wani magana sai da taga yana k’ok’arin tada mota sannan ta juya ta kalle shi tana fad’in

       “Hayat..! Baka min bayanin inda zamu bafa da wannan daren..”

     Bai tsaya kallonta ba yace

      “Idanunki zasu gane miki koma inane zamu je..”

      Sai yayi shiru bai sake cewa komai ba itama haka,hanyar LaGuardia airport da taga sun d’auka da sauri ta sake kallonsa tace

      “Amma fa dear bai kamata mu taho mu bar yara ba..”

      Bai damu daya kalleta ba yace

       “Mene ne zai same su..? Suna tare da Nanny,nd su Badra too,sai mene ne dan mun taho babu su..?? Skul d’in nasu zamu katse ne muce sai mun taho da su..?? Idan batun kariya kike yi kuma ubangijin daya haliccemu ya fiki sanin su d’in yara ne,so kiyi min shiru kawai bana son yawan magana..”

     Shiru tayi bata sake tankawa ba saboda ganin temper d’insa ta fara haurawa,shima sai yayi shirun har suka iso airport aka musu abunda ya dace suka wuce,,within few minutes da isowarsu jirgi ya d’aga dasu zuwa 9ja cikin wannan daren ba tare da sun sanar da su Sultan ba haka suka d’auko hanya,,ko cikin jirgin ma da suka shiga babu wanda ya samu damar yin magana,a hakan suna zaune kusa da juna,ita dai data samu gefen window tana gyara zamanta ko da taga tafiyar kurame za suyi nan wani daddad’an bacci ya sake kwasheta,kallonta kawai ya tsaya yi lokacin daya tabbatar tayi nisa a bacci sannan ya gyara mata Vail d’inta da yake k’ok’arin zamewa,,tsayin awannin da suka shafe a cikin giragizai suna shawagi gaba d’aya bai samu dama ya iya runtsawa ba har jirginsu ya sauka a Kano,daga airport lokacin da suka d’auko cab sai suka gidansu,a gaggauce bayan sun iso suka samu suka yi wanka tare,suna fitowa shi da kansa ya shiryata cikin kayan lawyoyinta itama ta taimaka masa ya shirya cikin k’ananun kaya da suka ainihin karb’arsa,,tunda suka gama abunda suke ko breakfast basu yi tunanin yi ba saboda a lokacin abunda ya rage a 10am baifi mintuna ashirin ba kuma sun san dole zasu gamu da matsalar traffic a hanya,shi yasa suka yanke shawaran sai sun dawo d’in,suna tafe yana tuk’i a hanyar su na tafiya ba tare daya juyo ya kalleta ba yace

    “Kin san abunda ya kawo mu ai ba..??”

   

      Tana kallonsa ta had’iye wasu terrified saliva’s a hankali ta kad’a masa kai,d’an waiwayowa yayi ya kalleta slowly kafin yace

      “Nd kin san abunda ya dace kiyi,,ko ba haka ba.!?”

     Shiru tayi tana binsa da kallo,har sai da yayi zaton ba zata yi magana ba kafin tace

   “A’aahh.!” Cikin d’aure fuska ya d’an kallonta cikin had’e rai yace

   “Baki sani ba kika ce..?? So kike yi na yi miki bayanin abunda za kiyi yanzun..!?”

    Sai ta bishi da kallon ban fahimta ba,tsaki ya ja ya fara mitan rainin hankalin da take masa tun daga farkon maganar case d’in,yadda ya fututtuke yana masifa a hankali ta sauke kanta k’asa tana hawaye cos ita fa harga Allah bata ga abunda tayi na laifi ba da za’a na mata fad’a haka kawai,sai da yayi mai isarsa a lokacin sun shigo harabar court sannan yayi shiru,bayan ya gyara parking sannan ya juyo ya kalleta yana fad’in

    “Nifa ban ce ki sani gaba kina kuka ba,abunda ya dace kiyi ne a matsayinki na wacce Allah ya arawa dama,so idan kin tsaya kin taimaka,ahalinki kika siyawa daraja,kuma mahaifanki kika saiwa mutunci a idanun wad’anda basu d’auke su abakin komai ba,,nd mutuncin kin da kike magana a yanzun ne zai zama abun girmamawa,,if kin dage kan baza kiyi ba,fine kinga kenan nima ban kai matsayin da za’a d’auki maganata da muhimmanci ba ko..??”

Kasak’e tayi tana kallonsa idanunta da hawaye taf sai ta sake fashewa da kuka mai sauti,shima d’in tsayawa yayi kallonta kamar bazai ce komai ba kuma ko me ya tuna yace

  “Can u shut ur mouth off..!?”

  Tana kuka tace “To ni ya za’ayi a dake ni ace kuma za’a hana ni kuka..!?”

  “Waye ya dakekin kuma waye ya hanaki kukan..?? Ni ko Inna ne muka hana kiyi.?? I thought yanzun ma kukan kike ko.?? Ko nace kada kiyi..??”

  “To ba ka takura ni akan sai naje ba..”

  Yana kallonta yace “Ohh! Ni nace dake dole sai kinyi..?? Kina iya bari ai tunda babu wanda ya isa yasa kiyi..”

Wani kallon mamaki ta bishi da shi a masife,duk da maganar tayi mata ciwo amma kuma haka nan sai bata kula ba ta dai ce

  “Ehh! To ai gashi nan kasa na biyoka al’halin banyi niyya ba..”

   Ajiyar zuciya yayi yana jinjina kai yace

“Kina iya komawa ai,,amma wollahi abunda zan fad’a miki shi ne,matuk’ar kika bar case d’innan baki karb’a ba,Allah matsalar da zamu samu zaki sha mamaki na..”

  Yana fad’a ya mik’a mata ruwan gora dake kusa da shi yace

  “Ki gyara fuskarki ina jiranki..”

   Bai saurari abunda zata fad’a ba ya bud’e motar yayi ficewarsa ko waiwayen halin da take ciki ma bai sake yi ba ya tasamma entrance na shiga court d’in,sai lokacin da taga yayi mata nisa sannan a hankali ta janye idanunta tana sauke ajiyar zuciya had’e da furzar da iska mai d’umi…..

#Ni dai gaskiya na kasa gano kan matar nan fa,fan’s idan akwai wanda ya san abunda ke damunta ya taimako..😉A masife ta d’ago idanunta da kuka yasa suka sauya ta hau magana ita d’aya a cikin motar

     “Ba dai an takura sai nayi ba..?? Shi kenan zanyin duk yadda kuke so ba.? Zanyi kam,,,zan kuma tsaya kan k’afafuna na ga na kwato shi,,but abunda yayi min ne dai ko zai yi me i…iii will never forgive him,, ever.!”

       Tana k’arasa fad’a a hankali tasa hannuna a baki cike da muguwar damuwa,shiru tayi tana tunanin ta ina ya kamata ta fara b’illowa shari’ar nema?,,inwardly kuwa a lokacin wani irin takaici take ji yana taso mata,tun daga cikin zuciyarta yana sake mamaye ta,tunda ta janye idanunta a kansa bayan fitarsa bata sake kallon ko da hanyar ba,cos shi kansa a yanzun yadda yake wannan dagewar akan case d’in ji take ya fara kaita bango,haushin kowa take ji akan batun to amma sun kasa fahimtarta,,tasan  dole ne sai tayi hak’uri ta kai zuciyarta nesa,sai dai wani lokacin ita kanta ba’a son ranta take yin wasu abubuwan ba,shi d’in daya kamata ace ya fahimci damuwarta yayi mata uzuri ya kasa,nd a yadda ya baud’e d’innan tasan komai zai iya faruwa barin ma yanzun daya fad’a taji,,zuciyarta taji tayi mata rauni tunawa da last word d’insa kafin ya fita babu jimawa,a hankali ta had’iye wani abu daya tsaya mata a throat yak’i wucewa,gaskiya ba zata iya wannan masifar ba,besides kuma ita bata jin zata iya jurewa rashin sa a yanzun,ko d’an fushin da yayi da ita cikin kwanakin wani lokacin ji take kamar zata zautu,to amma mene ne zaisa kowa yayi ta ganin laifinta ne dan kawai tace bata son jagorantar case d’in ne??,,siririn tsaki ta saki a bayyane sannan a hankali cikin rashin wadataccen kuzari ta bud’e murfin motar ta zura k’afarta d’aya waje while other half na jikinta kuma suna ciki,a hakan ta bud’e robber ruwan tana kallo,sai data fara shan ruwan har kusan rabin goran kafin ta wanke fuskarta,tana zaune bayan ta dawo da k’afafunta cikin motar sai ta bud’e handbag d’inta ta ciro powder,ta rik’e sponge d’in kafin ta fara bin fuskarta da shi gently,tana yi tana kallon idanunta da suka d’an birkice,bayan data gama goge shatin inda ta tabbatar hawaye ya bi saboda gudun kada ya fallasa asirin kukan da tayi,sannan ta kawo colourless lip bam tabi saman angelic lips d’inta da shi,tana kammalawa a hankali ta tattara komai ta tura a jakar cikin nutsuwarta sai kuma ta sake yin shiru,,kusan mintuna biyu ta sake d’auka zaune tana kallon kanta,can bayan d’an lokaci kuma sai ta lumshe idanunta bakinta ya shiga motsawa slowly

     “Allaahumma innaa naj’aluka fiiy nuhoorihiim wa na’oozhu bika min shuroorihiim..Allaahumma anta adhudiiy,wa anta nasiiriiy,bika ahoolu,wa bika asoolu,wa bika uk’aatilu..Hasbunallaahu wa ni’imal’wakeel.!”

     Har ta fito ta rufe motar bata fasa maimaitawa ba,kuma k’irjinta a lokacin taji yana d’an bugawa da sauri²,waiwaya tayi tana kallon inda ya bi sai taga ko hangen sa bata yi,which means ya zagaya kenan bayan mesh construction daya kare entrance d’in lawcourt d’in,da sauri itama sai ta kamo hanyar biyo bayansa,,da yake har lokacin ana kan zaman court shi yasa gaba d’aya sai gurin ya d’auki wani irin shiru,a bakin k’ofa ta ganshi tsaye bayan ta zagaye construction d’in ya hard’e k’afafunsa irin tsaiwar nan dai ta gefe amma kuma a zahirance duka k’afafun san suna kan k’asa,hannayensa zube cikin aljihun trouser d’insa,kad’an ta iya kallonsa ta saki ajiyar zuciya nd sai kuma ta d’auke kanta tayi kamar bata san yana tsayen ba,gently cikin wani takuna k’asaita tabi hanya kamar zata wuce shi tana mai sake had’e rai,tunda ta taho yake hangota between mesh construction d’in har ta zo wucewa ta gaban nasa,da sauri ya dawo da ita baya ta hanyar rik’o arms d’inta yana sake gyara tsaiwarsa zuwa ya koma dai²,idanunta tayi saurin d’agowa ta kalleshi sai dai bata ce komai ba,shima d’inma ita yake kallo har kusan minti guda,yanayin yadda fuskarta take ya sake kallo damuwa ta bayyana saman fuskarta,he knows ko mene ne yake faruwa yanzun kawai ta yadda za tayi ne amma bawai dan tana son yin shari’ar bane har zuciyarta,kad’an yayi twitching breathe then kuma yayi k’ok’arin breaking silence d’in nasu da fad’in

       “Don’t let pressure get a hold of u,stand strong with focus nd calmness… U are certain to succeed… So i wish u a very big best My Lady.!”

      Ya k’arasa fad’a yana lumshe mata idanunsa,,yadda yake motsa lab’b’ansa da juya kalmomin abun gwanin burgewa ya zame mata,sai ta sake yi masa k’urii da idanu tana ta kallonsa har sai daya dasa aya,,sanyayyar ajiyar zuciya tayi ba tare data samu damar cewa komai ba sai dai ta d’an kwanta a jikinsa cos tana buk’atar nutsuwa kafin tayi facing matsalar dake gabanta,bai hanata ba ko dan ganin arean duka babu hayaniya nd yadda mood d’inta yake a lokacin yasan she need’s calmness then a cikin aikintan,shi yasa shima sai ya samu damar rik’e ta sosai yadda zata samu nutsuwa,bayan kamar mintuna biyu sai ta d’ago kanta a jikinsa,tana sake sauke ajiyar zuciya tace

       “Thank u.!” A hankali ta juya zata tafi,sake rik’e ta yayi yana kallonta da idanunsa masu birkita mata tunani,slowly ya dawo da ita inda take before then,ita kanta yadda yayi mata a hankali sai ta sake kallonsa tana kuma mamakin dalilin da yasa shi dawo da ita,dukan shoulders d’inta sai daya dafa su kafin yace

       “I know u are strong,so don’t let ur self down,,no matter what would going to happens kada ki manta da ubangiji,nd u know ina tare dake komai zai faru..Kinji ko.?”

      Kai ta girgiza masa a hankali jikinta duk yayi sanyi da maganarsa,a yadda yake kallonta yaga ta zama wata speechless slightly sai ya matsa dai² fuskarta ya tsotsi lips d’inta had’e da sake bata kyakykyawan runguma,sanyayyun ajiyar zuciya ta saki a hankali sai ta sake d’aga idanunta tana kallonsa without tace da shi ko ci kanka,ganin irin kallonda take masa yasa sai  ya d’age mata gira k’asa² yace

      “Ya dai..!? Ko bai ishe ki bane.. Na k’ara miki..!?”

      Murmushin da bata san yaushe ya taho mata ba ta saki kad’an sannan tayi k’ok’arin yin gaba,hannunta rik’e da nasa sosai yana murmusawa shima yace

      “Yeah! I mean it,idan kina so sai mu koma na baki,,i know my lips are more than honey wajen d’and’ano.. Ki kwada su ki ji ko da sau d’aya,zaki gano sirrin dake cikinsu.. Zaaa.. Ki gwadaahhh!?”

      Ya k’arasa fad’a cikin wani irin salon tafiya da nutsuwa,a lokaci guda kuma yana had’e jikinsu guri guda,saurin girgiza masa kai tayi tana ture hannunsa daga jikinta,fuskarta tana bayyanar da y’ar damuwa tace

      “Ni dai ka bari,kaga fa ba gida muke ba,amma sai wani rungume ni kake,idan wani ya ganku fa..??”

   

     “Shi kenan ai babu damuwa,idan yace dan me zan tab’a ki sai na fad’a masa u are my life partner,ko ba haka ba..?”

    Yayi furucin cike da nuna ko a jikinsa,,k’wafa kawai tayi sannan cikin sauri ta juya ta barshi a tsaye da fad’in

    “Ni kam ba dani zaka yi ba,,idan ka gama sai ka taho muje..”

    Saurin biyo bayanta yayi yana murmushi da fad’in

    “Ni kuma dake zanyi,,Allah kuma yarinya zaki sani ne idan muka koma,duk haushin da kika sa naji akan case d’in nan sai kin biya shi,,dama bashi kika ci so ki shirya biya..”

       Sarai ta jiyo shi sai dai tana tunanin idan taci gaba da biye masa za’a samu matsala,,gashi a lokacin ko data kalli agogon dake d’aure a tsintsiyar hannunta taga lokaci yana nuna mata it’s 10:37am,wani irin fito da ido ta d’anyi sai ta k’ara sauri har ta kai bakin entrance d’in da zai sada ta da lawcourt d’in,d’an kulle idanunta tayi cike da y’ar fargaba kafin ta arowa kanta wani mugun self assurance ta tura k’ofar shigar,,dai² lokacin data shigo cikin sa’a sai yayi dai² jin kunnenta inda alk’ali yake fad’in

    _”Wannan court mai alfarma ta yanke musu hukuncin *KISA TA HANYAR..!”*_

     Wannan shi ne abunda ya faru kafin zuwan nasu nd kuma babban dalilin daya janyo tana shigowar tayi magana.

   

       Duka hankalin court da jama’ar dake cikinta kanta ya koma har ta k’araso gaba Hammad na biye da ita,lokacin daya samu damar zama a kusa da Baba a lokacin ne alk’ali yake tambayar Sabina

      “Shin ko zaki iya sanar da court wace ce ke da dalilin ki na dakatar da ita da kika yi..!? Sannan ki fad’a mata mene ne alak’ar ki da wannan shari’a..!?”

      Rusunar da kanta tayi tace “Ina neman afuwa ya mai shari’a..” Alk’ali yaci gaba sa kallonta yana sauraren yaji ta bakinta,ba tare daya samu damar cewa da ita komai ba,a hankali bayan ta gyara tsaiwarta sannan ta fara magana

      “Da farko.. Suna na *BARRISTER HAFSAT AL’AMIN USMAN* lawyer da take kare mutumin da ake zargin dasa hannunsa cikin wannan turka² wato *HALADU ISHAQ USMAN* wanda aka fi sani da *LADO..”*

    Court ta sake d’aukewa shiru ya ratsa banda muryarta kad’ai dake tashi baka jin komai,,ga LADO kuwa kafin wannan lokacin hawayen idanunsa har sun kusa k’arewa saboda tashin hankalin daya shiga sakamakon jin za’a zartar musu da hukuncin kisa,but shigowarta da d’an tak’aitaccen bayanin da tayi ko babu komai sai ya d’an ji sanyin rahama a zuciyarsa,,bayan ta gama gabatar da kanta alk’ali ya bata damar ta gabatar da shaidun da suke bayyana babu sa hannun LADO kamar yadda tace tana kare shi ne,,a nan fa ake yinta dan ko da tace babu shaida a hannunta a lokacin tana dai so a bata y’an kwanaki tayi bincike ne sai tazo da su,gaba d’aya lawyoyin gwamnati suka yi mata caa akai suna neman hanawa,,sai da aka kai ruwa rana bayan alk’ali yaji uzurinta sannan ya bada order aka yi shiru,lokacin da court ta sake d’aukan shiru a nan alk’ali ya sanar cewa ya d’age ci gaba da sauraren shari’ar LADO zuwa nan da kwana uku,,bayan yayi y’an rubuce² kuma ya ce a wuce da sauran gidan maza a ci gaba da tsaresu har zuwa lokacin da zata tabbata LADO bashi da sa hannu a ciki,ko da ya gama jawabi nan zaman ya watse bayan sallami court,,lokacin da suka fito a court za’a wuce da su Lado kasa tafiya yayi security’n yana jansa amma ya kafe sai kallonta yake idanunsa d’auke da wasu hawayen nadamar abubuwan da yayi mata a baya.

       Siririyar ajiyar zuciya tayi itama lokacin data samu yak’ini akan damar data samu,kafin ta fice a cikin law court d’in ba tare data bi takan kowa ba daga cikin ahalin nata,bayan security’n daya fito da LADO ta biyo ranta a mugun had’e har ta iso inda ake k’ok’arin sashi a mota,sai data kalle LADON tsaf kafin ta kauda kai gefe cikin had’e rai tana cewa

     “Idan ka san dasa hannunka cikin abunda ake zarginka,kada kasa ni wahalar banza,,cos a tsarin aikina bana goyon bayan mara gaskiya.. Idan kuma kasan kana da gaskiya zan yi farin ciki ne ace na taimaka maka for the first time a rayuwata,kamar yadda aka rok’e ni,but to me nasan ba kowa zan taimakawa ba sai mutumin da..!”

    Shiru tayi bata k’arasa ba sai kuma ta juya da sauri ta barsu nan tsaye,,kasak’e LADO yayi yana kallonta,har ta bar wajen idanunsa basu daina ci gaba da tsiyayar da hawaye ba,yana kallon y’an uwa suna kallonsa da d’aga masa hannu sai dai babu damar keb’ewa da su ahaka aka danna shi cikin mota aka yi gaba da su.+

       Tana barin gurin inda su Inna suke ta nufa fuskarta cikin wani irin yanayin da ba zaka tab’a fahimtar a farin ciki take ko akasin haka ba,bayan sun gaisa da iyayenta suka d’an koma gefe da Inna suka yi magana k’asa² sannan suka yi sallama tace sai ta zo gidan,daga nan mota ta koma ta zauna tana lumshe idanunta,bayan shigowarsa ya tarar da ita ta jingina jikin seat,kallonta yayi kad’an ya sauke ajiyar zuciya kafin yace

       “How was the legalistic.!?”

     Idanunta ta bud’e ta kalle shi sai kuma ta juyar da kanta gefe kamar bata so ta amsa da fad’in

       “Ai a gabanka akayi,,mene na tambaya kuma..?”

     Murmushi yayi ya d’auke kai sannan ya tada motar suka d’auki hanyar barin harabar court d’in,,tunda suka d’auko hanya babu wanda yayi magana har suka k’araso gida,get man d’insu yana yaye musu get yana musu barka da dawowa,hannu Hammad ya d’aga masa da murmushi a fuskarsa,sannan ya wuce da motar zuwa carport yayi parking,still a nan dinma sake ficewa yayi ya barta a motar yana tafe yana murmusawa tunawa da irin amsar data bashi,,saurin kallonsa tayi lokacin har ya kai entrance yana k’ok’arin shigewa,a sad’ad’e ta d’auki jakarta tabi bayansa tana tafe tana mitar dalilin da zai dunga barinta da rufe mota,har ta shiga bata fasa k’unk’uni ba cikin mitan abunda ke faruwa,,fizgota taji anyi ta baya kafin ta dawo ta had’e da k’irjinsa,a d’an tsorace ta d’aga ido ta kalle shi tana had’e rai

    “Mene ne wai kake yi ne haka..?? Kasan fa naji tsoro..”

    Chin d’insa ya d’ora saman wuyanta,hannayensa duka zagaye da cikinta,yayi magana cikin wani kasalalliyar murya

       “Ba dai kin raina ni ba..?? Ina miki magana kina bani amsa any how ko..?”

      Bakinta ta gyara tace “To ni me nace maka ne..!?”

     Juyata yayi suka fuskanci juna yana kallon idanunta yace

     “Baki san abunda kika yi ba..??” Ta d’aga masa kai kafin tace “Ehh.!”

        “Zaki sani ne yanzun..”

     Yana fad’a ya d’ago ta suka bar wajen.

   

       Still a ranar da yamma yasa ta sake shiryawa,kai tsaye ko da suka baro gida sai suka wuce central prison,sun samu damar ganawa da Lado har ma da sauran da suka yi saka LADON a cikin case d’in,,sai dai ko da ta b’ukaci jin ta bakin LADO kalma d’aya yake maimaitawa shi ne “baisan su ba”,sai kuma “ta yafe masa,yasan har da hak’k’in ta akansa shi yasa Allah ya jarabce shi”,duk iya yadda taso ya nutsu ya mata bayanin alak’ar dake tsakaninsa da su har suka yi inserting nasa a ciki gagara lamarin yayi,,suma dai ata b’angaren wad’ancan d’in lokacin data nemi ganawa da su bata samu wani baya ni ba,cos babu wanda ma ya tankawa tambayoyin da take masa,a ranar dai haka suka dawo gida ranta duk a dame.

     Wasa² duka kwanakin haka ta kusa shafe su kan bin diddigin yadda aka k’ulla case d’in amma saboda rashin samun cikakkiyar hujja sai lamarin ya nemi gagararta,,yau kimanin kwanaki biyu kenan da d’aga shari’ar wanda yayi dai² da saura kwana d’aya su koma court,tana zaune tun bayan data idar da sallah tayi shiru tana tunanin anya zasu fita a case d’in kuwa..?? Sai gashi ya shigo cikin tafiyarsa nan mai tattare da nutsuwa,,kanta kawai ta d’aga ta kalleshi ta masa barka da dawowa,bai amsa ba har ya zauna kusa da ita yana kallonta,zuwa wani lokacin kafin ya furzar da isaka yace

      “Me yake damunki ne..!?”

      D’agowa tayi ta kalleshi tace

       “Komai ma yana damuna..”

     Gyara zama yayi ya rik’o hannunta sai yace

        “Zaki iya sanar da ni.!?”

      Kallonsa kawai ta tsaya yi sai can kuma ta d’auke kai tace

      “Ni fa gaskiya na gaji,dan haka ma na yanke shawaran zan ajiye case d’innan kawai..”

   Murmushi yayi mai sauti yace “Ba zai yiwu ba..!”

    Kallon me yasa tayi masa,shi kuma sai ya d’an b’ata fuska,hannunta ta fizge daga rik’on da yayi mata a masife tace

     “To ni wollahi bazan iya ba,,haba dan Allah gobe nefa zamu koma court amma har yau babu wani kwakwaran dalilin da yake nuna babu sa hannunsa,,yaya kuke so nayi ne.? Kun sani dole na zo,na baro yara na da komai nawa a wata k’asar ba da son raina ba,,kana fa kallon ko wane lokaci aka tambaye shi wai bai sansu ba yake cewa,ni d’in na sansu ne.? Ko ni nake da sa hannu a kama shin,,fisabilillahi ni yanzun idan ma kuka ce na tsaya na bibiyi case d’in nan ban san yaya ne zanyi ba kuma,duk wani hope ya k’are min,bansan mene ne kuma zanyi gaba ba,amma dai har ga Allah am tired,tunda babu hujja ni dai mu koma kawai..”

     Tunda ta fara magana yake kallonta yana jinjina kai da tab’e baki har tayi shiru lokacin da take sauraren taji abunda zai fad’a,bai ce komai ba sai mik’ewa da taga yayi yana mik’a mata hannu,kallonsa taci gaba da yi tana jan numfashi,shima yana kallonta yace

          “Taso muje..!”

    Sai data girgiza kai sannan tace “Ina zamu je.!?”

     Yace “Ta so mana,ai zaki ga ko ina ne.! Yi sauri ki taso muje,babu lokaci yanzun da zanyi miki bayani..”

      A hankali ta mik’a masa hannunta ya tada ita tsaye,bayan yasa mata k’aton hijab d’inta dake ajiye sai ya rik’e hannunta suka fice daga gidan,central prison d’in dai still taga sun nufo,tun kafin su kai ga isowa tana kallonsa tayi murmushin takaici da fad’in

   “Ni wollahi da kasan nan zaka kawo ni,Allah da ka rabu dani nayi bacci,wannan ai aikin wahala ne kawai muke ta yi..”

 

   “Really..!?”

Ya tambaya yana gyara parking

   “Sosai ma kuwa,to ina amfanin zuwan ma,tunda dai abunda ake buk’ata ya gagara samuwa.?? Gara fa kawai a hak’ura,, haka Allah ya tsaro masa tasa rayuwar,, sai a bishi da addu’ar dacewa,mu kuma sai muce Allah ya tsare mu da mummunan k’arshe..!”

Shiru yayi ya zuba mata ido ya kasa magana saboda mamakin da take bashi ya wuce ya misalta,har ta gama fad’ar abunda yazo bakinta bai daina kallonta ba

  “Muje ko tunda kin gama maganar..!”

  Ya fad’a yana b’ata rai

“Ni babu inda zani,kawai kai kaje ka dawo ina jiranka.. Fisabilillahi zan jene yaci gaba da min kuka,bayan ni kuma ba abunda ya kawo ni kenan ba..?! Tsakani fa da Allah ni dai ban yarda ma yana da gaskiya ba..”

Kicin² yayi da rai muryarsa da fad’a yace

     “Sauka nace.!”

  Had’e rai tayi itama tace

   “Nifa nace bana zuwa,,dan banga amfanin da zanyi ba idan na shigan,,kirana ne anyi kuma nazo sai dai baiyi amfani ba,,dan haka gara kawai ku kyale ni na koma gurin yarana ko zan samu nutsuwa,,Allah ma ya sani tunda na baro su hankalina duk ba’a kwance yake ba..”

K’wafa yayi sannan ya bud’e motar yana niyyar fita yayi magana

  “Ki bari na sake cewa ki fito kiga irin wulak’ancin da zan miki,,kin fa fara kaini k’arshe! Haba! Sai binki nake kina min iskanci,, ke ba uwata ba amma ina binki kina jaana a k’asa..? Kada Allah yasa kije d’in,ki barshi kada kiyi kiga idan zai dame ni..!”

  Sake tsura masa idanu kawai tayi tana kallonsa har ya fita ya barta sai ta tab’e baki,,duk da ita kanta tasan abubuwan da take basa kamata,amma kumafa ta rasa dalilin da yasa take masa behaving like this,tana son bashi hak’uri a mafi yawan lokuta idan taga ransa ya b’aci amma kuma bata san mene ne yake faruwa da ita ba haka nan sai taji ta fasa ko baza ta iya ba,,ta shafe kusan minti biyu tana kallonsa yana tafiya kafin taja siririn tsaki ta bud’e motar a d’an fusace ta fito,tana tafiya tana mitar abun a ranta take ci gaba da biyo shi abaya har suka shigo cikin gidan.

  Lokacin da aka rakasu offenders room k’in d’aga idanunsa yayi bare tayi tunanin zai kalleta,itama ko da taga hakan bata tanka masa ba sai ma wani sabon had’e rai da tayi ta basar da shi,,suna nan zaune shitu aka shigo da LADO,kallonsa duka suka yi,yadda ya rame ya sake yin duhu gwanin tausayi,,shi kansa jikinsa a sanyaye lokacin daya gansu ya k’araso ya zauna saman kujera yana jiran yaji meke tafe da su kuma,,sai data sake had’e rai tayi tamkar bata tab’a sanin yadda ake dariya ba tana kallonsa tace

  “Gashi nan to yazo,,sai ka tambaye shi idan zai iya sanar maka..! Ni kam bazan iya biyewa wannan shirmen ba..”

  Wani kallon mamaki yayi mata har zai yi magana sai kuma yayi k’wafa kawai bai ce mata komai ba ya juya ya fice,d’akin ya dawo daga ita sai LADON,,ko da ganin haka wani ajiyar zuciya ta sake saukewa kafin ta maida hankalinta kansa tana kallon yadda yake hawaye,cikin matuk’ar d’aure fuska fiye da zatonsa tace

  “Kaga malam nifa ban zo nan dan ka sani gaba kana min kuka ba,,idan zaka iya bud’e baki ka fad’a min abunda nake son ji daga gare ka falillahil hamd,idan kuma baza ka iya ba wollahi kaji na rantse zamowata barrister bazai amfane ka da komai ba,,an sani na baro yarana da komai nawa a wata k’asar duk saboda ka samu kayi free amma saboda rashin sanin ciwon kai kullum kai baka sansu ba..?? Idan baka sansu ba ni ta yaya za’ayi nasan alak’ar ku,kuma idan baka sansu ba yaya za’ayi su ambaci sunanka a ciki..??”

Lado yana kuka ya d’ago idanunsa da suka koma jaa yace

  “Na rantse miki har ga Allah,wollahi ban sansu ba,ni ban san mene ne nayi musu ba,amma wollahi koma mene ne ya faru nasan hak’k’in kine yake ci gaba da bibiyata.!”

Sai ya sake fashewa da kuka,,wani dogon numfashi ta sauke tana lumshe idanuwanta a hankali sai ta ware su tana kallonsa,yayin da wani irin tausayinsa ya fara bijiro mata,,ta d’auki kusan mintuna uku tana kallonsa da tausayawa kafin ta sassauta murya tace

“Shi kenan naji,na kuma yarda,,amma kasan abunda nake so da kai yanzun..??”

Saurin amsawa yayi da “A’aahh!” Yana goge hawaye,sai ta k’ifta idanunta sannan tace

  “Kasan daga yau bamu da wani sauran lokaci ko..?? Kuma ka san wannan shi ne damar da muke da shi ta k’arshe,,daga wannan ranar idan har bamu samu shaidar da zata tabbatarwa kotu baka da laifi ba,na tabbata babu abunda zai sa a sake ka.. To amma ni yanzun abunda nake son ji daga gareka shi ne,kada kace min baka sansu ba,kada kuma kayi min kuka,dan kuwa kukan ka bazai tab’a fitar da kai ba,abunda kawai zaka yi yanzun shi ne kayi k’ok’arin tuna wani abu daga cikin rayuwar ka,la’alla wani abu ya tab’a had’a ka fad’a da wani,,ko ba haka ba..??”

  Shiru ne ya ratsa gurin na wani lokaci,kamar LADO ba zai sake cewa wani abuba,can kuma sai ya d’ago yana kallonta yace

   “Gaskiya babu da wanda nayi rigima..”

  “A’a ka dai tuna,,ko bayan rabuwarmu da ku,ko kafin nan,dole ne zuwa yanzun akwai wani abu daya tab’a faruwa,,kayi k’ok’arin tunawa..!”

Shiru ya sake yi cikin halin zurfafa tunani,ya jima yana juya maganarta a zuciyarsa kafin da confidence yace

   “Tabbas..!”

Da sauri ta kalle shi tace

    “Ka tuna…!?”

Yace mata “Ehhh! Tabbas! Na tuno wani lokaci da rigima ya had’amu da wani dealer na kayan maye…”

Sanyayyar ajiyar zuciya tayi sannan ta sake nutsuwa tana fad’in

  “Uhhuumm.! Maza sanar da ni mene ne ya had’a ku ko nace akan me kuka yi rigimar a lokacin..?”

Kamar mai tunani ya d’age kai sama sannan ya fara da cewa

  “A wancan lokacin mun samu sab’ani da shi ne akan rough na tabar wiwi..”

  Kallonsa ta d’anyi kafin tace

   “Bai yi maka wata barazana ba..??”

  Yace “A’aahh.! Yayi min barazana sosai,,kuma har a lokacin ma yake cewa,na rubuta na ajiye sai ya jefa rayuwata a bala’in da har na k’are rayuwata bazan tab’a mantawa da shi ba,,idan kuma har naga na tsallake to tabbas shi zai zama AJALI NA..”

  Shiru Sabina tayi tana kallonsa da mamaki har ya gama zayyana mata duk yadda suka yi,,bayan tayi masa tambayoyi akan matsalar da sunan wanda yace d’in ya bata amsa,,sai ta d’anyi jim tana tunani kafin tace masa

  “Shi kenan,ina ganin zan tafi yanzun,,amma abunda nake son sanar da kai shi ne,ko da za’a tambayeka gobe ka tabbata abunda ka fad’a min shi zaka maimaita musu a court.. In sha Allah ko da ace bamu samu wani shaidar ba,wannan d’in zaisa a sake d’aga mana k’afa har mu samu damar yin bincike mai zurfi..”

  Godiya sosai LADO yayi ta mata kamar zai mata sujjada,ita dai sai binsa take da kallo har aka fita da shi,,bayan d’akin ya rage ita d’aya sai ta d’auki jakarta da wayoyinsa daya bar mata tana niyyar fita,sai ga shi ya dawo cikin room d’in yana fad’in

  “Daka ta,,bamu gama abunda muka zo yi ba..!”

  Tsayawa tayi kallonsa har ya k’araso inda take tsaye,gyara tsaiwarsa shima yayi yana rik’e waist yace

  “Kin tuna cewa wad’anda aka kamo su tare har yanzun basu ce komai ba tunda ake tambayarsu alak’arsu..!?”

  Ta girgiza masa kai da sauri tace

  “Ehh! To amma ai ni ina ganin ba sai mun sake bi kakansu bama..”

  “A’aahh.! Dole ne suyi magana,,idan ba haka ba kuma case d’in nan,kafin a gano inda ya nufa tabbas sai an sha wahala.”

Jinjina masa kai tayi tace

   “Me yasa kace haka..??”

  Juyawa yayi zai fita sai kuma ya waiwayo yace

  “Just wait nd see,how the truth is going to revealed.. Ni zan tabbatar miki yanzun da yardar Allah…!”

      Juyawa yayi ya fita yana mata sanyayyan murmushi mai nuni da lallai sai ya tabbatar da abunda ya fad’a,haka ya fits ya barta da jan gwaurayen numfashi tana kuma tunanin ta ina ne gaskiyar zai bayyana…..

   Bai jima da fita ba aka shigo da mutum na farko cikin wad’anda ake zargin sun aikata laifin tare da LADO,,tunda ya shigo ya kalleta yake murmushi k’asa² da yaga ta d’ago sai ya d’auke kai zuwa gefe yana fad’in

        “Y’ar wahalaaa..!”

      Tana jinsa sarai lokacin da yayi furucin,buh saboda akwai abunda take buk’ata daga gare shi sai ta d’auke kanta gefe itama duk da yadda zuciyarta take k’una tana fad’in

         “Zauna ko..!?”

      Harararta ya d’anyi kafin yaja kujerar ya zauna cikin tak’ama da isa,yana yi yana hura hanci kamar wani babban shege,,d’an kad’an tayi twitching breathe tana kallonsa kafin ta tambaye shi sunansa,ko kallon inda take baiba,hakan da yayi sosai ya fusata ta,but haushin da take ji d’in sai bai sa ta kasa sake yin magana ba,still banza da ita yayi tamkara tana magana da gini,,a hankali ta tsaya kallonsa without ta sake cewa da shi komai tana tunani,tunda take iya tsayin rayuwarta daga lokacin da ta gama karatunta zuwa fara aikinta zata iya cewa had’uwa da case d’in LADO yafi komai sata a damuwa,cos ita dai bata tab’a fuskantar irin wannan matsalar ba,bak’in ciki,haushi da damuwa duk su had’e mata,besides kuma rashin gane bakin zaren inda case d’in ya nufa yafi b’ata mata rai,cikin k’ank’anin lokaci damuwa tasa ta cika tayi fam,amma a hakan sai sake daurewa take tana nuna babu komai,al’halin cikin zuciyarta ji take tamkar ana kwarara mata ruwan dalma,still bata daddara ba ta sake danne zuciyarta tayi magana nan ma yayi shiru,sun d’auki ak’alla mintuna goma tana masa magana ko kallon ta ya k’i yi bare tasa rai da zai sanar mata abunda take son ji d’in daga gare shi,,tunda tayi² ya fad’a mata yak’i sai ta koma baya ta jingina da kujerar da take kai had’e da rafka tagumi ta zuba masa idanu kawai tana kallo without tana blinking,, a zahiri duk wanda ya kalleta zai ce shi take kallo,amma a bad’ininta tunani kawai take da ace zaiyi sub’utar baki ya fad’a mata maganar banza zata iya zazzabge masa fuska da mari.

       Tunda tayi shiru a tunaninsa ko da yaga ta kafe shi da ido,yayi tsammanin wani abu take kallo a jikinsa,a hankali sai ya tab’e baki yana jan tsaki,kallonsa tayi da sauri tana had’e rai itama,sai kuma ta mik’e tana shirin d’aukar jakarta ta fita,kamar wanda aka matsa bakinsa yace

     “Yaah daiii..! Lauya ko har kin gaji ne??”

     Cak ta tsaya a inda take ba tare data waiwayo ba ko ta kalleshi,dariyar shak’iyanci yayi mata sannan ya juyo yana k’are mata kallo daga zaunen da yake while ya goya hannunsa a cikin arm d’in kujerar,from head to toe yake kallonta yafi a k’irga kafin ya sake yin dariya da fad’in

       “Banyi tsammanin zaki yi saurin karaya ba ai lauya..!”

      Idanunta ta runtse cikin b’acin rai,har zata juya ta zazzage masa wutar bala’in dake cin jikinta kuma sai ta dake tak’i ta tanka masa

      “Mene ne damuwarka da gajiyawata ko akasin haka..!?”

     Dariyar shak’iyanci ya sake yi wannan lokacin harda dukan table dake gabansa sannan ya mik’e tsaye yana zagayeta da k’are mata kallo,d’an kad’an ya lashe lips sannan ya tsaya yana kallon fuskarta

      “Babu..!” Yace yana d’age shoulders,,sai data d’auke kai gefe saboda warin da yake,dan a time d’in ji tayi zuciyarta ta fara harbawa tsoronta d’aya kada amai ya taso mata a cikin gurin,a dabarance sai ta matsa baya tana kauda kai gefe 

     “Ya kamata ki hak’ura haka nan cos baza ki tab’a yin nasara ba.!”

      Kallon kayi kad’an tayi masa kafin tace

      “Ko me yasa kace haka..!?”

   

     “Saboda saina bada damar ki san komai da ke faruwa ne zaki sani..”

      Dariya tayi masa tana binsa da kallon to mahaukaci kafin tace

      “Kai awa kenan kake wannan maganar..!?”

     Dariya ya kece da ita yana nuna kansa da k’arfi yace

       “Ni a gagara badau..!”

     Murmushi tayi at the same time ta tab’e baki,duk yadda taso tayi control anger d’inta kasawa tayi

      “Da kyau *IBLIS* uban shaid’anu.. Kai har kana tunanin wata tsiya ce.? Ko kana tunanin ka isa ka b’oye abunda Allah yaso ya bayyana.?”

   

     “Kwarai kuwa,,ni ne nan uban duk wani shege da shegiya,,shaid’ani ne ni,kuma hatsabibi,girman sharrina yafi na shaid’an. “

   A k’ek’ashe tabi shi da kallon wulak’anci kafin tace

      “Allah ko.!?”

   Yace “Yessss! Ko kina da jaa ne.!?*

    “Ta ina zan ja ni kuwa tunda gani ga IBLIS.. Uban duk wani shege da yake tak’amar shi d’an iska ne.?”

     Dariya ya sake kyakyatawa yana nuna kansa proudly da abunda yake fad’a yace

   “Kawai ki kama gabanki,,cos the jurist was over..”+

      “It’s not..”

      Ta fad’a tana kallonsa k’asan zuciyarta ko fad’i take

      “Yah rabb,,ga bayinka ka taimake su ka fiddasu cikin wannan k’angin.”

     Katse ta yayi ta hanyar fad’in

    “Keeee! I told u wannan shari’ar yazo k’arshe,, ke har wata kwararriya ce da zaki nuna min akwai saura..?? Ba keba ko manyanki ne suka zo baza su tab’a yin nasara ba..”

   

      “Sai ka hana ai uban shaid’anu..”

   

      “Ni ne nan.. The father of all the devils..!”

      Ya kuma shek’ewa da dariya,lips d’inta ta cije ta ciki,tana tunanin yaya zata yi da d’an iskan ya sanar da ita,a hankali sai ta saki murmushi tana kallonsa tace

      “Ehhmm.! Zan iya tambayarka wani abu..?”

     D’age gira yayi yace “Yeah! U can”,, jinjina kai tayi kafin tace “Mene ne ya had’a ka da HALADU ne wai..?? I mean ko kun san juna ne da shi,irin somewhere else.?”

      Dariya yayi yace “Ke yarinya ce.. But barin fad’a miki actual inda muka had’o alak’a da shi..” Kasa kunne tayi tana saurarensa da addu’ar Allah sa wahami (mantawa) yayi yake shirin fad’a mata

    “Shekara guda baya,mun tab’a had’uwa da d’an uwanki akan case d’in K’ANWATA,so ina tunanin shi ya manta ne,amma ni da yake bana mantuwa kuma bana yafiya,,,wannan dalilin ko yanzunma kika ga ya fad’o trapped d’ina..I have plan it since dated back da aka kama mu gurin da muke robbery..”

     Kallon bai² tayi masa tace

   “Ban fahimceka ba..! 

     “Ohhh.! Lemme summarise it for u babe,, a wancan lokacin da nake fad’a miki ya taba yiwa d’aya ckin sibglins d’ina k’wace,, so after then nasa aka kamo min shi da nufin na hukunta shi,,duk da naso na azabtar da shi ne ta hanyar da ko wani ba zai sake sha’awar yayiwa ba bare cikin ahalina,but a lokacin sai ya nuna min yayi nadamar abunda yayi,bayan nasa ya dawo min da abunda suka kwace sai nasa aka kyale shi,,kwatsam wata rana muka sake had’uwa da shi,but a lokacin yana tare da gang d’insa ne da suke yiwa mutane k’wace,kasancewar ni kad’ai ne time d’in su kuma suna da yawa shi yasa sai banyi k’ok’arin yin wani ba,cos babu komai a jikina time d’in nd i know at that time idan rana ya kwace suna iya yimin illah,da fari gaskiya bansan ko su waye ba saboda fuskokinsu a rufe suke da mask,har suka kwace kaf kayan da suke tare da ni ban iya na gane mutum d’aya ba a cikinsu,,har lokacin da suka juya zasu bar wajen ban fahimci daga inda suke ba,buh lokacin da suka d’anyi nisa da ni ina ji wani cikin wad’anda suke taren yayi masa magana,a wannan lokacin KUSKURE da yayi shi ne mafi girman KUSKUREN sa a rayuwa,tabbas da ya san zanyi wani abu na tabbata bazai bari yayi magana ba,sanadin wannan amsar daya bawa wancan,ita ce tasa na gane shi ne kuma sunyi b’adda kama saboda kada na gane su,,haushin wannan abun da yayi min yasa tun daga wannan lokacin na k’udurce sai na d’auki FANSAR abunda yayi min akansa..”

      Tsananin mamaki ne ya bayyana saman fuskar Sabina sanda ya gama bata labarin hankali a d’an tashe tana kallonsa tace

      “Idan har na fahimce ka,wad’annan abubuwan da yayi maka su suka sa daka k’udurce ramuwa sai ka jefa shi cikin wannan bala’in ko..!?”

    Dariya yayi yace “Yeah! Gaskiya kina saurin ganewa,,,to amma me yasa da fari baki gano bane.!?”

      Murmushi tayi daya bayyana hak’oranta tace

      “Komai nufin Allah ne,,sannan ko wane case dole kafin a gano bakin zarensa dole ne sai an fuskanci wahala,,gwargwadon binne shi,gwargwadon wahalar da za’a sha kafin a gane,,, so na gode sosai da wannan bayanin daka yi min,nd i know ko babu komai yanzun na samu hujjar da idan har na tabbatar da shi a court ko da ace k’arya kayi min,for sure zai taimaka a sake min d’an uwa..”

      Dariya yayi yace “Ta ina ne zai je court d’in..!?”

   

    Tace “Kai zaka bada bayanin a gaban al’ummah..”

   

      “Ba zai tab’a yuwuwa ba,,tunda d’an uwanki ya shigo cikin wannan matsalar ya fad’o kenan babu shi babu fita..”

   

      “For sure zai fita,,kasa ido zaka yi kallo..”

      Tana fada tayi murmushi sai ta juya zata fice,mistakenly yasa hannu ya rik’o gefen hijab d’inta yana huci da nufin jawota ta dawo shi kuma Hammad ya sako kai cikin d’akin,,akan hannunsa daya rik’o hijab d’inta idanunsa suka fara sauka,yana shirin mata magana ya shigo amma abunda ya gani yasa kalmomin duka sai suka mak’ale suka k’i fita,nan da nan b’acin rai ya fara bayyana akan fuskarsa,kafin k’iftawar idanu tuni har ya bayyana a gabansu,cikin tsananin hucin kishi ya shak’o wuyansa ya had’e shi da katangar d’akin guda d’aya,,ko ita kanta Sabinar lokacin data juyo a bazata taji an rik’o mata hijab,so ta waiwayo da nufin hukunta shi sai kuma taga Hammad tsaye a gabansu rik’e da wuyan wancan d’in,ran y’an maza ya gama b’aci ko gama daidaituwa a gurin bai ba ya fara kai masa mari,naushi,bugu,a jere² yake sauke masa su babu k’ak’k’autawa har sai da ya fara fitar masa da jini,tsabar mugunta irin na Hammad a time d’in dukansa kawai yake da iya k’arfin da Allah ya bashi,yana yi yana cije lips d’insa saboda zugin kishi dake sosa masa zuciya,shigowar wani prison officer da dama shi ya shigo musu da shi yayi saurin rik’e Hammad daya zare k’aramar pistol d’insa dake mak’ale jikinsa yana bashi hak’uri,sam baya jin abunda yake fad’a cos ya riga da yayi loosing temper a lokacin,rik’e shi ya sake yi dan ganin har ya d’ana kunamar bindigar yana fizgewa sai ya harbe shi,,hankalinta a mugun tashe itama tayi saurin rab’a jikinta a nashi ta k’ank’ame shi tana bashi hak’uri amma still fizgewa yake yana huci da fad’in

       “Ku banni da shi na hallaka shi,,dan ubansa bai san matar aure ba..?? Ku rabu da ni na koya masa hankali tunda shi mahaukaci ne..”

      D’ayan jami’in yana rik’e da hannun Hammad a sama gudun kada ya aikata abunda yayi niyya,yake alerting security’nsu akan su kawo musu agaji,kafin wani lokaci d’akin ya cika da jami’an tsaro anata bawa Hammad hak’uri,shi kuwa cikin k’arajin masifa sai cewa yake

      “Wane hakur’in zan yi..? Mata ta zai rik’e..?? Da ban zo ba wa yasan me yayi niyyar yi mata..?? Kaiiiii..! Kaii!! Kaii!!! Dan Allah ku kyale ni na hallaka shi ko zan samu sassauci..”

       Ya wani runtse idanu yana murza forehead,idanunsa tsabar damuwa tuni suka rine sun koma jajaye dasu tamkar wuta

      “Ku barni na hukunta shi ko zan samu sauk’in abunda nake ji a zuciyata..”

     

      “Yallab’ai dan Allah kayi hak’uri,, mu ma nan zamu d’auki mataki a kansa.. Ku dai kawai kuje abunku..”

     Sake k’ank’ame shi take yi tana shafa bayansa amma ko kulawa baiba k’ok’arinsa ta sake shi,ita dai duk a tsorace take ta yi masa dabaibayi

        “Ki sake ni mana..”

    “Please HABIBIIY relax.. Ka kyale shi kawai..”

      Wani banzan kallo yayi mata yace “Saboda kin mai dani sauna ko dan me..?? Akan mene ne zai rik’e miki mayafi..?? Sai na hallaka shi..”

      Yana fad’a yana b’amb’are hannunta data zagaye shi da shi,,in a calmness way take sake rik’e shi tana fad’in

      “Dan Allah ka bari HAYAT,,idan ka kyale shi da zafin hukuncin dake kansa ma ya ishe shi,ni dai ka bari kawai mu tafi gida..”

      Tana gama fad’a tace jami’in su fita da shi kawai,,ita kuma ta sake rik’e shi duk da ba k’arfinsu d’aya ba,shi kansa dan yana tsoron yayi kwakwaran motsi ya ji mata ciwo ne yasa ya rabu da ita ta rik’e shi,amma da tuni ita kanta yayi cilli da ita saboda b’acin rai,cikin sauri kuma da kyar aka janye wancan d’in aka fita da shi daga d’akin a tsorace,,sai data tabbatar sun fita d’akin ya rage daga ita sai shi sannan taja hannunsa ta zaunar da shi kan kujerar data zauna d’azun,ta kamo kansa ta rungume da duka hannunta tana tsayen tana shafawa slowly,tunda ta fara shafa sumar kansa zuwa fuskarsa ya runtse idanunsa yana sauke ajiyar zuciya,ba ita ta sake shi ba sai data tabbatar ya fara dawowa nutsuwarsa sannan ta rik’o hannunsa tace

         “Muje..!”

      Babu musu ya mik’e amma kana kallonsa kasan har lokacin ba wai ya gama dawowa dai² bane,tafiya take yana binta tun daga Offenders room d’in har inda yayi parking,sai daya fara bud’e mata ta shiga ta zauna ba tare daya kalleta ba yace

         “Jira ni ina dawowa..”

      Sai ya juya ya bar gurin,magana take son yi masa dan bata san ina zai jeba da yace ta jira shi,hankalinta duk a tashe kada ya koma cikin prison d’in sai kuma taga ya matsa can kusa da wasu mutum biyu dake gefe yayi magana da su,ko me ya tambayesu bata sani ba,sai dai ta ga ya sake matsawa jikin wani k’aramin shop,duk bata san me yayi ba a gurin amma hankalinta ya d’an kwanta tunda taga bai koma ciki ba,cikin k’ank’anin lokaci ya sake dawowa jikin motar ta b’angaren da take,knocking window d’in dake side d’inta yayi bayan zuwansa,a hankali ta sauke glasses d’in saboda masu duhu ne,sai taga ya mik’o mata hannunsa da fad’in

        “Ciro min wannan abun ki bani..!”

     Kallonsa tayi da mamaki tace “Me zan baka ne..!?”

   

     “Wannan abun na jikin ki nake nufi.. Ciro ki bani..”

    

     “Hijab!?” Ta tambaya tana zaro idanunta,,”Ehhh! Shi nace.. Mik’o min kafin raina ya sake b’aci.. “

      Babu musu ta cire ta mik’a masa,ko daya karb’a bai jira ba ya matsa can gefe had’e da sawa hijab d’in wuta akan idanunta tana kallon,,tsananin mamaki sosai ya bata dan tab’a zato ba,yana tsaye a wajen yana kallon yadda wutar ke ci har hijab d’in ya gama k’onewa sannan ya zagayo ya tada motar suka bar wajen.

   

     Har suka k’araso gida babu wanda yayi magana,shi da abunda yake damunsa,itama kanta da nata damuwar,but na tan a lokacin kam a iya cewa da sauk’i akan nasa,ko da ya gama parking bai jirata ba da sauri ya fice a fusace,itanma da saurin tabi bayansa,lokacin data shigo sai ta tarar da shi a parlor yana ta aikin kewaye gurin kamar wanda ya yiwa sarki k’arya duk ya kasa zama,fuskar nan tayi ja dan tsananin b’acin rai,bata fara nufar inda yake ba kai tsaye sai tayi hanyar fridge,sanyayyan ruwa ta d’auko had’e da cup sannan ta dawo inda yake,sai data fara ajiye su saman k’aramin table dake between armchairs d’in then ta nufi inda yake tsaye har lokacin yana zarya,ta baya ta rik’e shi ta kwantar da kanta a bayansa,silently tana sauke wasu irin ajiyar zuciya,shi kansa ajiyar zuciyar yake sanda yaji ta a jikinsa,sai da suka d’auki lokaci a haka babu wanda ya iya cewa komai kafin ta rik’o hannunsa ta fara tafiya,cike da rashin wadataccen kuzari yake binta har saman armchair,zaunar da shi ta fara yi,kafin ta haye saman cinyarsa ta zauna dai²,tana kallon tsakiyar idanunsa tayi pecking d’insa a forehead sannan ta koma shafa sumar kansa calmly,sanda ta tabbatar damuwarsa ta d’an rage sannan ta d’auko ruwan ta bud’e,yana ta kallonta bai ce komai ba har ta tsiyaya a cup ta nufo saitin bakinsa tana masa alamun ya sha,da farko k’in sha yayi ya zuba mata narkakkun idanunsa masu cike da b’acin rai yana girgiza mata kai alamun baya so,saurin tallafe backhead d’insa tayi cikin wani kasalallen muryarta mai tattare da shagwab’a tace

        “Yallah.! HABIBIIY shrabiiy ma’iiy..!”

     Babu musu ya bud’e baki yana kallonta yana sha har sai daya shanye tas,cup d’in ta janye masa ta sake tsiyaya wani a ciki,tana kallon idanunsa da shima d’in ita yake kallo ta juya cup d’in dai² inda yasa bakinsa tasa bakinta akai tana tsotsa,sai data sha kusan rabin cup d’in kafin ta rik’e wanda yake bakinta ba tare data had’iye ba,a hankali sai ta janye cup d’in daga bakinta tana aika masa wani irin kallon da yake sake tsuma zuciyarsa,forehead d’insu ta fara had’ewa guri d’aya,a hankali ta sauke tip noise d’insu tana goga masa nata a fuskarsa,tun kafin ta k’araso kan lips d’insa ya rik’o waist d’inta sosai yana sake matsota jikinsa,,idanunsu d’auke da wasu irin sak’onni suke jifan juna da kallon da Allah kad’ai yasan ma’anar sa,,lokaci guda kuma kamar wad’anda mayen k’arfe ya fizga suka had’e bakinsu guri guda,wuyansa ta tallafe da hannunta guda while d’ayan kuma tana wasa da shi wajen murza kunnensa tana yi tana tura masa ruwan data rik’e a bakin,shi kansa cike da shauk’i yake zuk’ewa yana kallon cikin idanunta da wani irin emotions dake playing mata kansu ta cikin eyeball d’insa,,idanunta ta mayar a hankali ta lumshe tana motsa cinyoyinta a jikinsa,had’e da sake tura masa ruwan a bakinsa da dukan lips d’inta,lokacin da ya gama shanyewa da azama ya koma kan lip’s d’inta,ko daya tabbatar ya rik’e su dai² a bakinsa nan yaci gaba da basu mahaukacin sucking mai wuyar gogewa a kwakwalwa,,a duk tsotsan da zai musu idan ta mayar masa ji yake kamar ana kwance masa notin wani gab’a daga jikinsa ne,dan haka sai ya fara k’ok’arin d’ago long sleeveless dake jikinta,a hankali itama ta d’an gyara zamanta ta yadda zai ji dad’in cirewa,sanda ya cire ta a zafafe ya kaiwa boobs d’inta wani irin damk’an da yasa ta d’agowa,hakan da tayi yasa both teat d’inta suka gogi jiki beard d’insa,a tare sai suka saki ajiyar zuciya dan yadda sak’on ya iso musu kamar wani gleaming ne ya faru,hannayensa ya kai duka kansu ya rik’e yana murzawa,a hankaali ta sake d’agowa sosai tana mutsu² a jikinsa,yadda take yi da salon jan hankali yasa lokaci guda yaji length d’insa ya fara harbawa,saurin sake rik’eta yayi ya tura boob d’inta a baki yana tsotsa,,a hakan da suke ya d’an bud’e k’afafunta suka fuskanci juna,bayan ya janye damp pantie d’inta zuwa k’asa,itama ta taimaka masa wajen zare belt dake jikin trouser d’insa a tare sai suka yi k’asa da shi,,sake sunkuyawa kad’an tayi dai² kunnensa tana masa blowing iska a ciki da zira harshenta tana yi tana fitarwa cikin nata salon k’warewar,sanda suka gama birkita juna da mugayen sak’onni sannan ya sake dagota dai² had’e da bawa kanshi damar entering zuwa fadarta,,a hankali take motsa jikinta bakinsu cikin na juna suna sake aikama da junansu warmth kisses,suna yi suna motsa juna. Lokacin da suka tabbatar nutsuwarsu ta dawo musu rungume juna suka yi cike da nuna tsantsar so mai tattare da kulawa,,a wannan ranar haka suka k’are ta cikin nunawa juna tsantsar k’auna irin wacce bata gogewa.

     Washe gari ya tabbata rana ta k’arshe daga cikin ranakun zaman court,da yake kamar wancan lokacin ne shima k’arfe 10:00am ne za’a shiga court,tun kafin lokacin ya cika suka shirya suka fita zuwa court d’in,,bayan isowarsu suna zaune cikin mota suke hira k’asa² cike da kulawa,basu jima sosai a gurin ba motar prison ta kawo su LADO,,yadda ta zubawa motar ido tana kallo yasa shi rik’o hannunta yana mata murmushi da tambayarta

    “Yaya ne..!?”

       D’an murmushin itama tayi tana girgiza masa kai,alamun babu komai,ko me ta tuna kuma sai cewa tayi masa

      “Hayat..! D’an jira ni na dawo minti biyu..”

      Idanunsa ya lumshe a hankali yace “Babu damuwa.” Yana kallonta ta bud’e motar ta fita tana masa magana,bai ce da ita komai ba yaga ta nufi hanyar inda motar data kawo su LADO take,, sai ya zubawa gurin ido,shi kad’ai yana zaune yana hangenta har ta kai kusa da inda motar take,,kallon LADO Sabina tayi lokacin data k’araso fuska a d’aure babu alamun wasa tace

       “Ka san kayi min k’arya jiya ko..??”

   Kallonta LADO yayi idanunsa d’auke da wani irin tsoro,bakinsa na b’ari yace

   “Wollahi ki yarda dani banyi miki k’arya ba,,duk abunda na fad’a miki babu komai a ciki face gaskiya..”

Harararsa tayi cikin b’acin ran data d’orawa fuskarta tace

   “Dallah rufe min baki,,ni zaka kalla kacewa baka yi k’arya ba..?? To daka k’i sanar dani batun kwancen da kuke yiwa mutane me kenan kayi..?? Kasan wannan laifi ne da zai iya janyo maka d’auri ko..??”

  Idanun LADO suna kawo ruwa yake kallonta yana girgiza kai

  “Kiyi hak’uri dan Allah,, wollahi ko kad’an ban tab’a kawowa maganar zata kai kan wannan matsalar ba..”

“Shi kenan ai,ni bani ka yiwa ba,kanka ka yiwa,,fisabilillahi idanma ba mutuwar zuciya ba,mene ne ka nema ka rasa da zaka na bin mutane kana rabasu da kayansu..?? Babu abunda Baba baya muku,amma duk da haka sai kun tozarta shi..?? Laifin mene ne wannan bawan Allah’n yayi muku da kuke neman halaka masa rayuwa..?? Bak’in cikinku kuke so ya mutu da shi ko..? Shi kenan ku kashe shi,idan kunga baya duniyar ai kwa samo wanda zaku na zalunta..!”

   Saboda tsabar b’acin rai bata iya k’ara mintuna biyu a gurin ba ta bar gurin,,duk abunda yake faruwa yana hangowa,ko da ta dawo cikin motar ma yana kallonta bata iya zama ba sai gyara seat d’in da tayi ta kwantar da kanta had’e da lumshe idanunta,,yanayin da ta dawo da shi ne yaji bai masa ba,a hankali sai ya matso inda take,kwantowa yayi jikinta da sauri ya had’e bakinsu guri d’aya,idanunta na a lumshe ta tsinto shi yana tsotsan lips d’inta tayi saurin bud’e idanunta tana masa kallon mene ne haka..? Kad’an ya sassauta rik’on da ya yiwa lips d’in nata da wani shegen murya mai tada hankali yace

  “Ina k’ok’arin yin abunda ya dace ne..!”

  Yana fad’a ya sake cafke lips d’in yana sucking d’insu,da gefen baki tayi murmushi tana kuma k’ok’arin k’wacewa dan tasan tana bashi goyon baya lamarin lalacewa zai sake yi,so ita kuma bata shiryawa yin hakan ba,shi yasa tun da wuri sai tayi saurin tura shi baya,,komawa yayi ya jingina da seat yana lumshe idanunsa da kyar cos a time d’in har ya fara kama tashar ta katse mishi hanzari,cikin wani kasalallen voice yace

  “Kin sanfa kin d’auki hak’k’ina ko..??”

Juyowa tayi tana kallonsa tace “da nayi maka me..!?”, sai daya lashe lips d’insa da muryar shagwab’a yace “ba kece kika hana ni ba..”

       Murmushi tayi ta juyar da kanta gefe tana fad’in

    “Ni babu ruwana..” A shagwab’e shima sai yaci gaba da kallonta yace “Allah da ruwanki,ba gashi nan kin hana ni ba..”

    Dariya tayi tana niyyar fita ta bar masa mota yayi saurin rik’o hannunta,waiwayowa tayi tana kallonsa sai ta d’age masa gira,b’ata fuska yayi yace “ina zaki je kuma..??” Sai data dage gira da idanunta kafin tace “fita nake son yi na sha iska.”,wani kallon rainamin hankali yayi mata kafin yace “banda wannan da kike ji har wani kike nema k’ari.!?”,kanta ta juyar tana hangen waje tace “please HABIBIIY i need fresh one..” Dariya yayi yana rik’e baki yace “lallai yarinyar nan,jarabar taki har ta kai haka ban sani ba..??” Saurin fizge hannunta tayi da sauri ta fice a motar tana dariya k’asa²,shima dariyar yayi ya sauke glass d’in gefensa ya zuro kansa kad’an yana fad’in

      “Zan sauke miki shi idan mun koma ai..”

   Waiwayowa tayi ta masa fari da idanunta sai kuma ta juya tana tafiya,dariya yayi mai sauti cikin d’aga murya yace

       “Hakanma cakwai ne.. Kuma kinsan zan kama ki..”

Bata juyo ba taci gaba da tafiya cikin nutsuwarta tana murmushi har ta isa gurin da su Babanta suke,,shima sakkowa yayi daga motar a hankali yana murmushi ya biyo ta a baya.

  Lokacin zaman court,gaba d’aya court ta cika fam,bayan zuwan alk’ali an gabatar da k’ara,alk’ali ya b’ukaci lauyoyi,masu laifi da kuma shaidu,,cike da kwarin guiwa Sabina ta fito a lokacin cos tasan tana da hujjojin da zasu sa a saki LADON,cikin k’warewa da gogewarta take bada hujojjinta,da kafa shaida,,alk’ali da yan uwanta sai jinjina kai suke,a haka har zuwa sanda alk’ali ya nemi jin ta bakin mutumin da ya fad’a mata shi yasa LADO fad’awa cikin case d’in,,a yadda ya fito lokacin da aka kira shi da fari bai yi nufin fad’ar gaskiya ba,amma ko da ganin Hammad zaune a gaba ya zuba masa idanu yana jifansa da kallo mai cike da tsoratarwa yasa jikinsa na kyarma ya shaidawa court abunda ya faru,alak’ar su da shi,,bayan gama sauraren hujojji daga bakin shaidu alk’ali ya tabbatar babu hannun LADO a ciki,haka yasa sai ya tsame shi cikinsu,sai dai laifin da aka kira masa yana yi na kwace ya janyo masa hukuncin d’auri na tsayin watanni uku,daga haka alk’ali ya sallami court bayan ya bada umarnin sauran duka a rataye su.A wannan ranar haka zaman court ya tashi kowa yana farin ciki da jin hukuncin daya faru,masu Allah ya kiyaye kuma suka bi bayan su Baba,,LADO kuwa tunda yaji an sauke hukuncin kisa daga kansa a nan cikin bars d’in ya durk’ushe yana kuka da fad’ar maganganu cikin nadama masu nuni da yayi mata laifi ta yafe masa,,har mutane suka gama fita aka kuma fita da su LADO tana zaune bata iya motsawa ba,a hakan har sai da Hammad ya taso yana mata magana akan ta taso su wuce gida,, d’agowa tayi ta kalleshi bayan tayi masa murmushi a hankali sai ta tashi tana nufo inda yake fuskarta d’auke da fara’a,,mik’ewar da tayi da d’an sauri yasa lokaci guda taji idanunta sun tafi luu a hankali kafin taga komai ya goge ta koma ganin haske,yana tahowa inda take yana magana yaga ta tsaya tana k’ok’arin rik’e abu,sauri yayi ya sake nufota,tun kafin ace ya kai ga isowa a hankali sai yaga ta tafi zata kife da mugun speed yayi saurin taro ta yana kiran sunanta….

.     K’arasa zubewa tayi a jikinsa,tana masa murmushinta mai sanyi slowly kuma idanunta suna sake lumshewa da kansu,hankalinsa a mugun tashe yake kallonta yana girgiza ta kad’an da fad’in

     “Helpmate! Bud’e idanunki ki kalle ni.! Don’t shut it off,,please open ur eyes,,ki fad’a min mene ne yake faruwa da ke.!?”

      Murmushi ta sake yi tana d’aga idanunta da kyar tace

      “Please Habibiiy! Ka kwantar da hankali am ok fa,,am fine.!”

    Tallafota ya sake yi ya had’e da jikinsa,ganin tana k’ok’arin sake rufe su yayi maza ya rik’o fuskarta

       “Helpmate.! Open ur eyes please.!”

     Hannunta ta d’ago da kyar ta shafo gefen fuskarsa a hankali tana sake sakin jikinta a nasa,muryarta can k’asa² tana kallonsa da lumsassun idanunta tace

      “Na ce ka kwantar da hankali,ina lafiya fa,,am just feeling unbalanced.. But tunda kana kusa na san bani da damuwa.. Believed me am fine..!”

       D’agota yayi ya gyara mata kwanciya a jikinsa yana kallon fuskarta yace

      “Okay! Let us move to clinic.!”

   

       “A’aahh.! Ba sai munje ba,ni lafiyata k’alau muje gida kawai,i know rashin samun hutu ne cikin kwanakin nan yasa nake jin hakan.. Amma idan nayi bacci komai zai zama lafiya..”

      

      “Okay..!” Yace sai ya d’agota ta tsaya dai² sannan ya rik’eta a jikinsa a hankali suna tafiya har suka fito daga cikin lawcourt d’in,tunda suka fito daga yadda suke tafiya yasa idanu gaba d’aya suka dawo kansu,wad’anda suka fahimci ba k’alau ba suna ta mata sannu,wasu kuma shi d’in sukewa Allah ya k’ara sauk’i,shi dai cewa yake “ameen” amma duka hankalinsa na tattare da ita,,ko tawagar family’nta da suke jiranta a wajen da tsumayin ta fito suyi sallama,lokacin da suka gansu a haka gaba d’aya suka yo kansu hankula a tashe suke tambayar lafiya.? Yace “A’a..” Amma itan sai cewa tayi “Yeah.! Am fine,,just feeling restless ne,kada ku damu” sannu suka mata wasu kuma suka ce “To ko dai hospital zaku je ne.!?” Sai tayi saurin taron numfashinsu da fad’in “No! Ba sai munje ba,,idan na samu bacci zan warware..” Addu’ar fatan alkhairi suka yi musu sannan suka yi sallama,da fad’in sai sun zo yi mata bangajiya,tace “Toh” daga haka sai suka juya suka barsu nan,bayan tafiyarsu suma d’in sai duk suka fashe kowa ya kama hanyar barin wajen da jimamin abunda yake faruwa.+

       A hanya ko da suka taho kwanciya kawai tayi a cikin motar,yana driving hankalinsa duka a kanta sai yaji bazai iya wucewa gida da ita a haka ba,a yanayin yadda ya ganta da yadda take yasan ba wai tana jin dad’i bane sai dai tak’i amincewa akan ba lafiyarta k’alau ba,hanya ya d’auke lokacin da suka kusa da gida ya wuce da ita wani k’aramin clinic mai kyau,bayan da suka iso tun kafin su fita sai ya juyo a hankali ya kalleta yana gyara parking yace

   “Helfmate..! Muje koh.!?”

   Sai data juyo da kanta saitinsa zata yi magana sai taga ba gida suke ba,idanunta ta lumshe ta bud’e still tana kallonsa da idanunta da suke nuna lallai bata jin dad’i tace

   “Ina zamu je..!?” Yace “clinic mana,kina buk’atar ganin likita gaskiya..”

    B’ata rai tayi tace “Ni dai gaskiya mu wuce gida,nafa fad’a maka lafiyata k’alau.” Yana kallonta yace “Ban yarda lafiyarki k’alau ba.. Muje dai kawai a dubamin ke..”

   Ba don ta so ba sai don kawai bata son su sake samun matsala da shi ta fita daga motar suka shiga cikin clinic d’in,bayan zuwansu shi yayiwa Dr bayanin abunda ya faru,Dr yayi mata y’an tambayoyi tana bashi amsa,duk abunda ya dace ayi mata anyi,bayan wani lokaci sakamako ya fito,a nan Dr yake shaida masa tana d’auke da juna biyu d’an watanni biyu,murna a gurin Hammad tamkar yanzun ne zata fara haihuwa,to a nan d’in nema har ya yiwa Dr complaint yawan fad’an da take ji da shi da taurin kai,bcos yasan duk a baya ba haka take masa ba,murmushi Dr yayi yace masa “kada ka damu,,wannan duk wasu d’abi’u ne na masu juna biyu,amma nan da wani lokacin komai zai koma dai² kamar babu abunda ya faru.” Yace “Yanzun Dr idan cikin ya girma zata daina..!?” Yace “Zata daina in sha Allah,ko wane ciki dama da yanayin da yake zuwa da nasa tsarabar,amma zata dawo dai²” Godiya suka yiwa Dr sannan suka masa sallama,daga nan suka d’auko hanyar gida sai wani nan² yake da ita yana sake tarairayota.

    Duk abunda yake ita kam kallonsa take,but bata iya masa magana ba sai dai tayi murmushi ta juyar da kanta gefe,tun suna hanya kafin su k’araso gida ya bugawa Mamma waya yake fad’a mata,sosai ta nuna murnar ta a fili,bayan ta musu addu’ah take tambayarsa yaushe zasu koma U.S.? Yace “Mah i think it was tomorrow morning zamu wuce,saboda yara,ga kuma aiki da muka baro..” Tace “hakan yayi,amma zaku zo ne kafin ku wuce.!” Yace mata “Ehhh! Maybe zuwa dare muzo muyi muku sallama” tace “Toh Allah ya kawo ku lafiya” da “ameen” ya amsa sannan suka yi sallama tana bashi sak’on ya gaisar mata da y’arta,yace “Toh Mah gata tana amsawa tace” Mamma tayi murmushi sai suka yi sallana sannan suka ajiye wayar,tun da ya gama waya da Mamma yake ta murmushi,a haka har suka dawo gida,,bayan dawowarsu ne ya bugawa Badra waya yana tambayar yaran,bayan yaji lafiyarsu sai bai b’ukaci ta bashi su a waya ba suka yi sallama yana fad’a mata goben suma zasu dawo,ta bisu da fatan dawowa lafiya sannan suka yi sallama,duk abunda yake a ranar ita dai binsa kawai take da ido sai idan ya kama tayi magana,shima d’in ba wani sosai ba,dan tunda cikin ya fallasata take jin jikinta yayi wani mugun week,daga kwanciya sai bacci,ranar abunda tayi ta fama da shi kenan,da daren ma da kyar ya lallab’ata suka iya fita,bayan sunje gidansu sunyi sallama da iyayensu duk suka bisu da addu’o’in fatan komawa lafiya sannan suka dawo,da yake ba wani shiri za suyi ba kuma babu kayan da zasu tafi da su yasa ko da suka dawo bayan wanka basu yi wani abu ba sai kwanciyar bacci.

     Washe gari da safe misalin k’arfe 7am jirginsu ya tashi,,bayan tafiyarsu a can gidan su taron y’an uwa sunje don yiwa Inna godiya da jaje sai suke samun labarin su Sabinar har sun tafi da safen,duk wad’anda suka yi niyyar zuwa dubata tunda sunji labarin abun alkhairin daya faru a jiyan suke ta binsu da addu’o’in fatan alkhairi.

*NEW YORK…*

      Lokacin da jirginsu ya sauka a cikin LaGuardia airport,motarsa daya bari a wani garage ya d’auko sannan suka kama hanyar 56 street,bayan isowarsu duk tana gajiye shi yasa tafiyarma sai daya dan rik’eta,suna shigowa apartment d’insu da yaran suka nufota suna mata welcome bata wani sake sosai ba ta nufi bedroom d’insu cos burinta shi ne ta jita a kwance,,Seeyah da damuwa a fuskarta bayan Sabina ta barsu a gurin saboda ta saba ganinta tana musu wasa ta rik’o hannun Feeyah tana fad’in

   “Habibtiiy.! What’s wrong with Mammah..??”

   Feeyah ta d’age kafad’a da fad’in “I dunno dear,,but let talk to Appa,,so that.!” Bata k’arasa ba Seeyah tayi saurin katse ta

   “Yeah u are right.! Let’s go.” Hannunsu rik’e da juna suka bi bayan Hammad da yake k’ok’arin bin bayan Sabina a time d’in suna fad’in

   “Appa.! Wait.!” Tsayawa yayi yana kallonsu kafin ya janyo su jikinsa saboda damuwar da ya gani a tattare da su yana fad’in

    “Mene ne ya faru..?? Wani abu ya faru da bana nan.?”

   

      “A’a Appa.! Kawai dai munga ne kamar mun yiwa Mammah laifi..”

      Kai ya girgiza musu yace “Noo! Ba kuyi laifi ba.”

    

      “Toh Appa ai fushi take damu..” Cewar Seeyah da fuskarta ta koma kalar tausayi,kafin yayi magana Feeyah ma ta karb’a “Appa! Kace tayi hak’uri baza mu sake ba,,idan tana fushi zamu shiga damuwa ni da Twitty” sai daya shafo fuskokinsu yana musu murmushi yace “Noo! Kada ku damu,Mamman ku ba fushi take da ku ba,,amma ku zo muyi sirri,sai na fad’a muku abunda zaku na yi mata,zata rage fushi kunji..”

      K’ura masa ido suka yi suna jiran ya fad’a, sai yace “Maza ku kawo kunne na fad’a muku.” Da sauri kowacce ta tura kunnenta,sai ya d’an sunkuyo dai² tsayinsu yace

  “Daga yau ina so ku dunga kula da Mamman ku sosai,cos she got a new baby.. Soon zata kawo mana sabon farin ciki..”

    Suna had’a baki suka ce “Appa.! Da gaske.!?” Yace “Ehh.!” Ihun murna suka sa tun daga parlor,ganin zasu cika gidan da hayaniya yasa yace musu maza suje apartment d’in Aunty BADRA su taya ta hira,idan Mamman nasu ta tashi a bacci sai su zo su fara shirin yadda za’a tari unborn baby,,da murna da komai suka amsa masa,sai suka juya suka fice suna ta tsalle zasu samu baby a gidansu.

       Bayan tafiyarsu juyawa yayi ya nufi d’akin da murmushi sosai a fuskarsa,lokacin daya shigo sai ya tarar da ita a kwance har ta fito daga wanka,yana binta da kallon mamaki yace

      “Wai har kinyi wanka ne..?” Tace masa “Ehh.!” Jinjina kai yayi kafin ya wuce zai nufi hanyar bathroom d’in, dai² yana niyyar shigewa tace “Ni kam ihun mene ne yaran nan suke yi..??” Ba tare daya juyo ba yace “Suna murna ne zasu samu baby..” Ido waje ta kalle shi tace “Wai suma d’in sai da ka fad’a musu.?” Yace “Ehh.! Ai gara su sani ne,su kuma shirya.” Jinjina kai tayi tace “Allah ya kyauta to” sai ta juya tayi kwanciyarta,murmushi yayi ba tare daya ce komai ba ya wuce zuwa cikin bathroom.

   

*NIGERIA…*

      Tun bayan da aka tafi da su LADO daga court,direct prison aka sake mai da su,sai dai wannan karon ko da suka dawo ba’a sake had’a su d’aki d’aya ba,sai aka d’auke shi daga cikinsu zuwa wani room d’in daban,,tun daga wannan ranar kuwa daya tsinci kansa cikin irin wannan rayuwar ya zama yayiwa rayuwarsa karatun ta nutsu,yadda yake tafiyar da tsarin rayuwarsa gwanin sha’awa haka nan kamar da can bai tab’a shiga wani mugun rayuwa ba,ya sake nutsuwa sannan ya bada hankalinsa wajen bautawa Allah da kiyaye duk wani abu da ka iya had’a shi da wani mutum bare har ta kai su ga samun sab’ani,,d’an zamansa a gidan a cikin tak’aitaccen lokaci ya keb’e kansa baya shiga hayaniya,hasalima babu ruwansa da shiga sabgogin mutane,rayuwarsa yake shi kad’ai babu takura babu damuwa. A b’angaren iyayensa ma ko da suka zo kawo masa ziyara lokacin kafin a sake shi sun ga canji mai girma a tare da shi wanda ya basu tsananin mamaki,,duk Babansa sosai yaji dad’in yadda rayuwarsa ta koma a yanzun,sai yake ta addu’ah da fatan Allah yasa ya d’ore a hakan har bayan fitowarsa,kada ace dan ya tsinci kansa ne a cikin gidan yasa shi gyaruwa lokaci kad’an,,to kuma lokacin ma dai bayan da wa’adinsa ya cika,daya fito a haka ya koma gudanar da rayuwarsa,mutum mai jaye²n fad’a gaba d’aya sai gashi ya dawo mutum mai sanyin hali,,abokansa da komai ada tun daya fito bai sake neman kowa a cikinsu ba ya keb’e kansa,dan kuwa babban burinsa a kullum a yanzun shi ne ya samu yaga Sabina don yana son neman yafiyarta sosai,kuma yayi mata godiyar halaccin data yi masa a rayuwa.

     *TANI* ma dai ba’a barta a baya ba,dan tun bayan da taga yadda Allah yayi da d’an da take ta yiwa mutane rashin mutunci dalilinsa,hankali ya shigeta tsarin rayuwarta da komai duk ta watsar ta koma mutuniyar Allah,a kullum idan tana tuno yadda suka rayu a k’auyen KAUSANI lokacin da suke ruga har zuwa dalilin dawowarsu birni sai tayi dana sani,,mutanen da take ganin basu da komai basu mallaki komai ba a rayuwa daya wuce *Y’A MACE* guda d’aya sai ga shi Allah ya d’aga darajarsu a dalilin samuwarta,har ta zame musu abar alfaharin da ita kanta suka mata rana,,haka nan idan ta tuna lokacin da suka dawo unguwar KAWO da zama bayan gwamnati ta basu gidajen zama da yadda ta asassa tada wutar lallai sai dai su raba muhalli da su Sabinar,da yadda ta tadawa su Baba hankali lokacin akan rabon diyyar Baffa da gwanati ta basu,wanda har ya janyo tasa Baban su LADO ya karb’i kason Hameed duk dan kada a zauna lafiya,sai taji duk yanzun bata san da wane irin ido ya kamata ta kallesu ta basu hak’uri ba,,a haka rayuwa taci gaba da tafiya musu idan sun had’u da Inna duk sai ta kasa sakewa tayi ta nok’ewa tana kauda kai cikin jin kunya,Inna kuwa ko data fahimceta nuna mata tayi ai babu komai tunda har Allah yasa ta gane gaskiya,shi yasa dama ake cewa duk abunda mutum yake tak’amar yana da shi to kada yayi wulak’anci akansa bcos wata rana baka san yaya rayuwa zata juya maka ba. Lokaci duk ya tafi da wasu damuwoyin da suka addabi family’n,yayin da farin ciki da k’aunar juna,yafiya da maida komai ba komai ba ya maye gurbin duk wata damuwar da take tattare da su fiye da shekaru.

A b’angaren Sabina ma zuwa wanman lokacin tuni cikinta ya fara girma,yanayin kulawar da take samu daga b’angaren Hammad da yaranta zuwa gudunmawar su Badra akanta abun na yi mata dad’i sosai,wani lokaci idan ta zauna tana kallonsu yadda suke tsara taron baby’n sai dai tayi ta dariya,dramar su da Hammad wanda yanzun bayan samuwar yara yasa ya sake sosai idan suna lissafi sai tayi ta dariya,shi kuma dama abunda yake buk’ata kenan a kullum ta kasance bata da wata damuwa a rayuwa.

*NIGERIA…*

Zuwa yanzun ko da lokaci yayi nisa,akalar rayuwar Hameed da Sulaiman gaba d’aya ta koma gidan su Sabina,dan tun bayan da aka kama LADO Baba ya tattara su ya maida su hannunsa,a yanzun shi yake kula da su da duk wasu al’smuran rayuwarsu,,sannan a bayan dawowarsun kasancewar tun da suka kammala secondary basu samu ci gaba ba sai buga² da suke duk da Baban lado yaso su ci gaba Tani ce ta hana shi yasa suke zaune haka nan,to yanzun kuma ko da suka dawo hannun Inna,sai ta nemi shawarar Sabina akan yadda take gani game da ci gaban kannen nata,bayan sunyi shawara ta sanar da Inna akan ta fara yin magana da Bana tukun abunda duk yace sai suyi magana akansa,to bayan sunyi maganar da Baban k’ima data fad’a mata anan take fad’awa Inna tana ganin kawai gara su baro k’asar,cos tana tunanin hakan zai sa su fi maida hankali sosai a kan karatun,amma idan suna zaune gida wata k’ila su saka shirme,,a lokacin bayan sun gama maganar hakan yasa sai ta shaidawa Innar zata sa a nema musu makarantar a nan U.S d’in,,,cikin hukuncin ubangiji kuma duka y’an kwanaki aka d’iba tsakanin maganar su tasa aka kammala musu komai,da yake ta can 9ja ma suna da Chamber k’ark’ashin Daddy sai basu sha wahala ba aka musu komai daya dace akan lokaci,bayan y’an satittika kuma suka taho bakin karatunsu inda su d’in suke k’ark’ashin school of science a nan KANSAS STATE UNIVERSITY.

     LADO ma dai a nasa gefen lokacin daya ji labarin su Hameed zasu tafi k’asar waje karatu kuma k’ark’ashin kulawar Sabinar yayi kuka yayi dana sanin k’in tsayawa yayi karatu a lokacin da kowa yake bashi shawarar yayi wata rana zai amfaneshi amma sai yayi biris yak’i ji,sai gashi yanzun da lokacin da ake fad’a masa zai zo d’in yayi ya tashi a zero,,haka nan ko da yake tunawa da irin nasihohin baffa akansa yayi kuka sosai kuma yayi tir da irin rayuwar da yayi a baya,,to a irin ranakun da yake zuwa gurin Inna gaisheta ne,da yake tun bayan fitowar sa daga gidan kaso duk jumu’ah bayan sakkowa daga masjeed can yake wucewa ya yini,sai yake shaida mata damuwarsa a lokacin na son komawa yayi ilimi to amma kuma bai san yaya zai yi ba,nan Inna ta zaunar da shi ta sake yi masa fad’a da bashi shawarwarin da zasu taimaki rayuwarsa,,a nan d’in nema har ta sake k’arfafa masa guiwa akan ya nemi ilimin tunda su dai shekaru basa hana ilimi.

   Tun daga ranar kuwa bayan ya tafi gida yake ta tunani da neman hanyar da zai inganta rayuwarsa,lokaci kad’an tsakani da kansa sai ya samu Baban Sabina ya fad’a masa batun son komawarsa makaranta,Baba ya bashi goyon baya had’e da yi masa nasiha sosai,,bayan wani lokaci LADO ya fad’a neman ilimin addini dana boko sosai,kuma cikin hukuncin Ubangiji da komawarsa karatun hakan sai yasa ya dage sosai saboda burinsa a yanzun shi ne ya inganta rayuwarsa ta yadda zai shafe duk wani tsatsa da bak’in painting daya b’ata masa rayuwa a baya.

*SOME YEARS LATER…*

     Lokaci ya tafi yayin da rayuwa tayi kyau a ko wane gefe,,a b’angaren su Sabina da suke U.S yanzun kam tuni ta haife d’anta namiji wanda aka mayarwa da sunan Baffa wato *IBRAHIM* suna kiransa da *KHALEEL*,, soyayyarsu a yanzun da zaman da suke gudanarwa tsakaninta da Hammad  harma da yaransu abun gwanin burgewa ne,kowa yana bawa kowa girma gami da mutunci dai² gwargwado,babu wulak’anci ko tozarci a zamansu,kullum ka gansu suna cikin farin ciki da nunawa juna kulawa.

A b’angaren su Badra,Jannat da Zeeharis ma haka rayuwa ta kasance musu,dan a wannan lokacin Badra yaranta biyu bayan Meenal,ta samu Daddy wato *ALIYU* (Ayman) da *MUHAMMAD* (Mukhtar) mai sunan Daddy’nsu Sultan,da yake tsakanin Ayman da Mukhtar bata samu tazara mai nisa ba shi yasa duka sai ta wuce su Jannat,,haka ma Jannat d’in itama ta sake haihuwar namiji wanda aka sa masa sunan Daddy’nta,Zee ma a yanzun haka tana tare da yaranta biyu Bayan Little Hammad ta samu mace mai sunan Mamanta,,rayuwa tayi musu dad’i,zamansu a NEW YORK gwanin burgewa,duka da yake zamansu a can yafi yawa shi yasa su da 9ja sai lokaci² idan sun samu hutu,ko k’arshen shekara su tattaro gaba d’aya.

Da yake duk weekend idan ya zagayo a zamansu sun saba ba a gida suke yinsa ba yasa tun da safiyar ranar Saturday d’in suke ta shirin fita,kasancewar duk zagayowar sati a irin wad’annan ranakun da kowane ma’aikaci yake hutu zaka ga ya tattara iyalinsa su fita shak’atawa,to suma din hakan sai ya zsme musu sabo,wani lokacin kuma maimakon shan iskar sai su shiga malls yin shopping kasancewar arean fifth avenue it has many luxury goods,fashion da kuma sport brand boutiques wad’anda suka had’a da irin su Louis vuitton,tiffany & co,gucci,prada,armani,salvatore ferragamo,nike,escada,rolex,lindt chocolate shop da kuma irin su oxford clothes.Idan kuma batun gurare ake na shan iska bayan Central park zoo,akwai irin su museum of modern art,washington square park nd Bryant park,,to yau d’in ma dai kamar kullum ne bayan duk sun gama kammala abubuwan da zasu buk’ata yaran su da suka girma,da iyayen maza suka fita da komai suka sa a motocin da zasu fita,kasancewar tuni sun jima da barin Trump Tawer,yanzun suna zaune ne a *KANSAS*  duka dai a cikin New York d’in,,,lokacin da suka firo cikin ado suke matansu da maza irin na mutumin da hutu,gata gami da naira suka zaunawa,,daga nan kai tsaye sai suka d’auki hanyar *BRYANT PARK* dake 6th avenue,bcos yau can suka fi buk’atar zuwa.

  Suna tafe a motocinsu kowa da nasa iyalin har suka shiga cikin park d’in,bayan duk sunyi parking sun fito,can daga gefe k’asan wasu irin bishiyu da suka bada inuwa sai suka shimfid’a k’aton mat da zai d’auke su,duk da a yanzun ak’alla jimillar su a 20 abunda babu kad’an ne kawai,to lokacin bayan sun zo kuma babu jimawa sai ga su Hameed nan suma sun k’araso da yake a cikin *KANSAS STATE UNIVERSITY* suke karatun su,kuma dai duk weekend idan za’ayi irin wannan fitar gaba d’ayan su suke had’uwa,nan jimillar su ya tada mutum ashirin cif daya bada family guda mai ban sha’awa.

Rayuwa tayi kyau ga kowa bayan tsayin lokaci,inda yanzun Hammad ya taka matsayin Ass. director a cibiyarsu,haka Sultan da Sadeeq suma sun k’ara samun matsayi mai girma bayan da suka kammala karatun PhD d’insu,a yanzun haka kuma so suke su sake takawa zuwa matsayin Proffs,,Sabina da su Badra ma duk sun koma sunyi Master’s d’insu,,,ko wane ahali suna cikin farin ciki,jin dad’i da nutsuwar rai wacce ta wanzu a tsakaninsu bayan irin k’alubalen da suka fuskanta a baya… They all lived happily ever after…

             *KARSHE…*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *