Author: Admin

Posted in KUNDIN KADDARATA BY HUGUMA

KUNDIN KADDARATA CHAPTER 5 BY HUGUMA

Yau kam da ta dora girkinta zama tayi cikin kitchen din tana kallo cikin wayarta har takammala girkinta,duk da cewa yau din akwai sauqim zirga…

Posted in WAYE ANGON MARYAM JAFAR KADUNA

WAYE ANGON CHAPTER 32 BY MARYAM JAFAR KADUNA

ganin yanda ya yi tasan lallai watarana sai son da yake mata ya dawo ita ke masa, a dai juri zuwa rafi wataran tulu zai…

Posted in Arewa writers

NAILAH CHAPTER 2 BYAyshat Ɗansabo lemu

Koda Anwar ya isa gidan Hajiya Dadah samunta yayi tayi baƙi,suna zaune a barandar dake ƙofar shiga falonta nanne wajen da tafi son zama koda…

Posted in SARAUTA TAH CE

SARAUTA TAH CE CHAPTER 6 BY NUCEELUV

Ganin yadda yaga hankalin ta ya tashi sosai yasa shi kamo hannun ta a tsanake yana girgiza Kai yace,“I don’t know who I’m.”Bilqees ta wara…

Posted in Arewa writers

TAIMIYYAH CHAPTER 4 BY Ayshat Ɗansabo Lemu

TAIMIYYAH❤️✍🏻 * Kwanaki biyar da suka biyo baya TAIMIYYAH ta samu sauƙi tayi garas,don ta gama amsan alluranta har tana harkokinta,tun safiyan yau da ta…

Posted in ARNE COMPLETE BY Surayyah.M.S

ARNE CHAPTER 15 BY Surayyahm.s

Ana shirye shiryen bufday gidan su Khalid wanda mahifinsu ya hada na mussaman domin siyama   Dama tun a schl ta ta kura ma raphael…

Posted in JIDDATULKHAIR COMPLETE

JIDDATULKHAIR CHAPTER 24 BY KHALISAT HAIDAR

Washegari da safe Abuturrab ya sauko downstairs wajajen karfe takwas, jin motsi a kitchen ya fasa shiga kitchen din ya xauna parlor, bayan kusan minti…

Posted in KUNDIN KADDARATA BY HUGUMA

KUNDIN KADDARATA CHAPTER 4 BY HUGUMA

Hannunta riqe kan qugunta tace “Dankali ne ta barmin ya huce,ni kuma ban iya ci ba,abinci rana kuma gaskiya bazan zauna qanwar qanwata tana dafa…

Posted in MAHADIN ZUCIYA BY RABI’ATU ADAM SHITU

MAHADIN ZUCIYA CHAPTER 6 BY RABI’ATU ADAM SHITU

Ta ce “Kai ma”. Duk suka yi dariya ta daga hannu kiran akawo musu abin sha.”Yasmin na ji dadi haduwa dake, kuma ba na fata…

Posted in ARNE COMPLETE BY Surayyah.M.S

ARNE CHAPTER 14 BY Surayyahm.s

Wasa wasa Khalid da raphael suka dawo kamar wuta da auduga acikin makarantar Jabir shikadai ne abokin raphael wanda  bayansu zu zafar dashi kullum zaka…

Posted in MEERAL BY AMINATOUH

Meeral Chapter 3 By Aminatuh

Xaune yake a huge family dining table having morning fast, tare da amminsa da dad dinsu da littlebrothernsa adeel who’s 23 da cousin sister dinsa…

Posted in Arewa writers

NAILAH CHAPTER 1 BY Ayshat Ɗansabo Lemu ✍🏻

  Ƴan matane guda biyu keta shiri da alamu unguwa suke shirin fita,ɗaya baƙace amma baƙin me haske ne da ake kirada wankan tarwaɗa,ɗayan kuma…