DAN MACE COMPLETE BY REAL-SMASHER
Www.bankinhausanovels.com.ng
Tunda ta zauna a gurin ta yi wani irin shiru mai shiga zuciya,bata sake k’ok’arin motsawa ba bare ayi tunanin tana raye.? Ta suma.? Ko kuwa mutuwa tayi.? Duka dai ga tanan ne sunkuye da kanta dake kife a tsakanin cinyoyinta,,yanayin yadda tayi she looks so restless and disturbed,wanda da kyakykyawan kallon tsanaki guda zai yi saurin sawa mutum ya fahimci yanayinta yafi kama da na mutumin dake cikin tsanani,kamar yadda both hannaye da k’afafunta dake d’aure cikin sasarin k’arfen suka yi indication,,and kuma yanayi da tsarin gurin da take ko kad’an bai yi kama da torture room ba,bare a kira shi da prison ko guardrooms.
Tsarin gurin ya kasance babu wani hayaniya,d’aki ne guda yalwatacce da bai had’a ko wane irin tarkace ba,,ita kad’ai ce zaune cikin d’akin da girmansa ak’alla zai tasamma kaiwa 30 square meters,daya kasance yana d’auke da wani irin tsohon traditional iron bed wanda hausawa kewa lak’abi da mahadi ka ture (wato dai irin hausar nan da ake nufin kafin aga bayan abu za’a d’auki tsayin zamani),then midi wooden table da kujera da suke gefe and long cutains masu sauk’in haske da suka zagaye duka windows da entrance na d’akin,,,ta d’auki tsayin lokaci a sunkuyen ba tare data d’ago ba,sannan kuma bata koma ta kwanta ba,gashin kanta daya baje ya sauka jikinta ya sake taimakawa wajen rufe ilahirin halittar fuskarta,da duk iya nacin mai naci da son bin kwakwaf akanta,zai yi wahala ya iya gano wace irin halitta ce farat d’aya,yarinya.?,Budurwa.?,Tsohuwa.?,Matar aure.? Ko kuma bazawara..?
***
Tafe yake cikin wani irin taku mai tattare da nutsuwa,tun da ya shigo cikin gidan fuskarsa ke sunkuye tana kallon k’asa,,sai dai a yanayin tsarin yadda yake tafiyar zai yi saurin sawa a kirashi da kamilalle,bcos yadda yake yi d’in tuni ya fallasa asalin nutsuwarsa da zata sa ayi saurin kiransa nutsatstse da yake bin komai na rayuwarsa a sannu,,a zahiri shekarunsa duka baza su haura 24 ba,sai dai da yake ya kasance ma’abocin ginannen jiki da duk wani siffar k’arfi na kasantuwarsa d’a namiji mai ji da shekarun yarintarsa suka bayyana kansu ta cikin fasion summer with hooded sleeveless d’in da yake sanye da ita,ta sake fallasa asirin girman jikin nasa da ka iya sawa a kirashi da mutumin da ya tasamma shekaru talatin a duniya,,tun daya shigo bai yi k’ok’arin d’agowa ba,hasalima sai sake janyo hooded d’in dake rufe da sumar kansa yake,wisely and time2time sai ya d’an lek’o ta side yana sake monitoring hanyarsa,sannu a hankali har ya wuce harabar gidan ya iso cikin d’akin da take,,y’an kalle² yayi lokacin da ya shigo,ko da ya tabbatar babu kowa direct ya nufi inda matar take zaune ya k’araso kusa da ita,slowly ya d’ora hannunsa a saman shoulder d’inta,muryarsa na wani irin trembling bayan ya janye hood d’in yana kallonta da fuskar damuwa yace
*”LOLLY..!* Kiyi hak’uri ki fad’a min yanzun.. Please..!?”
Shiru tayi bata d’ago ba har sannan,da wani irin muryar tausayi ya sake dafata yace
“Please lolly..! U have to take a look at me,always fa am growing older,why ne ba zaki sanar da ni ba..?? Why.?”
Shiru ta sake yi bata d’ago ba still kuma bata amsa tambayar da yake mata ba,shima d’in still ya sake yi mata duk muryarsa ya koma kamar zai yi kuka saboda k’in kulawa da maganarsa da tayi,a hankali ya janye hannunsa a jikinta ya juya mata baya,yana kallon wani side d’in yace
“Lolly..! U know ko wane lokaci saina tambayeki inda Daddy na yake,waye shi? Ina zan ganshi.? But always sai dai kiyi min shiru al’halin nasan kina jina,i know kin san abunda nake nufi,kuma kin san abunda nake buk’atar ji kenan daga gare ki,why don’t u informed..!? Kin fi so ko wane lokaci naci gaba da rayuwa da bak’in cikin kira na *MARA ASALI..??* Ina son sanin inda mahaifina yake,na nemo shi,na rungume shi,a karon farko,a lokaci guda naji nima na zama d’aya daga cikin y’ay’a masu asali da gata,,tabbas zanyi alfahari da hakan,a duk ranar da nasan wane ne mahaifina zan kasance mai farin ciki..!”
Dakatawa yayi kad’an yana jan numfashi,idanunsa a d’an kulle amma tsananin damuwa ke sake appearing masa a saman kyakykyawar fuskarsa mai d’auke da matsaikacin haske,madaidaitan idanu,pointed noise,dim beard nd small rounded mouth mai d’auke da wasu irin soft lips masu jan hankali,,still matar tana a yadda take ba tare da tayi ko gezau ba bare yasa ran zata amsa shi,da yaga bazata kula ba cikin fushi² da a ko wane lokaci ya tambayeta tak’i amsa masa suke k’arewa babu dad’i ya juyo yana kallonta idanunsa d’auke da wasu irin hawayen takaici yace
“It’s ok Lolly! Its ok.!! Tunda har bakya so na sani,,,i promised to my self nd u too,as from today till my last breathe i won’t ask u,,ever..!”
A fusace ya juya zai fita a d’akin zuciyarsa da ransa duk a mugun b’ace ya ganta tsaye tana kallonsu ta hard’e hannaye a k’irji fuskarta d’auke da damuwa,haka idanunta banda tsantsar tausayawa mai girma babu abunda suke bayyanarwa,jikinsa yayi mugun sanyi bcos yasan ta hana shi zuwa gurinta shi kad’ai da irin wad’annan tambayoyin,duk da yaji fad’uwar gaba lokacin da ya ganta tsayen,but hakan bai hana shi sunkuyar da kansa k’asa ba,slowly kamar wanda tafiya kewa wahala yaci gaba da takawa har ya k’araso gefenta yana niyyar rab’awa ya fice,,ita kanta ko da take tsayen tana kallonsu tun bayan da taga shigowarsa gidan bata iya ce da shi komai ba still tana kallonsa yana tafe yana matse idanunsa,har lokacin da yayi shirin fita ya bar musu d’akin,sannan tayi k’arfin halin rik’o hannunsa,waiwayowa yayi saurin yi yana kallonta a lokaci guda hawayensa suka samu damar fara sauka saman kyakykyawar fuskarsa,yadda yake jin zuciyarsa damuwar da yake ciki a yanzun na rashin hope ya wuce yace zai iya had’iyeta a cikinsa,dole ya bawa hawayensa damar sauka ko zai samu sassauci
*”NURAZ..!* Habibiiy.! Kada kayi kuka,kada kayi Yarona..! Idan ina ganin hawayenka suna k’ona ni,,bana iya jurewa ganinka ko wane lokaci kana kuka,,shin har tsayin wane zamani zanyi ta ganinka a haka..? Bazan iya jura ba,,ka kwantar da hankalinka yarona,in sha Allah ni kuma a yau nayi *ALK’AWARI* zan sanar da kai *ASALIN KA!* Labarin ka da mahaifiyarka tare da duk k’alubalen da muka fuskanta,na amince yau zan fad’a maka..!”
Tun kafin yayi magana suka ji ta fasa wani irin razanannen ihu da dole yasa su duka biyun juyawa suka kalleta fuskokinsu bayyane da damuwa,,Nuraz da jin ihunta da yanayinta daya sauya lokaci guda babu shiri yayi saurin matsawa bayan d’aya matar yana fad’in
“Annie..! Ki ce ta bari bana so.. Pleasee.. Am scared,,tana min irin kallon nan zan dunga jin tsoro,kuma zan daina zuwa gurinta..!”
Rik’o shi Annie tayi saurin yi zuwa jikinta,a hankali ta mayar da kanta gefen da take zaune tana kallonta rai a b’ace
“Haba *HAUWA.!* ke kuwa me yasa zaki dunga tsoratar da da shi..?? Kina son rayuwarsa ta sake shiga garari ne,bayan tarin matsalolin da yake kan fuskanta na rashin sanin goben sa..??”
A hankali hawaye suka fara gangaro mata,kafin tayi saurin sunkuyar da kanta k’asa tana girgizawa ba tare da tayi magana ba
“Mene matsalar ki kike kuka.?” Annie ta tambaya tana sake kallonta,ci gaba tayi da girgiza mata kai kamar wacce dama can abunda tafi iyawa kenan still bata ce komai ba,Annie da take tsaye fuskarta da damuwa tace
“Ba kya so yasan asalinsa ko..? Kinfi so mu bar rayuwarsa a haka cikin wahala da duhu..?? Mene ne amfanin boy’ewar..? Kina tunanin hakan zaisa jama’ar dake masa gorin rashin mahaifi su daina.? Mene ne laifinsa dan ya kasance a haka..!? shi kenan dan yana amfani da sunan mahaifiya sai a tsangwami rayuwarsa..Haka kike so duniya taci gaba da kiransa *MARA ASALI,,,MARA TUSHE..?* yaci gaba da rayuwa cikin damuwa da bakin ciki all the time aka kira shi *MARA ASALI.. D’AN MACE.?”*
Shiru d’akin ya d’auka na wani lokaci,a hankali Annie ta waiwaya ta kalleshi sannan ta kuma kallonta tace
“Kamar yadda muke rayuwa tun bayan haihuwarsa a cikin k’unci da bak’in cikin wannan al’amarin,,fatana har kullum shi ne daga wannan ranar komai ya zama tarihi,,na gaji da ganin rayuwarmu cikin damuwa,ke cikin wahala mu a cikin garari,,har tsayin wane lokaci zamu d’auka a hakan..? Shi kenan!³ Idan wancan lokacin kin hana na sanar da shi,wannan kam baki isaba.! Har ga Allah na gaji,,dan haka a yau zanyi k’ok’arin fitar da zuciyoyinmu daga k’angi,,zan fad’awa *NURAZ* asalinsa,ba don komai ba sai don ya zama dole yasan wane ne mahaifinsa… Ko kina so,ko bakya so,kin amince,ko baki amince ba,ni nan zan shaida masa komai bisa ga umarnin zuciyata,na amince zan fad’a masa..!”
K’ara ta sake saki mai tsananin firgitarwa har fiye da ta farko tana wata irin girgiza da fizga kamar zata tashi,Nuraz dake gefen Annie cikin damuwa yayi saurin juyawa zai fita daga d’akin dan a yadda yaga al’amarin ya san babba ne,sai dai tun kafin ya kai kofa Annie tayi maza ta kamo shi,k’ank’ame hannun Annien yayi cikin tsoro² ya juyo yana kallonta da marairaicewa yace
“Annie.! Ki ce mata to ta bari,kin san bana son ihu.! Yana sa ni shiga damuwa.! Yana tada min hankali..”
Saurin rungume shi tayi saboda ganin yana neman d’imaucewa tace “Am so sorry Yarona.. Babu abunda zai faru in sha Allah,,kayi shiru haka nan,zanyi mata magana,za ta bari ka ji,kada ka damu..!”
Yana daga jikin Annie yake sakin ajiyar zuciya da lumshe idanu,jin shiru bayan wani lokaci ya d’ago ya lek’o ta,yana kallon fuskarta ya sake saurin ja baya dan yadda fuskar gaba d’aya ta rine da wani irin firgitaccen b’acin rai,idanunta sun soye sunyi jajir tamkar garwashin wuta,tsananta rik’on da ya yiwa Annie yayi cikin tsananin damuwa yake kiran ta
“Annie.. Kin ganta ko.. Kice mata ta bari,,bana so..!”
Itama wani irin razanannen kallo take jifansa da shi mai cike da tsantsar tsoratarwa,a karon farko tunda suke magana bata tanka ba ta fara magana da wani irin murya da yake amo
“Ka fita daga nan..! Bana son ganinka.. Kada ka sake dawowa inda nake,,ku fita bana son ku zo inda nake.. Bana son ji,,na tsaneshi,bazan tab’a yafe masa ba.. Na tsane shi.!³”
Yanayin yadda take magana da ihu har tana datse harshenta tana taunawa yasa nan da nan jini ya fara fita daga bakin kamar wanda aka sa sabuwar razor aka tsarga,tsananin zafin azaba ya ratsa kwakwalwarta ta sake kurma gigitaccen k’ara had’e da tattara k’arfinta guri guda,wani irin tak’ark’arewa take tamkar k’aton gardi maji k’arfi cikin mummunan ihunta ta shiga fincike duka hannayenta,sasarin dake mak’ale jikin hannunta yayi tsalle gefe,kafin k’iftawar ido har ta kama na k’afar ta fizge,Annie dake ta tsaye suna kallonta ganin abunda yake faruwa kafin tayi yunk’urin yin wani tunani taga har ta b’alle shi ta k’arfin tsiya,a zabure kuma ta diro daga saman gadon tana kurma ihu tana girgiza,hankalin Annie a tashe ta fara nemar masa hanyar barin d’akin dan a yadda taga lamarin yazo controlling d’inta ita kad’ai ko su biyu ba zai musu wahala,,kamar wad’anda aka dannawa pause suka k’ame guri guda a lokacin guda suna binta da kallo,yayin da ita ma take ci gaba da nufo su kamar guguwar dake shirin yin b’arna,karantar nufinta da yadda take kallonsu yasa daga Annie har shi Nuraz d’in suka fara yin baya² da inda suke tsaye,lokaci guda ta tsaya tana sake kallonsu,ganin tafi maida hankalinta akan Nuraz yasa Annie dake cikin tashin hankali da kyar ta tattara kalmomin bakinta cikin k’arfin hali tace
“Habibiiy..! Yi maza ka fita daga nan,ina nan zuwa yanzun zanyi following d’inka,,sauri ka fita ka ji..” Cike da k’arfin zuciya take maganar tana yi tana tura shi bayanta
“Annie..! Am scared..!”
Tsawa tayi masa tace “Fita nace.. Kada ka damu maza ka wuce,ni nace ai zan zo yanzun na same ka..”
Kansa dake a k’asa ya kasa kallonta tun d’azun ya d’ago ya saci kallon fuskarta,,suna yin ido hud’u ta sake karkace hanya ta nufo shi gaba d’ayan ta,kamar yadda ta nufo shi haka ya juya ya kama hanyar ficewa,sai dai ko k’ofa bai kai ga isa ba,irin mugun tsalle data doko ya ganta tsaye a gabansa,yadda tayi acting kamar a movie sai yasa shi yin still yana ta kallonta tsoro k’arara a fuskarsa,,still cike da k’arfin hali Annie tayi saurin rik’e ta tana janta baya da nufin ta mayar kan gadon,a fusace ta d’ago tana fizgewa jin an rik’eta an hanata sakat,bisa tsautsayi ko data waiwayo tana fizge jikinta ganin Annie rik’e da ita ta kasa kwacewa yasa ta hankad’ata da dukkan k’arfinta,da jikin gini ta fara buguwa kafin ta silale tayi k’asa,sautin buguwarta da k’arar da tayi a lokaci guda na azaba suka sa Nuraz da har ya fita a d’akin babu shiri ya sake dawowa a d’imauce yana kiran Annie,k’ara ya fasa lokacin daya hangota kwance cikin jini,cikin tsananin tashin hankalin da bai tab’a tsintar kansa a ciki ba ya nufi inda take yashe ya d’ago kanta ya rungume,jin bata motsi a hargitsen ya fara jijjigata yana kiranta hankalisa a mugun tashe yake fad’in
“Annie..! Ki rufamin asiri ki tashi,,dan Allah kada kiyi min haka..! Idan kika tafi kika barni yaya kike so nayi..?? Ki tashi Annie kada ki tafi..!”
A wannan lokaci ko da nuraz yake kan sambatun kiranta,Annie kam bata san yana yi ba,bcos tuni tayi nisan kiwo,,juyawa ya shiga yi da tashin hankali yana dube²,haka nan duk sai yaji ya rasa mene ne yake nema,kuma ya rasa abunda ya kamata ya fara yi wanda zai dawo masa da Anniensa cikin lafiyarta,gashi shi kad’ai ne a gurin ya san da wahala ya iya d’aukarta,saboda yadda take rusheshiya tafi k’arfin ya d’auke ta shi kad’ai,,yana zaune rungume da kanta da jini yake ci gaba da zuba yana jijjigata yana kuka,ta zagayo ta bayansa without ya sani,ji yayi kawai an shak’e shi ta baya,da hannayenta biyu ta shiga hajijiya da shi cikin k’arajin maganarta da ba komai ake ganewa ba take maimaita fad’in
“I told u bana so,,bana so².. Me yasa..?? Sai nayi ajalinku.. Ni ce ajalin ku.. Kuma nima sai nayi nawa ajalin.. Sai na kashe ku,na kashe kaina,,dukanmu baza mu rayu ba.. Sai mun mutu dukan mu.. Sai mun mutu,,mutuwa za muyi.!!”
***
A matuk’ar firgice ya bud’e idanunsa dake rufe sakamakon mummunan mafarkin da yayi,cikin abunda bai wuce mintuna goma da komawarsa bacci ba,gumi duk ya wanke shi daga shi har white sleeveless singlet dake jikinsa,water bottle dake saman couch ya fara bud’ewa ya tsiyayawa a cup dake gefen bed d’in kad’an ya sha,a hankali ya shiga sauke ajiyar zuciya tamkar wanda ya sha tsere yana sake jan wahalallen numfashi da ajiyewa kafin ya fara motsa bakinsa slowly
“A’uzhubikalimatillahit’tamaat min sharri maa khalak’.. Laa ilaha illa anta subhanaka inniiy kuntu minaz’zalumiiyn.. Laa ilaaha illallaahul’azheemul’haleem,laa ilaaha illallaahu rabbul’arshil-azheem,laa ilaaha illallaahu rabbus-samaawaati,wa-rabbul-ardhi,wa-rabbul-arshil-kareem kareem.”
Ya d’auki tsayin lokaci yana maimaitawa kafin a hankali ya lumshe idanunsa ya bud’e yana juya su,bayan d’an lokaci ya rik’e gefen lip d’insa da hak’oransa cikin salon zurfafa tunani akan abubuwan da suke faruwa da shi a cikin bacci,,kimanin lokaci mai tsayi ya d’auka cikin halin jimami then kamar wanda aka tursasa yayi k’ok’arin janye bedspread da k’afafunsa ke ciki ya ajiye su cikin adjustable velcro slides slippers mai d’auke da tambarin Puma kalar fari,,yadda jikinsa yayi sanyi da abunda ya gani yana tashi tsaye yaji kamar ya rasa komai,hatta da kuzarin jikinsa duk sai ji yake yana kokarin gazawa,gefen bed d’in ya dafa da duka hannayensa slowly ya koma ya sake zama yana lumshe kyawawan idanunsa na tsayin lokaci,,muryar Annie ya jiyo dake ta tsaye tun d’azun akansa da sauri ya bud’e idanunsa
“NURAZ..! Habibiiy.!! Har yanzun baka tashi ba ne.!?”
Ta tambaya lokacin da take sake matsowa inda yake,a hankali ya d’ago yana kallon fuskar Anniensa da babu jimawa cikin mafarkinsa ya ganta cikin mugun yanayi,haka nan ya k’ura mata idanu,har ta k’araso bai sani ba sai data tab’a shi
“HABIBIIY..! Me ya same ka haka jikinka a jik’e.? Wasan ruwa kayi ne ko me..??”
Tana tambaya tana tattab’a jikinsa,shiru yayi baiyi magana ba,a hankali Annie ta rik’o shi tana kallonsa,tana shirin sake yin magana taji temperature d’in jikinsa ya sauya zuwa fitar da hucin zafi,da sauri ta sauke idanunta tana watsa masa kallon tuhuma
“Mene ne ya faru habibiiy.?? Wani guri na maka ciwo ne.? Ka sanar dani abunda yake faruwa.!”
Still yayi yana kallon ta ba tare da yayi magana ba,kome ya tuna da sauri ya mik’e ya kama hanyar barin gurin a niyyarsa ya shige bathroom,but sai Annie tayi saurin rik’o hannunsa
“Zo Habibiiy ka sanar min damuwarka.. Me ya same ka jikinka yayi zafi haka..!?”
Girgiza mata kai kawai yayi,a hankali ya zame hannunsa ya shige bathroom without yace da ita wani abu game da tambayar da tayi masa…..
*#HAPPY NEW YEAR.*🎉
#Comment first
#Vote &
#Share pls.
#Real Smasher.
#Jan/1st.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*YABON GWANI…*
Hassan Atk
Hussain Atk
Itz B.Y Ebraheem
Hayat Baba Zubair
Ku d’in ku ne gwanaye na,kuma abun alfahari na,idan har ina da mutanen daya kamata ace na ambata,a wannan dan tak’aitaccen rubutun nawa,tabbas ku ne farko,,bisa d’awainiya da kuke da litattafaina a social media,bani da bakin da zanyi muku godiya,sai dai har kullum ina yi muku fatan rabb ya saka muku da mafificin alkhairinsa ameen.
Pᴀɢᴇ 2.
#Eɴᴛʀᴇᴀᴛʏ
Tun daya shige bathroom d’in yake tsaye k’ark’ashin shower,hannayensa dafe a jikin wall guda na katafaren toilet d’in da yaji kayan more rayuwa ya sake zurfafa tunani akan abunda mafarkin nasa yake nufi,a iya shekarunsa tabbas yasan bai kai matakin da za’a ce ya iya d’aukar irin wad’annan damuwar bane,to amma yaya ne zaiyi tunda k’addararsa tun farko a haka tazo.? Shi dai ya sani kuma har zuciyarsa ya tabbatar bawai yana damuwa da halin da yake ciki bane,abunda kawai yake damunsa a yanzun shi ne yana tsananin buk’atar son ya gane ma’anar yawan mugayen mafarkan da yake,,bakinsa ya bud’e kad’an yaja numfashi ya fesar,a fili ya tambayi kansa
“Shin mene ne hakan yake nufi..??”
Ya sake sunkuyar da kansa k’asa deeply thinking about his dreamt,ya b’ata lokacin da bai san adadi ba a k’asan shower ruwa yana ci gaba da sauka a saman kyakykyawan sumar kansa daya sha wani masifaffen undercut with long side swept,duk da yake yanzun ne yake kan tasowa amma sosai gyaran kan yayi masa kyau,but zuciyarsa tana cikin zullumi da damuwa wannan dalilin ya sake taimakawa wajen boy’ewar sirrintaccen kyaun da Allah yayi masa.
“Tsayin wane lokaci zaka d’auka kana irin wannan mafarkan..?? Ya kamata ka bibiyi asalinkan idan har hakan zaisa ka samu nutsuwa,,lokaci yayi daya kamata ace ka gogewa mutane shakkunsu akan kasancewarka *MARA ASALI..!”*
Zuciyarsa ke yi masa khud’ba da bashi shawara,a hankali ya d’an dakata da tunani,can daga wani gefen na zuciyarsa yake jin tana sake sanar masa
“Ya kamata kayi wani abu wajen gano asalinka,idan ba haka ba..!”
Sai yaji shiru kamar d’aukewar ruwan sama,,tambayar kansa yayi yace “If not.. What..!?”
Kamar mai jira yayi tambayar zuciyarsa ta bashi amsa da “Har duniya ta tashi zaka tabbata ne a matsayin *MARA ASALI.!* Tare da ci gaba da amsa sunan *’DAN MACE..!”*
Saitin zuciyarsa yayi saurin dannewa da hannunsa d’aya yana girgiza kai cikin wani matsanancin tashin hankali daya tsinci kansa sakamakon tunane² da yake fama da su ya furta
“No..!! Bazai tab’a yiwuwa ba..! Sai na tambaye ki,,kuma bazan fasa tambaya ba,duk tsayin *ZAMANI* zan jira na sani,,sai na sani..! Wollahi sai na bibiyi asalina,sai na san *WANE NE ASALIN MAHAIFI NA.!”*
Ya k’arashe maganar cikin wani irin murya mai amo dake tattare da damuwa,Annie dake tsaka da gyara d’akin tana karkad’e saman bed d’in daya tashi ta jiyo sautin maganarsa daga bathroom,tayi saurin ajiye spread d’in hannunta ta matsa jikin k’ofar toilet tana tambaya
“Habibiiy.! Me yake faruwa..??” Shiru yayi bai yi magana ba,hakan yasa ta sake fad’in
“Yi maza ka bud’e k’ofa habibiiy..!”
Tana naganar tana kwankwasawa da iya k’arfinta,still taji shiru bai amsata ba sai taci gaba da kiransa,jin maganarta yasa a firgice ya juya ya kalli k’ofar,cos bai san a fili yayi maganar ba
“Yanzun mene ne zan fad’awa Annie ta yarda da ni..?”
Ya tambayi kansa yana k’urawa k’ofar idanu kamar mai neman amsar a jikin door d’in
“Yalla habibiiy open the door..!”
Annie ta sake fad’a tana bubbugawa,jikinsa duk yayi wani irin sanyi a hankali ya janyo towel ya d’aura a waist d’insa sannan ya nufo k’ofar yana b’ata fuska,har lokacin Annie bata daina dukan k’ofar ba tana ci gaba da kiran sunansa
“Please habibiiy open it for me..”
Bud’e k’ofar yayi ya tsaya a tsakiyar hanya hannayensa d’age a sama ya dafe both side na hanyar wucewa,bayan ya sake had’e rai wanda yayi masifar k’ara masa kwarjini yana kallon Annie data tsare shi da idanu tana masa kallon tuhuma yace
“Annie..! What’s happen..?”
Kallon rashin fahimta ta bishi da shi kafin ta kamo hannunsa tana ja da fad’in
“Wuce muje..!”
“Annie stop..! Kin kira ni,and u know ban gama abunda nake yi ba..just leave me na k’arasa zan zo..”
Wani kallon k’asan ido Annie tayi masa tace
“Na fara wasa da kai ko..?? Zaka wuce muje ko sai na b’ata maka.?”
“I’m sorry Annie.!”
Ya fad’a yana sake kallonta yaji ko zata yi magana,but sai yaga ta b’ata rai,a hankali ya fara jan k’afafunsa yana binta har suka isa gefen bed,zaunar da shi ta fara yi then ta zauna closer to him,bayan ta rik’o saman shoulder d’insa d’aya fuskarta tana bayyana damuwa tace
“Dear.! I knew kana cikin damuwa,musamman a kwanakin nan,kuma kasan ina kula da duk motsinka,duk canjin da zan gani a tare da kai ina ganewa farin ciki ko akasinsa,but why don’t u tell me ur worries..? Kaga dai daga mu sai kai,bamu da kowa,duk duniyar nan mu kad’ai kake da muma kuma haka,kayi hak’uri Yarona,har kullum nasan bazan gaji ba wajen fad’a maka,duk halin daka tsinci kanka ciki ka kasance mai tunawa da ubangiji,sannan duk abunda ke damunka kada kaji tsoro ka fad’a min,,idan ina da yadda zanyi kasan zanyi ba don komai ba sai dan na making rayuwar ka ya zama different da na sauran mutane,duk da nasan a yanzunma akwai bambancin..”
Ajiyar numfashi Nuraz yayi then ba tare daya kalleta ba yace
“Annie..! I was dreamed,,ban san kuma me yasa ba yanzun all the time na kwanta bacci sai nayi ta fama da scary dreams,ina jin tsoro kada wani abu ya faru da ku..!”
“Don’t feel terrible habibiiy,ko mene ne zai faru kasan ina tare da kai,,kai dai kayi k’ok’ari ka kasance mai yawan kai kukan ka ga Ubangiji,shi kad’ai zai isar maka a cikin dukkan lamuranka,,in sha Allah babu abunda zai faru..”
Rau² yayi da idanunsa kamar mai shirin zubar da hawaye yana ci gaba da kallonta,Annie dake ta kallonsa da tausayawa tayi saurin cupping fuskarsa a tsakanin palms d’inta tana sake tsurawa fuskarsa idanu
“Don’t cry habibiiy please..!”
Yadda tayi magana da fuskar damuwa yasa Nuraz d’in saurin girgiza mata kai a hankali yana ta k’ok’arin mayar da hawayensa yace
“Bazan yi ba Annie,,kema kada kiyi kinji.!?”
Kai ta girgiza masa tana shafa kansa gently,yadda yake jin dad’in shafar da take masa a hankali ya zame yayi d’ai² a jikinta yana sakin wahalallun ajiyar zuciya,shafa sumar kansa taci gaba da yi in a calmness way zuciyarta fal tausayinsa,bayan wani lokaci tayi zaton yayi bacci ta gwada kiransa,a hankali ya amsa still idanunsa a kulle,d’an jimm Annien tayi kafin tace
“Maza ka sanar da ni abunda yake faruwa ka ji ko..?”
D’agowa yayi ya kalleta da lumsassun idanunsa yace
“Annie what should i tell u..!?”
Tana kallonsa tace “about ur concerns” Rau² ya sake yi da ido yana fad’in “But Annie i told u am sacred,ina jin tsoron abunda ya faru ya same ki.. Ni ban san yaya zan iya fad’a miki ba,besides kuma ina jin tsoron rayuwa ba tare da ke ba,,tun farko ban san kowa ba sai ku,bani da kowa,ina kike so naje idan na rasa ku.?”
K’ura masa ido Annie tayi ko k’iftawa babu kafin ta tattaro jarumta tace “No habibiiy this is not for real,,abunda ka gani it’s just a matter of dreamt,, shirmen mafarki ne,mafarki kuma baya zama gaskiya.”
Saurin katse ta yayi “Ni dai Annie ki bar tuno min, ko son maganar ma ba na yi”
K’wafa tayi kad’an ta ture kansa tace “D’aga ni to,sai kaje can ka ji da damuwarka tunda baza ka fad’a ba”
Yadda fuskarta ta nuna taji haushinsa har ta fara k’ok’arin mik’ewa ta bar masa d’akin da sauri ya rik’o hannunta yace “I’m really sorry Annie,, but believed me ina jin tsoron wani abu ya same ki ne..I have seen it in my dream”
Yanayin fuskarsa kad’ai ya isa bayyanar da gaskiyar abunda yake fad’a,Annie da taji baza ta iya jurewa ba sai tayi saurin dawowa ta rungume shi tana shafa shi gently
“It’s ok habibiiy,, kada ka damu ka ji,ina tare da kai.. In sha Allah babu abunda zai faru,keep on praying Allah zai tsare ka”
“Annie to kiyi hak’uri..!” Ya d’ago kansa daga jikinta yana kallonta,kai ta girgiza masa tace “Ehh! Zan hak’ura amma ka fara sanar dani abunda ke yawan saka damuwa,,idan kayi haka ni kuma promise zan hak’ura”
“Annie amma fa..”
Saurin rufe masa baki tayi tana fad’in “I told u zan hak’ura,but ka fara fad’amin,idan ba haka ba kuma zamu samu sab’ani tunda haka kake so”
Kansa yayi saurin girgizawa kad’an yace “Shi kenan Annie zan fad’a” tiryan² ya fara d’auko mata labarin irin mafarkan da yake yi from da root har ya dire shi k’arshe inda ya farka babu jimawa,shirun da Annie tayi ta zuba masa ido tana sauraro har ya k’are bata fargaba,sai shi da yaji shirun nata yayi yawa ya dan girgiza ta “Annie baki ce komai ba” a d’an firgice ta kalle shi tana fad’in “Ahmn! Habibiiy” sai kuma tayi shiru,kallonta yaci gaba da yi ba tare da yayi magana ba,a hankali yaga ta mik’e tsaye kamar mai neman abu cikin kame² ta juya da sauri zata fita tana fad’in “Idan ka shirya maza ka fito kayi breakfast lokaci yana tafiya.”
K’ura mata ido ya sake yi har ta kai bakin k’ofa,still ba tare da ya amsa ta ba yana kallo tasa k’afa ta fice daga cikin bedroom d’in ba tare da ta ce masa komai ba,bayan fitar ta bai daina kallon hanyar da tabi ba,tunani da lot’s of tambayoyi dake shak’e a zuciyarsa suka fara zuwa masa without limit
“Me yasa bayan taji damuwata zata tafi..?”
Ya tambayi kansa,idanunsa ya d’an juya cikin salon tunani yana dafe chin d’insa da duka hannayensa,a fili ya sake cewa
“Ko dai bata fahimci abunda nake nufi ba.?”
Zuciyarsa ce tayi saurin katse shi
“No! Amma taji ai kuma tabbas ta fahimta,,the way take acting ya nuna akwai wani abu,shin kai baka ga yadda tayi bane.? Ya kamata kayi k’ok’arin finding abunda take maka hiding since.!”
Jim yayi yana tuno yanayin fuskarta,damuwa bayyane akan fuskarsa yace
“There must be something hidden,,her face point that out.. After taji komai,then ta juya ta tafi without tace min komai,,,shin mene ne hakan yake nufi.?”
Juya kansa yayi kad’an cikin salon son takura kai akan lallai sai ya gano ko mene ne yake shirin faruwar,bai d’auki dogon lokaci a zaune ba bayan fitar ta yayi maza ya mik’e,jallabiya yasa mai gajeran hannu ya biyota,can k’asan zuciyarsa yana sake fad’in
“Tabbas.! By God grace saina gano duk abunda kuke b’oyewa.. Zan gane da yardar Allah..”
Dai² ya ratso cikin katafaren parlor’n da yake d’auke da wasu irin shiryayuun royal chairs masu matuk’ar kyau masu kalar royal blue and gold,iya gani da kushen mai hassada sai dai ya kalla ya had’iye saliva’s amma ba dai yace zai tofa wani k’azamin magana game da tsarin gidan ko mammalakansa ba,yake tafe yana sake zurfafa tunani akan lamarinsa da Annie,har ya iso tsakiyar parlor’n ba tare daya farga ba,sai da Annie dake shigowa tace
“Kaii.! Lafiya kuwa kake tafe kana tunani har ina magana baka ji..!?”
Saurin kallonta yayi daga inda yake a hankali ya girgiza mata kai yace
“Yeah! Am fine”
Wani kallo Annie ta bisa da shi bayan ta tab’e baki tayi wucewarta zuwa kitchen ta barshi tsaye a tsakiyar chair’s,tsintar kansa yayi da kasa zama,haka nan yaji yana son shiga ya ganta and ya duba yaga yaya take.
Lokacin daya shiga d’akin a kwance ya isketa tana bacci,da alamun kamar bata farka ba har lokacin,gefen gadon ya k’arasa bayan ya d’an yi jimm a kusa da ita yana kallonta da tausayawa ya rik’o hannunta slowly yana murzawa,lokaci guda yanayin damuwa ya bayyana saman kyakykyawar fuskarsa,ya jima sosai a kanta yana ta kallonta ba tare da ta san ya shigo ba,kamar wanda ake tursasawa dole yana ta kallonta ya bud’e bakinsa da kyar
“Lolly.! I dunno how things suke tafiya min a haka cikin kwanakin nan,ina yawan yin mafarkin abubuwa marasa dad’i suna faruwa,,but na san ba akan komai ne hakan yake faruwa ba face ciwon ki da a kullum da tunaninsa nake rayuwa,,tun bayan dana mallaki hankali na nake cikin damuwa,a duk lokacin dana bud’e idanuna na ganki cikin wannan yanayin ina tsintar rayuwata cikin k’unci,ban san mene ne zanyi na cire ki daga wannan k’angin ba,ina son ganinki cikin lafiya kamar kowane d’an adam mai y’anci,,but i don’t even know mene ne zan aikata da zai sa ki dawo kamar kowa farat d’aya.. Ina sonki sosai kuma ina tausayinki,,,Ku biyun nan ku ne kad’ai duniyata kuma dangina,bayan ku ban san kowa ba,,ciki har da mahaifina,ban san wane ne shi ba,yaya yake.? A ina yake.? Duk ban sani ba,ban san komai game da shi ba,even his name ban sani ba,and u know ina son sanin abubuwa da dama game da rayuwata,but ban san mene ne dalilin da yasa kuka kasa sanar dani ba,,shin ina mahaifina yake ne..?? Ina son sanin wane ne shi.? Mene ne ya faru dake bayan samuwata.? Jikina ya jima yana sanar dani akwai damuwa a cikin rayuwarmu,,ina son sanin komai..”
Shiru ya d’anyi yana sakin numfashi,jikinsa duk ya sake yin sanyi,a hankali ya kai hannunsa ya goge hawayen da suka gangaro masa yaci gaba “All i wish a rayuwata shi ne na ganki kinyi rayuwa kamar kowa ne bil’adam mai y’anci,, sai dai ban san yaya zanyi ba ko ta yaya ne hakan zai kasance.. Duk irin sonyayyar da nake miki a matsayin mahaifiyata,na san ban isa na cire miki wannan larurar ba,,ina tsananin sonki,soyayya irin wacce baki bazai iya fad’a ba,ina miki so irin na tsakanin d’a da mahaifiya,ina sonki da dukkan zuciyata,,ana ahabbuk Mamah.. Ahabbuk.! Ahabbuk-thtiir.!”
Kansa ya sauke a hankali zuwa saman jikinta yana ci gaba da sauke hawayen damuwa da ajiyar zuciya masu nauyi,Annie dake tsaye bakin k’ofa tun d’azun ta gama jin kalaman da yake furtawa ita kanta bata san yaushe hawaye suka fara gangaro mata ba da sauri ta juya ta bar wajen tana ci gaba da hawaye masu d’umi da k’una,kitchen ta shige ta kulle kanta a nan tayi kuka har ta godewa Allah,bayan wucewar wasu mintuna still tana zaune ta buga tagumi take tunanin anya ta yiwa Nuraz d’in adalci da taja baki tayi shiru har tsayin wannan lokacin.? Shin tsayin wane lokaci ne zasu d’auka tana b’oye masa asalinsa.? A yanzun shekarunsa da hankalinsa ya kai ace yasan wane ne shi.? To amma ta ina zata fara sanar masa.? Shiru tayi tana sake zurfafa tunani har zuwa tsayin wani lokaci kafin ta yanke shawarar abunda take ganin shi ne yafi mata dai².
Yana kwance a jikinta bayan tafiyar Annie Dr Waseem ya shigo d’akin da sallama bcos lokacin daya kamata ya dubata yayi,har ya k’araso kusa da shi bai san ya shigo ba sai da ya tab’a shi
“Hello handsome..!”
A d’an tsorace Nuraz ya d’ago duk da ya fahimci muryar waye,cikin dabara ya goge idonsa sannan ya waiwayo ya mik’awa Dr Waseem hannu bayan ya k’irk’iro murmushi
“Welcome Dr.”
Suka yi musabaha Dr Waseem yana sake tambayarsa
“How are u,,nd how was the patient.?”
“Alhamdulillah.” Yace yana sake kallonta
“Allah ya k’ara mata lafiya” Dr Waseem ya fad’a yana maida hankalinsa kanta,Nuraz ya amsa da “Ameen” d’akin yayi shiru,Dr Waseem ya wuce kusa da ita ya fara shirin duba jikin nata,,Annie ta sake dawowa a karo na biyu bayan sun gaisa da Dr Waseem,ba tare da ta kalli Nuraz dake mak’ale da hannun mahaifiyarsa ba tace
“Habibiiy! Zo maza ina son ganinka yanzun ka kyale Dr yayi aikinsa.!”
Tana fad’a bata jira ba ta juya ta bar wajen,kamar bazai tashi ba ya fara binta da kallo har ta fita kafin ya mik’e ya bita yana jin zuciyarsa duk babu dad’i,a parlor ya tarar da ita zaune ta dafe chin d’inta da duka hannayenta biyu,tana ganin fitowarsa da sauri ta nuna masa kusa sa ita tace
“Sit” babu musu ya nemi guri ya zauna yana d’an kallonta but k’irjinsa yana ji kamar ana kwala masa abu ta ciki,nan da nan ya fara ji yayi masa wani irin nauyi,idanunsa ya runtse yana d’ora hannunsa a dai² saitin zuciyarsa slowly ya shiga karanta
“Allaahumma inniiy a’uzhu bika minal-hammi walhazan,wal’ajazi walkasal,walbukhli waljubni,wa’dhala’id-dayni wa’ghalabatir-rijaal.”
A hankali² yana ta maimaitawa har ya fara jin k’irjinsa yana sanyi,damuwar da yake tare da ita ta fara yayewa,ci gaba yayi da maimaitawa har tsayin lokacin da yaji ya dawowa nutsuwarsa tamkar dama can wani abu bai faru da shi ba sannan ya dakata yana sake fuskantar Annie da itama shi d’in take kallo tun d’azun ganin yayi shiru da idanunsa a rufe…..
#Posting wannan karon yana wattpad da yardar Allah,but idan na ga babu voting zan ajiye na koma whatsapp & facebook kamar last novel.
#Vote,
#Comment &
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Alkhairin Allah ya kai miki uwa ta gari *Hajiya Maryam Alhassan (Oum Feedy & I)* ina mik’o gaisuwa,da addu’ar fatan alkhairi gare ki,Ubangiji ya raya zuri’ah,ya albarkaci rayuwarsu.
Pᴀɢᴇ 3.
#Tʜᴇ Bᴇɢɪɴɴɪɴɢ
Duk abunda yake idanunta na kansa,duk da niyyarta da farko data kira shi,ta shirya yi masa nasiha ne akan damuwar da yake sawa kansa cikin kwanakin,but ganin da tayi masa a yanzun da maganganun da yake yi lokacin data shiga d’akin,yasa taji duk guiwoyinta sunyi sanyin da har tana ji a ranta baza ta iya sake b’oye masa komai dan gane da rayuwarsa ba,,sun d’auki lokaci zaune shiru babu wanda yayi magana tun zamansu ko wannensu da tunanin da yake zuciyarsa,fitowar Dr Waseem yana tambayar Annie abincin da aka dafa mata ya taimaka wajen dawo dasu cikin hankulansu,jikin Annie a sanyaye ta kira maidservant d’insu Bareerah dake taimakonta ta b’angaren kulawa da gidan ta kawo masa ya karb’a ya wuce,hannun Nuraz ta rik’o cikin nata a hankali bayan sun kasance su biyun tana sauke nauyayyun ajiyar zuciya tace
“Samahniiy ya ibniiy..!”
A d’an dake ya kalleta yace “Annie what’s going wrong kike neman yafiya ta.?? Ni mene ne kika yi min,a iya sani na tun dana taso ni baki tab’a min komai ba.. Daya wuce kyautatawa.”
Hannunta tayi saurin d’orawa saman lips d’insa tana girgiza masa kai tace
“Skutiiy habibiiy.. Kada kace komai.!”
“Annie.! Stop this drama,ni na san baki yimin komai bafa.”
“A’a habibiiy kada kace haka,,tabbas a gareka na kasance mai laifi,kai ne dai da baka san na aikata hakan ba kake k’ok’arin nuna min bani da laifi a gurinka,,but idan har baka yafe min ba tabbas ban san yaya zanji a rayuwata ba,ban san ina zan kai girman hak’k’in ka akaina ba.”
Ajiyar zuciya yayi ya sake damk’e hannunta a nasa fuskarsa bayyane da damuwa yace
“Annie.! Dan Allah ki bari,nifa babu abunda kika yimin,,idan ma akwai ni ina so ki k’addara a ranki tun kafin kiyi na yafe miki,bcos baki cancanta da zama a sahun wad’anda za’a ga laifinsu ba idan sunyi KUSKURE..I knew KUSKURE ne ba don kina sane ba..”
Sai da tayi murmushin samun sukuni ta shafo gefen fuskarsa sannan tace
“Shukhraan’kthiir habibiiy,,sai dai sam fa ba yadda kake tunani bane..”
“Uhn!” Yace yana sake zuba idanunsa akanta,kallonsa itama ta sake yi tace
“Je kayi breakfast tukun kazo,akwai maganganun da nake son muyi da kai a yau idan rabb ya nufa.”
“Really Annie.!?” Tace “Haka nake tunani idan rabb ya ara mana lokaci!” A hankali ya jirkita kansa gefe sannan yace “Okay” ya tashi ya nufi dining,Annie nata kallonsa har ya fara bud’e warmers dake gurin,shi yayi serving kansa,bayan ya zauna ci kawai yake amma sam baza ka tab’a gane yanayin dake kan fuskarsa ba,kad’an yaci ya ture plate d’in da mug daya had’a tea,ya taso ya dawo kusa da ita yana fad’in
“Annie na gama..”
“Uhn!” Tace,,haka nan tunda ta amsa ya tsinci kansa da sake nutsuwa idanunsa a k’asa yana ta addu’ar Allah yasa ko mene ne zata fad’a masa a dai² lokacin yazo masa da sauk’i kuma ya kasance alkhairi,muryar Annie ta katse masa tunani data kirashi
“Habibiiy.!” A sanyaye da irin muryar data kira shi yace “Na’am Annie”,jim tayi kafin tace
“I want to tell u something,,though i know it’s extremely ugly.. But ina fatan baza ka k’arawa kanka damuwa ba bayan kaji abunda zan fad’a.”
Gabansa yaji ya fad’i da sauri ya d’ago ya kalleta yana marairaicewa “Annie.! Please idan dai zai tada mana hankali kawai ki barshi ba sai kin fad’a ba,ni banga amfanin ace a yanayin da muke kuma muna sake sharing wani damuwar ba,kawai a hak’ura ba sai kin fad’a ba,dama haka Allah ya nufa..”
“Ya zama dole ka sani habibiiy,,wajibi na ne na fad’a maka,ko dama ace na b’oye maka a yanzun,dole ne wata rana nan gaba kad’an kai da kanka ka sake tambaya,wannan dalilin yasa tun kafin zuwan lokacin na yanke shawaran sanar da kai,ni na huta da dako kaima ka huta tunani da damun rayuwarka akan son binciko gaskiya.”
“Amma Annie.!”
“Kayi shiru ka saurari abunda zan fad’a,idan na gama kaji koma mene ne daga nan sai ka yanke hukunci,, amma kada kace na bari,a yau na riga nayi niyyar sanar da kai ne bisa umarnin zuciyata ba tare da ka tambayeni ba.”
Ajiyar zuciya yayi yace “Shi kenan Annie,tunda har kin yanke hukunci,Allah yasa hakan ya zama mafi alkhairi a gare mu.”
Shiru gurin ya d’auka for a while kafin Annie ta sauke dogon ajiyar zuciya tace
“HABIBIIY.! Nasan ka jima kana bibiyata da son sanin wane ne asalin mahaifinka.. A ina yake.? Wanene shi.?”
Kai ya gyad’a yace “Ehh! Annie but u already told me he was pass away”
Kai ta fara gyad’awa a hankali cikin wani yanayin damuwa muryarta tana rawa tace
“Tabbas na fad’a maka haka a bayan saboda wani dalili nawa,duk da na san this is not true habibiiy..”
Da mugun mamaki yace “But Annie kefa kika ce haka.?” Kai ta gyad’a tace “I knew a baya na fad’a maka cewa ya mutu ba don komai ba sai don ina son ka nutsu ka cire shi a cikin rayuwarka kamar yadda ya yanke ka daga jikinsa,,but a yanzun kuma ina sake shaida maka he’s alive..”
Wani gagarumin gumi ne ya fara yanko masa,yana ci gaba da kallon Annie da mugun mamaki yace
“Annie! Kin san abunda kika fad’a.?”
Kai ta gyad’a tace “yeah! I knew,kuma ina cikin nutsuwa ta ne nake sanar da kai mahaifinka da kake damuwa da son sanin wane ne shi yana raye..!”
Kamar bai yarda da abunda kunnensa yake jiyo masa ba yace “Annie.! Yana raye fa..!?” Tace “K’warai yana raye bai mutu ba,abunda nace kenan..!”
Zuba mata idanu yayi ko k’iftawa ya kasa yi,mamaki kwance akan fuskarsa na abunda yaji,haka nan duk sai ya kasa motsawa but ya tsinci kansa dai da cewa
“Annie.! Idan har yana raye kamar yadda kika fad’a a ina yake..?? Kuma wane ne shi.!?”
“Zan sanar da kai yanzun da izinin Allah.. Saboda haka ka saurare ni kawai..”
Nutsuwarsa gaba d’aya ya sake tattarawa ya mik’a ta gurinta duk da yana cikin rud’ani,a hankali ta kalleshi sannan ta fara da cewa
“Mahaifinka ya kasance wani hamshak’i,wanda zan iya ce maka duniya gaba d’aya ta san da zamansa,shahararsa matsayi da yake da su kad’ai yasa shi mallakar lasisin shiga duk k’asar da yaso a lokacin da ya so.. Duk da na tabbatar ba lallai ne duk wanda zan fad’awa ya yarda da abunda zan fad’a ba kai tsaye,but wannan itace gaskiyar kuma ita nake shirin zan bayyana,,,mutum ne shi shahararre da duniya ta aminta da shi,haka nan shahararsa ba iya nahiyarmu kad’ai ta tsaya ba,sai da ta had’a da zagaye duniya,al’ummah ta sanshi ta yarda da ingancinsa,duka wannan maganar da nake yi ina yinta ne akan mutum d’aya tilo,bak’ar fata jinsinmu da ya fito daga Africa,,,ba kowa nake nufi ba face mahaifin da yayi silar zuwanka duniya wato *SUPERIOR.”*
A mamakance a kuma razane ya d’ago yake kallonta bayan mik’ewa tsaye zubur da yayi,,bakinsa da duk wata gab’ar dake jikinsa tana aiki banda kyarma babu abunda yake sakamakon abunda yaji ta ambata yace
“Annie is he my Dad..!? Shi ya haifeni kike son cewa..??”
Tace “K’warai wannan mutumin shi ne asalin mahaifinka.”
Wani murmushi ya saki mai ciwo yana kad’a kai alamun abunda yaji bazai tab’a faruwa ba yace
“Impossible! Annie ace kamar wannan mutumin shi ne Daddy na,,kin san wane ne shi da kike dangatashi da ni..?? Abeg.! Annie stop this drama,mutumin fa da kike magana baya zama k’asar nan,shi da ahalinsa sun jima basa nan,idan ya shigo ma within k’ananun hours yake barinta,me zai had’a mu da shi.? And how zai zama mahaifina.? Annie! Ba sai kinyi haka ne zan fahimci asalina ba,yau idan kika ce min bani da mahaifi wollahi Annie i will accept my fate a duk yadda yazo,zanyi hak’uri cos haka ubangijina yaso na kasance,Annie even a bite wollahi ban tab’a tsammanin irin wannan furucin daga gare ki ba,but for the sake of Allah nake rok’on ki,ki rufa mana asiri dan girman Allah Annie mu zauna a matsayinmu please..! Na amince na yarda da k’addara,please and please ki bar maganar nan ma kawai ya wuce.. Na hak’ura da sanin ko ma waye mahaifin nawa..”
Hannayensa ya had’e cikin rashin sanin abunda zai sake fad’a ya runtse idanunsa,Annie dake ta kallonsa da tausayi ganin bai yarda ba tace
“Habibiiy..! Did i tell u such things a baya can..??”
Yayi saurin girgiza kai alamun A’a,tace “why yanzun kake neman k’aryata ni..?”
Idanu ya zaro yasa hannunsa d’aya ya dafe bakinsa d’ayan kuma ya d’ora shi akansa yace “Annie! Ta ina na isa nace kinyi k’arya.?”
Had’e rai tayi tace “gashi yanzun mun fara.”
Da sauri ya rik’e ta yana marairaicewa yace “I’m really sorry Annie idan har abunda nayi yasa kinyi tunanin na k’aryata maganarki,ki gafarce ni wollahi bazan sake ba..”
Duk sai ya koma abun tausayi cikin k’ank’anin lokaci jikinsa ya d’auki wani lalataccen rawar tsoro,a hankali tana d’auke kanta gefe tace “It’s okay!”
Kallonta yayi yana langab’ar da kai yace “kin hak’ura.?”
Ta gyad’a masa kai kawai,shi dai Allah ya sani tun da yaji sunan mutumin da tunaninsa yake kawo masa ko a mafarki hanya bata isa ta had’o su ba bare a gaske ace suna da wata alak’a ya shiga tashin hankali,d’agowa yayi da kansa dake sunkuye a karo na sau babu adadi yana jinjina kalmar mahaifinsa ya kalleta fuskarsa har lokacin da alamun rashin yarda da abunda yaji,tambaya yake shirin watso mata kafin ya kai ga yin hakan tayi saurin tarar numfashinsa
“Ina so ka saurare ni a yanzun,,cos na riga na san abunda kake shirin tambaya ta,tun kafin muzo wannan gab’ar na shirya domin sanar da kai wannan muhimmin sirrin,,dan haka idan kaji wani abu daya shige maka duhu bayan na gama kana iya tambayata,ni kuma zan sanar da kai asalin yadda aka yi hakan ya faru da yardar Allah..”
Ajiyar zuciya yayi ba tare da yace komai ba yana ta kallonta,idanunsa,zuciya da jikinsa duk jinsu yake kamar sun daina motsawa sosai ga wani irin tsoron da yake jin yana taso masa a rai,Annie da ta kula da halin firgicin da ya shiga ta dafa kafad’arsa tana fad’in
“Kada ka damu habibiiy,ko mai zai zama dai² da yardar Allah,,sannan ni a yanzun abu d’aya kawai nake da buk’ata daga gare ka,shi ne ina so kayi min *ALK’AWARI* bayan kaji labarinka daga gare ni,ina so ya zama ba zaka tab’a sawa ranka damuwa akan abunda ya riga ya wuce ba..”
Kai ya girgiza mata a hankali sai dai bai ce mata komai ba,kamar mai tunani itama Annie tana kallonsa ta ci gaba da fad’in…
“Abunda ya faru..!”
*FLASHBACK…*
*(The beginning of the story).*
*”RAFEEK ZAKAR LABBO* shi ne cikakke kuma asalin sunan mahaifinka,wato *CHIEF ECONOMIST* kamar yadda kaji na ambata a farko ne,sai dai kamar yadda na sani ne kuma kaima ka sani a yanzun al’ummah gaba d’aya tafi kiransa da *SUPERIOR* kuma shima wannan sunan yake amsawa,wannan suna ne da zan iya ce maka ya samo shi ne tun bayan da d’aukakar sa ta bayyanar da shi a duniyar shahararru,,asalin iyayen Rafeek ba y’an garin Kano bane,zama da yanayin canjin gurin aiki irin na ma’aikatan force ya kawo iyayensa garin Kano,Allah ya had’a mu mak’otaka da su,tun kafin su haifeshi har zuwa bayan haihuwarsa muke zaune tare da su cikin unguwa d’aya,asalisu sun kasance Fulani ne su da suka fito daga jihar *YOLA*,,Mahaifin Rafeek Alhaji Zakar Allah yayi masa rufin asiri da dukiya dai² shi wanda duk wani bawa da yake neman rufin asiri a gurin ubangiji ya samu kamar wannan a iya cewa ya more,kasancewar iyayen Rafeek tun a wancan lokacin suna da arzik’in su dai² su,mahaifinsa Alhaji Zakar ya kasance mutumin k’warai daya rik’e muk’amai da dama a cikin hukumar su ta *CUSTOMS* kafin Allah ya kaishi matsayin *ASSISTANT COMPTROLLER* a b’angaren d’amarar tasu,daga nan ne kuma bai sake yin gaba ba saboda ajiye aiki da yayi (ma’ana yayi retire).
Duk wanda ya san su yasan mutane ne su na gari masu mutunci da ake zaune da su lafiya,tun farkon zuwansu kafin a samu mahaifinka,babu wanda zai zo yau yace sun tab’a yin ko da musayar yawu,haka ko bayan haihuwar Rafeek zuwa tasowarsa babu abunda ya canja,,a d’abi’u irin na yarinta ko wane yaro zaka ga da irin abunda tunaninsa da ra’ayinsa yafi karkata akai,ko nace muradinsa da idan ya girma zai so ya zama,,a wancan zamanin lokacin da shekarun Rafeek suka yi dai² da wannan stage bayan tasowarsa cikin hukuncin ubangiji,ya kasance gwani wanda yake da burin ganin ya nemi na kansa a k’ok’arinsa na ya wadata kansa ta inda ko ya girma ba zaiyi kukan rashi ba,,sab’anin sauran yara sa’anninsa da zaka tarar dole sai sunje gida suna y’ar murya suke samun biyan buk’atunsu,,sau da yawa a wannan lokacin tun bashi da shi,da y’an kud’in makarantarsa da yake ragewa yake siyo y’an k’ananun kaya da basu fi karfin aljihunsa ba a shaguna yana siyarwa a k’ofar gidansu,yau da gobe aka ce a gurin ubangiji tafi k’arfin wasa,akan wannan hali da mahaifinka ya d’auka mutane suka fara yi masa kallon shirmen yarinta yasa shi yin hakan,yayin da shi a gare shi bil’hak’k’i ya d’auki al’amarinsa,lokaci² idan ya samu yan kud’ad’ensa ba tare da yayi shawara da kowa ba zai je ya siya yan abubuwan da suke da rangwamen kud’i,kama daga kan sweet,chewing gum,biscuit da sauransu,ba don komai ba sai dan ya tallafi kansa ta hanyar neman halal d’insa and ba tare kuma da ya jira anyi masa a gida ba,and ba dan ya rasa gata ko idan yace ayi masa a gida za’a gagara yi masa ba,sai dan yana so ne ace wata rana shima ya dogara da kansa,,,tun a farkon lokacin daya fara wannan sana’a a lokacin da jama’a suke kan yi masa dariya,sam bai d’auki hakan wani abu ba,ya maida hankali sosai wajen ci gaba da siya yana siyarwa,had’e da nunawa mutanen dake masa dariya,dariyarsu bai dame shi ba,duk da wasu a ciki sukan yi masa izgili ta hanyar tsallake shagunan unguwa zuwa gurinsa,to idan sun zo d’in ma dai mai makon su jira ya basu,su da kansu suke d’auka suna masa wasa da kayan sana’a,idan yayi magana suci gaba da dariya suna tsokanarsa da fad’in maganganu marasa dad’i,abun ya fara damunsa a rai ya fara tunanin daina sana’ar tunda ita take kawo masa wulak’anci,sai kuma yayi tunanin shin idan ya bari d’in gurin waye zai dunga samun kud’in b’atarwa da biyawa kansa k’ananun buk’atu na yau da kullum.?? Wannan tunani yayi masa jagoranci wajen yin watsi da al’amuran mutane yaci gaba da bin shawarar zuciyarsa,and ya d’ora daga inda ya tsaya,,a lokaci guda yana sana’arsa kuma yana ci gaba da karatunsa,kullum cikin ranakun markaranta da safe zaije makaranta,da yamma kuma zai zauna gurin sana’ar sa,duk da tun farkon fara wannan d’abi’a tasa mahaifansa sunyi iya yinsu akan ya bari tunda komai na rayuwa akwai a gida amma sai yace shifa sam su kyale shi yayi,to ganin ba dainawar zai yi ba yasa suma kansu suka hak’ura suka zuba masa idanu tare da binsa da fatan alkhairi,,,bayan wani lokaci da fara sana’ar tasa Allah ya sake bud’a masa,lokacin da Alhaji zakar ya fahimci da gaske yake son yin sana’ar ya bud’e masa shop a nan jikin gidan,raba d’aya nasara ta kwankwaso masa k’ofa daga zube kaya saman tabarma ya koma babban container,yayi farin ciki sosai lokacin da yayi gamo da canjin da ya samu daga ubangiji,,akan haka rayuwarsa ta fara kullum cikin samun bud’i daga ubangiji akan harkar kasuwancin sa.”
Dan kallon Nuraz Annie tayi da yake ta kallonta tace “wannan duka ina tsakuro maka labarin abunda ya riga ya faru ne a tak’aice,kafin mu gangara kan asalin alak’ar data had’a mahaifanka. “
A hankali gyad’a mata kai alamun ya gane,Annie taci gaba
“Asalin alak’ar mu da juna,,,mun kasance tsakaninmu da mahaifinka neighbours ne mu kamar yadda na fad’a tun farko,mun taso cikin unguwa d’aya a cikin line guda,gidajen mu basu da wani nisa tsakani,hasalima sun kasance suna kallon juna,but mun samu bambancin tsagi,ina nufin mu muna wannan gefen suma gidan su mahaifinka suna d’ayan hannun,kasancewar mu a haka na tsayin shekaru yasa babu yadda za’ayi ace bamu san juna ba,duk wanda yake cikin line mu ko da jiya ya zo mun san juna mu da shi,mun kasance mu da kowane gida kamar y’an uwan juna.
Gidan mu a gaba d’aya line ya kasance shi ne gidana farko da yafi kowanne tara mutane,bisa wannan dalilin yasa a kullum ba’a rabo da yin fad’a da y’an gidanmu,saboda yawanmu da jaye²n fad’a irin namu yasa muka yi fice a unguwar,dalili yawanmu kuwa shi ne babanmu yayi aure²,wannan yasa adadin y’ay’ansa muka kai ashirin maza da mata,to kuma dai da yake ba’a samu macen data zauna ba a cikin matan daya aura sai mahaifiyarmu,wacce ta zauna tare da shi tsayin lokacin har Allah ya karb’i rayuwar ta tana gidan,bayan mutuwarta sai wata bazawara daya sake aura,idan aka cire wad’annan matan biyu a tarihin gidan mu da aure²n babanmu sune kad’ai matan da suka zauna sama da shekara guda,duk wacce ta zo bata wuce haka,,sannan a yadda muke rayuwa gidan mu ya kasance yana da matsaloli,amma abu na farko daya nakasa gidanmu shi ne rashin had’in kai sai rashin wadataccen muhalli,wannan sune suka bawa gidan tallafin da kullum a kowace safiya yake kamar gidan haya,da zaran gari ya waye za’a fara hayaniya da fad’ace-fad’ace wannan ya tsokani wancan,kullum haka ake yini abu guda,idan har kaji baki ya huta tofa sai dai idan dare ne ya zagayo kowa ya kwanta hak’ark’arinsa,a nan d’inma gurin kwanciyar bawai ina nufin za’a yi shi lafiya bane,dole sai an yada hali kafin baccin,wani lokaci idan ta d’auro cikin baccin ma sai an daki juna,,rayuwar gidanmu ta kasance rayuwa ce ake yinta kowa yana ganin hanjin kowa,zaman lafiya yayi mana k’aranci,kowa tak’amarsa shi kad’ai Babarsa ta haifa,kasancewar duk matan da suka shigo daga haihuwa d’aya ne zaman yake k’in dad’i wata ma bata haihuwar sai kaga an tafi,tafiyar da babu biko bare kome,,kowa shi kad’ai ne bashi da d’an uwa duka a cikin gidan,idan aka cire mu ni da mahaifiyarka da muka kasance ciki d’aya kuma baba d’aya,komai namu mun kasance tare muke yinsa tun tasowar mu duk da tsakani na da ita akwai nisan shekaru biyar (5),bata tab’a raina ni ba,tana bani girma na a matsayin yayarta,yadda ta d’auke ni take girmama ni a matsayina na y’ar uwarta da muka fito ciki d’aya,yana b’atawa sauran y’an uwanmu rai,a ganinsu ta yaya zamu kasance masu had’in kai al’halin duka gidan kawuna suna a rarrabe.? And duk wanda zai neme mu da fad’a bama kulawa daga ni har Hauwa,wannan hali ne wanda mahaifiyarmu ta d’ora mu akai,duk abunda zasu ce idan zasu kwana suna magana bama tanka musu,,kafin Allah ya yiwa mahaifiyarmu rasuwa tayi iya kokarin da zata iya na ganin ta had’a kawunanmu gaba d’aya,ganin lamarin ya gagareta ta hak’ura ta zubawa sarautar Allah ido,Innar mu mace ce mai hak’uri da kauda kai,ta rasu lokacin Hauwa tana da shekaru uku a duniya,,to da yake a gidanmu bamu samu wadataccen muhalli ba,kasancewar duka d’akuna guda hud’u ne,babanmu d’akinsa daban,matar babanmu ma haka,sai ya zama mu mata gaba d’aya muna d’aki guda,sauran d’akin kuma na y’an uwanmu ne maza,,a duka tashinmu halin babanmu guda biyu yake burgeni kuma nake matuk’ar so,duk da nasan da yawa mutane sukan yi mamaki da wannan halin nasa,amma agare mu ba abun mamaki bane,duk da kasancewar muna da yawa a gidanmu hakan ko kad’an baisa ya gagara ciyar damu ba,a kullum rana yadda ake d’ora tukunya a sauke sau uku a ko wane gida da suke jin suna da rufin asiri,muma haka nan ake yinsa a gidanmu,safe,rana da dare duk lokacin da mutum ya b’ukaci abinci zai same shi,,amma batun girmamawa ga juna ko soyayya irin ta y’an uwantaka wannan ne babu shi,haka ko a b’angaren karatu ma dai² gwargwado baba yana iyakar k’ok’arin sa wajen ganin mun wadata da ilimi,sai dai mu d’in a wannan fannin ba kowa ne hankalinsa ke kan karatun ba,duk wanda aka ce yau mahaifiyarsa bata cikin gidan mahaifinsa dole ne rayuwarsa ta samu nakasa dole ne kuma kaga bambanci da ratuwar wanda yake tare da tasa mahaifiyar,mahaifiya ita ce tushen tarbiyya ga ko wane d’a,shin mu da bamu da iyaye wane ne zai ce muyi ko mu bari.? Duk wacce baba zai auro wani lokaci sharrin yau da gobe ke sawa ya rabu da ita,dan har ga Allah babanmu mutum ne da yake da saurin yarda da magana,sannan duk duniya idan har kana son ganin b’acin ransa ka tab’a masa y’ay’a,a wannan lokacin na tabbatar duk yadda kuke da shi lallai za kuyi hannun riga,,ganin abunda muke so shi muke yi yasa itama matar gidan da aka auro take zaune da mu bata tab’a hana mu,idan ana hayaniya bata tab’a cewa mu bari,hasalima sai dai ta kad’e zaninta tayi wucewarta d’aki ta barmu nan,idan muna iyawa mu kashe juna ko mu hak’ura wannan duka ruwanmu ne,wad’annan dalilan yasa gaba d’aya kowa abunda ransa ya so yake yi,makaranta zuwanta sai wanda yaga dama ko yasa kansa,duk safiya baba zai sa mu shirya mu fita saboda yana ganin hakan shine babban gatan da zai mana a rayuwa,zuwa kuma ya rage na mai niyya,iidan ka ji baka iyawa kana fita daga gida zaka iya wucewa gararinka,idan ka daidaici lokacin tashi ka biyo ayari a dawo tare,,ruwanka ne kuma rayuwarka ce.
Lokacin da baba ya fara harkar bin y’an siyasa,sai ya zama babu ruwansa da wani binciken muna zuwa ko bama zuwa duk da a bayama ba damuwarsa kenan ba,shi dai yasan duk k’arshen term zai biya school fees na gaba d’ayan mu,wad’anda suke zuwa da wad’anda basa zuwa,damuwarsa shi ne a tattara masa shaidar biya na gaba d’ayan mu a bashi,shin mutumin da aka bawa shaida kamar haka ta yaya ne ma zai san wanda bai je ba.?
Life goes on,,bayan tsayin shekaru da muka shafe still rayuwar gidanmu yana a yadda yake babu wani sauyi,kullum abu biyu ke yawo a tsakani dad’i/kishiyarsa da rashin watar zaman lafiya,,cikin hukuncin ubangiji a dai² lokacin dana kammala secondary school Allah ya kawo min mijin aure daga cikin y’ay’an abokan Baba,,tunda aka tsayar da ranar aurena nake cikin damuwar barin gida,a zahiri kuma ba wai ina damuwa bane saboda zan tafi,sai dan a wannan lokacin duka damuwata ita ce Hauwa,tunani na a kullum yadda zan tafi na barta,saboda ban san yaya rayuwarta zata kasance ba bayan bana gida,na san matar babanmu bata kula da kowa a baya ba da yake cikin gidan bare yanzun nayi tunanin za’a fara,tak’amarta kuma shi ne bata haifa ba,babu wanda zata raina sannan baba ya nuna fifikon soyayyar mu akanta,shi yasa tunda ta shigo gidan bata tab’a cewa muyi wannan mai kyau ne,ko mu bar wannan bashi da kyau,tunda aka tsaida ranar aurena hankalina ya kasa kwanciya,,but a wannan lokacin Hauwa tayi abunda ni ya kamata ace nayi,kasancewarta mai k’ananun shekaru a kaina,kamata yayi ace ni zan kwantar mata da hankali,amma abun mamakin shi ne ita da ake ganin bata da cikakken hankali ita take kwantarmin da hankalina,a duk lokacin da zata ganni cikin damuwa takanyi k’ok’arin taga ta sanya murmushi akan fuskata,har Allah ya kawo lokacin aurena,aka yi biki lafiya aka kai ni d’akina,a daren daya zama daren farko na rabuwarmu da Hauwa,ya kasance ni ina kukan rabuwa da ita a karon farko tun bayan tasowar mu,itama tana kukan shiga sabuwar rayuwar da babu ni a cikinta,a hakan ina kallo y’an gidanmu suka wuce suka barni,naji babu dad’i sosai duk da ba zaman lafiya muke yi ba,amma ganinsu kad’ai a tare da ni nasan zai bani kwanciyar hankali,,tsakanin gidan mu da gidan da nake aure babu nisa,but mu a gare mu a wannan lokaci gani muke kamar an gama nisanta mu da juna,bayan y’an rakiyar amarya sun watse ango ya shigo d’akin amarya..”
Shiru Annie tayi tana sauke numfashi da kallon Nuraz sannan taci gaba
“A bisa tsarin addini komai angona yayi min,na tabbata mijina na sona haka nima ina sonsa,kasancewar mutum ne shi daya dace da burin kowace y’a mace,,bayan komai ya lafa,duk wata hidima an k’are,aurenmu ya samu wasu kwanaki haka nan sai nayi nufin tuntub’ar babanmu akan maganar ko zai bari Hauwa ta dawo gurina dan a yadda na kula da ita cikin lokacin tana cikin damuwa da takurawar y’an gidanmu,amma kuma idan na tambaye ta duk lokacin da ta zo gurina bata iya sanar dani sai dai tace min komai lafiya,ni dai haka nan duk lokacin da zata fad’amin haka nakan ji ban gamsu ba,shi yasa lokaci guda nayi nufin samun babanmu da batun,mijina ya bani goyon bayan na karb’o ta ta dawo hannuna,cike da wannan k’arfin guiwa da sa hannunsa muka je tare har gaban Baba da maganar,duk da a d’ar² muke bcos bamu sani ba zai amince ya bamu ita ko bazai amince mana ba mu dai gamu nan a probability….
#Share.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 4.
#Sᴏᴜʀᴄᴇ
Mun samu Baba a gida,bayan mun shiga mun gaisa da y’an gidanmu,muka samu Baba da batun,lokacin da muka gabatar da buk’atar mu ta son tafiya da Hauwa amma sai da amincewarsa,bai nuna mana komai ba yace muje zai yi tunani,idan zai iya bamu ita to,,ni dai tunda naji ya ce haka jikina yayi sanyi,dan Baba mutum ne shi kaifi d’aya,idan zai yanke hukunci da k’arfin guiwarsa yake zartarwa a take,haka ma idan bazai yi ba a take yake yankewa,but matuk’ar kaga yana abu kamar baya so,tabbas there’s something behind,idan anyi sa’a kana da saurin fahimta ka gano dalilinsa na k’in amsa maka kai tsaye yace bazai yi ba ko akasin haka,jiki babu k’wari muka yi sallama da Baba muka tafi,,kwana biyu tsakani muka ji shiru and there’s nothing in return akan maganar,mijina ya sake tuntub’ata ko zan sake tunawa Baba maganar irin ace ko mantawa yayi.? Gudun kada nace wani abu shima ya ga laifi na,tunda ni dai na fahimci Baba bazai bamu ita ba,na amsa da “Toh” amma a zahirin gaskiya nasan Baba bai amince zai bari Hauwa ta bar gida ba,,lokacin da na je gida mun gaisa da Baba kafin nayi masa maganar ya haumin fad’an akan wane dalili zan d’auko masa mijina nace muna so ya bamu Hauwa.? Tunaninmu bazai iya kula da ita bane ko yaya muke tsammani.? Ni dai nayi shiru na kasa cewa komai,k’arshe bayan ya gama fad’an yace “kuma kinji na fad’a miki ko da wasa bana son a sake min irin wannan titsiyen,ni ba lusarin uba bane da zan d’auki y’ata na bada ita zuwa wani gida al’halin nasan ba aure nayi mata ba,duk hak’k’in dake kaina dai² gwargwado ina rok’on Allah ya bani ikon kamanta saukewa,daga yau bana son a k’ara min maganar za’a tafi da ita wani gida,ban amince da barinta gidan nan ba” ni dai tunda yake fad’an kaina ke k’asa kuma har ya gama banyi ko tari ba,sai dana tabbatar ya gama na bashi hak’uri,nuna min yayi babu komai,daga nan ban samu damar shiga gida ba nayi masa sallama na wuce gidana,,da na dawo mijina ya ganni ni d’aya ya tambayi ina Hauwa? Na bashi hak’uri sannan na fad’a masa Baba yace muyi hak’uri da karb’ar Hauwa,duk dai yadda muka yi da shi sai na gyara batun cikin sanyin kalamai na fad’a masa ta yadda ba zai zargi komai ba,duk da yaji rashin dad’i amma haka ya gwada min babu komai muyi hakur’in,,a b’angaren Hauwa kuma zamanta a gida gashi nan dai za’a ce,tun bayan barina gida rayuwa ta fara yi mata wahala,wani abun a lokacin da nake gida duk da ba shiga harkar y’an gidan muke ba,sukan raga mata ko don ganin idona,to amma da yake yanzun bana nan kuma an ganta yarinya ce k’arama duk wanda ya deb’o cin mutuncinsa sai ya sauke kanta,haka nan dai take ta hak’uri da duk abunda za’ayi mata,har lamarin ya fara neman fin k’arfin shekarunta,bayan wani lokaci ta yanke shawaran sanar dani halin da take ciki,ta zo muka yi maganar da ita ta fad’a min duk halin da take ciki,sai na ji ban ji dad’i ba,to amma yaya zanyi tunda Baba baya so nayi masa maganar ya bamu ita,shawaran da kawai na bata shi ne daga ranar idan ta dawo daga makaranta ko wani gurin zuwa,ta daina zama a gidan tunda ganinta a tare da su shi yake janyo mata shiga damuwa da wahala,na bata damar idanma bata da shi ta dunga zuwa gidana tana yini,a take tace min A’a Baba ya hana ta yanzunma bai san ta zo ba,ina jin haka dabara ta zo min,nace to me zai hana ta dunga shiga gidan su k’awarta Maimunatu tana zama can idan ta dawo daga school,idan yaso sai tayi zamanta a nan har lokacin islamiyya yayi,which means ita da gida dai sai idan taji tana son yin bacci ta koma. Tace min “Ehh! To yaya wannan shawarar d’in dai ina ganin zaifi koh.?” Nace mata “haka nake tunani,kuma ina ganin ko Baba ma idan ya sani ba zaiyi fad’a ba” tace “haka nima nake gani,tunda dai ai ina kusa da gida,kuma duk abunda za’a fad’a masa ma ba lallai ne ya yarda ba ko.?”,tun bayan tafiyarta sai ya zama daga wannan ranar idan sun dawo daga boko sai tayi wucewarta gidan su Maimunatu duk da ba makaranta d’aya suke yi ba amma zaman unguwa d’aya da had’uwarsu a islamiyya aji guda yasa suke k’awance sosai duk dama Hauwa ta kasance tana yin baya² da shiga sabgogin mutane,lokacin data fad’awa Maimunatu zata na zuwa gidansu,sosai Maimunatun tayi murna dan ita har ga Allah tana matuk’ar k’aunar Hauwa,itan ce dai da bata bada fuska ba yasa ko itama da kanta tayi baya² da ita tunda ta san ba’a k’awance dole,,cikin hukuncin ubangiji sanda Maimunatu ta fad’awa Hajiyar su hauwa zata dunga zuwa tana zama a nan,Hajiya ta amsa mata da k’arfin guiwarta bcos Maimunatu ita kad’ai ce y’arta mace,daga Yayanta sai ita su kad’ai suka mallaka,da taga tana murna itama tayi maraba da zancen,cikin tak’aitaccen lokaci rabin rayuwar Hauwa ya koma gidansu Maimunatu,idan ta fita tun safe ba ita zata koma gida ba sai dare lokacin kwanciyarta bacci,da safe ta sake shiryawa ta tafi makarantar boko,k’arfe 3:00pm sun tafi islamiyya,su da samun zama sai misalin 6:00pm idan sun taso daga islamiyyar yamma,rayuwarta ta koma gaba d’aya ta koma gidan su Maimunatu,,bayan b’illowar wannan al’amari na rashin zama tsakanin y’an uwanmu,idanunsu da hankulansu sai ya sake dawowa kanta,aka fara kai tsaiguminta gurin Baba akan tana tafiya yawo ba’a ganin k’afarta sai dare,abincin gidanma bata ci,maganganu dai barkatai haka aka cakud’e su,wani abun ma k’irk’irarsa suka yi suka fad’a,tun Baba bai fara tanka musu ba,sharrin yau da gobe ya janyo har ya fara tuhumar inda take zuwa tayi dare,a karon farko lokacin da ta sanar masa gidan Alhaji zakar labbo take zama,ta kawo masa dalilinta na yin hakan,ya gamsu kuma tun daga nan bai sake d’aga maganar ba,sai da aka sake soko mata sharrin k’arya tayi masa wancan lokacin,idan ta fita ba gidan Alhaji zakar d’in take zuwa ba,tana dai fakewa ne da can d’in a matsayin garkuwa,amma a zahiri yawon ta take tafiya,kwararo² babu inda ba’a santa ba yanzun saboda gantali,,ranar da aka kawowa Baba wannan maganar saboda zugashi da aka yi ya fusata sosai,maganar tayi masa zafi da yawa,ba tare da yayi bincike ya tabbatar da gaskiya ba yayi duka wa Hauwa,bayan nan ya yanka mata warnings masu tab’a zuciya akan ko da wasa ya sake ganin k’afarta a waje sai ya karairaya yasa an hura wuta da su,,a wannan ranar Hauwa tayi kuka sau babu adadi har taji tamkar hawayen idanunta sun k’are,yanayin maraici,damuwa da kad’aici ya sake mamayeta,cos a wannan lokacin bata da wani da zata sanarwa taji sanyi,ni d’in da muke sharing damuwarmu ban jima da zuwa ba,ita kuma Baba ya ce ko da wasa yaga k’afafunta waje sai ya sab’a mata,dan haka ta rasa mafita,a haka ta ci gaba da daurewa ta zauna cikin habaici da gori,makarantar da zata d’auke mata kewa itama ya hana zuwanta saboda a baya na fada maka Baba yana da halin yarda da abunda za’a fad’a masa,and baya damuwa da binciken gaskiya,kullum tana zaune gida ga damuwa ga kad’aici sai cin ranta suke,a gefe guda ga takurawar y’an gidanmu,,duka da yake ba shekaru gareta ba sai ta kasa yin wayon ko wani ne ta fad’awa yazo ya sanarmin halin da take ciki,,bayan kwana biyu da faruwar al’amarin Hajiyar su Maimunatu ta kula da rashin zuwanta tasa Maimunatun ta shiga ta duba ko lafiya bata ganinta cikin kwanakin.? Bayan zuwan tan suka d’an keb’e a d’aki duk dama an samu su ido,a hakan tayi iya kar k’ok’arinta cikin bada sallahun azo a fad’a min halin da take ciki ko Allah zaisa na rok’i Baba ya kyaleta taci gaba da zuwa makarantar,ta kwashe duk abunda yake damunta ta zayyanawa Maimunatu,tana kuka Maimunatun na taya ta har ta gama bata labarin abunda ya faru,Maimunatu tayi mata alk’awarin in sha Allah zata yi duk k’ok’arin da zata iya ta zo ta sanar min,Hauwa tayi mata godiya suka fito tare,da ta rakota bakin k’ofa suka sake tsayawa a nan suna ci gaba da y’an maganganunsu,kafin suyi sallama aka samu wani cikin y’an gidanmu ya kaiwa baba gulmar ga Hauwa can ta fita,babu b’ata lokaci Baba ya zo ya iske su zaure suna magana,nan d’in ma bai tsaya bin ba’asi ba ya korata gida bayan ya sauke mata kyawawan rankwashi masu shiga jiki,Maimunatu na kallon yadda take kuka,ta fice tayi gidansu da yanayin damuwa,,bayan komawarta gida bata iya fad’awa kowa ba har Hajiya data aikata,kuma ko da ta dawo ta tambayeta ce mata tayi tana lafiya daga haka bata sake cewa komai ba,,yanayin rayuwar gidansu Maimunatu rayuwa ce da suke yinta a sauk’ak’e,yanayin mu’amalar su da zaman takewarsu sun kasance suna gudanar da rayuwar su tamkar abokai tsakanin iyayen da y’ay’an,idan suna tattare da damuwa iyayen suna jansu a jiki su ji damuwarsu,itama Hajiya mahaifiyar sun a lokacin data kula da yanayin da Maimunatun ta shiga cikin kwanakin,haka ta sata gaba da tambayar lafiya take ganinta cikin damuwa.? Tana ta tambayarta da damuwa a fuskarta,tana lallab’ata saboda tana so ta sake sosai sannan taji mene ne ya kawo sauyin da aka samu,zuwa lokacin kasancewar damuwa tayi mata yawa sai bata sake b’oyewa mahaifiyartan ba ta zayyana mata komai da yake faruwa da Hauwa,,Hajiya ta shiga damuwa ta rarrashi Maimunatu sai da ta kwantar mata da hankali,and ta bata albishir idan Alhaji ya dawo zata san yadda tayi aka nemawa Hauwa’r sassauci,cos tana ganin lallai rayuwarta a cikin gidan akwai hatsari,sannan su da suka sani baya daga cikin hak’k’in mak’otaka kana ganin b’arna tana faruwa ka rufe baki ka zuba ido,dole tana bukatar inda zata zauna ba tare da tsangwama ko takurawa ba,ya dace ace itama ta zauna ne kamar ko wane d’a da yake k’ark’ashin iyayensa cikin y’anci,,sun gama maganar a ranan bayan Abba’nsu ya dawo tayi masa bayanin abunda ta ji daga bakin Maimunatun,shi kansa yayi mamaki sosai ace irin haka tana faruwa,abunda ya sanarwa Hajiya shi ne bai san yaya zai yi ya iya taimakawa ba,Hajiya ta kawo shawaran ya nemi mahaifin Hauwa suyi magana,idan ya fahimce shi,shi kenan ta san zai sassautawa yarinyar kuma rayuwarta zata samu salama,kwanaki biyu tsakani Alhaji zakar ya samu Babanmu a k’ofar gida,bayan sun gaisa cikin mutunci kamar yadda aka saba Abba’nsu Maimunatu yana kallon Baba yace
“Malam Baba! Gurinka na zo,wata y’ar magana nake so muyi da kai,yau kwana biyu kenan ina sa rai da ganinka Allah bai nufa zamu had’u ba sai yanzun,ina fatan ba zaka damu da abunda zaka ji daga gare ni ba..”
Baba yana kallonsa da mamaki,murmushi kwance saman fuskarsa yace
“Toh! Alhaji Allah yasa muji alkhairi”
Alhaji zakar ya kalleshi da murmushi shima a fuskar sa yace
“In sha Allah ma alkhairi ce.”
Gyara zama Baba yayi yace “Toh Alhaji ina saurarenka,wace irin magana ce wannan d’in.?”
Sai da Alhaji zakar yayi ajiyar zuciya ya san tabbas maganar da zai yiwa Baba,idan har bai masa kyakykyawar fahimta ba zasu iya samun sab’ani,haka kuma idan yayi shiru yaci gaba da zuba ido yasan lallai rayuwar marainiyar zata sake shiga wani halin,to amma da yake yayi nufin aikin alkhairi ne har zuciyarsa shi yasa sai ya daure yace
“Dama Malam baba magana ce nazo da ita nake son mu tattauna,Allah yasa zaka fahimce ni,dan ba akan komai nazo muyi magana da kai ba sai akan gidanka.”
Baba yana kallonsa yace “Akan gida na..?”
Alhaji yace “K’warai kuwa,akan gidanka.”
Baba yana binsa da wani irin kallon mamaki da rashin yarda ya sake daurewa yace
“Toh ina jinka..”
Alhaji zakar yana kallon Baba ya fara zayyana masa duk abubuwan dake faruwa a gidansa,da mugun mamakin yadda akayi ya sani Baba yake ta kallonsa,har ya gama magana Baba bai ce masa komai ba,Alhaji zakar yayi shiru yana ta kallon baba yaji ko zai yi magana amma yaji shiru,dole tasa shi tambayar baba
“Malam Baba baka ce komai ba..?”
Baba dai yana kallonsa har lokacin da kyar ya bud’e baki cikin kaushin kalami yace “toh Alhaji me zance.?? Tunda Allah yasa munafukai sun fara sawa gidana ido,har sun fara yawo suna yamad’id’i da ni a gari,da tona asirin gidana.. Zance ya lalace tunda har al’amarin gida na ya shiga gari..”
“A’a Malam Baba kada kace haka,wannan magana sam baka fahimci yadda take ba,,ni dai ka sanni kuma kasan ba mai shiga harkokin da ba’a sani bane,amma tunda kaga na tsayar da kai nayi maka magana kasan ba zai wuce na hango maka damuwa bane a cikin gidanka na sanar da kai. Toh amma tunda har Allah yasa magana ta batai maka ba,Allah ya huci zuciyarka kuma ya baka hak’uri idan har na b’ata maka rai..”
Ajiyar zuciya Baba yayi yace “ai Alhaji wannan batun tunda kazo da shi na san bazai wuce tsaigumi aka kai maka ba,kuma kaima ga shi ka tabbatar min,amma tunda haka abun yake,kafin a fara zagina akan maganar yarinyar nan,dole ne tunda yake nine mahaifinta na zartar da hukuncina akanta ta yadda babu wanda zai sake zuwa min da magana makamanciyar wannan,,zan aurar da ita kowa sai ya huta,da ta d’auko min maganar da zata fi k’arfi na gara na zartar da hukuncin da zan kashe bakin mutane..”
Alhaji yana kallon Baba da mamaki yace “Malam Baba aure kace.?” Baba yace “Haka nace”,cikin muryar rarrashi Alhaji zakar yace “kada kayi haka malam Baba,yarinyar nan duka nawa take da zaka ce zaka aurar da ita.? Ko a k’auye yanzun tuni an waye an daina irin wannan auren,bare mu da muke cikin birni,,ya kamata kayi tunani dai kafin ka zartar da hukuncin da zai iya kaika ga yin dana sani a gaba.”
“Alhaji ina ganin wannan hukuncin shi ne dai²,tunda har Allah yasa ka fad’i sak’on da ya kawo ka,kana iya tafiya na gode..”
Alhaji yaci gaba da kallon Baba da mamaki “Amma malam Baba ban tab’a tsammanin haka daga gareka ba,wannan al’amari idan har ka tsaya ka nazarce shi da kyau,na tabbata zaka gane gaskiyar da nake son ka fahimta.”
“Alhaji maganar fahimta ya k’are,tunda har ka fad’i sak’on daya kawo ka,yanzun naka ido ne,,abunda nake fad’a maka a yanzun shi ne batun auren Hauwa na gama yanke hukunci,in sha Allah cikin satin nan zan d’aura mata aure,da ma hak’k’i na ne na aurar da ita ga wanda yayi min,yadda nayi niyya haka zanyi aure babu fashi..”
Cikin takaici Alhaji zakar yaci gaba da kallon Baba but bai sake ce masa komai ba ya mik’e da niyyar barin gurin tunda al’amarin yafi k’arfinsa,ya yiwa Baba sallama yana niyyar shiga gida,Baba dake zaune har lokacin yana kallonsa cikin d’aga murya kamar wanda aka bawa umarnin yin magana yace
“Yawwa Alhaji ina da wata y’ar maganar nima.”
Waiwayowa Alhaji zakar yayi yana kallon Baba duk da yaji haushinsa amma haka nan daga inda yake tsaye yace “fad’i maganarka ina sauraronka.”
Shima Baba daga nan inda yake yace “Yawwa! Dama ina so ne na baka cigiya tunda har Allah yasa nace zan aurar da ita,ba tare da samun tsayyaye ba shi ne nake son shaida maka,ko da Allah zai sa ka samu wani mai rangwamen gata kamar ta da yake buk’atar auren,dan Allah ina rok’on alfarma ka sanar masa yazo gida na ina da matar da zan bashi sadaka..”
Cike da takaici Alhaji zakar ya bi Baba da kallon sakarci ba tare da ya ce komai ba ya juya zai shiga gida,baba yaga yayi masa magana bai tanka ba hakan tasa shi sake cewa
“Yawwa Alhaji,,nace tunda yake Allah yasa har kana ganin tayi k’arama da aure yanzun,kuma kai d’in kana da ma’aikata a gidanka,shin mai zai hana ko su ne ka nemawa d’aya daga cikinsu aurenta tunda kana tausayinta tayi k’arama da aure.. Ka ga dama jihadi kake son yi.. Shi ne sai naga zaifi kyau na sanar da kai,sadaki ma kad’ai idan ka biya ya wadatar a d’aura musu aure,daga nan sai ka ajiyeta a gidanka,kaci gaba da kulawa da ita ko itama ka bata aiki a gidan naka,tunda yake ni mahaifinta na yi ba dai² ba..”
Maganar ta yiwa Alhaji zakar zafi,still bai tanka ba ya wuce gida ransa a b’ace har yaji nadamar samun Baba da maganar,shigarsa gida a cikin wannan yanayin suka yi maganar da Hajiya,yadda suka yi duka da baba ya sanar da ita tunda ita ta sashi shiga maganar tun farko,,Hajiya ta lallab’a ta kwantar masa hankali,followed by maganar ta akan me zai hana tunda har Allah yasa al’amarin ya zo da haka kuma Baba da kansa ya bashi damar neman auren yarinyar ga hadiman gidansa,su nunawa masa cewa maganar da yayi cikin izgili a shirye suke su tabbatar da cikarta..??,Alhaji ya zuba mata ido yana kallo cikin rashin fahimta but yayi k’ok’arin yin magana
“Hajiya me kike son cewa..?”
Tace “so nake ka amince da batun neman auren yarinyar.”
Yace “Hajiya wane irin batu kike yi haka.? Ni zan nemi auren k’aramar yarinya kamar wannan,sa’ar y’ata fa.?? Ita kike cewa na nemi aurenta..?? Yarinya y’ar shekara sha hud’u.? “
Tace “Alhaji nifa ba kai nake nufi ba.”
Yace “to waye zan nemawa aurenta.? Kin san dai bani da ikon zartar da ko wane irin hukunci akan ma’aikatan gidan nan cos bani ke da su ba,mu kuma ba wani babban d’a namiji gare mu ba bayan Rafeek,idan munce shi,duka shekarunsa nawa suke.? Besides yanzun yake shekara ta biyu a jami’a.”
Hajiya tace “ni dai alhaji kawai kayi hak’uri da batun shekarunsa,wannan al’amari ne da ya kamata ace munyi iya kar k’ok’arin mu wajen ganin mun taimakawa marainiyar nan,ina tausayin rayuwar yarinyar nan har zuciya ta,kallonta nake kamar Maimunatu na,idan a yanzun da muke da dama bamu taimaka mata ba,mu yaya zamu yi a gaba..?? Kada fa ka manta taimakon maraya abune mai kyau,kamar yadda annabi (S.A.W) yace a hadisi:”Ni da mai taimakon maraya,zamu kasance kamar haka ✌🏻a gidan aljannah,sai ya raba tsakaninsu da wani abu,maleek (R.A) yayi nuni da yatsunsa biyu manuni da na tsakiya,,idan ka duba duka nima bawai ina dagewa bane akan lallai sai munyi hakan zai nuna kulawarmu gare ta ba,sai dan ina ganin yin hakan shi ne zaifi bamu damar taimaka mata ba tare da anyi zarginmu ba,ni ina yi mana kwad’ayin matsayin ne kawai,wannan ne yasa nake sake tunatar da kai,,shin a lokacin da wani namu yake neman taimako mu baza mu nemi taimakon wasu bane..? Ya kamata ka duba maganata da kyau,tamkar jihadi ne zamu yi idan har munyi nasara..!”
Alhaji zakar yayi shiru bai ce komai ba tsayin lokaci yana nazarin maganarta,Hajiya ta sake yin amfani da wannan damar ta dunga kawo masa hujjoji da dalilan da take ganin idan har sun taimaki Hauwa zasu samu lada har gurin Allah,,hankalin hajiya bai kwanta ba,sai data tabbatar Alhaji ya amince zai nemawa Rafeek auren Hauwa.. Wannan shi ne mafarin lamari,ina nufin mafarin matsalolin rayuwar Hauwa da mu kanmu…..
#Share.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*The gift u gave me was more than perfect in each and every way..Thank u so much for it Cweet Mammah (Manab). I will always preserve and keep it with me forever.*
Pᴀɢᴇ 5.
#Tᴜʀᴍᴏɪʟ
Bayan Alhaji zakar ya gama yanke hukunci,shawaran samun Baba yayi a washe garin ranar da nufin ya sanar da shi ya amince da maganar,but da nufin nemawa Rafeek auren Hauwa zai je kamar yadda Babanmu ya buk’ata,kamar wancan lokacin suka had’u a k’ofar gida,Alhaji zakar ya rattabawa Baba buk’atarsa,a nan Baba ya fututtuke fuska gani yake kamar cin fuska ya kawo Alhaji zakar,bud’ar bakin Baba a take yace
“Haba Alhaji,,kada ka mai dani wani shawaragi mana,banda kai ko k’aramin yaro na koma ai kasan babu yadda za’ayi na yarda da cewa kamar kai zaka amince ka nemawa dank’a auren y’ar wajena.. Sai dai kuma ban sani ba ko ka zo ne ka zolaye ni kaji an samu wanda ya taya,amma ba kai da kanka kace ka zo nemawa dank’a aurenta ba,,ina laifinma kace mai gadin ka ko y’an aiken gidanka..? Wannan kam ina iya yarda kuma na amincewa da kai.”
Alhaji zakar yayi dariya da yake ya san iya gaskiyarsa ya fad’a yace “ko kad’an malam Baba ban zo da nufin na zolaye ka ba,,alal hak’ik’a kamar yadda ka ji na fad’a maka babu batun wasa a magana ta,wannan itace gaskiyar zuciyata kuma ita na fad’a maka,ko ka yarda ko kada ka yarda ni na san ban zo da nufin na yaudare ka ko na cutar da kai ba,kada ka manta tun farko kai ka bani dama kuma naga na yaba da tarbiyyar yarinyar ka,ina da buk’atar amfani da wannan damar daka bani,shi yasa na zo gare ka da batun,idan ka amince kamar yadda ka fad’a ranar jumu’ah idan Allah ya kaimu sai a d’aura auren,dama kace a cikin satin nan ka shirya aurar da ita ko ba haka ba.??”
Baba yace “haka nace,,amma batun kana neman aurenta wa dank’a na fasa,ni da kaina zan nemo wanda ya dace da ita na aura masa.”
Alhaji ya sake yin dariya yana kallon Baba daya fututtuke fuska yace “amma malam Baba kasan ba haka muka yi da kai ba tun farko ko.?”
Baba yace “to yaya muka yi..?? Ina ce nina baka dama tun farkon.. Yanzun kuma naga hakan bai minba na canja.!?”
Alhaji yace “haka ne kai ka bada dama,nima da naga ina buk’ata nazo da k’ok’on barata,kayi hak’uri ka yarda,kaga zumuncinmu ya sake k’arfi ko ba haka ba.?”
Baba dai yaga kamar Alhaji zakar na neman maida lamarin wasa duk da shi har zuciyarsa yake maganar,tsam ya tashi ya bar masa gurin ba tare da ya samu damar ce masa komai ba,Alhaji har lokacin yana dariya saboda yadda Baba yayi fushi akan y’ar maganar shima ya tashi ya bar wajen,sai dai wannan karon ko daya tashi maimakon ya shiga gida,kai tsaye ya nufi gidan mai unguwa dan yafi son ace manyan unguwa su shiga cikin lamarin yarinyar ko da Baba ba zai bawa Rafeek aurenta kamar yadda ya fad’a ba,yana so aja hankalinsa ya fasa aurar da ita a wannan lokacin,,anyi sa’a Alhaji ya samu mai unguwa a gida,suka yi magana ta fahimta,ba’a d’auki lokaci mai tsayi ba mai unguwa ya aika d’an sak’o ya kira masa Baba,yaje aka sake maimaita zancen kamar yadda tun farko suka yi tsakaninsu shi da Alhaji zakar a gaban mai unguwa da y’an majalisar mai unguwa,jama’a suka shaida yadda akayi,mai unguwa ya bawa Baba hak’uri akan ya janye batun aurar da Hauwa a matsayinta na karamar yarinya saboda matsalolin da ake fuskanta game da aurar da k’ananun yara,sai dai fa Baba ya kafe yace shi bai ga dalilin da zai sa ya canja ra’ayi ba,duk yadda za’ayi anyi akan ya sakko amma ya kafe kamar lalataccen k’arfe,bisa dole mai unguwa da sauran yan majalisarsa suka hak’ura suka kyale shi bcos y’arsa ce kuma shi yake da iko da abarsa,yana da damar yayi duk abunda yaga yayi masa dai²,a nan ko da suka ga an ciza an busa bai amince ba Alhaji zakar ya sake gabato da buk’atarsa ta son amincewar Baba da batun nemawa Rafeek auren Hauwa’r idan ya amince,Baba yaga da gaske Alhaji zakar yake babu batun wasa,nan take ya amince,mai unguwa suka shiga cikin maganar aka tsaida ranar jumu’ah ta zama ranar d’aurin auren Hauwa da Rafeek.
Anyi addu’o’i na neman sanyawar albarka kafin daga nan taron ya tashi,magulmata kuma suka samu na yi,aka tafi aka fara yad’a cewar Baba ya ga kud’i shi yasa ya amince ya bada y’arsa ga d’an Alhaji zakar ba tare da tunanin abunda zai faru gaba ba,,cikin k’ank’anin lokaci gari ya d’auka,duk inda ka zaga maganar auren ake,lungu da sak’o duk inda mutum baya tunani taje har ta wuce,,ranar jumu’ah bayan an sakko daga masallaci aka d’aura auren *Rafeek Zakar Labbo* da amaryarsa *Hauwa Baba Muhammad*,abisa mafi ingancin sadaki,d’aurin auren daya samu halartar manyan mutane daga b’angaren Alhaji zakar da Baba cikin har da manyan y’an siyasa na k’asa daya shiga ya fita ya gayyato duk da yake bai jima da fad’awa harkar bin y’an siyasar ba (kuji fa baba da k’arfin hali,mutumin da bai da wadataccen matsuguni shi ne ya fad’a siyasa).
A dai² lokacin da ake ta hidimar d’aurin aure,a b’angaren ango babu wanda ya sanar da shi badak’alar da ake a gidansu,bcos baya garin yana Zaria da yake a can yake karatu (A.B.U),kuma lokacin bai jima da komawa ba,wannan dalilin yasa Alhaji yace kada a sanar masa shi da kansa zai masa bayanin komai idan an gama hidimar,da yake ma duka ba a lokacin zasu tare ba,yafi so sai Hauwa sun kammala secondary zuwa lokacin ta k’ara girma sai ayi biki,shima Rafeek zuwa lokacin ya kammala degree d’insa na farko,akan haka Alhaji zakar ya bar batun but yace duk lokacin da Rafeek yazo hutu zai had’a su duka ya sanar da su matsayinsu ga juna,,bayan an yi d’aurin aure a ranar at that night Alhaji yasa aka d’auko Hauwa da y’an kayanta daga gidanmu aka mayar da ita gidansa,a cewarsa wannan lokacin it was his greatest right to take care of her and all her other needs kasancewarta matar d’ansa,daga ita har d’an nasa kuma duka k’ark’ashinsa zasu ci gaba da zama zuwa sanda za su kammala karatunsu,matan daya aiko d’aukan amarya suka isar da sak’o,da aka sanar da Baba buk’atar Alhaji zakar yace a basu ita su tafi,bcos shima yana ganin tunda har Allah yasa ya aurar da ita all her right to nourish,watered,dress and lodge fall off his neck a yanzun komai nata ya koma wuyan mijinta,shi yasa ana fad’a masa sak’on Alhaji zakar babu musu ya sallamawa matan ita,at that day she cries as if her life depends on it saboda rashin mahaifiya ko wani da zaiyi d’awainiya da kai a irin wannan lokacin abune da yake tab’a zuciya,,duk wani nau’in gata da y’a take samu a yayin barinta gida babu abunda aka mata,daga gurin mahaifi har y’an uwa babu wanda yayi tunanin siya mata wani abun arziki da idan taje gidan aurenta zai amfane ta,a haka matan da suka zo tafiya da ita suka tattarata suka nufi gidan alhaji zakar.
Zuwanta cikin gidan Alhaji zakar becomes such as the opening of a new page of life filled with light and peaceful,yadda Hajiya take kaffa² da kulawa da ita ta mayar da ita tsakaninta da Maimunatu babu bambanci,haka kowa na gidan ya d’auke ta,ma’aikatan gidan suna girmamata kamar yadda suke yiwa asalin masu gidan,Alhaji ya d’auketa tamkar y’ar cikinsa abunda zai yiwa Maimunatu haka yake yi mata,nutsuwa da kwanciyar hankali suka sake bak’untar ta,cikin lokaci kad’an tayi wani sauyawa na ban mamaki,kyaunta da nutsuwarta da suke b’oye suka sake bayyana.
Rafeek ya dawo hutu Alhaji ya had’a su yayi musu nasiha sannan ya gabatar da Hauwa a matsayin matar daya zab’a masa,cike da nuna biyayya Rafeek ya nuna amincewarsa da zab’in da suka yi masa,cos dama shi bai cika shiga harkar mata ba,yayi godiya ga zab’in mahaifinsa tare da alk’awarin zai rik’e amanarsu kamar yadda suka shaida masa amanace gare shi,,tun daga lokacin da Rafeek ya san matsayin Hauwa a gurinsa bisa ga umarnin mahaifiyarsa ya kasance yana kyautata mata da janta a jiki sama da yadda suke wasa da dariya da Maimunatu kanwarsa,duk da a bayan kafin zuwan wannan lokacin idan ta ganshi tana gaisheshi da bashi girma a matsayin yayan k’awarta,daya bayyanar mata a matsayin mijin aurenta hakan bai sa ta canja daga yadda take ba,sai k’arawa ma da tayi,cikin hukuncin ubangiji a hankali tun bata sake da shi ba,yanayin mu’amalarsa da barkwancinsa yasa ta fara sakewa da shi,kafin a d’auki lokaci shak’uwa mai k’arfi ta shiga tsakaninsu,har ya kasance idan yana gari,ya zo hutu duk inda zata je shi yake mata rakiya,ya zame mata kamar wani bodyguard,mutanen unguwa kuma duk lokacin da suka gansu tare nan zaka ji yan gulamammaki suna ci gaba da yad’uwa,but da yake Rafeek ba mutum ne shi mai yawan magana akan abunda babu ruwansa baya tab’a kulawa.
Alhaji ya maida Hauwa makaranta mai kyau tare da Maimunatu,aka ajiye su class d’aya,gurin zaman su da komai tare suke yinsa a gida ko a makaranta,their closeness to each other continued to grow as they were blood relatives before.
Laying and rising is kinda loss of living,haka nan a wajen ubangiji shekara is like a day,su Hauwa sun gama secondary school bayan wucewar shekaru uku masu kyau,yayin da Rafeek ya kammala degree d’insa har ya nemi wucewa masters but ba’a Nigeria ya nema ba,ya nema ne a k’asar Ghana,though har zuwa lokacin basu tura masa sun bashi admission ba,Alhaji zakar yayi deciding tunda Allah yasa duk suna zaune a gida,mai zai hana ayi bikinsu,zuwa lokacin da can k’asar za su kirashi sai ya d’auki matarsa ko ya barta a nan gurinsu,da ace suna ta zaune basu san matsayin auren nasu ba,da ya sanar musu hukuncin daya zartar sun yi farin ciki sosai,bayan y’an kwanaki aka tashi hidima,Alhaji zakar ya yiwa Hauwa akwatunan lefe guda bakwai kowanne cike taf da kaya na gani a yaba,aka tsaida ranar biki sati guda,,anyi hidima sosai a bikin auren su,yadda ya kashe dukiya babu wanda ba zai yi tunanin y’ar cikinsa yake aurar wa ba,tsayin kwanaki uku akayi biki bisa al’ada da tsari aka gama,aka kai amarya gidanta dake nan a cikin unguwar K’ofar Na’isan itama,tsakanin mu duka babu nisa sosai,tun da muka rakata muka dawo ake ta labarin gidanta,yadda aka kashe mata dukiya a d’akunanta,ko wata y’ar gatan ba zata nuna mata komai ba,a haka dai aka baro amarya a gidanta cikin rufin asirin Allah,,,a kowane dare kamar yadda ko wane ango da amarya suke kasancewa bayan sun kad’aita,a tarihin aure da ma’aurata suma gare su haka ce ta faru tsakanin su,lokacin da komai ya lafa sun samu nutsuwa cike da k’aunar juna da nuna kulawarsu ga juna Rafeek ya lallab’ata tayi bacci,but a gurinsa shi kuma baccin ya k’i zuwa masa,saboda tsananin farin cikin daya tsinci kansa a ciki,a haka ya ga wayewar gari lafiya wacce ta kasance musu mafari.
Kamar yadda na sanar da kai Rafeek ya nemi admission amma basu kirashi ba har time d’in,cikin hukuncin ubangiji duk kwanakin da aka d’iba a baya basu neme shi ba,sai ga shi kwatsam rana a sama,kimanin kwanaki uku da tarewarsu sun aiko masa sak’on sun bashi gurbin karatu,duk lokacin daya shirya daga nan zuwa sati guda yana iya tuntub’ar su,,a lokacin da Rafeek ya samu sak’on sai da yaji kamar yace ya fasa tafiyar dan yana ganin kamar zai cutu idan ya bar Hauwa a 9ja,can k’asar da zai je kuma shi ga shi ba sanin yaya take ya yi ba bare yace kai tsaye zai tafi da ita,wannan dalilin yasa yayi shawaran fara yin magana da iyayensa tukun kafin ya san abun yi,da yaje gida ya sanar da mahaifansa,suma dai basu bashi goyon bayan ya fara tafiya da ita ba,sun k’arfafa masa guiwa akan tunda karatu ne kuma na shekara d’aya yana iya zuwa ya dawo,lokacin da yaso yana iya zuwa ya ganta,but batun tafiya da ita tunda su ba gida ne dasu a can ba bare wasu dangi,gwara ya barta a nan d’in yaje abunsa,,Rafeek dai ba haka ya so ba,though he respects the words of his parents dole ya sawa zuciyarsa hak’urin tafiya da ita.
Cikin satin ya kammala shirin tafiya,cike da kewar matarsa da yake tsananin so,bayan ya maida ita gidansu wajen mahaifiyarsa ya bar k’asarsa ta haihuwa,,saukar sa a k’asar Ghana ya fad’a harkar makaranta ba da wasa ba,,kamar yadda a Nigeria suma su Hauwa Alhaji yasa aka nema musu gurbin karatu a School of nursing ita da Maimunatu a b’angaren *Midwifery* suka fara attending class,this time too is like their secondary life d’insu ne komai tare suke yinsa,basu da wasu k’awaye sune abokan juna kuma aminin junan,sun fara karatu cikin nasara,,once again Hauwa becomes a star among her relatives,ta sake zama itace mace ta farko da aka samu a tarihin gidanmu ta tsallake matakin karatun secondary,,a kullum tunda Rafeek ya bar kasar idan ya fito daga skul ko ya samu intervals haka yake b’ata lokaci kiranta a waya,su shafe tsayin yini mak’ale da juna,shak’uwarsu yana sake k’aruwa,soyayyar su tana sake bayyana,tafiyarsa da y’an watanni Hauwa ta fara laulayi,lamarin daya zamewa ahalin gidan Alhaji Zakar babban abun farin ciki da suka jima basu gani ba,kowa ka kalli fuskarsa da yanayin kulawar da yake bata ya isa ya tabbar da tsantsar d’aukin da suke ga cikin nata,but still a time d’inma babu wanda ya fad’awa Rafeek halin da ake ciki (this is the first mistake the family has made),kowa yaja bakinsa yayi shiru ba tare da tunanin za’a samu matsala ba,sai jiran zuwansa da kowa yakee yi daga iyayen har maids kowa jiran ganin lokacin dawowarsa suke,ko ita kanta Hauwa a lokacin the folly she did was bata sanar masa ba,a duk lokacin da zai kirata sai dai tayi k’ok’arin sake hidden,idan suna waya tana iya k’ok’arinta ta amsa shi kamar babu wani abu dake damunta,duk da yanayin cikin yazo mata da laulayi mai wahalarwa,ko yaya yaga canji a tare da ita yana tambayarta yace “tana lafiya.?” Takan ce masa “ehh! Tana lafiya” Idan ya tambaya babu matsala nanma takan ce masa babu,every day within 12 hours they spend countless hours suna aikin abu guda,yanzun zai kirata after a few minutes he will just make a call again badon komai ba sai dan ya tabbatar da lafiyarta,video call kuwa yadda suka maida shi kamar cin abinci yafi musu wuya,though duk kusan lokacin da suke wayan takan yi covering jikinta da enamors hijab,shi yasa har zuwa lokacin da cikintan ya fara bayyana bai kula ba,sau da yawa sukan yi fad’a akan hijab d’in da take sawa,suyi fushin su shirya duka within few minutes,yakan ce mata “he don’t know what’s come over her take wani rurrufe masa jikinta al’halin tasan halal d’insa ne idan ya gani”,sometimes yakan ce yana so ta nuna masa some private parts of her,sai dai tayi dariya ko tace “u know fa babu kyau kallonsu,suna b’ata ido” mostly yana jin ta fad’i haka yasan bazata nuna masa ba,kuma duk wayon da zai mata,har ya nuna mata yayi kewarta ne shi yasa yake buk’atar ganinsun,bata yarda ta nuna masa,a haka ya shafe tsayin watanni biyar da tafiya,har a lokacin duk k’ok’arin da yayi na son zuwa ya ganta,but al’amura sun sha kansa dole yake zaune cikin hak’uri tunda bai samu damar zuwan ba,watanni uku ya k’ara har da kwanaki wanda yayi dai² da watannin sa takwas da y’an kwanaki duk da a daddafe yayi su,yaga yayi hakur’in har ya koma takura rayuwarsa and ba komai yake fahimta ba,wannan dalilin makes him decides to ya taho 9ja ko zai samu peace of mind daya rasa tsayin watanni,,ya iso Nigeria a ranar wata Sunday ba tare daya sanarma kowa yana zuwa ba bcos he wants to surprise them,yayin da suma a gurinsu sun b’oye batun cikinsa da Hauwa take d’auke da shi a k’ok’arin su na son su masa surprise,kowa burinsa shi ne yana son ganin yadda Rafeek zai yi idan ya ji labarin and ya gani da idanunsa,within few hours jirginsu ya sauka a Kano,daga nan ya nemi charter taxi da zai kai shi gida,tafiya suke a hanya but Rafeek gani yake kamar ba yi suke ba,burinsa su isa ya damu ya ganshi kusa da matarsa,cikin hakan suka samu damar isowa dai² katafaren get d’in gidan su dake unguwar k’ofar Na’isa,ya sallami mai taxi daya sauke shi ya juya yana kallon gidan yana murmusawa,ajiyar zuciya yayi lokacin daya sawo kai cikin harabar gidan daga shi sai halinsa ya tunkari ainihin entrance d’in main gidan yana tafiya yana sake sakin kyakykyawan murmushinsa masu k’ara masa kyau da kwarjini,kda yake bai tarar da mai gadin nasu ba har ya iso entrance d’in parlor’nsu bai had’u da kowa ba,a bakin door d’in ya d’an tsaya kad’an jiyo sautin muryarta tana magana,ya dakata yana sauraren hirar da suke yi ita da Maimunatu k’afin yayi alerting nasu zuwan sa,murmushi ya sake yi ya saki sanyayyan ajiyar zuciya slowly ya janye curtains d’in da suka zagaye parlor’n ya shigo ciki da sallama a bakinsa cikin takunsa na had’ad’d’e kuma wayayyen namiji mai ji da ilimi,lokacin daya shigo Maimunatu kawai ya iske zaune,nan ya fara waiwayen hanya yana nemanta,amma babu alamunta a gurin bcos dai² lokacin da yake shigowa kafin ya bayyana itan ta bar wajen,itanma kuma bata san da zuwansa ba,ihu Maimunatu ta saki lokacin data ganshi da d’an gudun murna ta mak’ale shi tana masa sannu da dawowa,ya amsa da kulawa yana ci gaba da kalle² yace
“Where’s she.!?” Maimunatu dake dariya tana kula da shi ta fahimci matarsa yake tambaya but a wayo tace
“Hajiya.!? Ai tana side d’in Abba..”
Murmushi yayi mata yayi shiru suka k’arasa cikin parlor suka zauna,daya gaji da jira ganin shiru bata fito ba har sannan ya kalli Maimunatu dake ta hidima da shi yace
“Wai ba yanzun kafin na shigo naji maganarta ba.!?”
Still tayi kamar bata gane ba tace “Yah Rafeek wai Hajiya.? Bafa ita bace,i think kamar kusan one hour kenan data tafi gurin Abba..”
Ido ya bud’e yana kallonta cikin takaici cos ya fahimci zolayarsa take yace
“Waye yace miki wai Hajiya nake ta tambaya ne.?? I thought na tambayi inda take first so mene ne kuma zai sa na sake tambayar inda take bayan na samu amsa.?”
Cikin shagwab’a Maimunatu ta marairaice fuska tace
“Yah Rafeek to ai nima thought akanta ne kake maganar,shi yasa na baka amsa iri d’aya”,kansa ya girgiza kad’an yace “ba ita nake nufi ba to..”
Murmushi tayi masa,ya had’e fuska slowly ta masa nuni da hanyar bedroom d’insa before ya bar gidan,mik’ewa yayi da sauri yabi bayanta,yana tafiya yana murmusawa dan Allah kad’ai yasan irin kewarta da yayi,,bai bawa kansa wahala wajen yin knocking door d’in ba ya bud’e kai tsaye ya shiga,da bayanta ya fara arba tana kwance ta juyawa entrance d’in d’akin baya,yadda tayi d’ai² da alamun gajiya a tattare da ita yasa a sad’ad’e ya maida k’ofar ya rufe yana ta sakin murmushi har ya iso daf da bayanta,saman gadon ya hauro a hankali yana matsawa har ya had’e jikinsu guri guda,a tare suka sauke wani irin munafikin ajiyar zuciya,pleasantly take shak’o sanyayyun scent’s d’insa da suka bada goyon baya wajen nakasa mata every joint dake jikinta ta kasa motsawa,cikin kunnenta kasa² da wani irin yanayin kashe jiki yace
“Hi.!”
Saurin bud’e ido tayi tana k’ok’arin tashi ta zauna,ya hanata yin hakan,d’an juyowa tayi kad’an tana kallonsa da mamaki tace
“Yaushe ka taho ne.!?”
Murmushi ya sakar mata yana dad’a kusanta fuskokinsu muryarsa a shak’e yayi sucking lips d’inta passionately yace
“Yanzun na zo..?!”
Jinjina kai tayi a hankali idanunta suna kallon hannayensa da yake k’ok’arin tura su jikinta ta rausayar da kai gefe tace
“Ka fad’awa Hajiya kana zuwa dama.!?”
Da idanunsa yayi mata alamar A’a, had’e rai tayi ta fara k’ok’arin tashi yana hanawa,can da ta gaji ga zafin da take ji a jikinta bcos data shigo da hijab d’in a jinta ta kwanta sai ta d’an narke masa tace
“Please.! Ka bari na cire hijab d’in ya dame ni.”
Tab’e baki yayi yace “dama ai ni tuni nasan yana damunki,kawai dai dan anga bana nan shi yasa ake yi min rowa,sai wani b’ob’b’oye min abubuwa na..”
Bata jira ya gama fad’ar abunda yake niyya ba cikin damuwa tana ta kallonsa tace “bafa haka bane.!?” Bai kalleta ba shima yana k’ok’arin rabata da hijab d’in yace “Da yaya ne.!?” Tace “to ba kaine daka tafi kak’i zuwa ka gansu ba.. Sai kayi ta cewa na nuna maka.!” Tayi furucin cike da shagwab’a mai tafiya da nutsuwa,idanunsa ya d’aga ya kalleta kad’an ya sake tab’e baki yace “Uhn! Nayi laifi ko da nace haka.!?”
Ta gyad’a masa kai bata ce komai ba,idanunsa ya kawar gefe yace
“Yanzun ma nayi laifi.!?” Tace “da aka yi mene ne.!?” Yace “da nake son ganinsu a fili.!” Kai ta kad’a masa alamun A’a,a hankali ya sauke ajiyar zuciya yana nufo bakinta dake ta glittering ya d’ora nasa akai ya fara sarrafasu,saurin kulle idanunta tayi tana murmushi da sake rik’e shi,a hankali cikin dabara ya cire mata hijab d’in,sunyi nisa sosai bai kula ba,dai² lokacin daya bud’e birkitattun idanunsa da nufin ya kalli muradin zuciyarsa idanunsa suka sauka akan k’aton cikinta,lokaci guda idanunsa suka yo waje har bai san lokacin da bakinsa ya kub’uce ya furta
“Whaaaatttt..!??”
#Turkashi..!! Yanzu wasan zai fara… Lemme run. 🏃🏻♀
#Share.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Right from the very first time we held u in our arms,we knew u were special… Today we find ourselves really happy to see u grown up so beautifully.. Happy Birthday to our little princess Maryam Abubakar Sa’ad (Khausar).🎊*
Pᴀɢᴇ 6.
#Uᴘꜱʜᴏᴛ
Murmushi tayi ta sake matsawa jikinsa ta rik’o hannayensa duka tace “Mene ne ya faru ne.!?”
Ta nuna kamar bata san abunda yake nufi ba,fuskarsa d’auke da wani irin expressions da baka tab’a rarrabewa yake ci gaba da kallonta,muryarsa tana wani irin trembling yace
“Mene ne wannan d’in.!?” Ya nuna k’aton cikinta,hannunsa d’aya dake rik’e a nata ta kai kan cikin ta dafe,suna kallon juna fuskar kowannensu da irin sak’on da take bayyanarwa ta fara masa magana in a calmness way
“It’s a gift from Allah (S.W.T),he has blessed us with it..”
Da mamaki shimfid’e a fuskarsa ya gwalo ido yace “what.!?” Tace masa “yeah.!” Girgiza kansa yayi ya lumshe ido ya bud’e yace “how and when..!?” Tace “bayan tafiyarka babu jimawa ne na fara rashin lafiya,da Hajiya tasa likita ya duba ni shi ne yace ina da juna biyu..”
Kallon mamaki still yake mata yace “Bayan tafiya na..!?” Da wani irin muryan dake nuna rashin gamsuwa da amsarta,tace “Ehhh.!” Still yake sake kallonta sai yayi shiru ya kasa cewa komai,ya d’auki tsayin lokaci cikin halin mamaki da tunani,jikinsa ta shige da damuwa tace “ain’t u happy with it.!?”,kallonta kad’ai yayi ya tureta daga jikinsa cikin b’acin rai,bai sake yin magana ba ya fita daga d’akin,fad’uwa gabanta ya dunga yi cikin tsananin tashin hankali ta sakko ta biyo bayansa,parlor Rafeek ya fito gaba d’aya ya kasa fahimtar yadda akayi ta samu juna biyu
“When did that happen.!?” Ya tambayi kansa a fili da muguwar damuwa,zuwan Maimunatu yasa shi saurin kallonta yana tambaya
“Ke tun yaushe ne waccan bata da lafiya.!?”
Maimunatu da murnanta tace “Yah ai tun bayan tafiyar ka ne” jinjina kai yayi yana shirin yin magana Hauwa ta rik’e masa hannu,a fusace ya juya yana kallonta ya fizge hannunsa,sake kai hannunta tayi zata rik’e shi ya buga mata tsawan da sai da ta firgita,hak’oransa suna datsewa da wani irin traction mai fidda sauti,muryarsa cike da warning yace “don’t u dare touch me.. I warned u”
Cikin tsananin firgita muryarta na kyarma tace “to wai mene ne ya faru ne.!? Ni mene ne nayi maka kake fushi,ban san laifina ba,ya kamata ka fad’a min..”
Harararta yayi yace “Really.!?” Ta gyad’a masa kai kamar za tayi kuka,jinjina kai yayi kafin yayi magana Hajiya da Abba’nsa sun iso,har Maimunatu ta kai rahoton su zo ba lafiya,shi ne fa da sauri suka fito daga site d’in Abba’n sunyi tunanin ma ko wani abu ya samu Hauwa,suna shigowa cikin parlor’n Hajiya taga Rafeek tsaye ya kasa zama ta fiddo ido da mamaki tana tambaya “kai kuma fa.!? Saukar yaushe.!?”
Bai iya kallon mahaifiyar tasa ba yace “Yanzun.. Nazo” zuciyarsa duk babu dad’i
“Amma shi ne baka ce za ka zo ba,sai dai mu ganka kawai.!?”
Bai iya tankawa ba,yana ci gaba da kallon ta har lokacin da b’acin rai yace “Hajiya! When did she got pregnancy..!?”
Murmushi Hajiya tayi dake nuna tsantsar jin dad’i ta tace “Bayan tafiyarka ne babu jimawa,so sai muka yi deciding mu b’oye maka saboda muna son maka surprise,yanzun kam ko shakka babu naga alamun ka ji mamaki da ganinta d’auke da juna biyun..” Ta k’arasa fad’a so excited,jinjina kai yake babu k’ak’k’autawa yace “K’warai kam naji mamaki Hajiya da na ganta d’auke da k’aton ciki,but still noe i don’t even know cikin na wane ne..!?”
Kallon mamaki Hajiya suke binsa da shi yayin da shi kuma yake watsawa Hauwa wani irin lafiyayyen kallo mai kama da na tsana,Hajiya cikin rashin fahimta tace “Ban gane abunda kake nufi ba Rafeek,,ya kamata ka fito kai tsaye ka mana bayani,maganganun ka sun fara sa ni shiga rud’ani.”
Yace “Nifa Hajiya ba wani abu nake nufi ba,kawai dai i was confused about her pregnancy..”
Idanun su duka a waje suna had’a baki suka ce “Meh.!?”
Yace “Ehh! Hajiya gaskiya i didn’t agree with…”
Tsawa Hajiya tayi masa tun bai k’arasa ba tace “kai Rafeek kada ka mai damu wasu marasa tunani mana,cikin ne baka yarda da shi ba.? Kasan duk inda za’a je a dawo kai ne mammallakin cikin nan ko..? Idan ka ce ba naka bane yanzun ka yi min bayani na uban waye.?”
“Ni dai Hajiya kiyi hak’uri amma ki daina cewa nawa.. Ni ban yi mata ciki ba.”
Wani irin tashin hankali ne ya ziyarce ta tunda ta tsaya tayi shiru sai kallonsa take ta kasa cewa komai,maganar da yayi a lokacin yasa har bata san ta dawo gabansa ta tsaya ba she feels like the whole world where lost ta rik’o rigarsa bakinta,jikinta da muryarta suna kyarma tace “Rafeek kada kace haka,,cikin ka ne fa,kada kayi min haka,ka tuna ban san kowa ba a bayanka,,kada ka sake furta cewa ba naka ba ne..!”
Fincike ta yayi a jikinsa cikin tsawa yace “kada ki rainawa kanki hankali malama,ni nayi miki cikin nan kike son cewa.!? Tun yaushe ne rabon mu da juna.!? And tsayin wane lokaci muka zauna duka bayan aurenmu.!? It’s just a week,after then na tafi na barki.. Ta yaya ne wannan zai zama nawa.!?
Lokaci guda kanta yayi wani irin bugawa da kyar take ganinsa a idanunta saboda hawayen dake shirin zubo mata,taci gaba da girgiza masa kai
“Rafeek kada kayi min haka.. Wollahi ban san kowa ba sai kai,believe me cikin nan naka ne..!”
Tsawa ya sake yi mata cike da hayaniya yace “Na rantse da Allah kika sake cewa nawa ne sai na nakasta miki rayuwa,,how za’a kalli wannan uban cikin a kirasa nawa.!? Da yaushe nayi miki shi.!?”
Gaba d’aya ya mance da kasantuwar iyayensa a gurin yake sakin layi babu kunya bare tsoron Allah,su kansu iyayen mamakin da suke bai wuce yadda ya dage yana musanta cikin a matsayin nasa ba,a yadda suka san komai ya faru su dai sun gama tabbatarwa kansu ciki nasa ne,so why shi d’in yake arguing zancen.? Why don’t him accept.!? Gaba d’aya sun shiga rud’ani sun kasa gane kan maganar.
Maimunatu na gefe ta saki baki sai kallon d’an uwanta take ta kasa cewa komai tun da aka fara maganar,sai idan wani cikinsu yayi magana ta juya,ta kalli wannan ta kalli wancan duk ta zama wata speechless a gurin,yadda parlor’n yayi shiru baka jin komai sai sheshshek’ar kukan Hauwa dake tashi yasa Maimunatun k’arfin hali ta iso kusa da yayan nata,tana kallon cikin idanunsa tace
“Yah Rafeek kada kayi saurin yanke hukunci,ka daina musu akan abunda baka da iliminsa..”
Wani lafiyayyen kallon ki rufe min baki yayi mata,duk da hakan bata yi shiru ba taci gaba da magana abunta
“Gaskiya Yaya kayi hak’uri amma ni dai sai na fad’i wannan gaskiyar..”
Kallonta yake ci gaba da yi yana gyad’a kai alamun kada ta fasa,duk irin warnings d’in da yake aika mata da su through kallon da yake mata bata fasa ba ta d’auke kanta daga kallonsa gudun kada ta firgice ta kasa fad’a tace “Yah Rafeek kowa a cikinmu da muke nan ya tabbatar cikin nan naka ne,why are u still arguing.? daga gidanku fa ka kawo ta nan.. Shin a ina kenan ta samo cikin idan ba a gidanka ba..??”
Lafiyayyen mari ya tsinka mata a karo na farko,tun tashinsu bai tab’a sa hannu ya daki y’ar uwarsan da suka fito ciki d’aya ba sai yau,still yana hucin b’acin rai yake karkad’a mata hannu idanunsa jajir yace “didn’t i warn u to keep quiet and watched with ur eyes!? idan baki mai da hankalinki jikin ki da min zancen ciki² ba,yanzun i will make sure to shatter ur legs.. Stupid girl.!”
Ya k’arasa da zabga mata harara,still take tsaye gabansa hannunta dafe da cheeks d’inta daya sharara mata mari,Hajiya da Alhaji zakar tunda suka ga ya mari Maimunatu suka kasa magana,sai kallonsa da suke yi da mugun mamakin abunda ya aikata,kowa cikinsu tambayar da yake yiwa zuciyarsa shi ne
“Shin idan har cikin jikin tan ba nasa bane,na wane ne kenan.!?”
Da kyar Hajiya ta had’iye wasu irin terrified saliva’s tana kallon su duka da rashin fahimta tace “Rafeek ina so kamin bayanin yadda akayi kake k’aryata zamtowar ciki matsayin na ka,,amsa d’aya nake so na ji daga gareka,shin wani abu ya shiga tsakaninka da matarka ko A’a.!?”
Straightforward babu b’oye² ko kunya yace “Ehh Hajiya”
Kallon Alhaji zakar tayi sannan ta sake kallon Rafeek tace “Kamar yaya Ehh!? So nake ka bud’e baki ka fad’amin d’aya a cikin magana biyu,Ehh Hajiya wani abu ya had’a mu,ko A’a babu abunda ya faru,simple.!”
A sad’ad’e yace “Ya had’a mu.” Shima k’asa² baiyi tunanin zata ji ba,jinjina kai tayi tana harararsa tace “sau nawa ne hakan ya faru!?” Bai dago ba yace “Sau d’aya” tace “lokacin a yaya ka sameta.? I mean is she verging or not.!?” Saurin kallonta yayi yaga ta tamke fuska not to look his direction ta sake cewa “da kai nake magana ka tsare ni da ido.!” A sanyaye yace “she is..” tsaki tayi tana neman gurin zama ta kallo Hauwa dake ta uban kuka har lokacin tace
“Zo nan daughter kinji,,ki kwantar da hankalinki,ni banga abun damuwa ba a nan tunda har ya amsa tambayata da bakinsa,k’arya yake yace min ciki ba nasa bane.”
“Hajiya wollahi nifa ban san na wane..!”
Hannu ta d’aga masa tun kafin ya gama bata amsa tace “Shud i give u a chance to talk.!?”
Kai ya fara gyad’awa yace “Noo! But am sorry!”
D’auke kanta tayi daga kallonsa taci gaba da kallon Hauwa tana sake riritata “Don’t stresses ur self dear,musamman akan abunda kika san bashi da amfani,ki dai na ajiye shi a ranki kin ji my daughter,due to ur conditions ma bana so a samu wani matsala saboda hakan kinji.!? Kin riga kin san irin condition da kike ciki a yanzun,u don’t want anybody to remind u,ke ya kamata ki fara kiyayewa cos it’s ur field”
Idanun Hauwa sunyi jaa ta daure tana goge hawaye tace “Toh” Hajiya tana mata murmushi mai sa nutsuwa tace “Yawwa y’ar albarka,goge hawayen ki,kuma daga yanzun ba na son na sake ganin kina kuka kinji ko.!?”
Ta sake gyad’a kai tace “Toh Hajiya,in sha Allah i won’t”
Shiru parlor’n ya d’auka tsayin wani lokaci babu wanda ya sake magana,Rafeek sai bin iyayensa da Hauwa yake da kallo,so yake yayi magana amma ganin sun basar da shi a gurin ga tsoron hukuncin da zasu zartar sai ya hana shi tofa albarkacin bakinsan,bayan shafe tsayin lokaci ya fita ya bar musu parlor’n,babu wanda ya tanka masa ko ya damu da shi har ya fice,a gefen Hauwa itama yadda ta bishi da kallo kad’ai ya isa sawa ayi saurin gane ma’anar kallonta,duk da ya ta’allak’a ne bisa yanayi mai wahalar fassara,siririn tsakin da yayi escaping a bakinta tayi sauri ta rik’e shi bata bari kowa yaji sound d’in zuwansa ba,dukansu alhini suke da jimami,Hajiya mamakinta ya kasa b’oyewa dan har dare bata daina tunanin al’amarin ba.
A b’angaren Alhaji zakar da Maimunatu ma dai haka abun yake,kowa tunanin dalilin da zaisa Rafeek ya musanta cikin a matsayin nasa yake,daren ranar gaba d’ayan ahalin gidan basu iya samun bacci cikin nutsuwa ba,washe gari da safe Rafeek ya shigo apartment d’in,a parlor ya iske su cikin shirin tafiya skul sun ci uban fararen kaya,kad’an ya kalleta ya d’auke ido soundly ya saki tsakin da yasa gaba d’aya suka kalleshi,not minded ya tsuguna yana sauke kai k’asa cike da ladabi
“Hajiya ina kwana.!?” Idan ta amsa ku k’addara parlor’n da item’s dake cikinsa sun motsa ta share shi a gurin dan kansa ya gaji ya zauna,har suka kammala breakfast suka yi niyyar tafiya skul babu wanda ya gaisheshi tsakanin Maimunatu da Hauwa,suna kammalawa suka yiwa Hajiya sallama sai sun dawo,ta bisu da addu’ar fatan alkhairi sannan suka fice suka barshi nan yana fama da latsa waya,,fitarsa babu jimawa ya mayar da wayarsa ya sake kallon Hajiya,so yake yayi magana amma duka ya rasa inda zai fara kamawa,fuskarta tamke kamar kokon safe and not to look at his direction tace “Me ya kawo ka nan ne.!?”
In’ina ya fara yana sake sunkuyar da kansa k’asa,kallonsa tayi ta tab’e baki “Ka ga bana ciki da iskanci Rafeek,baka san tun jiyan da haushinka a zuciyata na kwanta ba ko.!?”
Bai d’ago ba yace “Ki yi hak’uri Hajiya”
Wani kallo ta masa tace “Nayi hak’uri.!?”
Ya gyad’a mata kai,gyara zama tayi tace “To ubana na yi,,yanzun yaya aka yi ne kazo min nan ka sani gaba.!?”
A sanyaye yace “Na zo na yi muku sallama ne ina son komawa..”
Wani kallo ta bishi da shi,kusan mintuna uku tsakani kafin tace “Allah ya tsare to” daga haka ta yunk’ura zata tashi,saurin d’agowa yayi yace “Hajiya.!” Kallonsa tayi ya ji ya kasa maganar,data tambaya shi “yaya aka yi”,still kasa magana yayi sai cewa yayi “babu komai “,tab’e baki tayi tace “toh tunda babu ka tashi ka wuce kada ka rasa flight ko..!?” Jikinsa a sanyaye amma idan ya tuno abunda ya faru jiyan sai yaji k’irjinsa ya cika fal da bak’in kishi,Hajiya da taga ya kasa tashi ya tafi wisely ta fara yi masa nasiha,yadda jikinsa ya nuna ya karb’i nasiharta yasa ta bishi da addu’ar fatan alkhairi,sallama ya sake yi da ita sannan ya d’auki hanyar komawa inda ya fito,,duk abunda ya faru a ranar cikin nasihohin Hajiya da tayi masa akan cikin jikin Hauwa,bayan ta k’ara da fad’in ita dai ko da ace wani abu bai shiga tsakaninsu da Hauwa ba to ta amince d’an da Hauwa zata haifa tana so ya tsaya a matsayin mahaifin cikin,duk maganganunta da nasiharta akan cikin da kula da Hauwa tayi masa shi,abunda ya janyo jikinsa ya mutu kuwa ba komai bane face nasihar data masa akan marin Maimunatu da yayi da tunatar da shi lahira,but bayan tafiyarsa tun kafin ya isa k’asar Ghana al’amura duka suka warware bisa khud’ubar da shaid’an yayi masa akan lallai ya raba Hauwa da gidansu tun kafin ta raba shi da gidan.
Tunda ya koma yake tunanin yadda zaiyi ya raba ta da gidan amma ya kasa,daya tuna ai akwai waya ya kirata ya sanar da ita sak’on sa babu b’ata lokaci ya aika mata da sak’on kira,lokacin da Hauwa taga kiransa tayi tunanin kamar yadda Hajiya ta sanar musu ne bayan sun dawo daga skul,shi yasa ta d’auka da fara’a sosai a fuskarta tayi masa sallama,ta samu ya amsa sallamar amma gaisuwa sai ya basar da ita kamar bai jiba,daurewa tayi ta sake gaishe shi still yayi banza bai amsata ba,hakan yasa ta sha jikin jikinta akan lallai ba kiran lafiya yayi mata ba,abunda bai tab’a yi ba tunda suka yi aure ranar shi yayi,ina nufin kiran sunanta kai tsaye,amsawa tayi babu damuwar komai a ranta dan ita kanta a lokacin ta gama shiryawa duk wulak’ancin da zai mata idan taji baza ta iya ba tofa tabbas za tayi tafiyarta dan bazata tsaya auren wanda yake zarginta ba,maganarsa ta dawo da ita hayyacinta
“Hauwa! Shin gidan da kike zaune na wane ne.!?”
Kai tsaye Hauwa tace “gidan surukaina..” Girgiza kai yayi kamar tana kallonsa yace “ba wannan na tambayeki ba”
“Me ka tambaya ne.!?”
Yace “cewa nayi gidan da kike na wane ne.!?” Ta sake maimaitawa kamar farko,cije lips d’insa yayi na k’asa ya sake tambaya,gane abunda yake nufi a wannan karon yasa ta bashi amsa da “gidan iyayen mijin da yake zargin naci amanarsa” duk da yaji amsar data bashi kamar yadda ya buk’ata hakan bai hana shi jin fad’uwar gaba ba,but ya dake yace “good.! Kenan ba gidan ku bane ko.!?”
Tace “Me zai hana ya zama gidanmu tunda ina da iyaye a ciki da y’ar uwa.!?”
Murmushi yayi yace “amma ta dalilin waye kika same su.!?”
Tace “Ubangiji ya azurta ni da samunsu ba tare da wayo ko dabara ta ba.!”
Yace “Bayansu kina da iyaye ko A’a.!?”
Tace “ina da su,kuma kaima ka san ina da su” murmushi yayi mai kyau yace “good.!³” yana clapping hannunsa,jim tayi tana saurarensa gabanta sai tsananta fad’uwa yake ta daure tace “me kake nufi ne wai.!?”
Sai da yayi ajiyar zuciya a hankali yace “abunda nake nufi kike son sani.!?”
Ta gyad’a kai tace “Uhn” k’wafa yayi sannan yayi shiru na wani lokaci continuously yace “tabbas nasan kina da iyaye,to amma mene ne dalilin da ya hanaki tafiya gidanku ki raini cikin ki a can!?”
“Kafi kowa sanin dalilin da yasa ban tafi ba ai tunda kai ka ajiye ni a nan,and u know ba zaman kaina nake ba.”
“Okay! Zaman waye kike yi.!?”
Tace “Zamanka nake” yace “Really.!?” Tace “Sure” murmushi ya saki soundly followed by “Idan har zamana kike zan iya cewa iska na wahalar da mai kayan kara.! Ke me ya kai ki jiran abunda bazai amfani rayuwarki ba.?”
Abunda yake bakinta ta had’iye da kyar tayi yak’e da fad’in “kamar yaya.!?” Yace “ina nufin.!”
Sai kuma ya yi shiru bai k’arasa ba,sun d’an b’ata lokaci shiru kafin yaci gaba da magana cikin kaushin murya
“Ina son kiyi min wani abu guda d’aya,and not to seek favour in u” Ya fad’a da wani irin murya,cewa tayi “ina saurarenka fad’i kawai” yace “ina so ki bar gidan mu”,gabanta na fad’uwa tace “ko mene ne dalilin ka na yin hakan.!?” Yace “saboda ke da kanki kin bawa kanki amsa nan inda kike gidanmu ne ba naku ba,so ina son ki tattara ba tare da kin fad’awa kowa ba ki bar gidan” murmushin k’arfin hali tayi tace “shi kenan zan tafi in sha Allah kamar yadda ka buk’ata,amma da farko ka fara fad’amin” cikin hayaniya yace “me zan fad’a miki ne.!?” Tace “saurin mene ne kake yi haka.!? Ai zan fad’a maka”
Yace “Ina saurarenki”
“Da farko ina son jin bisa shawarar waye kake son na tafi.!?” Yace “bisa ra’ayin kaina”, tace “Da kyau.! To amma ka sanar da su Hajiya ka ce na tafi.!?”
Kasak’e yayi yana saurarenta yace “kamar yaya.!?”
“Kamar dai yadda kaji na fad’a” yace “dole sai na fad’a musu za ki tafi.!?” Tace “Sure sai sun sani,saboda kaika kawo ni gurinsu ka ga idan zan tafi ma bisa umarninka ne,kuma dole sai sun san zan tafi”
Yace “really.!?” Tace “sure” girgiza kansa yayi kad’an yace “but yanzun mene ne kike ganin zaisa ki tafi ba tare da sun sani ba.!?” Bata yi tunanin wani abu ba tayi masa shiru,murmusawa ya sake yi cike da mugunta yace “kina ganin idan misali yanzun nace na yanke alak’a da ke,zaki sanar musu.!?” Danne tsoron daya cika mata zuciya tayi tace “sure”,tsaki yayi saboda ba haka yaso yaji daga bakinta ba,yana shirin yin magana ko me ya tuna kuma ya fasa,can ya sake daurewa yace “Hauwa!” Ta amsa “Na’am” yace “Ni RAFEEK ZAKAR LABBO a yau ina son shaida miki na yanke alak’a ta dake” cikin tsananin tashin hankali tace “me kake nufi.!?” Yace “abunda kika ji” tace “kana nufin ka rabu da ni.!?” Yace “sure”,, “ka rabu da ni.!?” Ya sake maimaitawa “na sake ki nace”
Murmushin takaici tayi tace “Rafeek! Ya kamata kayi tunani kafin ka yanke hukunci,, idan ba ka tunanin baya akwai gaba fa,ka tsaya ka yi nazari.”
Tsaki yayi yace “kinga Malama ni ban tambayeki wannan ba,abunda kawai nace shi ne.. Na sake ki.! Idan kin samu wanda zai iya aurenki yayi k’ok’arin zama dake da halinki kina iya yin aure..”
Yana gama fad’a ya katse kiran,,wani irin nauyi taji k’irjinta yayi mata,ta toshe bakinta tana girgiza kai,har lokacin gani take maganar sakin da Rafeek yayi mata kamar mafarki take tana farkawa zata ga a bacci hakan ya faru,da yake a zaune take cikin d’akinsa data mayar nata tun zuwanta sai ta mik’e tsaye ta fara zagaye d’akin cikin tsananin firgici da damuwa,lokaci guda maganarsa ta dawo mata
_”Na sake ki.! Idan kin samu wanda zai iya aurenki yayi k’ok’arin zama dake da halinki kina iya yin aure..”_
Zuciyarta ta harba lokaci guda bayan gano ma’anar abunda kalamansa suka k’unsa,a slow ta tsaya inda take tana dafe kanta da take jin kamar ana kwad’a mata guduma,cikin hayaniya take tambayar kanta kamar yana gurin
“Yanzun Rafeek na cancanci irin wannan hukuncin daga gareka.!? Me nayi maka da zaka min haka.!?,kana nufin ni karya ce bani da daraja.!?”
Shiru tayi kamar wata zararriya ta shiga girgiza kai
“A’a.! A’a.!! A’a.!!! Wollahi ba haka bane,ni ba karya bace,ina da mutunci na,kuma kaima ka sani,kai shaida ne akan mutunci na..!”
Shiru ta sake yi tana kallon guri guda fuskarta d’auke da murmushin takaici tace
“Me yasa zaka min haka Rafeek.!? Me yasa zaka yi zargin bani da kamun kai al’halin kafi kowa sani idan ina da shi ko bani da shi.!? Me yasa zaka ce ka sake ni.!? Me yasa zaka ce cikina ba naka bane…!?”
Wani irin shiru ta sake yi jikinta yana kyarma ta k’urawa guri d’aya ido kamar mai tunani,haka tai ta juya words d’in a cikin kanta da zuciyarta da ta cika fal da tsoro,kamar sabon kamun hauka take magana cikin hayaniya tana sake juya zancen,dai² ta kawo kan maganar cikin ta fizgo wayarta ta fara dialing number sa,rai a b’ace Rafeek ya d’auka yana daka mata tsawa yace….
#No comments,no voting,,,there’s no posting till further notice… Time to posting strike.🚴🏻♀
#Share.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 7.
#Bᴇᴄᴏᴍɪɴɢ ꜱᴏɴ ᴏғ ᴀ ᴡᴏᴍᴀɴ
“Da Allah mene zaki kirani kuma.!? Ni yanzun mene ne zanyi miki.? Muna da wata alak’a ne kuma.!?”
Ta daure tace “Rafeek ina son muyi maganar cikin ka dake jikina.”
A zafafe ya tari numfashinta “Hey! Hey.!! Malama kada ki sake wannan KUSKUREN.!”
Tace “Rafeek wollahi ko ka yarda ko kada ka yarda ni banyi KUSKURE ba,kaine dai kake son yin KUSKURE ta hanyar nunawa duniya d’anka shege ne,,wollahi thumma billahi cikin nan ba shi da uban daya wuce ka kaf duniyar nan,ni na tabbatar cikin nan ubangiji ya nufemu da samun shi,amma kaine silar samar da shi,ina baka shawara kayi duk iya binciken da kake jin za ka iya yi,na tabbatar kai da kanka sai ka yarda bashi da uban daya wuce kai”
“Kada ki sake danganta cikinki da ni.”
A zafafe kamar yadda yayi tace “wollahi sai na fad’a naka ne”
Girgiza kai yayi kamar tana gabansa yace “ta yaya ya zama nawa.!? Daga yin abu sau d’aya shi ne sai ya zama nawa.!? Da Allah malama kada ki b’atawa kanki lokaci,,ni Rafeek kike son lik’awa cikin wani ko.!? To wallahil’aziiym bazan karb’a ba,kuma har abadan duniya bana karb’arsa,can ki nema masa uban daya dace amma ni nafi k’arfin kiyi min sharri,,idan kina iyawa kici gaba da rainonsa har ranar zuwansa duniya,and ina fatan idan ya zo wata rana ko da zai tambaye ki maifinsa kiyi k’ok’arin sanar da shi gaskiya kada ki b’oye,cos duk ranar daya san gaskiya zai tsaneki a matsayinki na wacce ta kawo shi duniya,zaiji haushin kin b’oye masa gaskiya,bayan zunubin samar da shi ta mummunar hanya,zai tsaneki bayan ya gano kina sane kika yi sanadin zuwansa ta k’azantacciyar hanya,,kafin duk wannan lokacin ya zo ina so kiyi tunani,sannan kiyi kokarin tara hujjojin da zaki fuskanci d’anki da su,ta hanyar bashi gamsassun amsoshin da zasu wanke laifinki a gare shi,,kai tsaye ba sai kin yi masa k’arya ba a duk lokacin da ya b’ukaci jin asalinsa ina so kice masa shi shege ne bashi da baba..!”
“RAFEEK.!” Ta kirashi a zafafe,dariya yayi yace “mene ne.!? Wai kinji haushi.?”
“Kada ka sake sheganta d’anka,ka tuna kai kayi silar samuwarsa”
“Da Allah dakata Malama,ta ina na samar da shi ne.!?”
“Rafeek.! Kada ka yanke hukunci kan abunda baka da ilimi akansa,d’anka ne na sunnah.”
“Ni ba d’ana bane,ki daina danganta ni da shi,,ke kanki kin san ba ni ne mahaifinsa ba.!”
“RAFEEK dank’a ne.!”
“Hauwa! Kada ki sake cewa nawa ne.!”
“Sai na fad’a dank’a.!”
Dariya yayi mai ciwo yace “Kina son lik’a min d’an da bashi da uba ko.!? Saboda kin maida ni mahaukaci na karb’i d’an da ban san *ASALINSA* ba.!?,k’arya ne wollahi bazan tab’a karb’a ba”
“Shi kenan Rafeek, idan har baka sonsa ni ina son abuna..”
“Dama dole ne ki so shi,tunda a yanzun ke kanki baki idan za’a tambaye ki ubansa baki san takaimaman wane ne zaki ce shi ne mahaifinsa ba,kinga kenan kece uwarsa kuma kece ubansa,dole ya zame miki ki so shi.”
Sosai kalmar tayi mata muni da ciwo ta runtse idanunta jin kirjinta yayi mata nauyi tace “shi kenan Rafeek na gode,,amma ina so ka san wani abu guda”
Yace “fad’i kafin lokaci ya k’ure miki”
Daurewa tayi duk da ciwon da take ji yana taso mata,a hankali ta dafe k’asan mararta muryarta da rauni tace “Ina so ko da zuwa gaba,a lokacin daka gane gaskiya,ka tabbatar kana da alak’a da d’ana,,ka yi min alk’awarin baza ka tab’a kusantar inda muke ba,sannan ba za ka kira Yarona naka ba.!”
Dariya yayi yace “wannan shi yafi komai sauk’i”
“Na gode” tace muryarta a raunane tana fad’a ta katse wayar had’e jefar da ita,mik’ewa ta sake yi zata fita sakamakon kanta da taji ya tsananta ciwo ga k’irjinta dake mata wani irin zafi²,baya ga ciwon marar daya taso mata,tana son neman drugs da zai rage mata rad’ad’in ciwukan da suka had’e mata kai,still kuma har lokacin hawaye bai samu damar sauka ba bare ya jik’a fuskarta ko zata samu sassaucin nauyin da take ji a k’irjinta,idanunta sunyi wani irin soyewa baka ganin komai cikinsu sai zallar damuwa da tsananin ciwo,ta kama hanya zata fita a d’akin a daddafe,shi kansa d’akin ji take a yanzun ta fara kyamar zama a cikinsa,saurin rik’e kanta tayi sakamakon ganin komai yana rabewa yana komawa biyu,wani har fiye da haka,kafin tayi aune gaba d’aya d’akin ya hau jujjuyawa da ita,laluben hanya ta fara yi tana son komawa ta zauna amma abun ya gagara,dole ta tsaya guri guda tana layi kamar wacce tasha kayan maye ta bugu,kanta ta sake matsewa ta k’udundune guri d’aya,ji tayi duniyar tayi mata zafi komai ya fice mata akai,wani irin tak’ark’arewa tayi ta rik’e kanta dake shirin tarwatsewa kafin a hankali ta sulale tayi k’asa,bisa tsautsayi ta fad’o a saman k’aton cikinta a kife,tsananin azabar data ratsata yasa ta fasa gigitacciyar k’ara mai firgitarwa then ta daina motsawa jini ya fara biyo jikin kafafunta yana yiwa kansa hanya,,ihunta ya janyo hankalin maidservant d’in gidan a gurguje suka nufo d’akin,ganin halin da take ciki da jinin dake bin jikinta hankalinsu a tashe suka sanar da Hajiya halin da ake ciki,kafin wucewar wasu mintuna aka wuce da ita wani private hospital da cikin gaggawa,suna zuwa aka karb’eta,likitoci kusan biyar suka rufu akanta suna ta k’ok’arin ceto ranta,da kyar aka samu jinin dake zuba ya tsaya bayan dogon lokaci,but cike da rashin hope tsakanin rayuwa da mutuwa,Dr Fahad da ya jagoranci aikin ya nemi ganin wad’anda suka kawota da gaggawa,Hajiya hankalinta duk baya tare da ita tabi Dr Fahad dan jin abunda yake faruwa,a office d’insa ta tarar da shi tsaye ya kasa zama bcos aikin gaggawa ake son yi mata a cire cikin,tana shigowa Dr Fahad ya nuna mata guri ta zauna,a gaggauce yana kallonta yace
“Hajiya ya ya kuke ne da mara lafiyar da kuka kawo.?”
Tace “Y’ata ce” Jinjina kai yayi yace “Mijinta fa..!?” Hajiya tace “Dr zaka iya yi min duk bayanin daya dace ba sai lallai yana nan ba,shi d’in d’ana ne,a halin da ake ciki kuma baya k’asar” jinjina kai ya sake yi,then ya shiga koro mata jawabin idan har sun damu suna son rayuwar y’ar su da abunda ke cikinta lallai sai dai ayi mata aiki yanzun da gaggawa a cire shi,Hajiya bata tsaya jin k’arshen maganar ba saboda tashin hankali tace “Dr idan har zasu rayu ayi aikin na amince,ayi mata a rabata da shi” gyad’a mata kai Dr Fahad yayi sannan ya mik’a mata takardun tayi signing,a gaggauce bayan ta gama signing ya karb’a ya ajiye sanma ya fita ya bar ta a office d’in ya wuce theatre room,Hajiya tana k’arasowa bakin room d’in dawowarta daga office d’in Dr Fahad taga an wuce da Hauwa kamar matacciya,Maimunatu da ma’aikatan gidan da suka taho tare suna zaune jigum a wajen,ganin lokaci yana tafiya yasa Maimunatu bayan ta goge hawaye ta juya ta kalli maidservant d’insu tace “ina ganin da kunje gida kafin mu san abunda ake ciki,mu zamu zauna a nan muga yadda hali zai yi” da girmamawa suka amsa,mata ne su biyu y’an manya sai driver’nsu suka yi musu sallama da addu’ar neman sauk’i sannan suka d’auki hanyar komawa gida,hospital ya rage daga Hajiya sai Maimunatu dake ta addu’ar Allah ya tashi kafad’un Hauwa,suna ta zaune a ward d’in a bakin theatre room sun zuba idanunsu akan entrance jira suke suga an fito da ita,kusan awanni biyu da mintuna suka sake zuwa suka wuce har lokacin ba’a fito da ita ba,Hajiya ta kasa hak’uri ta mik’e tana zarya hankalinta a tashe,fitowar Dr Fahad yana cire mask daga bakinsa yana matsowa inda Hajiya take yasa taji hankalinta ya sake tashi,ajiyar zuciya yayi yace “Alhamdulillah! Hajiya y’arki da jikanki suna lafiya,but due to condition na yadda haihuwar yazo mata it seems nak’udan ma na dole ne akasa tayi,kwanakin EDD d’inta sun nuna sai first of next month and yanzun muna farkon month,baby’n ku ya sha wahala sosai,ya zo jikinsa babu wadataccen k’wari ina ganin kamar zamu rik’e su na wani lokaci duk da itama a halin da ake ciki a yanzun zata iya kaiwa kwanaki uku bata tashi ba,but idan an shirya su za’a wuce da shi baby unit cos yana bukatar asa shi cikin na’urar d’umama jarirai (incubator).”
“Alhamdulillahillaziiy bii ni’imatihi tatimmus’salihaat..!”
Fuskar Hajiya k’unshe da farin ciki ta d’aga hannu sama tana hawaye tana jera addu’o’i,kallon Dr Fahad tayi idanunta suna sake kawo hawaye tace “Na gode Dr da wannan albishir d’in,,yanzun kam na samu nutsuwa da jin wannan labarin..”
Murmushi Dr Fahad yayi mata sannan yayi musu sallama ya wuce bayan ya sake fad’a musu za’a fito da ita yanzun babu jimawa,Maimunatu tana murmushi ta kira Abba’nsu ta fad’a masa zancen haihuwar,kafin wani lokaci ya k’araso hospital d’in shima jin abunda ya faru,yaji mamaki lokacin da yaga Hauwa kwance kamar gawa babu inda yake motsawa a jikinta,yana kallon Hajiya yace “Hajiya anya yarinyar nan da rai a jikinta kuwa.!?” Tayi murmushin k’arfin hali tace “Tana numfashi mana,ka kalleta sosai zaka gani..”
K’ura mata idanu Alhaji zakar yayi a hankali yaga cikinta yana d’agawa kad’an²,jaririn da bai gani ba nan ma ya tambaya a tunaninsa ko ya zo babu rai ne tunda yasan duk wacce ta haihu ana ganin yaronta a kusa da ita,Hajiya tayi masa bayanin yadda duk suka yi da Dr Fahad,a nan ta sanar masa su kansu basu samu damar d’aukan yaron ba an nuna musu shi lokacin da za’a wuce da shi baby unit,ya tausaya musu sosai,yayi musu addu’ar neman sauk’i,ya jima sosai shima a hospital d’in kafin suka wuce gida da Maimunatu ya rage sai Hajiya kawai a hospital.
Tsananin ciwo da wahalar da hauwa tasha a wannan lokacin fad’arsa zai zama kamar b’ata lokaci,to the extent lamarin ya zarta duk tunanin mai tunani,a hakan da take tun bayan da aka fito da ita daga theatre bata sake sanin inda kanta yake ba har aka cinye kwanaki uku tana kwance bata san ina yake mata ciwo ba,tana halin rayuwa ne ko mutuwa.? Or even ma ace tasan ta haihu duk bata san abunda yake faruwa ba,,Baby kuwa idan ya farka yayi kuka a cikin kwanakin,sai dai ayi amfani da electric breast pumper,cos hakan kad’ai shi ne solution da yaron zai samu cikakkiyar kulawar daya kamata ya samu ta wajen shayar da shi nonon mahaifiya,wanda shi ne sinadarin da zai k’ara masa kuzari da lafiya tunda yazo a wahale,,idan ya farka yayi kuka Hajiya ke zuwa ta rarrasheshi cikin nuna so da tausayawa ga wannan uwa da d’a da har lokacin basu ga juna ba,da yake a kullum tunda aka mata aikin tana under medication bayan alluran da ta sha kafin aikin da wanda akayi mata bayan anyi aikin,har a rana ta hud’u bata farko ba and babu wanda ya iya ganin kwayar idanunta,jikinta kam zuwa lokacin Alhamdulillah ya fara sauk’i duk da Hajiya ta damu sosai da rashin tashinta,a cewarta kwanaki uku Dr yace mata,tun tana tambayar Dr Fahad anya lafiya har yanzun bata farko ba,yana fad’a mata tayi hak’uri komai lafiya bai san dai a ina aka samo matsalar data hanata farkowar ba,but daga yanzun zuwa ko wane lokaci shi dai yasan zasu iya sa rai da tashinta,Hajiya dai taji zancen Dr Fahad ne amma k’asan zuciyarta damuwa ce sosai.
Misalin karfe 3 da y’an mintuna na dare Hajiya tana tsaye saman abun sallah tana kai kukanta ga Ubangiji akan al’amuransu ta farka,idanunta suka fara motsawa a hankali kafin ta fara k’ok’arin bud’e su da kyar,yadda jikinta yake a d’aure bata fasa juya kanta tana kalle² ba,kud da babu yalwataccen haske yanayin k’amshin da d’akin ke fitarwa ya bata tabbacin ba a gida suke ba,tunanin abunda ya kawo su nan d’in ta fara,bayan ta gama y’an tunanukanta bata gano komai ba ta tab’e baki a hankali tana k’ok’arin tashi ta zauna,zafin da taji a gefen cikinta yasa ta sakin marayan ihu da ya kaiwa Hajiya sak’on ta farka,,muryarta dishi² take magana tana kira taji ko akwai mutum kusa da ita ya taimaka mata,Hajiya dake zaman tahiya da sauri ta k’arasa ta sallame sallah,ko addu’ah bata jira tayi ba ta taso da sauri tayi gurinta tana fad’in
“Alhamdulillah.! Hauwa’u kin farka.!? Sannu kinji Allah yayi miki albarka,ya kara muku lafiya.!” Juya kanta tayi tana kallon shade d’in Hajiya dake tsaye kusa da ita tace
“Hajiya zanje toilet..”
Da sauri Hajiya ta amsa mata,ta taimaka mata suka je tayi fitsari ta wanke bakinta suka dawo,saman gadon ta sake zama bayanta jingine jikin pillow Hajiya ta fita ta dawo da nurse ta dubata ta fita,sannan ta had’a mata tea ta bata,tana gama sha muryarta har lokacin bata fita sosai tace
“Hajiya me muke yi a hospital.!? Mene ne ya same ni a ciki na naga anyi min d’inki.!?”
Hajiya tace “haihuwa kika yi,amma aiki suka yi miki.” Idonta ta d’an bud’e sosai ba kamar da farko ba data tashi da suke a shanye tana kalle² a d’akin,ganin babu jaririnta da aka ce an ciro mata a hankali ta sauke idanunta hawaye suna gangarowa cikin muryar kuka tace
“Hajiya ya mutu ko.!?” Ido Hajiya ta zaro tana kallonta tace “waye ya fad’a miki haka.!?” Tace “Hajiya ai to ban ganshi ba.!”
D’an murmushi Hajiya tayi tana dafa hannunta tace “kada ki damu daughter yaron ki yana nan a raye,an sashi dai a na’ura ne saboda yazo da rashin kuzari,an jima kad’an idan Allah ya kaimu zaki je kiga abunki kinji.!? Ki kwantar da hankali.”
Sai lokacin taji wani irin nutsuwa ya saukar mata duk da nauyin da har lokacin take ji a k’irjinta a hankali ta zame jikinta ta amsa ta koma ta kwanta,bayan an fito a masjeed Hajiya ta kira wata nurse d’in ta sake zuwa ta duba jikin nata kafin Dr yazo,da safe Dr Fahad ya shigo duba jikin cos tun tun kafin ya k’araso hospital aka sanar da shi ta farka,yana zuwa ko zama baiyi ba a office ya shiga duba jikin,komai nata yana lafiya sai ciwon da ba’a rasa ba,hajiya ta tambaye shi ko za’a iya bata abinci kuma cos tunda ta farka tea kad’ai ne a cikinta,Dr Fahad yace “Ehh!” Za’a iya bata but ya zama mai ruwa²,sai kuma fruits da za’a k’ara mata da su,saboda wajen yin bayan gida kada ta wahala su samu matsala a aikin nata,godiya Hajiya tayi masa sosai,Dr Fahad ya fita ya barsu tana lallab’a ta,,y’an gidanmu duk da bama zaman dad’i sun je duba Hauwa da yake tana cikin halin jinya sai bata sani ba,ni kuwa tunda aka yi mata aikin naso na zauna nayi jinyarta saboda duk duniya nice tata da ya kamata na zauna da ita bayan mahaifiyar mu,itan bata raye sai ni,ni d’in kuma dana nuna zan zauna da ita Hajiya tace kada na damu naje na kula da gida na ita zata zauna da Hauwa har zuwa lokacin da za’a basu sallama,a zahirin gaskiya mahaifan Rafeek mutanen kirki ne,sun yiwa Hauwa rik’on amana,ko dai ace su suka kawota duniya iya gatan da zasu bata kenan,bare ba su suka haifeta ba matsayin suruka kawai take a gurinsu,ranar da Hauwa ta farka ranar ne farkon da kaji d’umin mahaifiyar da tayi silar zuwanka duniya,lokacin shayar sa kai yayi ta tafi ganinka,yanayin d’akin da kake ciki da yadda yake fitar da hucin zafi saboda yawan na’urori yasa Hauwa ta shiga damuwa,bayan duk damuwar da ta shigo da shi the resemblance of Rafeek in ur face as if it were being torn apart ya sake jefa zuciyarta a damuwa a lokacin da aka ciroka daga incubator aka mik’a mata kai,zuciyarta a raunane take ta kallonka,tunda ta farka take tunanin dalilin da yasa take jin ciwuka sa yawa a ranan but bata iya gano dalilin zamanta a hospital ba,amma lokacin data d’auke ka a karo na farko da niyyar ta shayar da kai yadda al’amarin ya faru ya dawo mata kamar a lokacin ne komai yake occurring,ta daure ta shayar da kai tana kallonka cike da soyayya mai tattare da tausayi take zubar da hawaye,har ta gama shayar da kai bata iya tashi ta fita ba,kana jikinta kana bacci yayin da ita kuma tana ci gaba da kuka tuna yadda komai ya faru,kula da nurse d’in dake d’akin tayi da halin da take ciki yana neman sawa ka fad’o daga jikinta tayi saurin karb’e ka daga hannunta ta mayar cikin na’ura,bin nurse d’in tayi da ido,idanunta suka sauka kan takardar dake jikin na’urar mai d’auke da sunan *RAFEEK Son* a hankali ta kai hannu ta ciro hawaye na ci gaba da zuba a idonta,nurse d’in ta bita da kallon tausayi tana tambayarta ko lafiya,da kyar Hauwa tayi shiru tana kallon rutun har lokacin tace
“Dan Allah y’ar uwa zaki iya min wani taimako.!?”
Tace “fad’i kada ki damu in sha Allah idan ina da yadda zanyi na taimaka miki zanyi”
Godiya Hauwa tayi mata tace “sunan nan nake so ki canja min”
Nurse d’in tace “Ohh! An sawa baby’n suna.!?”
Hauwa tace “Ehh! Ansa masa” murmushi nurse d’in tayi tace “Masha Allah,mene ne sunan.!?” Ba tare da Hauwa tayi shawara da kowa ba tace *”NURAAZ.!”*
“Wow.! But dan Allah zan iya tambayar ki.!?” Nurse d’in ta fad’a tana kallon Hauwa da kanta ke k’asa tace “fad’i tambayarki”,tace” Ma’anar sunan nan da kika fad’a dan Allah zaki fad’a min,na ji sunan yamin dad’i sosai”,bata d’ago ba tace “Treasure of noor”,tace “gaskiya na gode,but nace ba.. Za ki iya min kyautar baby’n ina sonsa sosai”,murmushin k’arfin hali tayi ta d’ago kanta dake k’asa tace
“Wannan shi ne farin cikina,amma tunda kina sonsa na baki”
Murmushi nurse d’in tayi cikin jin dad’i tace “Kai amma gaskiya na gode sosai,kyautar baby sukutum,Allah dai ya k’ara muku lafiya Maman baby”
Hauwa tace “amin”,tana zaune nurse d’in tana mata hira tunda ta kula tana cikin damuwa,har ta rubuta sunan tace mata “kinga sunan yayi.!?”
Da kyar Hauwa ta sake d’aga kai ta kalli takardar,ganin *NURAZ RAFEEK* a jiki bar’o² wasu hawayen suka sake taho mata,da sauri ta girgiza kai tace “A’a” kasa fahimtar abunda take nufi nurse d’in tayi har ta matso kusa da ita tace “bai yiba kenan sunan.!?” Ta gyad’a mata kai “me za’a rubuta to.!?” Sai data share hawayenta tana sake kallon yaronta dake kwance cikin incubator jikinsa duk anyi connecting na’urori yana bacci tace
*”NURAZ BIN HAUWA.”*
*#Posting abun so ga reader’s,#Comments abincin writer’s,mu daku kamar k’waryar sama dana k’asa ne,idan akwai d’aya babu d’aya al’amarin baya tafiya dai²,it’s better ace mun faranta ran wad’anda suke k’aunar mu fisabilillah.!*
#Share.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 8.
#Hᴜᴍɪʟɪᴀᴛɪɴɢ
Kallonta nurse d’in ta dunga yi kamar taga bak’uwar halitta,can da taga ba zata iya shiru ba ta janyo kujera ta zauna tana kallon Hauwa tace
“Dan Allah kiyi hak’uri y’ar uwa idan har maganata zata sa kiji babu dad’i” da kai Hauwa ta amsa mata saboda kukan da take har a lokacin yak’i bari tayi magana,nurse d’in tace “Idan babu damuwa can we be a sister’s so that sai muyi maganar a matsayin y’an uwa ba mai kula da yaro ba.!?”
Hauwa ta sake kad’a mata kai,godiya tayi mata sannan tace “dan Allah mene ne dalilin da yasa kika ce asa masa sunanki al’halin na san yana da mahaifi.!?”
Sai da tayi k’ok’arin tsayar da sababbin hawayen dake sake taho mata sannan tayiwa nurse d’in tak’aitaccen bayani akan matsalolin da suka samu wanda sune silar da suka janyo musu fad’awa mawuyacin halin da suka tsinci kansu a ciki,da ta samu ta d’an fad’awa nurse d’in,wacce lokaci d’aya taji har zuciyarta ta aminta da ita,wani irin kuka take tunda ta samu ta fitar da maganar daga ranta,burinta kenan a lokacin yadda take ciki damuwa ta samu wanda zata fitarwa da maganar ko zata huta da rad’ad’in dake addabarta,tausayin Hauwa da baby yasa nurse bata gama jin labarinsu ba sai da tayi musu hawaye,tana kallon Hauwa bayan sun gama maganar tace “kada ki damu yar uwata,in sha Allah komai mai wucewa ne,,da yardar Allah lokaci zai zo da Rafeek zai neme ku duka,a lokacin zaiji kunyar wulak’anta kyautar da Allah yayi masa,in Allah ya yarda sai Yaron da nuna baya k’auna ya zame masa jigon da bazai tab’a samun kamarsa ba a rayuwa,,fatan da zan masa shi ne Allah ya nuna masa hanyar gaskiya komai tsayin lokaci..”,sun jima sosai nurse d’in tana mata hira saboda tana son rage mata damuwa,da Hauwa zata tafi nurse d’in ta fad’a mata sunanta *AAEDAA* Hauwa ta mata sallama ta koma room d’in da take,da yake duka a ward d’aya suke,tana shiga d’akin su Hajiya suna zaune tun fitarta suna hira da Maimunatu,tayi sallama suka amsa ta wuce saman gado ta kwanta tayi shiru bata sake magana da kowa ba,,bayan wani lokaci Hajiya taje ganin Yaro ta tarar da abunda Hauwa tayi,tazo tana mata fad’an me yasa zata yi haka,al’halin kowa yasan Yaro nasu ne ita da Rafeek.? Babu kunya Hauwa ta fashe da kuka but ta kasa magana,Hajiya jikinta yayi sanyi ta matso ta rarrasheta,Hauwa tayi shiru cikin sanyi da lallami Hajiya ta tambayeta ko me yasa tayi hakan.? Bata b’oye ba ta sanar da Hajiya kaf abunda ya faru a ranar da incidence d’in ya faru,Hajiya taji bak’in cikin abunda ya faru musamman sakin da Rafeek yayi,amma da yake babu yadda za tayi tunda ya riga ya yanke hukunci tace “ai shi kenan,kansa ya cuta ba ni ba,Allah ya baki lafiya daughter,kiyi hak’uri da duk abunda zai faru,in sha Allah tunda yace baya son yaron nan sai ya zama mafi k’ololuwar alkhairi a rayuwarsa,da yardar Allah zai yi nadamar abunda ya aikata a nan gaba” a zuci hauwa tace “Allah yasa”
Hajiya dake rike da ita tace “maza kwanta ki huta kinji,Allah ya k’ara muku lafiya”,da Alhaji yazo duba su shima lokacin da Hajiya ta fad’a masa ya ji bak’in ciki sosai,har yaji ina ma ace yana da wani d’an namiji,da a yau ya d’aura musu aure da Hauwa ko dan ya huce takaici da kunyar da Rafeek yasa shi ji,sai dai da yake y’ay’an duka guda biyu ne Allah ya azurta su da su bayan wanda suka binne guda uku,biyu b’ari d’ayan kuma an haifeshi rayuwar ce da Allah bai nufa zaiyi mai tsayi ba shi yasa tun yana jariri ya karb’i kayansa,Alhaji ya yiwa baby khud’ba da suna *NURAZ* kamar yadda Hauwa ta zab’a,,a kullum duk wanda zai d’auke ka tunda aka yi haihuwar duk da babu wanda ya san abunda yake faruwa har lokacin,addu’ah yake Allah yasa ka kasance haske ga mahaifiyarka kamar yadda ta ambaceka,,bayan shafe kwanaki da aka rik’e ku a hospital aka sallamo ku muka dawo gida,Hajiya taci gaba da kula da ku,kullum rana tunda kuka fito daga hospital na kasance ina tafe akan hanyar gidana da gidan kakanninka ba dan komai ba sai dan na duba yaya kuke,har Allah yasa duka kuka samu lafiya,kamar yadda kullum ake sake samun ci gaba,kana girmanka da wayo,Hauwa kuma ta koma shiru ta daina hira da kowa kullum cikin keb’e kanta take daga idanun mutane.
*Ina labarin RAFEEK..!??*
B’angaren Rafeek (mahaifinka) kam tun daga wannan tafiyar da ya bar gida cikin fushi,sai ya kasance bai sake waiwayen gida ba,a waya idan an kira babu wanda yake samunsa,shima kuma baya kiran kowa,,tun ranar da Hauwa ta haihu da Hajiya ta buga waya ta fad’a masa,ya daure yace “Allah ya raya” daga haka har ta gama maganar da zata yi bai sake cewa komai ba,lokacin da suka samu labarin abunda ya faru tsakaninsu a bakin Hauwa Alhaji zakar ya kirashi yayi masa tas,shi ne ya sake jin haushin Hauwa akan ta had’a shi fad’a da mahaifansa suna ganin laifinsa,suna gama waya a lokacin gaba d’aya ya cire sim cards d’in ya canja wasu,a cewarsa tunda sun zab’i zama da ita suje suyi ta sonta,shi ya hak’ura zai zauna a nan har zuwa sanda zasu gane gaskiyar abunda yake son su fahimta.
Zamansa a k’asar bayan y’an wattani ya kama aiki da yake lokacin ya kammala karatunsa,cikin hukuncin ubangiji tunda ya fara aiki da skul d’in da yaje karatun a matsayin lecturer a b’angaren Economics,ko shekara bai kai da farawa ba world bank suka yi sanarwar neman kwararru a b’angaren Economics,da yake harka ce ta kwakwalwa kuma Alhamdulillah Rafeek yana da k’ok’ari sosai tun kafin yaji labarin wasu abokansa da suke tare a k’asar suka shawarce ko zai gwada sa’ar sa,ya tura details d’insa through mail da suka bada,bayan turawa Rafeek ya duk’ufa addu’ah ba da wasa ba,tunda ya tura yake jiran amsar su still yana ci gaba da aikinsa,a weeks later da tura details suka masa replying idan ya shiryawa special exam d’insu ya tuntub’e su duk lokacin daya samu damar shigowa k’asar,cike da farin ciki lokacin da yaga sak’on ya tattara komansa a satin ya bar k’asar bcos dama zaman k’asar ya isheshi taurin kai ne yasa shi zama,ya tura takardar ban hak’uri ga hukumar collage d’in da yake aiki ya ajiye musu aikinsu,lokacin da jirginsu yayi arriving a babban birnin *WASHINGTON* charter taxi ya samu da zai kaishi masauki,ya samu hotel mafi kusa da 1818 street ya sauka,,kwana biyu da zuwansa k’asar bayan ya huta sannan yayi shirin tunkarar world bank headquarter,daga hotel d’in daya sauka zuwa headquarter babu wani nisa sosai,duka baifi mutum ya taka da k’afa ba,,a cikin sama da mutum d’ari daga k’asashen duniya mabambanta Rafeek becomes *CONQUEROR* bayan special exam da suka yi,ya samu damar zamowa d’aya daga cikin ma’aikatan su,,yanayin gogewarsa a b’angarensa cikin tak’aitaccen lokaci da kama aiki ya zamo wani jigo a gurinsu,tunda ya fara aiki ya rik’e aikinsa da gaskiya babu wasa,ci gaban rayuwa ya kasance yana zuwa masa a kowane yini like brightening burning light,a gefe guda tunanin gida da mahaifansa kullum yana mak’ale da zuciyarsa,but a ganinsa har lokacin tunaninsa shi ne ya basu lokaci da yake ganin idan har basu nemesa ba shi zai koma musu a lokacin da zai gama duk wasu shirye² na korar Hauwa daga gidan.
Har aka shekara guda da watanni da haihuwarka babu wanda yasan duniyar da Rafeek ya shiga,wayoyinsa idan an kira ba’a samu,anbi sahunsa k’asar ana tunanin ko wani abu ya same shi ba’a same shi ba sai labarin tafiyarsa birnin Washington aka tsinto,ran Alhaji zakar ya sake b’aci,a lokacin daya fahimci nufin Rafeek ya yanke hukuncin babu ruwansa da shi daga nan har zuwa ranar da zai dawo,,a wannan d’an tsakani da aka samu na haihuwarka al’amura suka yi ta faruwa,nima nawa gefen Allah ya karb’i rayuwar mai gidana,hatsari ya runtsa da su a hanyarsu ta zuwa lagos,,Hauwa da kai har lokacin kuna gidan kakanninka,duk da a farkon dawowa ta gida naso ku dawo gurina mu zauna tare a gidanmu tun bayan dana gama iddah,but yadda Alhaji zakar da iyalinsa suka tsaya kan al’amuran ku da kunya irin ta bafulatani yasa sai na kasa fitowa na fad’i abunda ke raina,haka nayi ta zuba ido kullum a gurina kake wuni,har Hauwa suka fara k’ok’arin yin exam zuwanta bai dai²ta ba sai Maimunatu kad’ai take zuwa wasu lokutan saboda damuwar da take ciki ya fara affecting tunaninta,,a wata ranar Talata da rana bayan sun dawo daga hospital suna zaune a parlor Maimunatu na bawa Hajiya labarin matsalar da doctor yace zata iya samunta nan gaba kad’an idan bata ragewa kanta damuwa ba,Hajiya tana mata nasihar ta maida komai ba komai ba,suka tsinkayi sallama daga bakin entrance,shiru duka suka d’auka Maimunatu na kallon Hajiya cikin tsananin mamaki tace
“Hajiya kamar muryar Yah Rafeek ko.?”
Kallonta Hajiya tayi tana had’e rai tace “ban sani ba,sai dai ki duba ki gani”
Hauwa ta shiga rud’ani da tunanin anya shi d’in ne da gaske tunda gaba d’aya lokaci ya tafi da tunanin baza ta sake ganinsa ba,Maimunatu ta daure ta amsa sallamar,tun kafin taje ta duba a bashi izinin shigowa ya bayyana,yana sanye cikin shiga ta alfarma d’an gayu da shi ya had’e cikin wani d’anyen suit mai matuk’ar tsada daya fito daga company’n armani,duk wanda ya kalleshi dole ya sake dan yadda ya dawo tun daga kan tsarin outfit da gyaran kansa sak bature,gaba d’ayansu kallonsa suke yi da wani irin mamakin dama yana raye a cikin duniyar,fuskarsa babu wanda ya kasa shaida ta tunda shi d’in ba bak’o bane bare ace sun kasa tantance shi,ya tsaya gaban Hajiya yana niyyar durk’usawa ya sake tabbatar msusu lallai Rafeek d’in ne da gaske,to amma yanayin sauyawar da yayi da irin tufafin da ke jikinsa yasa suke ta binsa da kallo,shi kam tunda ya shigo babu wanda ya kalla a cikinsu Maimunatu fuskarsa nan a d’aure kamar wanda yayi gamo da mutuwa,kansa a k’asa ya tunda ya durk’usa ya magana,yanayin yadda yayi shi zai tabbatarwa da duk wani mai ido lallai ya aikata gagarumin laifin da yake son neman yafiya,but kamar wanda ya rasa baki haka yayi ta zama da sunkuyayyen kai ya kasa d’agowa bare ya fuskance ta,Hajiya da duk wanda yake cikin parlor’n gaba d’aya sai kallonsa suke babu wanda ya iya magana har bayan wani lokaci sannan Hajiya tana jinjina kai tace
“Rafeek.! Idonka kenan ko.? Anya kana son gamawa da duniyar nan lafiya,kana buk’atar albarka kuwa.!?”
Ya sake sunkuyar da kai kamar zai tsaga k’asa ya shige cikin dauriya muryarsa na wani irin karkarwa yace
“Ki garfaceni Hajiya ta,wollahi ba’a son raina na aikata haka ba,,kiyi hak’uri ki yafe..”
Bai k’arasa ba ta dakatar da shi cikin fad’a² “Rafeek baka da bakin da zaka nemi yafiyata,tun da wuri kuma muna shaidar juna maza ka tashi ka fice min a gida kafin na sab’a maka.”
Saurin rik’o k’afafunta yayi,Hajiya ta lumshe idanu ta bud’e tana d’an janye k’afafunta,ya sake rik’owa sosai muryarsa na ci gaba da rawa yace
“Dan Allah Hajiya ta ki gafarce ni,wollahi na tuba.”
“Baka ga komai ba Rafeek,me zai kaika saurin neman yafiya.? Mu laifin me ma kayi mana da zaka nemi gafarar mu,mu da muka yi laifi mu yafi kamata mu nemi yafiyarka saboda mun yanke hukunci ba tare da tunanin abunda gaba zata haifar ba,da ace tun farko mun tsaya munyi tunani da haka duk bata faru ba,amma tunda kai muka yiwa ba dai² ba kayi hak’uri ka gafarce mu,in sha Allah hakan ba zai sake faruwa ba.”
Tana kaiwa nan ta sauko daga saman kujera tayi tsugune akan k’afafunta tana kallonsa tace “Muna fata zaka yafe mana laifukan da muka yi maka,muna sane da wanda ma bama sane.”
Wani irin kunya ce ta dabaibayeshi ya kasa kwakwkwaran motsi a gurin bare yayi magana,Hajiya cikin fusata ta banka masa harara tace
“Da kai nake isashshe uban mutane,,idan ma banda rashin kunya irin taka Rafeek har kana da idon da zaka kallemu.? Bayan tarin kunyar daka samu ji yanzun ka d’auko jiki mu yafe maka.. Idan munce mun yafe sai kuma ayi yaya.?”
Shiru yayi bai yi magana ba,Hajiya taci gaba da fad’a son ranta ta inda ta shiga ba tanan take fita ba,Hauwa tunda ya shigo take jin gabanta na fad’uwa ta kalle su duka a hankali ta sunkuya ta d’auke y’an kayanta ta bar parlor’n,Hajiya ta bita da kallon tausayi bayan ta dawo da kanta kan Rafeek da yayi wani irin kicin² tace
“Sai ka wuce ai kaga yaron,ka kuma tabbatar ka bata hakur’in abubuwan da suka faru a bayan,yanzun kam kayi kad’an kace yaron nan ba jikinka bane..”
A karon farko ya d’ago yana kallon Hajiya data had’e girar sama dana k’asa yace
“Hajiya ni kuma me zai had’a ni da yaro.!?”
Yatsunta ta ware tana zaginsa tace “Zaka tashi kaje ko sai na sab’ar maka,kuji min futsararren yaro,to dan ubanka idan baka sani ba abunda kowa yake hangowa a fuskar yaron nake son ka gani da idanunka,,kuma bari ma kaji na sake fad’a maka kamar yadda kowa ya gani ya tabbatar yaron nan jininka ne yake gudu a jikinsa,kaf fad’in duniyar nan banga wanda za’a kira da ubansa bayan kai ba,tashi ka wuce ka bani guri,idan kak’i kuma salin alin maza wuce ka bar min gida..”
Ta karasa maganar tana nuna masa hanya,girgiza kai yayi cikin bayyanannen b’acin rai zai yi magana ta sake tarar numfashinsa
“Ka wuce nace ka gansu,ni ban b’ukaci jin komai daga bakinka ba.!”
Bisa dole ya tashi yabi bayan Hauwa cikin bin umarnin mahaifiyarsa,shi kam ba don plans d’insa na son raba Hauwa da gidan daya k’ullo da baya so yayi ruining d’insa da baiga abunda zaisa yaje ba,wannan shi ne dalilin da yayi masa jagoranci zuwa d’akin Hajiya inda yake tsammanin nan ta shiga,a saman bed d’in mahaifiyar tasa ya hango ta zaune ta zubawa guri d’aya ido ko k’iftawa bata yi,kana gefenta a kwance kana bacci cikin kwanciyar hankali,da ganinta kasan tana cikin tsananin damuwa but bata san wane ne ya kamata ta fito ta fad’awa ba,har ya k’araci kallonta bata sani ba,sai daya shigo cikin room d’in kafin ta farga ta san wane ne a kusa da ita,saurin mik’ewa tayi tsaye tana ja da baya like taga abun cutarwa kusa da ita,kad’an ya kalleta ya d’auke kansa a kanta,yaci gaba da takawa har ya k’arasa inda take tsaye kamar wacce ke jiran ace kyat ta zura a guje,ta ci gaba da matsawa tana saita entrance da zai kaita waje,still ya sake tab’e baki ba tare daya sake kallonta ba ya fara magana
“Me yasa kike da tsananin taurin kai ne.!? Bayan duk maganganun da muka yi dake a bayan,nayi tsammanin zuwa yanzun da kika tabbatarwa kanki nan d’in ba gidan mahaifinki bane zanzo na iske kin koma naku gidan… But sai naga ashe baki yi zuciya ba kina nan still.!”
A karon farko ta d’ago ta kalleshi bata ce masa komai ba ta d’auke kanta daga gare shi,harararta yayi yana tab’e baki
“Hakan yayi miki kyau,but kamar yadda kika ga na dawo a yanzun ina so ki sawa ranki lokacin barinki gidan nan ne yayi,cos ni banga amfanin zaman ki a k’ark’ashin inuwar mahaifana ba,ko muna da wata alak’a ne kuma bayan waccan ta baya.!?”
Sake d’aga kai tayi ta kalleshi suka had’a ido yana jifanta da mugun kallo,juyawa tayi tana kallon baby’nta da yake motsawa alamun yana son tashi,dakatawa shima Rafeek yayi da zancen da yake har sai da yaga yaron bai tashi ba sannan ya juya zai fice daga d’akin muryar Hauwa ta dakatar da shi
“Duk abunda kace naji but har yanzun maganar kawai kake yi babu evidence,,idan dan kana ganin bazan iya barin muku gida bane kake tunani ina so ka cire wannan a ranka,in sha Allah zan tafi cos ba’a binne kurwata a nan ba bare kace na zaune muku a gida..”
Wani irin juyowa yayi yana murmushi da gefen bakinsa ya tako ya dawo gabanta
“Kika ce mene ne.!? Ba’a binne ruhinki ba.? Idan ba shi d’in aka rufe a gidan mu ba zaman mene ne kika ci gaba da yi daga lokacin dana furta cewa na yanke alak’ar dake tsakanin mu.!? Why don’t u leave us.!?”
Ya k’arashe yana zare ido da d’agawar sauti,murmushi tayi mai ciwo
“Wannan kuma ba ruwanka bane,zama na ko tafiyata duk basu shafi mutum ba..”
“Sun shafe ni,,cos nan gidan mu ne kuma gidan mahaifina na asali,me zai sa ke baza ki gwada komawa naki asalin ba.!?”
Kallonsa ta sake yi ya d’aga mata gira d’aya “Yeah I mean it.! Ki gwada mana..”
Sauke kai tayi k’asa bata ce komai ba sai dai taji k’irjinta ya fara zafi,Rafeek cikin wani irin murya yace
“I knew baza ki tab’a iyawa ba,wannan gidan naku dai mai kama da village’s graveyard babu yadda za’ayi na yarda zaki iya komawa cikinsa..”
Yayi mata murmushi yana shafa sumar kansa,a d’an fusace ta kalleshi
“Kada ka sake ko da wasa ka zagarmin asali na,,gidan mu it’s for us ni da y’an uwana da shi muke alfahari,haka kuma naku it’s urs,so kowa ya zauna iya matsayinsa,ni bance ka zagarmin asali ba,kuma naga ai nan d’in da kake magana bani na zaunar da kaina ba..”
“Wane ne ya zaunar dake idan ba son duniya ba.? Gidanku a yanzun baza ki iya rayuwa cikinsa ba,saboda kinga duniya kin shiga inda yafi naku,me zai sa ki koma can ko ba haka bane.!?”
“Ba haka bane,amma idan amsar kake nema kana iya zuwa gurin mahaifiyarka ka tambaye ta dalilin da yasa na kasa tafiya,har yanzun nake zaune muku a gida..”
A fusace tana kaiwa nan ta juya tayi hanyar fita,da sauri ya rik’o hannunta,kamar wacce aka dannawa pause ta k’ame a gurin da mugun mamakinsa
“Baki isa ki fad’a min wannan maganar na bari ki fita ba,dake nake yi so ba ruwan Hajiya ta a ciki,tunda ke kika fara dole ke zaki k’arasa.”
“Sake min hannu..!”
“Bazan saki ba sai kin fad’a min abunda nake son ji..”
“Rafeek ka sake min hannu..!”
“Bazan saki ba.”
“Na ce ka saki.” Ya maimaita “bazan saki ba” bai k’arasa fad’a ba tana juyowa ta wanke shi da lafiyayyen mari idanunta cike taf da hawayen k’unci but sai ta kasa furta ko ‘A’,shi kansa a bazata yaji marin ya sauka saman kyakykyawar fuskarsa cikin wani irin b’acin rai yana kallonta yace “ni kika mara.!?”
Bata d’ago ta kalle shi ba ta juya da sauri ta d’auki d’anta tasa a kafad’arta zata fice a d’akin yayi saurin sake tare ta
“Ni kika mara Hauwa.”
Still bata d’ago ba zuwa lokacin hawaye sun fara sakko mata,cikin wani irin mutuwar zuciya dana gangar jiki tace
“Ka bani hanya na wuce..”
“Ki wuce zuwa ina.!?”
Bata tanka masa ba ta d’auke kai tana goge hawayenta,hak’oransa ya datse muryarsa a k’asa ya fara mata magana cikin kaushin murya
“Though banzo da niyyar zama k’asar nan ba,dole na ne a yanzun na rabaki da asali na kafin ki gurbatamin su,,ke idan banda kaddara mai zai had’o mu da ku.? Ki duba irin bambancin dake tsakaninmu mana,sam bamu yi deserve da juna ba,har yau ina tunanin dalilin da yasa iyayena suke sonki,and ban san mene ne Abba ya gano na musamman a tattare dake ba,,amma tunda Allah ya raba mu,kije can kiyi rayuwarki,sai dai ina sake jaddada miki mari na da kikai sai ya saki shiga masifar da baki tab’a tunanin zata same ki ba,,,and then matuk’ar baki yi niyyar komawa gidanku ba,ina tabbatar miki saina wulak’anta rayuwarki,wulak’anci irin wanda baki tab’a tunanin wani bil’adam zaiyi miki shi a tsayin rayuwarki ba..”
*#Yah Allah save dis innocent soul..😢 Rafeek ya k’ullo makirci..*
#Share.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 9.
#Eᴠɪᴄᴛ
*Am back again.. Babu abunda yafi dad’i a duniya sama da samun masoyin gaskiya,,as u requested me to apologize to u my special friends,na yi hak’uri da yardar Allah,and if God please permits i’ll continue sending u as usual,sai dai not really anywhere saboda wasu uzurori nawa,hope u people will help me in sharing,but by Allah’s favor if such a problem arises again God knows the truth ba za ku sake jina ba,sai dai for those of us who are on the Wattpad software,then daga lokacin kuma i’ll be out of any group,ku sani when ever i leave the group there’s no coming back..Chanjin da kuka fad’a daga yanzun ya kamata na fara ganinsa if i don’t see any changes kuma i will fill my trouser with air..🏃*
💕
Yana gama fad’a ya barta nan tsaye cikin halin damuwa da fargabar maganganunsa,a zahirin gaskiya tunda ya fita ya barta ita kanta ta fara tunanin komawa gida,to amma wace hanya zata bi ta sanar da su Hajiyarsa abunda ke damunta ba tare da sunyi saurin gano dalilin zuwan Rafeek ne take son tafiya ba.? Har ga Allah maganganunsa sun duki zuciyarta shi yasa tun da wuri ta fara tunanin tafiya ba tare data bari wani ya fahimci nufinta ba,but idan ta tuna Hajiya kuma sai tace “To ni yaya zanyi ne na bar gidan nan bata sani ba.?” Ko kuma “Anya idan na tafi babanmu zai kyaleni na zauna tare da su.?” Irin wad’annan tunanukan da tambayoyin sune suka fi damun zuciyarta,a gefe guda kuma tunanin kalamansa bayan muguwar damuwar da take tare da ita kafin lokacin,cikin y’an kwanaki da zuwan Rafeek gidan,a hankali al’amura suka fara sauyawa idan yana gida gaba d’aya Hauwa bata da sukuni,tun Hajiya na yi mata fad’an ta daina sa damuwa a ranta tayi hak’uri da duk abunda ya faru har ta hak’ura ta kyaleta,a b’angaren Rafeek tunda ya fahimci idan yana guri bata da sakewa sai ya maida zaman gidan kamar ibada,idan ya fita baya jimawa yake dawowa,yayin da a gefe guda b’angarensa da mahaifansa babu wanda ya san yaya suka k’are ta da su tun bayan d’an fushin da suka yi na kwanaki,lokaci guda aka wayi gari aka ga sun gyaro alak’arsu har zaman hira suke,su yi wasa da dariya abunsu kamar da,wannan dalilin yasa damuwar da Hauwa take ciki ta sake yin yawa gashi babu mai d’an shiga gurinta yanzun ya d’auke mata kewa.
Satin Rafeek biyu da zuwa gidan al’amura marasa dad’i suka ci gaba da faruwa tsakaninsa da Hauwa,a gefen iyayensa kullum cikin rufe su yake da kyawawan halayensa yana nuna musu shi d’in na gari ne kamar yadda suka sanshi kuma suke so ya kasance,ko wane lokaci yana kan kyautata musu da faranta musu sab’anin idan sun had’o hanya da Hauwa cin mutunci da muzgunawa had’e da kausassun kalamai ke raba su,a cikin hakan ba tare da sanin kowa ba ko neman shawara cikin irin rufin asirin da Allah yayi masa yayi musu Visa zuwa Saudi Arabia suyi umrah a ransa ya k’udurce daga wannan tafiyar baza su sake dawowa Nigeria ba,tafiyar duka cikin sati guda aka tsara yinta,da yake aikin kud’i ne nan da nan aka yi komai aka gama,tunda maganar tafiyar sun ta bayyana a ranar lokacin ana ta sallama da su,kafin su wuce airport Hajiya ta had’a su duka tayi musu nasiha mai ratsa zuciya,jikinsu yayi sanyi musamman Hauwa da kana kallonta zaka san tana tattare da damuwa,irin wacce da za’a tambayeta tabbas zata ce Hajiya ta fasa zuwa,aka gama sallama da su driver ya wuce da su airport,gida ya dawo daga Hauwa sai Maimunatu,Rafeek da maidservant d’insu sai mai gadi dake can bakin get,,a wannan ranar tun daya kasance babu iyayen Rafeek a k’asar,hankalinsa kwance da dare bayan an idar da sallar isha’a ya shigo gidan ya wuce su a parlor yana murmusawa,Hauwa da ta bishi da kallo haka nan take jin zuciyarta na fad’a mata lallai akwai wani bak’on alamari da zai faru da ita,lokacin bacci ya yi Maimunatu tayi mata sallama ta wuce,har suka shiga d’akin Maimunatu bata sani ba sai data juya zata rufe k’ofa taga Hauwa biye da ita,a tsorace ta bita da wani irin kallon mamaki
“Baki kwanta ba dama.?’ Ta tambaya soundly muryarta da alamun tsoro,da kai Hauwa ta amsa mata ta wuce tana niyyar kwanciya a saman gado,Maimunatu tayi saurin matsowa kusa da ita tace
“Me za kiyi min a d’aki kuma yau.? Ke da kika ce d’akin mijinki,daga bayan kuma kika ce kin samu wanda ya fishi,nan ai bai wuce a kirasa kitchen ba,ke da kike da d’akunan bacci da yawa me kuma zai kawo ki nan.?”
Bata tanka ta ba sai da ta kwanta sannan tace
“Nan nayi ra’ayin kwanciya yau,idanma za kiyi shiru to,idan ba zaki iya ba kuma ci gaba,dare dai yayi kuma kin san Hajiya basa nan,idan kika damu masu gidan sa daka ki.. Ni babu ruwana y’ar kallo ce.”
Murmushi Maimunatu tayi tace “Allah sawak’e wani ya dake ni yanzun,,ko Abba da Hajiya ta sun ce na girma,bare wani can a gefe yace zai dake ni.. Tabb’.!”
“Kada ki cika baki Hajiya,gara miki kija bakinki ki b’ame ki kwanta kawai,idan ba haka ba..!”
Sai tayi shiru tana sauke numfashi jin ana tab’a handle d’in k’ofa,a tare suka juya suka kallo gurin Maimunatu ta matsa jikin k’ofar da nufin bud’ewa,Rafeek ta gani tsaye sanye cikin pyjamas d’insa masu matuk’ar kyau,rigar sleeveless sai wando 3quarter farare tas da su,musanyan murmushi suka yi ga juna da d’an mamaki a saman fuskarta tace
“Yah Rafeek did u come to check munyi bacci ko wani abu kake so.!?”
Murmushi ya sake yi yana gyad’a mata kai alamun A’a ga maganarta ta k’arshen,a hankali ta sake yin murmushi tace
“Thank God.! Bayan tafiyar su Hajiya kana kusa da mu,i knew har su dawo babu abunda zai faru damu.”
Yana gyad’a kai yace “Sure.!” Sai ya juya da nufin komawa yana fad’in “Good night dear” murmushi tayi tace “Allah tashe mu lafiya”,yana tafiya ya amsa mata had’e da sakin wani killer smile,,Hauwa dake k’arshen bed tana sauraren dialogue d’insu kasa fahimtarsa tayi saboda yadda yayi furucin ya nuna kamar akwai abunda yake nufi kuma ba abunda ya kawo shi ba kenan,amma kuma sai ta share bata zurfafa tunaninta akai ba tayi kwanciyarta ta lullub’e jikinta cos tana da nata personal damuwar,dawowar Maimunatu kusa da ita tana kallonta da mamaki tace
“Wai ina kika baro min Yarona ne.? Kinzo kin kwanta min a nan,ya za’ayi na ganki ke kad’ai ne,ina yake.?”
Cikin muryar bacci tace “Yana gurin big sister.”
“Ohh! Can zai kwana yau.?”
Tace “Ehh!” Ba tare data d’ago ba,daga haka itama Maimunatu bata sake magana ba ta nemi guri ta kwanta,,a b’angaren Rafeek lokacin da suka yi sallama da Maimunatu kasa tafiya yayi sai daya tabbatar Hauwa tana cikin d’akin sannan ya bar wajen yana sakin wani irin murmushi,tun daga ranar data fara gano nufinsa ta koma kwana a d’akin Maimunatun bcos tana tsoron ta kwanta ita kad’ai wani abu ya faru,kuma tun daga ranar bata sake barinka ka kwana cikin gidan ba,gudun kada idan Rafeek ya kasa samun dama akanta ya dawo kanka tunda yayi furucin kai ba d’ansa bane.
Kwanakin su Hajiya goma da barin k’asar duk wani muguntar daya shirya mata ya fara fito da shi fili,bamu san yaya aka yi ba lokaci guda muka ji gari duka ya d’auki maganar Yaron da Hauwa ta haifa Rafeek yace ba d’ansa bane,duk wata hanya kuma da yasan zata ji babu dad’i yabi ya tozarta ta,hatta maganar rabuwarsu tun kafin ta haifi yaron sai daya tabbatar ya watsata bayan ya nad’e ta da sharri,mutane masu jiran kad’an suka fara zaginta da aibanta ta suna Allah wadai da rayuwarta,a dai² wannan lokacin kuma again sai ga sharrin da y’an gidanmu suka yi mata tun na kafin aurenta da Rafeek d’in ya sake tasowa,mutanen dake mata kallon ta gari suka koma fad’in abunda suka so
“Tabbas biri yayi kama da mutum.. Zata aikata tunda har uban daya kawo ta duniyar ma yayi k’ok’arin bada ta sadaka.. Shi illar mutum mai shiru² kenan mak’etaci ne.. Kaji tsoron mutumin da ya cika nunk’ufirci munafikin kansa ne,ba’a jin cikinsa sai al’amari ya kwab’e..”
Sharri iri² daga bakunan mutane babu wanda ba’a yi mata ba,hatta Babanmu jin irin maganganun da ake ta yad’awa a gari yasa shi yin fushi,kuma idan baka manta ba na fada maka a baya babanmu mutim ne mai saurin yarda da magana,ba tare da ya tsaya binciken ainihin abunda ya faru ba,ya d’aukar ma kansa alk’awarin ba zai zauna da ita ba,yanatunanin zamanta tare da shi zai b’ata masa maganar takarar d’an majalisa da ya fito bcos a lokacin harka ta bud’e,,tun kafin ma tayi tunanin dawowa gida kenan ya aika mata sak’on idan ta tashi daga can gidan surukanta kada ta kuskura ta dawo masa gida ya yafe ta a duniya,yahada mu kaf ya fad’a mana duk wanda yake jin k’aramin iskancinsa a cikinmu ko ya goyi bayanta to shima a shirye yake ya sallama shi ko da zai rage shi kad’ai,zai iya hak’ura da gaba d’ayan y’ay’an daya mallaka tunda mu bamu san yana son mu ba,shi yasa muke neman tozarta shi,shi ya gaji da rik’on mu muna azabtar da shi,muna sa shi yana ta aure²,sai tarin y’ay’a kawai yake da arzik’in da yake nema ya gagara samunsa.
Cikin k’ank’anin lokaci rayuwa ta sake yiwa Hauwa zafi kaima da ake kaika gida gurina Baba yace kada a kuma kawo ka,idan so nake na zauna tare da ku hanya a bud’e take,,tafiyar su Hajiya dai² sun cika sati biyu Rafeek yasa Maimunatu ta shirya kayanta kaf,tare da maidservant d’insu yayi musu Visa zasu bar k’asar,mai gadinsu kad’ai za su bari a nan bcos yayi shirin gyara gidan,saboda yana so ne ko da zasu zo k’asar ya kasance suna da gidan da zasu sauka a cikin gari duk da a d’an zuwansa ya mallaki manyan kadarori sosai,Hauwa bata tashi sanin abunda yake faruwa ba sai a ranar da su Maimunatu zasu bar k’asar,da safe wajen k’arfe 9 taga ana fita da kayansu,cikin damuwa ta samu Maimunatu da tambayar lafiya taga ana fita da kaya.?
Maimunatu cike da damuwa ta kalleta kamar za tayi kuka tace “wollahi nima ban sani ba yanzun dai yah Rafeek yake fad’a min wai zamu yi tafiya..”
A tsorace Hauwa tace “to su Hajiya fa,yaushe zasu dawo.?”
Maimunatu ta kad’a kai tace “Ban sani ba wollahi,munyi waya da su dai Hajiya tace min wai suna U.S.”
Hawaye taji suna shirin sakko mata cikin damuwa tace “Me ya kaisu can to.!? Su da suka tafi Saudiyya.!?”
Maimunatu tace “Wollahi nima bai fad’a min ba”
Sauke kanta k’asa Hauwa tayi hawaye suna bin fuskarta ta had’e kai da guiwa a hankali ta fara rera kuka,damuwarta duka a lokacin ba akan tafiyar su Hajiya bane,illa kawai tana tunanin inda zata nufa idan ya zama dole sai tabar gidan,Maimunatu ta dafata tace “kiyi hak’uri sister in-law in sha Allah nasan ko mun tafi Hajiya da Abba zasu yiwa yah Rafeek maganarki,in sha Allah tare zamu zauna dake a can”
Cikin kuka ta d’ago kanta tace “Dama idan kun tafi can zaku koma da zama.?”
Maimunatu tana share hawayenta tace “Haka dai nake tunani,kamar idan mun tafi sai dai muzo da yawo k’asar nan”
Sake kife kai Hauwa tayi taci gaba da kuka kamar an aiko ta,Rafeek ya shigo ya tarar da Maimunatu tana aikin rarrashin Hauwa,ya tab’e baki daga inda yake tsaye yace
“Kizo ku wuce kina b’ata muku lokaci,kinsan lokacin daya rage flight d’inku ya tashi bashi da yawa ko.?”
A hankali Maimunatu ta kalleshi ta girgiza kai,tana rik’e da hannun Hauwa tace “Toh sister sai munyi waya.. Zamu tafi.?”
Hauwa tana jin haka ta sake fashewa da kuka ta rik’e ta sosai tana cewa
“Sister kada ki tafi ki barni,kice su Hajiya suma su dawo dan Allah,wallahi ban san ina zani ba yanzun,Baba yace kada na koma masa gida saboda abunda ya faru,,idan kuka barni rayuwata tana cikin garari wallahi bani da kowa ban san ina zan nufa ba”
Maimunatu ta sake goge hawayenta tace “kiyi hak’uri in-law idan na tafi zan sanar da Hajiya in sha Allah kema zaki biyo mu,ki kwantar da hankalinki,kuma ai naga ga nan gidan me zai sa baza ki zauna ba,zuwa sanda Abba zai turo miki kud’in jirgi.? Kada ki damu please in sha Allah zaki biyo mu”
Rafeek yana daga tsaye ya had’e rai yace
“Wai ke ba magana nayi miki ba,i told u zaku yi missing flight idan baku yi sauri ba,kin zauna nan kina kuka kamar wata matar mamaci,idan baza kije ba ki zauna..”
Yayi wucewarsa ciki,kusan mintuna biyar ya sake dawowa,still yaga Maimunatu tana ta aikin lallab’a ta,ransa a had’e ya taso kansu duka a masife,sai da yayi son ransa sannan yayi shiru yasa Maimunatu gaba suka fita,bayan yaga tafiyarta sannan ya dawo,ya shigo parlor da tunanin samunta a nan ya k’arasa zazzage mata rashin mutunci ya tarar bata nan,cije lips yayi ya wuce yana fad’in
“Me yasa baki jira ba kika tashi.!?”
D’akin Hajiya ta koma data bar mata a bud’e ta kulle kanta,tayi kuka sosai as if her life were just come to an end,daga nan bacci ya fizgeta bata farka ba sai tsakiyar rana wajen azhar shima a firgice ta mik’e sakamakon mummunan mafarkin da tayi,tana ta kallon d’akin ta sauka tana dube² kafin ta wuce bathroom ta d’auro alwala,sallah ta fara yi kafin ta had’e kai da guiwa taci gaba da tunanin inda ya kamata ta nufa idan su Maimunatu basu dawo ba,tayi nisa cikin tunanin ta jiyo ana knocking door d’in d’akin,zazzare idanu tayi tana kallon k’ofar a ranta tana jin kamar kada taje ta duba,ta daure ta mik’e bayan ta ajiye hijab d’in jikinta a sad’ad’e taje bud’e k’ofar lokacin ta yi zaton mai bugun ya tafi,Rafeek ta gani tsaye fuskarsa kamar an aiko masa sak’on mutuwa,da sauri ta juya zata rufe k’ofar ya rigata turawa ciki,sakin masa k’ofar tayi ta fara komawa baya,cikin takunsa mai cike da nutsuwa ya fara biyo ta har suka yi rabin d’akin sannan ya tsaya yana jifanta da mugayen kallo,a hankali ya ajiye mata ledojin hannunsa,daga haka bai ce komai ba ya juya ya fita,har ya fita ya barta k’irjinta bai daina bugawa ba,tana ganin ya bar d’akin a 360 taje ta rufe k’ofa ta dawo ta zauna bakin gado tana maida numfashi,har aka yi la’asar bata sake bud’e k’ofa ba,kuma bata d’auki ledojin daya shigo da su ba,yinin ranar har akayi isha ita kad’ai ce a cikin gidan sai yaronta da yake ta wani irin bacci kamar wanda ya gamu da cutar bacci,da ya farka babu jimawa yake sake komawa,tsananin damuwa da suka had’e mata yasa ko yunwa bata ji ta dameta ba,sai can tsakar dare data kasa bacci ta fito cikin sand’a da nufin samun ko yoghurt ne ta sha ko Allah zaisa yaronta ya samu abunda zai tsotsa,ta shiga kitchen ta bud’e fridge ta d’auko,tun a nan ta bud’e ta kafa kanta bakin babban goran yoghurt d’in L&Z,ta sha kusan da d’an yawa sannan ta rufe ta mayar ta sha ruwa kad’an ta fito tana tafiya da kyar kanta yana tsananta ciwo,ta kusa rabin parlor kamar ance ta d’aga kai taga Rafeek tsaye a gabanta daga shi sai short,jikinsa duk a bud’e babu ko d’an sleeveless bare robe,kaucewa tayi zata wuce tana jin fad’uwar gaba ya fizgota ta dawo yana kallonta da wani irin yanayi mai wuyar fassara ya sauke idanunsa saman k’irjinta,teat d’inta da suka bayyana ta cikin nighty dake jikinta suka fara fizgarsa saboda rigar slick ce and bata sa komai ba a ciki,ta san yaronta yana farkawa cikin dare,ba ta son sai tazo tana kokawar cire bra,ya daure ya had’iye saliva’s still yana kallonta cikin kame² yace
“Yaushe zaki tafi ne.!?”
Ta daure tace “Ina.!?”
Yace “gidanku ko nan zaki yi ta zama.!?”
A hankali ta girgiza kai tace “babu inda zanje”,wani irin kallo yayi mata yace “really.!?”
Ta gyad’a masa kai,yace “dole ki tafi..”
A hankali ta motsa tana son k’wacewa daga rik’on da yayi mata,yak’i sakinta ganin bata yi magana ba sai dai fuskarta dake nuna alamun tana son yin kuka ya sake matsarta yace “ko baki ji ba ina magana.!?”
A hankali ta had’iye hawayenta tace “Ni fa bani da inda zan zauna idan kace na bar muku gidan ku,kuma ka sani Babana yace kada naje masa gida ya yafe ni..”
Cikin sheshshek’ar kuka ta k’arasa fad’a hawayenta na ci gaba da sauka,a tunaninta idan ta fad’a masa matsalar ta zai ji tausayinta ya kyaleta,tana fad’a taci gaba da rera kuka,dariya Rafeek ya fashe da ita kafin yace “Auu! Haba.??”
Sai ya sake kyalkyalewa da dariya,sai da yayi mai isarsa kafin ya dakata still yana rik’e da ita,cikin salon tafiya da hankali yana lumshe idanunsa ya fara shafa kwantaccen gashin dake saman k’irjinsa yace
“Toh yanzun ina za ki tafi kenan.!?” Kamar ya damu da sani al’halin fuskarsa murmushi kawai yake saki,ta d’ago bayan ta share hawayenta tace
“Nima ban sani ba”
Y’ar dariyar yak’e yayi yana kallon jikinta da yake jin yayinsa ya fara sauyawa kunsancin da suka samu bayan tsayin lokaci kamar mayen k’arfe yana fizgarsa ya daure yace
“Okay! Bari to zuwa da safe kafin na tafi nayi tunani,idan zan iya barinki kici gaba da zama to,idan ma bazan iya ba dai zuwa lokacin i will let u know.!”
Sheshshek’ar kuka ta sake yi mai had’e da jan zuciya,hakan yayi sanadiyyar d’agawar k’irjinta,incidentally boobs d’inta suka yi rawa,idanun rafeek akanta lokacin da al’amarin ya faru,hakan sai ya sake jefa zuciyarsa cikin zullumin da har bai san lokacin daya kai hannunsa wajen ya matsasu a hankali ba,saurin doke masa hannu tayi tana zabga masa harara tace “Sake ni!” In an commendable way,yayi murmushi ya sake matso da ita jikinsa yace “idan na k’i fa.!?”
Tace “sai na maka Allah ya isa,saboda kasan tab’a ni haramun alaika.”
Yayi dariya yace “really.!?”
Ta gyad’a kai,dariyar mugunta ya sake yi yace “Da gaske zaki yi Allah ya isa idan na tab’a ki.!?”
Ta sake gyad’a masa kai,tana shirin yin magana yayi saurin d’aukarta yayi gaba yana fad’in “kiyi min babbar Allah ya isa yanzun..”
Ya shige bedroom d’insa da ita,tana fizgewa tana komai sai da ya shiga da ita ya maida k’ofa ya murza key,ta tsure tana kai masa duka tace “Ni ka sake ni na tafi,kaga bana son iskanci” dariya yayi ya jefata saman bed,yana kallon ta yunk’ura zata tashi yayi maza ya danneta yana fad’in
“Ni dai kike cewa d’an iska ko.??”
Bakinta still bai mutu ba tace “na fad’a d’in d’an iska ne kaaaa..”
Saurin rufe mata baki yayi da nasa cike da mugunta ya shiga sarrafa ta yadda ransa yaso,tutturashi ta ci gaba da yi a tsorace tana son tashi,ya sauke mata nauyinsa yana ci gaba da kissing d’inta any where,ta ci gaba da dukansa tana hawaye,ganin zata bashi matsala yasa shi damk’e hannayenta ya ware su gefe yaci gaba da murzarta kamar wanda aka aiko,,a wannan daren sai da Rafeek ya tabbatar yayi mata abunda baza ta tab’a mantawa da shi ba kafin ya kyaleta ya koma gefe ya kwanta yana maida numfashi,jikinta yayi mugun laushi saboda tsabar gurzar da yayi mata,kwakwkwaran motsi kasawa take,a nan baccin azaba da tsabar gajiya mai cike da firgici ya d’auke ta,ba ita ta farka ba sai gabannin ketowar fajr,ta mik’e da kyar tana duba jikinta da inda take a tunaninta mafarki tayi,ta ganta a d’akinsa,saurin sauka tayi daga saman bed d’in ta maida kayanta tayi hanyar fita tana kukan zuci da yiwa Rafeek Allah ya isa,har ta tsarkake jikinta tayi sallah bata bar kukan zuci ba,da safe misalin 8 Rafeek ya fito cikin suit grey colour yana ta baza k’amshi,a bakin door d’in ya tsaya yayi knocking,tana ji ta san shine ta basar bata tashi ba,sai da ya b’ata almost twenty minutes yana jira ta bud’e tayi masa shiru,daurewa yayi duk da b’acin ran da yake ji na share shin da tayi ya sake knocking,still yaji babu alamun motsinta,yayi k’wafa muryarsa da fad’a² yace…..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Wah! My dear people,i really appreciate ur comment,thank u² 💓 Bahot² khushu.💃🏻💃🏻*
Pᴀɢᴇ 10.
#Lᴏɴᴇʟɪɴᴇꜱꜱ
“Na san kina jina,idan kinga dama kuma kin shirya ki fito muyi magana,bana son ki b’atamin lokaci zan wuce ne i’m in a hurry.”
Tana zaune still sai dai idanunta suna kan k’ofar,tuno irin wulak’ancin da yayi mata da dare a hankali hawaye suka samu damar sauka saman fuskarta,ta goge tana jin damuwa na taso mata tace
“Take ur journey,there’s no need to talk.”
Yana daga wajen yace “kamar yaya na tafi.? Bayan kin san na fad’a miki gidanku zaki tafi,nan zansa ayi aikin rusa shi.”
Gabanta ya fad’i da sauri ta mik’e da hijab d’in a jikinta tana hawaye taje ta bud’e k’ofar,yana kallonta yayi murmushin gefen baki,saurin kawar da kanta tayi muryarta na trembling tace
“Mene ne wannan gidan yayi da zaka sa a rushe shi..??”
Kai tsaye yace “ra’ayi na kenan”
Ta daure tace “ba haka bane”
Saurin kallonta yayi yace “kamar ya.!?”
Tace “Ehh! Nasan kawai kana yi min kora da hali ne,kana so ko ta wane hali sai ka raba ni da gidanku shi ne kawai nufinka.”
Murmushi yayi yace “really.!?”
Tace “ehh! Kuma idan ba haka bane ka k’aryata maganata” girgiza kai yayi yace “sure.! ur words are truth”
Kuka ta saki mai sauti ta durk’ushe a gurin taci gaba da rerawa,tsayin lokaci suka d’iba a haka yayi shiru bai sake magana ba sai da yaga bata da niyyar dainawa sannan yace
“If u finish crying let me tell u the result,,bcos i’m in a hurry..”
Tana kuka a masife tace “ka fad’a ai ina saurarenka”
Yace “saboda na ji bazan iya barinki kici gaba da zama a nan ba,shi yasa na yanke shawaran korarki ko ta wane hali,though Allah yasa kin fahimci abunda nayi niyya,but akwai favour guda biyu da nayi niyyar yi miki,ba kuma saboda ke bane,zanyi ne just bcos of ur innocent kid..”
Da gaggawa ta d’ago ta k’urawa bakinsa ido tace “Fad’a min mene ne.!?”
A tunaninta still zaice ya fasa rusa gidan ta zauna sai taji yace “Saboda soyayyar da ahalina suke miki,naji ina son yi miki alfarma na baki gurin zama,and k’arin alfarma daga zuciyata zan taimaka miki da capital da zaki taimaki kanki da shi cos bana so kiyi bara,a matsayi na bana son wani lokaci a ganki ace Laaa! Kunga tsohuwar matar Rafeek,but sai kin yi min alk’awarin ko da na tafi baki gama had’a muku kayanku ba zaki tafi and u will stay away from my family,ba zaki sake neman inda suke ba,sannan ne zan amince na baki duk abunda nayi niyya.”
A hankali ta gyad’a masa kai saboda rashin sanin mafita tace “Na amince”
Yayi murmushi yace “better” Sannan ya wuce yana sake cewa “jira ni ina zuwa”
A sanyaye tace “toh” taci gaba da tsaiwa har yaje d’akinsa ya dawo bata matsa daga inda ya barta ba,ya tarar da ita tana ta share hawayen dake mata zarya,yana zuwa bai yi magana ba ya mik’a mata envelope d’in daya fito da shi,kallonsa tayi ta kalli takardun bata karb’a ba tace “Na mene ne.!?”
Wani irin banzan kallo ya jefeta da shi yace “wane magana muka yi dake yanzun.!?”
Bata ce komai ba tasa hannu ta karb’a,tana sake share hawayen da suka k’i tsayawa tace “Na gode sosai” daga haka ta juya ciki tana sakin marayan kuka,lokaci guda jikin Rafeek yayi sanyi da yaga ta d’auki Yaronta da har lokacin baisan wane iri bane bak’i.? Fari.? Kore.? Shud’i? Ko kuma yellow.? Duk bai san yaya kamanninsa suke ba,ta gama goya shi sannan ta fara fito musu kayansu tana had’awa tana kuka,kamar zai yi magana ya kalleta idanunsa sun sauya launi,kome ya hana shi kuma sai yayi tsaki ya juya ya bar gurin da sauri,kafin k’arfe 10am ta had’a komai nasu ta fita da shi daga gidan da taimakon mai gadinsu,Rafeek kuwa zuwa lokacin tuni yayi bankwana da k’asar,,misalin k’arfe goma da mintuna goma 10:10pm ta tsaya k’ofar gidanmu tana tunanin ta shiga ko A’a,sai ga baba ya dawo zai wuce ciki,ta gaishe shi har k’asa,ba tare daya amsa taba yayi wucewarsa cikin gida ya barta,tana ta tsaye a waje da kaya a gabanta ta samu yaro tace yayi mata magana da ni,d’an aike babu sirri yana zuwa ya k’walla kiran “Wai ana magana da Adda Maryam”,daga d’aki babanmu ya fito da sauri yace da yaron
“Waye yake magana.!?”
Yaro yace “wata mace ce a k’ofar gida da goyo a bayanta”,ina d’aki na jiyo lokacin da baba yace da yaro yaje abunsa,yaro ya juya ya fita,kusan mintuna goma sha biyar aka sake aikowa baba ya fatattaki yaro yace “yaje yace Babanta ya hanata zuwa” yaro yana fita ya fad’awa Hauwa sak’on da aka bashi,Hauwa cikin kuka ta lek’a gurin mai gadin gidan Alhaji zakar tace dan Allah ya jire mata kayan zata samo mota ta kwashe mata su,ya amsa mata ta wuce zuwa titi tana tafiya tana hawaye,har ta samo taxi ya kwashe musu kayan tana kallon dattijon dake driven taxi yana satar kallonta ta mirror ta goge idonta da suka kumbure,muryarta a dashe bata fita sosai tace “dan Allah Babana ka kaini bank”
Yana ci gaba da driven yace “wanne daga ciki.!?”
Tace masa “First bank”
Yace “toh” basu sake magana ba har ya kaita bakin bank d’in,ta fita tace ya jira ta shiga ciki,yace mata “babu damuwa”,almost 1 hour and half ta b’ata wajen yi mata transaction mak’udan kud’ad’en da ya rubuta mata check,ta fito ta shiga motan tace “kayi hak’uri baba na b’ata maka lokaci”
Yace “babu komai y’ata,,yanzun ina muka nufa.!?”
Jim tayi cike da rashin sanin abunda zata ce can ta d’auki envelope d’in da takardun da Rafeek ya bata suke ciki ta zaro takardun,a hankali take ta bin content d’in,kafin ta d’ago tana sauke ajiyar zuciya tace masa “Sardauna crescent”,har bakin get d’in gidan ya sauke ta,yanayin unguwar shiru ta sauka bakin get d’in tana kallon gidan da tunanin inda zata samu wanda zai taimaka mata ta shiga da kayansu,a hankali ta juya ta kalli dattijon da yake sauke musu kayan jikinta duk yayi sanyi tace “dan Allah baba ko zaka taimaka min mu shigar da su.!?”
Yayi murmushi yace “toh y’ata bari na gwada” suna ta d’iban kayan tare har suka shiga da su bakin entrance d’in parlor,suna gamawa bata tsaya tambayarsa kud’in da zata bashi ba ta bud’e envelope d’in ta ciro 5k ta bashi,ya kalli kud’in ya kalleta yace “y’ata ai kud’in sunyi yawa,tafiyar duka baifi ki bada seven hundred ba”
Tayi d’an murmushin yak’e tace “ni na baka Baba,kada ka damu”
Yayi mata godiya saboda fitowarsa kenan daga gida ya d’auko ta,itama tayi masa godiyar taimakon da yayi mata sannan ya tafi,ta shiga gidan ta duba taga komai akwai a gidan,well furnished home items masu tsada da kyau,ta yiwa Allah godiya sannan ta shiga parlor tsakiyar kujerun ta tsaya tana kallon kayan,duk da alamunsu ya nuna basu jima ba sosai ta d’an sake karkad’e k’uran dake kai ta kwantar da baby’nta sannan ta koma ta dunga shigo da kayan dake waje,gida ne madaidaici mai matuk’ar kyau da yaji interlocking sai varenda da entrance d’in ainihin gidan yake shi kuma an malale sh da tile’s masu haske har ciki,da yake ba damuwarta kenan ba bata b’atawa kanta lokaci gurin gano kyaun gidan ba,bayan ta gama ta wuce bedrooms d’in ta duba kafin ta fara aikin tsaftacewa,har akayi azhar bata gama ayyukan ba,ta dai tsaya ta yi sallah sannan taci gaba,kafin sallar asr gidan yayi fes sai k’amshi yake saboda turaren data sa a electric bonner,ta koma tayi sallah sannan tayi wanka,tazo ta duba taga ko ya tashi taga har lokacin bai tashi ba,ta zauna ta zubawa d’anta d’aya tilo da ya zama ahalinta a kaf duniyar ido cike da so da tausayin halin da k’addara ta jefo su,a hankali hawaye suka sauko mata,bata yi k’ok’arin gogewa ba haka tayi ta kuka tana tunani har tsayin lokacin da taji zuciyarta da kanta sunyi mata wani irin nauyi,idanunta duk sun sake haurawa sun canja launi,saboda yawan kukan da take yi a duk rana yasa ko ita ta manta rabon da idanunta suyi haske,wajen maghreb ta fara jin yunwa a hankali ta sauka daga saman kujeran da take kwance ta nufi kitchen,store ta bud’e tun zuwanta data shiga ta gyara kitchen d’in taga akwai komai a ciki,ta daure da dafa couscous fari ta d’an sa masa mai saboda kada ya had’e,madara ta fasa na ruwa a bowl data d’auko,ta d’iba yadda take jin zata iya ci ta d’an sa masa gishiri kad’an sannan ta sa sugar dai² yadda take so ta fito daga kitchen d’in ta rufe k’ofar,ta dawo parlor dai² lokacin ta iske little Nuraz zaune yana murza ido yaro d’an watanni sha hud’u,har ta k’araso inda yake k’ok’arin zamewa daga saman armchair tana kallonsa,saman couch ta d’ora bowl d’in couscous d’inta kafin ta juyo inda yake ya fara tab’e fuska zai yi kuka,ta fara k’ok’arin d’aukansa da damuwa a fuskarta,dariya yayi mata ganin ta d’auke shi,a hankali ya rungume ta yana sauke ajiyar zuciya kamar wanda yayi kuka da yawa,dashi ta koma kitcken ta d’auko abu ta rufe bowl d’in,sannan ta kaishi bedroom ta d’ora saman bed,ta shiga bathroom ta had’o ruwa mai d’umi cikin baby tube,kayan jikinsa ta fara cirewa,sannan ta cire masa Pampers ta sashi cikin ruwan,dariya ya kyalkyale da ita saboda yana son yaji an barshi cikin ruwa kamar haka yayi ta wasa da shi yana dariya abun na yi masa dad’i,jinsa cikin ruwan ya fara wasa da ruwan yana watsi da shi,bata ce masa komai ta d’auko baby bath basket da kayan mayukansa suke ciki,ta fito da sponge d’insa da baby shampoo,still sai wasa yake da ruwan yana ta dariya yana magana amma bata ganewa,ta yi masa wanka ta nad’e shi a towel sannan ta shirya shi cikin kayansa masu sauk’in nauyi ta d’auko shi suka dawo parlor,ta zauna a kasa saman rug ta d’orashi kan cinyarta,hannunsa ya fara turawa cikin rigarta tana kallonsa ta cire hannun tana had’e rai saboda duk tana jin babu dad’i,ya sake mayarwa ta cire,yana shirin sake mayarwa ta rik’e hannunsa tana masa kallon k’asan ido,kuka ya fara mata yana kai mata duka da d’ayan hannun cikin gwaranci saboda ba sosai ake gane me yake cewa ba yana mata magana,tausayinsa ya kamata tayi saurin fito masa da nonon ta bashi,ya kama yana sha yana ajiyar zuciya duk da ba wani sosai yayi kukan ba,a hankali ta zuba masa ido tana kallonsa hawaye suka gangaro mata,tayi saurin d’auke kanta gefe,a hankali tayi kukanta mara sauti yana gama sha ta mayar ta d’auko bowl d’in data rufe ta fara sha tana bashi,bata wani sha da yawa ba taji ya fita a kanta taci gaba da bashi,shima bai sha sosai ba ya kautar da kansa gefe,data sake bashi ya girgiza mata kai alamun ya k’oshi,ya mika mata hannu yana k’ok’arin karb’ar spoon d’in a hannunta,sake masa tayi a hankali taga ya karkata spoon d’in ya deb’o ba mai yawa ba yana k’ok’arin kai mata bakinta,k’ura masa ido tayi tana kallo,shi kuma sai magana yake mata yana so ta bud’e bakinta ya bata,bata san lokacin data fashe da kuka mai k’arfi,ta rungume shi tana jin babu dad’i,,ta dakata da kukan ta barshi a nan parlor taje kitchen ta wanke kayan ta dawo ta d’auke shi ta wuce d’aki bayan ta kashe electronics,tunda ta shiga d’akin dashi ta sauya masa kaya itama ta canja zuwa nighty ta zauna shiru tana tunani,bai yi bacci ba har wajen eleven,da yayi bacci ma nan ya barta ita kam bata samu ta runtsa ba saboda tsoron dare da kad’aici daya cika mata zuciya,har wajen asubah bata iya yin bacci ba sai da gari ya waye,lokacin bacci ya fara fizgarta Nuraz ya tashi,nan ya dasa rigima,yana ta laluben abincinsa,da kyar ta daure tayi feeding d’insa ta shirya shi ta d’an kwanta lamo tana ta kallonsa,tana son yin bacci saboda a lokacin har kanta ya fara ciwo amma babu dama,a tak’aice dai haka rainonka ya kasance ga mahaifiyarka da dare baka bacci da wuri,tsoro da tunane² dake d’awainiya da ita kuma suka sa ko ta kwanta bata iya bacci,da safe hidimar ka and baka bari ta kwanta bare ta samu baccin ko yaya ne,kullum ya kasance mata da matsanancin ciwon kai take rayuwa,tun yana mata kad’an² yana damunta har ta saba ya daina damunta,ta rasa yadda zata yi ga tunanin gida da yak’i barinta ta huta,but tsoron abunda zata tarar yasa ta kasa samun sukunin zuwa,ranar da ta cika sati da komawa gidan,ta gaji ta yanke shawaran zuwa ta sake zuwa ta rok’i Baba gafara duk da ta san bata aikata abunda ake zaginta da shi ba,idan ya yarda shi kenan sai tayi masa bayanin komai da yadda ya faru idan kuma yak’i saurarenta zata ci gaba da hak’uri har zuwa lokacin da Allah zai sa ya sakko ya yarda ta koma gidan,,ta gama shiryawa ta fito ta kulle gidan ta samu napep da zui kaita k’ofar Na’isa,misalin 12pm ta sauka ta sallami mai napep,ta kama hanyar da zata sada ta da gidan mahaifinta,tunda ta tsinci kanta a k’ofar gidan mahaifinta take jin k’irjinta yana sake tsananta bugawa…..
*#😢😢 Yah Allah ga baiwarka nan,kasa ko mene ne zai faru ya zo mata da sauk’i…*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*I just finished typing the page,,but don’t know how wollahi na yi deleting,be patient with how the page comes to u my people.😢*
Pᴀɢᴇ 11.
#Uɴᴇᴀꜱʏ
Gefe guda ta samu ta tsaya da tunanin yadda za tayi ta samu damar yin magana da ni,ta jima sosai tsaye tana kalle² da tunanin wanda zata aika ya kira ni,tana nan tsaye ta rasa mafita k’arshe taga tana b’ata lokaci,ta yanke shawaran zuwa da kanta,,ta nufo k’ofar gida tana tunanin idan ta samy Baba a gida kuma fa.!? suka kusa bugar juna,yana k’ok’arin fita zuwa wajen taron su na siyasa,tayi saurin komawa baya muryarta na rawa tace “Kayi hak’uri Baba,ban san kana hanya ba”
Ya kalleta ya d’aure fuska cikin hayaniya yace “Wa kika zo nema a nan.!?”
Tayi shiru tana sunkuyar da kanta k’asa,a bakin hanya ya kafe ya kama waist ya k’i matsawa,ta d’ago a hankali tana gaida shi,bai amsa ba sai tambayar daya sake jefo mata “waye tazo nema a gidansa.!?”
Ta daure tana jin fad’uwar gaba sosai tace “Baba na zo naga Yaya Maryam ne”
Ya kalleta kamar zai yi magana ya fasa,cikin gidan ya wuce ya barta a tsaye,zuciyarta a lokacin har ta fara saka mata Baba ya tafi ya kira mata ni,kamar yadda tayi zato haka ce ta faru sai dai sab’anin da aka samu,ko da Baba ya sako ni a gaba muna fitowa ya kalleta yace “Ita ce wannan.!?”
Hauwa ta gyad’a kai tana kallonsa idanunta cike da hawaue,Baba ya juyo ya kalkeni yace “Maryam kin san wannan.!?”
Jikina yana b’ari na amsa na santa,yace “Wace ce ita kuma mene ne alak’ar ku.!?”
Nayi shiru ina tunanin tambayar da amsar daya dace na ba shi,ya daka min tsawa,cikin hargari yace “Ba da ke nake magana ba dan uwarki”
Ban iya kallonsa ba nace “Na santa” yace “A ina.!?”
Nace “A nan gidan”
Ya girgiza kai “ita wace ce d’inki.!?” Na d’ago kaina na kalli Hauwa a sanyaye nace “Y’ar uwata ce.”
Wani irin girgiza kai naga babanmu yana yi,kafin ya juyo kaina yace “Maryam.!” Na amsa “Na’am” yace daga yau “ita ba y’ar uwarki bace”
Na d’ago zanyi magana baba yace “Kul! Kika ce min wani abu,yanzun nan zan sallamaku duka” nayi shiru ban ce komai ba,ya kalle ni yace “kin ji me nace!?”
Na girgiza kai” yace “Daga yau na haramta miki zama ahalinta,na raba ku rabuwa ta har abada,idan ta sake zuwa ta aika a kira ki,kika kuskura kika tsaya magana da ita Allah ya isa ban yafe miki ba,kuma wollahi thumma billahi,kinji rantsuwa ko.!?” Na girgiza kai da sauri cikin tsoro yace “Sai kin bar min gidana,daga ranar ina so ki d’auka ni ba mahaifinki bane,tunda kin zama mara jin maganata”
Ina kuka ina kallon Hauwa da tausayawa,baba ya wuce ya barmu tsaye a nan kamar wad’anda aka sassak’a,kusan zan iya cewa gara ni na samu hawaye sun zubo min,amma ita Hauwa tunda ta kafe a nan Allah kad’ai ya barwa kansa sanin abunda ya faru da ita,tana raye,suma ta yi ko ta mutu Allah shi ne masani,,bayan tafiyar Babah da jimawa yayi tunanin ya aiko yaro ya duba masa na shiga gida ko ina nan,yaro yazo ya koma ya fad’a masa ban tafi ba,sai ganin Baba nayi ya dawo da kansa cikin fushi,ina ganinsa na matso da sauri ina kuka zanyi magana tun kafin na bud’e baki cikin fad’a kamar zai dake ni ya korani gida,ina tafiya ina waiwayen y’ar uwata kamar ba zan tafi ba haka har na shiga gida,baba ya koma kan Hauwa da fad’a ta inda ya shiga ba ta nan yake fita ba,sai daya tabbatar ko zuwa unguwar ba lallai ne ta sake yi ba,sannan ya juya ya barta,,cikin tsananin tashin hankali bayan dogon lokacin da ta d’auka cikin halin da bata san a wace duniyar take ba ta ja k’afafunta da kyar ta shiga shop d’in dake a nan line mu ta siya Biro da takarda,doguwar wasik’a ta rubuto min mai d’auke da duk wani abu daya faru da ita a zaman da tayi da Rafeek da ahalinsa,a k’arshe ta rok’i alfarmar na nema mata yafiyar Baba,,bayan ta tabbatar sak’onta ya iso gare ni ta juya ta bar unguwar zuciyarta cike da k’unci.
Ina cikin gida bak’in cikin abunda ya faru ya same ni,d’an sak’on data aiko ya kawo min wasik’a,na warware bayan na keb’e kaina na fara karantawa,tun ban yi nisa karantawa ba hawaye sun wanke min fuska,na daure na karanta,lokacin da Baba ya dawo na je masa da wasik’a,dana fad’a masa duk abunda yake faruwa ya nuna bai yarda ba,na karanta masa takardar da ta aiko min.
Baba ya kalle ni ya jinjina kai yace “Na ji wannan tatsuniyar,,sai dai abunda nake so ki gane Maryam ni ban amince haka ta faru ba,kuma ko na ce na yarda shin zancen ya wuce ko.?”
Na girgiza kai nace “Ehh.! Baba”
Ya kalle ni yace “To ban yarda ba..”
Na d’aga kaina nace “Saboda me ba zaka yarda ba Baba.!? Kai nefa ka haifemu dukan mu,ka san halin kowa a cikin mu,duk abunda za mu iya aikatawa ka san shi haka ma wanda ba za mu iya ba”
Baba yayi min kallon banza yace “Idan na yarda shin sauran mutanen gari za su yarda.!? Ko kuwa su d’inma za ki bisu da takarda ki karanta musu ne.!?”
Na girgiza kai cike da bak’in ciki,baba yace “Though tunda kin san da haka,ko da wasa kada ki sake nufo ni da irin wannan shirmen,na riga na yi muku shamaki da juna,idan har kin d’auke ni mahaifi ki bi maganata,idan kuma y’ar uwarki kike son bi,k’ofa a bud’e take dan na cire y’ay’a biyu daga cikin ahalina ba abune da zai tada min hankali ba,zab’i ya rage naki ni ko ita.!”
Nayi shiru ban iya cewa komai ba,Baba yace “Za ki iya tafiya idan maganar da ta kawo ki kenan” jiki a sanyaye na juya ina ci gaba da kukan zuci har na koma d’aki,babban abunda yafi damuna ya tayarmin da hankali a lokacin ba komai bane,illa rashin sanin address na inda Hauwa take,tunda ta kama hanya ta tafi kuma ko a labari banji wani mutum d’aya da ya zo yace ya san inda take ba,a haka kwanaki suka yita zuwa suna wucewa ba tare da na samu wani gamsashen labarin inda kuka nufa ba,,na ci gaba da rayuwa a gida amma fa tamkar mutum-mutumi na zamewa y’an gidanmu,idan aka yi min magana daga Umm sai um’um,na daina shiga maganar kowa,idan hayaniyar su ta tashi can suke yin abunsu su kad’ai,,kullum cikin jiran tsammani da tunani nake naji ko da wucewarta ne wani ya zo yace min ya gani,amma shiru tamkar an shuka dusa har muka cinye sama da sati biyu.
3 Month later…
Laying and rising is loss of living,haka nan a gurin ubangiji a year is like a day,cikin hukuncin ubangiji tun daga wannan tafiyar da Hauwa tayi sai ya zama bata sake tunanin waiwayar gida ba saboda abunda ya faru tsakaninta da Baba,bayan tafiyarta babu jimawa damuwa tayi mata yawa,har ya zama ciwo ya fara k’ok’arin kayar da ita,tun tana yi a tsaitsaye taba jurewa har lamarin ya so fin k’arfinta,damuwa da fargabar abunda zai iya faruwa da rayuwarta yak’i barin zuciyarta ta samu nutsuwar sake dawowa,ta ga al’amarin still ba mai k’arewa bane,duk da tsoron dake tare da ita ta sake yanke shawaran dawowa ko da zai kasance skasance wannan shi ne zuwanta na k’arshe,but ta gwammace zuwan da ace ciwo ya yi ajalinta ita kad’ai a gurin da babu wani cikin ahalinta,cikin y’an watannin ta yi wani irin ramewa ta yi duhu kamar ba ita ba,duk wanda ya santa idan ya ganta a wannan tak’aitaccen lokacin na tabbata zai yi wahala lokaci d’aya yayi saurin ganeta,ta kamo hanyar K’ofar Na’isa a karo na biyu cike da fargaba,but data tashi zuwa wannan lokacin sai bata yi k’ok’arin shiga gida ba ko nema na,ta sake aiko min wasik’a,ina zaune cikin d’aki jigum sak’on ta ya riske ni,na karanta naga fiye da rabin maganarta akan na nema mata yafiya ne a gurin Baba,sai sauran mutanen da nasan wani mu’amala ya tab’a had’a su,ina kuka ina karamtawa har na zo inda take barmin wasiyya tana sanar min ta jima ba ta da lafiya na taimaketa na nema mata alfarma gurin Baba na zo na ganta ko da sau d’aya ne kafin ta Allah ta kasance mata,a wannan wasik’ar nayi gamo da tsananin tashin hankalin da ya wuce tunani na
_”Kiyi hak’uri y’ar uwata.! Babu yadda zanyi,ya zame min wajibi na sanar miki,duk da na san kema ba laifinki bane da kika kasa zuwa inda muke,,a halin da nake ciki,bayan dawiwa ta ciwo ya ci k’arfina,ina jin kamar ba zan rayu ba,idan haka ya kasance ina rok’on za ki nema min alfarma a gurin Baba,idan ya barki ko da a shek’ara sau d’aya ne zan yi alfahari da hakan,kema ina fatan za ki je ki duba min yarona,ban san yadda rayuwa ta zata kasance ba,shi yasa na yanke shawaran sanar da ke tun yanzun,zan kai Nuraz orphanage,idan kin samu dama dan Allah Yaya ina rok’on ki kije ki ganshi,na san Yarona ba zai yi maraici ba idan kina raye,na san yana da wata mahaifiyar kamar ki kuma za ki kula da shi fiye da yadda zanyi masa,ni dai tawa ta zo k’arshe sai dai ina yi mana fatan mu kasance tare har a aljannah,idan na yi miki wani laifi ina neman afuwar tun daga yarinta har zuwa girma na,ki yafe min y’ar uwata… Allah ya k’addara saduwarmu.. BISSALAAM.!”_
Daga k’anwar ki mai k’aunar k’i har abada *HAUWA BABA MUHAMMAD…*
Tsananin firgici da tsoro na shiga lokacin dana gama karanta sak’on ta,ba tare da na jira neman izinin fita a gurin Baba ba na fito daga gida kamar zararriya nabi hanya ko zan ganta,ina tafiya ina tambayar mutanen unguwa ko sun ganta.!? Sai ace min yanzun babu jimawa ta wuce,da sauri nake wucewa na bar wajen na yi gaba,ina tafe ina sake tambaya,amma abun takaici har na fito titi na gama dubawa ko mai kama da ita ban samu ba,na koma gida cikin firgici na tarar Baba ya dawo,ina kuka na sake zuwa gurinsa da wasik’a ko zai tausaya min ya bari naje,still Baba ya sawa idanunsa toka kamar waccan ranar,ya nuna min sam baya ko son yin maganar,dana takura akan ya barni naje yace idan na sake na fita bada izinin sa ba Allah ya isa bai yafe min ba.
Tsoro da tashin hankali suka sake shigata,rashin sanin matsayin Allah ya isa da Baba yayi min,da tsoron halin da y’ar uwata take ciki suka sa na kasa ko magana,ina ji ina gani ga address d’in inda take amma zuwa na dubata ya gagare ni,ban san mene ne zai faru ba idan na fita ba da izininsa Bana ba,sannan mene ne makomata idan na sab’awa umarninsa,,sati guda da zuwanta kullum da ciwon kai nake yini saboda damuwa ga yawan mafarkai da nake yi marasa dad’i,zuciyata kullum cikin yi min khud’ubar naje na duba ku take,na daure na ci gaba da zama ina jiran tsammani,,a cikin satin wani abu daya faru ya sake sawa jiki na yayi sanyi,ko wane lokaci na kwanta bacci da rana ko dare mafarkin Hauwa nake yi,a ko wane lokaci da zan ganta tana kuka tana sake rok’ona kada na manta da kai na kula mata da kai,,kwana biyu tsakani na sake yin mafarki da Innarmu,tun bayan rasuwarta da nayi ta mafarkai da ita,na jima sosai ban sake ganinta ba,ranar na kwanta bacci kenan tazo min cikin wani irin fuska mai ban tsoro,ina murna na nufi inda take zaune da niyyar na rik’e ta sai na ga ta yi tafiyarta,na dunga binta ina rok’on ta tsaya amma bata sake waiwayowa ba,sai dana gaji na fad’i a k’asa,ina kuka ina kiranta da rok’on ta tsaya,sannan naga ta juyo tana kallona tana kuka,hankali na a tashe nace “Inna mene ne ya saki kuka.??” Bud’ar bakinta tace “Ban san haka za kuyi min ba Maryam.. Ke da mahaifinki kun tozarta ni,kun wulakanta ni.. Laifin me nayi muku haka.!?”
Nace “Inna laifin me muka yi miki ne.!? Ban gane abunda kike magana ba.!”
Ta share hawaye tace “Saboda kunga bana raye kuka wulakanta min y’ata.! Me yasa sai da kuka bari na tafi sannan za ku wofantar da ita.!?”
Ina kuka ina bawa Inna hak’uri,bata saurare ni ba ta juya ta ci gaba da tafiya tana cewa “Idan har baki nemi inda y’ar uwarki take kin zauna tare da ita ba,kada ki sake kira na mahaifiyarki,ni ba mahaifiyarki bace,a kullum ina jin bak’in ciki na haifi y’a irin ki..”
Nace “Inna ki yi hak’uri dan Allah,nima fa duka ba laifi na bane,ki yarda dani,babanmu ya hana ni zuwa na dubasu.”
Ta juyo ta kalle ni tana goge hawaye tace “Shi kenan,tunda kin yarda ya raba muku zumunci ki zauna tare da mahaifinki,in sha Allah ubangijin daya hallice mu ba zai tab’a barin Hauwa’u tayi maraici ba.. Daga yau ba zaki sake gani na ba,ki je ki zauna da mahaifinki..”
Tana gama fad’ar haka ta juya da sauri,ina kuka ina kiranta amma bata sake waiwayowa ba,jan jiki naci gaba da yi ina son bin hanyar da ta bi,saboda lokacin dana fad’i na ji ciwo sosai a k’afata,na kasa tashi na bita ina nan kwance ina kuka da kiranta har ta b’acewa ganina,cikin k’araji na kwalla kiran Inna,,a firgice na tashi ina dube²,na bud’e ido naga y’an uwanmu mata zagaye da ni sai kallona suke yi suna jiran su ji abunda ya faru na ke zabgaga ihu a farkon dare,na daure na juya ban yiwa kowa magana ba duk tarin tambayoyin da suke min,da suka ga ba ni da niyyar amsa musu kowacce ta juya ta kwanta,,a wannan daren ni dai ban samu damar komawa bacci ba har gari ya waye.
Misalin k’arfe 10am lokacin babanmu ya fita na shirya cikin damuwa,ba tare da sanin kowa ba na d’auki takardata na fita daga gida,na samu mai napep na fad’a masa inda zai kaini,yace na shiga ya san gurin,na shiga muka d’auki hanya,mintuna kusan talatin suka d’auke mu saboda baya wani sauri sosai muka k’araso,ya tsaya a dai² block d’in dana fad’a masa,ina ta tunanin halin da zan tarar da ita yace min “Hajiya mun k’araso.”
Na kalli gurin da muke nace “Ka tabbata nan ne kuwa.!?”
Yace “Hajiya ai number za ki duba,ke kika fad’a min fa,ga gidan nan ki sake dubawa mana”
Na kalli house number sosai na duba ta jikin takarda,na ga iri d’aya ce babu bambanci,na sake kallon tsarin gidan na tabbatar nan ne inda ta rubuta,na sauka na biya mai napep kud’insa sannan na juya na kalli gidan,zuciyata har lokacin cike taf da tunanin anya nan d’in ne.!? Ina wannan tunanin na tunkari get d’in gidan,na yi shahada nayi knocking ina tunanin ganin ta inda Hauwa zata b’illo amma sai naji shiru,har kusan mintuna goma ban ji motsin kowa ba bare na ga mutum,nayi tunanin sake kwankwasawa amma wannan karon sai na tab’a entrance d’in,abun mamaki ashe k’ofar a bud’e take duk tsaiwar da nake yi,da mamaki sosai akan fuskata na kalli unguwar da nake jinta shiru sannan na wuce ciki na fara tafiya ina yi ina kallon ikon Allah da mamakin yadda aka yi Rafeek yayi mata kyautar gida kamar wannan,har na k’araso varenda da zata sada ni da parlor,na tsaya ina jin fargaba,a zuciyata ina addu’ar Allah yasa lafiya,na daure nayi knocking door d’in kusan mintuna uku shiru babu wani amsan da na samu,na sake yin knocking abun mamakin babu alamun mutum yana rayuwa a cikin gidan,gabana ya fad’i dana tuno kalamanta na ji hawaye suna k’ok’arin wanke min fuska,na nemi guri na zauna na ci gaba da addu’ar Allah yasa ba mutuwa Hauwa tayi ta barni ba,after 2 hours na goge hawaye idanuna duk sun kumbura,na mik’e da niyyar tafiya jikina duk yayi sanyi,na sakko daga saman varenda na kama hanyar get zan bar gidan,ina tafiya ina waiwaye,na yi nisa cikin hukuncin ubangiji na jiyo kamar sautin tari,da sauri na tsaya ina kalle² da tunanin ta ina sautin yake fitowa,amma kuma sai na rasa ina ne,na dawo da sauri na fara bin windows d’in da suke zagaye da gidan,duk window da na nufa sai na tarar da ita a rufe,idan na lek’a bana iya ganin komai saboda curtains dake zagaye da su duka masu duhu ne,nayi ta zagayawa kasancewar ginin gidan detached house ne da baiyi joining ko wane wall ba,irin ginin nan dai kawai da ake yinsa a tsakiya,na kusa gama zagaye gidan ina neman hanyar da zan shiga,dai² lokacin dana gama fitar da tsammani da samun mafita ubangiji ya taimake ni ya ji k’aina.
Window ne guda d’aya daga can edge na k’arshe na gidan a bud’e,har ina had’awa da gudu na k’arasa jikinsa na tsaya ina addu’ar Allah yasa abunda zuciyata take sanar da ni ya kasance gaskiya,sai dana gama addu’o’i na sannan nayi k’arfin hali na kai hannuna jikin windowpanes d’in ina k’ok’arin bud’ewa,kasancewar da yawa windows dana bari a baya na yi gwada bud’ewa ban samu dama ba,sai wannan da alamu suka nuna a bud’e take,ina janyowa ta bud’e na runtse idanuna cikin fargaba,curtains d’in da suka rufe ba’a ganin komai nasa hannu ina k’ok’arin bud’ewa duka,a nan idanuna suka yi bak’in gani…..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Wah! 😍 U people are killing me with ur warmth comments,thank u so very much,thank u all my friends..Bahot² shukhurya..*♥
Pᴀɢᴇ 12.
#Iɴꜱᴀɴɪᴛʏ
Akan Hauwa idanuna suka fara sauka,kwance take amma cikin wani irin yanayi mai ban tsoro da firgitarwa,na koma baya da sauri cikin tsananin tashin hankali har ban san lokacin da na fasa k’ara ba,ta juyo ta kalli inda taji ihun bata ga kowa ba,ta juyar da kanta babu damuwar komai a ranta,nayi kuka sosai har sai da naji na sire bana iya sake yin hawaye,guiwoyina sun yi sanyi bayan na bawa zuciyata hak’uri na sake matsawa jikin window ina ta kallonta a hankali cikin muryar mai kashe jiki na kira sunan ta “Hauwa’u.!”
Ta juyo da sauri ta kallo inda nake,a hankali ta k’uramin ido kamar mai son tuna wace ce ni,na daure duk da hawayen da suke bin fuskata nace “Me ya same ki kika dawo haka.!?”
Ta yi shiru ta ci gaba da kallo na ba tare da ta ce komai ba,ina kuka nace “zo maza ki bud’e min k’ofa,ni ce y’ar uwar ki,ban san haka rayuwarki zata dawo ba,ki gafarce ni y’ar uwata,da na san haka al’amarin nan zai kasance tabbas ba zan tab’a bari kiyi nisa da ni ba,sai dai duk abunda zai faru ya faru,ki yimin afuwa k’anwata,ba a son raina haka ta faru ba..”
Still bata motsa daga inda take ba,ta yi shiru dai ta zuba min idanunta,duk abunda nake fad’a tana saurare na,sai dai alamu sun gwada gaba d’aya bata fahimtar abunda nake cewa,nayi magana nayi begging d’inta amma kusan duka a banza babu wanda ta ji,bare ta aikata.
Yinin ranar ya kasance a nan na yi shi ina yawo tsakanin harabar gidan da window d’in d’akin da take,har dare ya fara gabatowa ban samu damar shiga cikin gidan ba,wajen misalin k’arfe goma saura mintuna na sake komawa inda take,har lokacin tana nan kamar yadda na barta,na tsaya ina kallonta da tausayawa nace “Hauwa.!”
Jin magana yasa tayi sauri ta waiwayo tana kallona,na daure nace “Zanje gida na tattaro kayana,in sha Allah ina nan dawowa ba da jimawa ba kin ji.!?”
Kamar ta fahimci abunda nake nufi ta juyar da kanta ta k’urawa guri d’aya ido,cikin yanayin sanyin jiki na janyo k’afafuna na fito,ta waje na samu cable na d’aure get d’in sannan na kama hanya ina tafe ina gabana sai fad’uwa yake,a haka na fara neman abun hawa,da kyar lokacin 11pm saura mintuna 15 na samu napep,na fad’a masa inda zai kai ni,yace na hau mu tafi,na shiga muka fara tafiya,Allah ya taimake ni na samu irin masu napep d’in zamani,gudun da muka yi a lokacin ni na san ba kadan bane,11:00pm muka tsaya a k’ofar gidanmu,na sauka na sallami mai napep,na wuce cikin gida gabana yana ci gaba da fad’uwa,saboda ban san me zan tarar ba.
***
Abunda ya faru gidan mu kuwa a yinin ranar,bayan fita ta daga gida,ban san wane ne ya fad’awa Baba na fita ba,ya saba baya dawowa da wuri amma ranar after Maghreb Baba ya dawo ya fara jkran yaga ta inda zan b’illo,har 11:00pm saura mintuna bai ganni ba bai kuma samu labarin inda na mak’ale ba,dai² lokacin da agogo ya nuna 11pm Baba ya kira babban yayanmu Abdullahi yace yaje ya rufe masa k’ofar gidansa,yayanmu ya taho da niyyar rufe k’ofa kamar yadda Baba yayi masa umarni muka gamu a zaure,ya kalleni ya wuce ba tare da yace min komai ba,na wuce cikin mutuwar jiki saboda irin kallon da naga yayanmu yayi min na k’araso tsakar gida,nayi sallama babu wanda ya amsa,na kallesu d’aya bayan d’aya naga ni suke kallo,nayi ajiyar zuciya ina k’ok’arin wucewa suka fara gulma a tsakaninsu suna tambayar juna “Ko daga ina take da wannan talatainin daren..” rashin samun amsa yasa kowacce taja bakinta ta tsuke.
Kai tsaye hanyar d’akin kwananmu na nufa,ina tafiya ina sake tunanin halin da na bar y’ar uwata,na kusa da k’ofar d’aki na jiyo muryar Baba yana daka min tsawa
“Kece.! Maryam ina za ki shiga.!?” Na juya a tsorace na kalleshi jikina sai b’ari yake nace “Baba d’aki zan shiga.”
Ya kalle ni sosai yace “Wane d’akin.!?” Nayi shiru na sunkuyar da kaina a k’asa,ya girgiza kai “Ko da wasa kada ki kuskura ki shiga ciki,idan baki jiba kina iya gwadawa,zan nuna miki ni ne na haifeki..”
Nayi shiru ban d’ago ba,zuciyata ta cika da tsoron shi kenan mai afkuwa ta faru,ina nan tsaye Baba ya kalli babban yayanmu “Abdullahi.!” Ya amsa,yace “Maza shiga d’akin can duk abunda kasan na ta ne ka watso min su nan” yayi masa nuni da tsakar gida,ya sake amsawa ya wuce,ina tsaye ina kallon y’an gidanmu gaba d’aya duk wad’anda suke gida suna nan idan aka cire mata na sama da ni da suke gidan aurensu,mutum goma sha uku suna tsaye suna kallon abunda yake faruwa,haka matar Baban namu itama tana tsaye,har Yayanmu ya gama watsar min da kayana ban iya nayi kwakwaran motsi ba,na sunkuya na tattara kayana ina jin zuciyata kamar za ta fashe da tsananin bak’in ciki,ina gamawa Baba ya fito daga d’akinsa ya kallesu duka ya girgiza kai,muryarsa cike da tsoratarwa “Wannan ita ce makomar duk wanda ya ji ba zai iya yi min biyayya ba,a matsayina na mahaifinku ni kad’ai ne gatan ku,shin ina iyayenki suke.!? Duk da suka watsar da ku akwai wanda uwarsa ta tab’a zuwa da sunan ta zo duba shi.!? Ni nake wahala da ku,bai zama dole ku bini ba.!?”
Babu wanda ya iya amsawa,yace “Idan kunji ba zaku iya ba,kuna da zab’in ku tafi kuyi rayuwarku yadda kuka so,,sai dai ku sani daga ranar da muka rabu mun rabu kenan,har abada zan kasance a matsayin ba mahaifinku ba.. Sauran shawara ta rage ga mai hankali.”
Jikin kowa yayi sanyi,Baba ya juyo gare ni ya kalle ni “Maryam! Tun da har kin kasance bakya jin magana,ga hanya nan na baki kina da damar kiyi duk abunda kika ga yayi miki kyau,kamar yadda na jima ina tunatar da ke,duk ranar da Allah yasa na ji labarin kin je gurin y’ar uwarki za mu rabu,amma sai baki ji magana ta ba,,shi kenan tunda kin zab’e ta,ki je Allah ya bamu alkhairi.. Dan na cire ku a cikin zuri’ata ba wani abu ne da zai d’aga min hankali ba,Allah ya so ina da wasu y’ay’an.. Ba zan yi bak’in ciki ba,kuma dai Allah ya gani na tsaya akan tarbiyyar ku har na aurar da ku,tsakanin ni da ku idan akwai wanda ya zalunci wani ubangiji ya saka masa..”
Yana fad’a ya wuce d’akinsa yana barwa Yayanmu sak’on “idan ta fita ka rufe min k’ofar gidana..” Duk y’an gidanmu sun yi cirko² kamar zakarun k’auye kowa si bina yake da kallo,nayi godiya ga Allah da irin k’addarar daya zab’a mana,sannan na d’auki jakar kayana nayi sallama da y’an gidanmu,dan na san ba lallai ne ko a hanya mu sake gamuwa ba..
Ba tare da na samu tausaya daga mahaifina ba,duk da kasancewarsa shi ne wanda yayi silar zuwa na duniya,y’an gidanmu ma kuma tun da Baba yace na bar masa gidansa babu wanda yayi ko da tari bare su iya bashi hak’uri ya barni na kwana zuwa da safe,,a cikin wannan daren na sake barin unguwar duk da kasancewata y’a mace na kama hanyar Sardauna crescent,na sauka a k’ofar gidan around 12am har da mintuna na bawa mai napep kud’insa na bud’e get na shiga na kulle,na k’araso bakin entrance nayi knocking,still tak’i zuwa ta bud’e,,na yi magana nayi bagging d’inta amma bata yi niyyar zuwa ta bud’e ba,na yi shimfid’a na zauna ina tunanin rayuwa a haka muka ga wayewar gari,da safe ma still na koma nayi magana amma bata kula ba bare ta bud’e,na tafi orphanage da ta fad’a min zata kaika da niyyar na karb’o ka,zuciyata da tunanin hakan zai sa idan Allah ya taimake ni ta ganka ta yarda abunda na fad’a mata gaskiya ne,,na sha wahala sosai a wannan yinin ranar kafin hukumar gidan marayun su yarda su bani kai,muka dawo gida na koma ta can baya wajen window da nufin yi mata magana ina rik’e da kai kana bacci,har lokacin tana zaune inda na barta,nayi ta rok’onta har dare shiru,na hak’ura nace “shi kenan za mu jira duk tsayin lokaci,muna nan tare dake ba zamu barki ba,kinga yaronki ma na karb’o miki shi..”
Daga haka ban sake magana ba na koma inda nayi shimfid’a na zauna ina ci gaba da tunani,ban san me ya faruba dana barta a d’aki ba,bayan wani lokaci tazo ta bud’e k’ofar tana lek’owa,na d’aga kaina muka kalli juna da ita,jikina a sanyaye nayi murmushi nace “kin gani ko,bamu tafi ba muna nan muna ta jira mu zo gurinki.”
Bata yi murmushi ba sai gesturing fuskarta da take yawan yi kamar wacce ke jin wani abu na mata yawo a jiki,kusan mintuna uku muna kallon-kallo ta koma ta bar k’ofar a bud’e,na tattara y’an kayana na bita a baya ina rik’e da kai a hannu d’aya d’ayan muka kayanmu,,,zuwa na gidan na iske abubuwa da dama,wasu masu dad’i wasu kishiyarsa sai dai mafi yawa daga ciki sune marasa dad’in,rashin lafiyar Hauwa ba k’aramin gigita min tunani yaso yi ba,a wannan hali rashin fahimta daya shafi tunaninta,muka yi ta yawon zuwa hospital,daga karshe muka samu wani likita ya bani shawaran mu gwada zuwa psychiatry,saboda duk binciken da likitoci suka yi sun tabbatar kwakwalwarta ce ta fara tab’uwa,tun daga ranar da likitan nan ya fad’a min hakan bamu sake komawa ko wane irin hospital ba sai psychiatry,munyi yawo akan neman lafiyarta har ban san adadi ba,a nan Kano munje² har ban san adadin yawon mu ba,muka shafe tsayin shekaru biyar muna yawo tsakanin *DAWANAU* da gida,sai dai kullum muna nan tsaye guri guda tana dai under medication ne,naga lamari babu ci gaba na tattaro ta muka dawo gida,sati uku da fitowarta daga dawanau muka nufi birnin ikko (lagos),can d’inma dai yawon muka yi ta fama da shi,ita sun rik’eta a asylum mu kuma muka kama haya,a can ne saboda kasancewar baka gama primary ba na samu damar mayar da kai shool,har ka gama makarantar primary ka tafi secondary muna zaune a can,bamu da kowa a garin ni nake kaika makaranta ni nake d’auko ka,idan na dawo na ji da aikin gida da zuwa duba ta,har zuwa lokacin da kayi wayo kana iya zuwa da kanka ka dawo,,a takaice dai muka sake shafe tsayin shekaru sha biyu a Lagos gurin neman magani ba tare da samun nasara ba,,nasarar da zan iya cewa mun samu a wannan fannin duk abunda yake faruwa da ita bata duka,but idan abun ya haura mata za kaga tana yi kamar zata fita aguje tana surutai,bayan wannan babu wani abu makamancinsa sai dai ko shirun data koma yi daga baya,idan ka yi o magana baza ta amsa ba,haka ma surutai ta daina yi,,daga lagos al’amari yak’i a lokacin ka kammala secondary school muka sake dawowa Kano,dawowarmu babu jimawa idan baka manta ba shi ne farkon lokacin dana nema maka admission a U.K a jami’ar Oxford,after then na sake neman kasuwancin da zai rik’e mu na fara saboda dukiya idan ba’a juya ta tabbas wata rana dole ta k’are,bare mu da muka d’auki shekaru muna yawo,,mun shekara uku ina yawon kasuwanci komai dana san ana amfanin yau da kullum ina siyarwa,Alhamdulillah ubangiji shi ne komai,ya sawa mutane son kayan da muke kasuwancin su,Allah cikin ikonsa ya sake dafa mana kasuwanci ya karb’u,a da mu muke siyarwa cikin k’ank’anin lokaci ya juya al’amarin ya zama mun koma wholesaling sai dai mu shigo da kaya mu raba su ga retail’s,Alhamdullah ba zan gaji da fad’a ba a tsakanin shekaru bakwai da dawowarmu kasuwancin mu ya tsaya da k’afafunsa mun samu wadata fiye da baya,Alhamdulillah alaa kulli halin,ba mu da wani damuwa daya wuce lafiyar mahaifiyarka,kullum rayuwarmu cikin haske take but a kullum na kasance mai addu’ar hasken da zai tunkaromu nan gaba ya kasance mafi girma daga cikin hasken da muka samu a baya… Wannan shi ne tak’aicce cikin labarin rayuwar mu..!”
*BACK TO STORY…*
Dogon ajiyar numfashi suka yi a tare Nuraz ya kalli Annie a hankali idanunsa sunyi ja hawaye suna zuba yasa handkey yayi whipping d’insu yace “Annie me yasa bayan rasuwar mijinki baki yi wani auren ba!?”
Murmushi tayi wanda iya kacinsa saman lips tace “Habibiiy.! Shin ta yaya ne ni da nake da patient zanyi wani aure,sannan kai kuma na kai ka ina.!? Kada ka manta ba ko wane namiji ne yake son rik’on d’an da ba nasa ba.. Besides ma ko da ace zanyi aure a wannan lokacin ko wane ne yazo da niyyar aurena ba zai tab’a yarda da aure ni ba.”
Yace “Me yasa to Annie.!?” Tace “Ka manta a baya na fad’a maka korata babanmu yayi kamar yadda ya yiwa Hauwa.!? Saboda haka ka ga babu namijin da zai yarda ya auri wacce take *KORARRIYA*,bcos zai ta zargin me tayi haka mai muni iyayenta suka rabu da ita.!? Ka ga kenan rayuwar aurenta kawai dai zai kasance ne ta yi auren amma baza su tab’a samun nutsuwar zuciya ba,,sannan a duk ranar da aka samu sab’ani zai iya goranta mata,hakan kuma zai iya kaisu ga rabuwa..”
Gyad’a kai yayi yace “Na fahimci uzurinki Annie..”
D’an murmushin yak’e tayi ta goge fuskarta,a hankali tana kallonsa cikin salon son ta canja hiran ganin ya yi shiru yana tunani tace “Yaushe zaka koma ne.!?”
Ya d’ago kansa da sauri dake k’asa yana tunanin irin hukuncin da zai yiwa mutane biyu da suka canja tarihin mahaifiyarsa yace “Ina kenan Annie.!?”
Tace “School nake tambayar ka.!”
Ajiyar zuciya yayi yace “Maybe sai wani satin.”
Tayi saurin kallonsa tana had’e rai tace “Kai bana son shashanci,da karatun yazo k’arshe saura baifi one month ba shi ne zaka fara delaying wajen komawa,,thought cewa kayi k’arshen satin nan zaka tafi.!?”
Ya gyad’a kai yana marairaicewa “please Annie ki bari na zauna sai wani satin.?”
Kafin ya kai aya tace “Bafa zan bari ka zauna ba,,gara ka wuce,da can me yasa baka tab’a zaman ba tsayin shekaru bakwai sai yau ne zaka fara min shirme.!?”
B’ata fuskarsa yayi yayi kicin² a tunaninsa zata ce ya zauna sai yaga ta tab’e baki ta mik’e tsaye,d’auke kansa yayi gefe,Annie ta kalleshi tace “Za kayi kuma zaka gama,,in dai nice ka san maganata d’aya nake bana biyu.. Komawa ne babu fashi k’arshen sati idan Allah ya nuna mana zaka tafi da yardarsa..”
Tana gama fad’a ta wuce kitchen tana yiwa Bareerah magana,yayi ajiyar zuciya bayan tafiyarta,lokaci guda fuskarsa ta rikid’e zuwa yanayin damuwa,,a hankali kwakwalwarsa ke masa reversing labarin data gama bashi,mik’ewa yayi tsam a gurin yayi hanyar d’akin da take,zaune ya ganta unlike d’azun,ta tasa bowl da kallo,Dr Waseem yana zaune saman table yana ta aikace²,abinci ya bata ta ci tun tashinta,but sama da hour guda tak’i sai kalle² take,idan taga kamar zai juyo sai ta firgita,shi kuma har lokacin bai san me take ba yana y’an rubuce²,sai da Nuraz ya shigo ya d’ago yana niyyar yi masa magana yaga ta zabura za ta sauka a gadon,kallonta yayi ya kalli bowl d’in yaga yadda ya bata haka nan yake,da mamaki a fuskarsa yace “Me kike jira baki ci ba.!?”
Saurin kallonsa tayi tana rarraba idanu,ya had’e rai yace “tambayar ki nake yi fa.!?”
Ta sosa kanta ta sake kafe shi da idanunta,tasowa yayi daga inda yake ya ajiye aikin yace “tunda ba zaki amsa ba yau allura saba’in zanyi miki kafin na tafi,anjima idan na dawo kika k’i ci nayi miki wasu..”
Kallon Nuraz tayi saurin yi kamar za tayi magana ta kuma kallon Dr Waseem,a hankali ta fara girgiza masa kai hawaye na sakkowa saman fuskarta,yace “idan ba kya so maza kici abincin ki,nima zan fasa yi miki allura..”
K’urii tayi masa da ido ta kasa d’aukan spoon d’in ta ci,Nuraz ya tako kusa da ita yayi d’an murmushi da gefen lips yace “Dr kullum haka muke yi da ita sai dai a bata,amma idan ba haka ba bana tunanin za ta yarda taci da kanta.”
Dr Waseem yayi murmushi yace “Ai naga alama Dr kun maida ita y’ar gata,kusan kullum haka muke fama,but nafi so ne ko yaya ta dunga gwada ci da kanta,idan ba haka ba nan gaba fa akwai rigima..”
Murmushi suka yi tare,Nuraz ya zauna kusa da ita ya d’auki spoon d’in yace “lemme help” ya deb’o ya mik’a mata,bud’e baki tayi ta karb’a a hankali tana waiwayen inda Dr Waseem yake tsaye yana kallonsu,ya dunga bata tana karb’a har ta ci da yawa,Dr Waseem ya koma ya k’arasa aikinsa,suna gamawa Nuraz ya d’auki kayan ya fita da su ya dawo,allurai Dr Waseem yayi mata babu jimawa ta sake komawa duniyar bacci,suka fita suna d’an tab’a hira but mafi yawa daga ciki akan abunda ya shafi lafiyarta,basu yi taking long time ba tare Dr Waseem yace zai tafi,Nuraz ya raka shi har bakin motarsa suka yi sallama,yace zuwa dare zai dawo,bayan tafiyar Dr Waseem ya dawo cikin gida ya kwanta,tunanin yadda al’amura suka faru a baya yasa shi tashi ya zauna a hankali kwakwalwarsa take sake masa highlighting pictures d’in yadda suka dunga faruwa kamar yanzun ne suke occurring.
Da dare bayan Dr Waseem ya dawo ya sake dubata ya tafi,basu jima ba shima ya yiwa Annie sallama,tun da Nuraz ya shiga bedroom d’insa ya kasa bacci,tunani duk ya cika zuciyarsa ya tashi ya zauna saman study table d’insa ya fara operating computer ya shiga bincike,har wajen 1am bai tashi a gurin ba,da yaji bacci ya fara zuwa masa ya tashi ya fita,sai daya shiga room d’in da take ya dubata ya gyara mata rufa ya d’auko files d’inta ya kai d’aki,sannan ya sake fita zuwa kitchen yayi making one cup na coffee ya dawo ya sake zama a gaban computer yana sipping yana kallon screen d’in,ya sha kusan half cup ya ajiye yaci gaba,har asubah ya kai yana aiki da rubuce²,yana sake zurfafa bincike akan asalin matsalar,shi kansa sai yanzun a bayan samun asalin labarin su ya gano inda damuwar take duk da result d’inta ya jima da gwada masa asali faruwar komai trauma ne amma bai san yaya girman damuwar yake ba sai a yau,,da asubah Annie ta lek’o saboda bata ji fitarsa ba ta ganshi zaune yana aiki,da mamaki sosai a fuskarta tace “don’t tell me u are still awaken.!?”
Ya juya ya kalleta ya gyad’a kai,ta jinjina kai tace “me kake yi baka yi bacci ba.!?”
Yace “ina wani assignment ne,and ina so na gama da shi kafin na tafi.”
Ta sake jinjina kai tace “okay.! Allah ya taimaka,,amma dai ka dunga ragewa kanka aiki,kana kwanciya kana hutawa,idan ba haka ba aikin zai fi k’arfinka..”
Ya jinjina kai yace “sure Annie”
Ta juya zata fita tace “ka bar aikin haka nan,kayi sallah ka kwanta,idan na dawo naga baka yi abunda nace ba zan tafi da computer na ajiye a gurina”
Yayi murmushi kad’an da gefen baki yace “zan ma bari Annie” tace “better” sannan ta fita,tattara komai yayi ya ajiye bayan yayi sallah ya bi lafiyar bed,har around 11am yana ta bacci,Annie da tazo taga yana bacci around 7 tayi murmushin jin dad’i ta fita ta rufe masa k’ofa,,a haka kwanakin da suka rage masa suka yi ta zuwa suna wucewa,k’arshen sati ya zagayo,ya nemi ya k’ara ko 2 days ne Annie tace lallai sai ya tafi bata yarda da k’arin kwanaki ba,cikin nuna biyayyarsa gareta yayi shirin komawa.
Tun kafin ya koma these time around his mind were filled with lots of wishes,kasancewar a yanzun yana da sani akan yadda rayuwarsa ta faro da asalin rashin lafiyarta,tun daya dawo sai ya sake nutsuwa ya sake confessing matsalar dake gabansa,a kullum a yanzun babban burinsa shi ne ya kammala doctorate degree d’insa,his next target kuma shi ne ya wuce yayi course na neman zama licensed,he wants to become licensed clinical psychiatrist,duk da ya san it can take him 1-2 years,but a shirye yake yayi koma mene ne wajen ganin ya zama *HASKE* ga mahaifiyarsa.
Kullum idan ya shiga skul yana gama abunda yake zai fad’a laboratory,ba shi zai koma apartment d’insa ba wani lokacin sai dare,idan ya koma d’inma baya zama haka yake kwana aiki,har suka cinye last zangon karantunsu da suka cika shekaru bakwai,sun fara exam cikin nasara da yake shi d’in mai k’wazo ne sosai ya sake bada himma,,after long time da suka d’auka suka k’are,ya fito with a good result a matsayinsa na *CLINICAL PSYCHIATRIST* his first wish were fulfilled saura next target nasa.
Annie kad’ai taje masa ranar da aka yi convocating d’insu,kwanan ta biyu tare da shi a Oxford suka tattara suka dawo 9ja,tunda ya dawo da yayi kwana biyu yana hutawa ya sake maida hankali kan ainihin matsalar data shafi lafiyar mahaifiyarsan,kullum bashi da lokacin kansa,daga ibada sai aikin kula da ita,bcos tuni bayan dawowarsa suka sallami Dr Waseem bayan sun cikasa da sha taran arzik’i,,after one week Nuraz ya fara nasa aikin cikin k’warewa duk wasu medications da ya san za su taimakawa jikinta ya tanadesu,though ya san za a same su a nan amma bai yarda ya siye su a ko ina ba yayi order su daga U.K ya taho da su,duk da ya san a nan gida 9ja akwai inda zai same su,,Alhamdulillah alaa kulli halin.! Har kullun ubangiji shi ne abun godiya,tunda Nuraz ya fara dorata a kan nasa tsarin within k’ananun lokaci nasara ta fara samuwa,Hasken da suka d’auki shekaru suna nema a lokaci guda ya fara bayyana.
*3 Weeks later…*
Today’s weather ya kasance tunda aka tashi garin were darken with some thick clouds,wanda at anytime ake sanya rai da saukar ruwa,but har aka yi zuhur prayer aka yi asr ruwa bai sakko ba,duk da time2time akan samu garin ya d’anyi lighten,,,btwn 5pm to maghreb gari ya sake d’aurewa fiye da farko ko ina yayi duhu sosai,kafin ace 7 yayi ruwa mai k’arfi ya sauka,har around 9pm ruwa bai dakata ba,though it was very light shower of rain ne yake sprinkling,,tsaye yake gefen street d’in cikin wani clean sharp toks 04 pontiac Vibe white colour,ya d’aga kai ya kalli way d’in da zai bi yayi shiru,tunani yake anya ya bi hanyar ko kuma dai zai canza wani.!? Yayi still yana ta kallon yadda kwab’ab’b’en ruwan k’asa yake gudu,siririn tsaki yaja a fili yace
“Wai mene ne ma ya fito da ni by this time around.!?”
A hankali ya sake sakin wani slender crack a karo na sau babu adadi,ya yiwa motar key ya fara tafiya da reverse sanin babu kowa a bayansa,kamar wanda aka ce ya d’aga kai ya kalli mirror ya ganta tsaye a bayansa kamar wacce akayi sculpturing,hasken street lamppost a kanta,horn ya yi mata a tunaninsa hakan zai sa ta matsa,but sai yaga ko gezau tak’i yi,shiru yayi ya zuba mata ido through mirro’n ya jira yaga za ta tafi but still tayi tsaye cikin ruwan,yadda jikinta yake shaking alamu suka gama tabbatar masa ruwan nan dukansa a kanta ya k’are,zuciyarsa ce yaji ta yi skipping yace
“Anya wannan tana da hankali za ta shiga cikin ruwa ta tsaya..??”
Sanin kansa ko shi da yake mai cikakkiyar lafiya baya so ko kad’an ruwa ya tab’a shi bcos in time zai fara sneezing,lokaci guda yaji zuciyarsa ta buga da k’arfi ya fara neman rasa nutsuwarsa…..
*#Wace ce ita.!? And what happen to her mind take tsaye cikin ruwa kamar ba mutum ba.!?*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*My people.! 😍 ‘DAN MACE FAN’S ina mik’o gaisuwa gareku,zayyana sunanyenku a page kad’ai ba zai wadatar ba,saboda yawan da kuke da shi zai yi wahala na iya rubuta ku a wannan dan tak’aitaccen page d’in,but duk wanda yake tare da ni yana cikin wannan sak’on,rabbi ya bar min ku mu ci gaba da kasancewa tare har aljannah. Really heart u dearies..*💕
Pᴀɢᴇ 13.
#Eᴠɪʟ ꜱᴘɪʀɪᴛ
Ya jima tsaye da tunanin za ta gaji ta bashi hanya,but sai ya ga ba ta da niyyar yin hakan,shi kuma duka a time d’in fitowar ne baya son yi,ya duba cikin motan bai samu umbrella ba,yana tsoron ruwan ya tab’a shi,,shahada yayi at last ya bud’e motar da kyar ya fito,sai daya fara sako kafarsa waje dake sanye cikin longo men’s loafers slip shoe bak’i,kafin ya karasa fito da sauran gangar jikisa,sanye yake cikin V-neck double breasted waistcoat mai launin gray sai long sleeve mai launin sky blue,a saman kwantaccen sumar kansa ruwan ya fara sprinkling,kamar ko da yaushe da askin nan nasa da ya san yana k’ara masa kyau,undercut with long side swept,ya fito ya rufe motar da sauri har yana had’awa da sassarfa duk dan gudun kada ruwa ya jik’a shi sosai ya nufi inda take tsaye,kafin ya k’araso ya d’an tsaya da sassarfan da yake ya ci gaba da takowa a hankali har ya k’araso,taku bai fi koma ba a tsakaninsu ya kalleta sosai within a minutes ya tsaneta tsaf,daga ita sai gown na wani plain cotton material mai sauk’in colours da yabi jikinta ya lafe saboda ruwan da yayi mata mugun duka,sumar kanta sakaye cikin turban cap yellow colour,daga haka babu komai jikinta apart of gyale ko hijab,ya tab’e baki kad’an ya juya ya kallo inda ya baro motarsa yace “Sannu ko.!” Yaji bata amsa ba,ya sake kallonta kad’an not minded da shirunta yace “idan ba zaki damu ba,dan Allah ki d’an bani hanya ina sauri zan wuce.”
Still bata yi tari ba bare ta tanka masa,sai kallonsa kad’ai take ta zuba masa manyan idanunta,fara ce amma ba can ba,duk da dare ne and duhun da garin yayi a sanadiyyar hadarin da har lokacin bai gama washewa ba but ana iya gane hakan,duk wani suffar kyau da ake buk’ata a gurin cikakkiyar mace sun bayyana a tare ita,she’s just the definition of beauty musaman da take cikin jik’ak’k’un kayanta,irin kallon da take masa yayi saurin kawar da kansa gefe da tunanin ko dai bata jin hausa ne.!?
Tab’e baki yayi a ransa yace “maybe ma haka ne” cikin tsadadden turancinsa ya canja harshe,ya maimaita same abunda ya fad’a,abun mamakin yadda tayi da farko haka ta sake yi masa,sam babu alamun tana magana,tab’e baki ya sake yi da yaga alamar ba lallai tana gane abunda yake nufi ba ya juya a hankali ya fara tafiya coz shi dai bai san me zai ce ba kuma,har ya fara tafiya wani zuciyar tace “Shin yanzun idan ka barta a wannan yanayin fa.!? Ka san mene ne zai faru da ita a wannan daren.!?”
Dakatawa yayi a inda yake ya waiwayo kad’an yace “Come” ya yafito ta da hannu,ta sake yin kasak’e tana ta kallonsa,mamaki ne ya kamashi sosai,cikin abunda bai wuce mintuna uku ba yayi mata kallon nutsuwa,zuciyarsa banda bugawa babu abunda take after her physical reality exists only because of the mind’s awareness da yayi,ya dawo gefen da take yana sake kallonta cikin son tabbatar da zarginsa akanta,aka yi sa’a lokacin yana kan nazartar halin da take ciki wani irin lightning yayi crossing,after then thunderstorm mai tsananin razanarwa ya ratso,jikinta ya d’auki rawa fiye da farko ta k’ank’ame alamun ta tsorata sosai hawaye ya fara bin fuskarta,yana kallonta da wani irin damuwa a fuskarsa yayi unbuttoning waistcoat d’insa duk da yasan ba lallai ta kare mata wani sanyin da take ji ba ya rufa mata a saman jikinta ya juya abunsa da niyyar barin gurin cos he don’t know what to do,idan yace zai tafi da ita ma bai san da yaya zai yi hakan ba tunda bata fahimtarsa,har ya kai bakin motarsa yana tunanin rashin maganarta duk da ya fahimci matsalar,kamar wanda aka ce masa ya kalli inda ya barta,yana waigawa kamar jinn yaga bata wajen ta b’ace,fuskarsa da mamaki sosai yayi ta kallon wajen sai dai baiyi magana ba ya bud’e motar ya shiga yana tunanin inda ta shiga kuma,yana zama ya ganta tsaye kusa da motar ta gefensa kamar ghost,lumshe idanunsa yayi ya bud’e ya kalleta cikin zuciyarsa yana addu’ar Allah yasa ba aljana bace,saboda duk da yake namiji ya tsorata da wani irin murya yaji tace “Zan bika..”
Da mamakin yadda aka yi tayi magana sosai akan fuskarsa ya kafeta da kallo kamar yadda tayi masa,yana fito da idanunsa waje yace “Ina za ki bini..!?”
Tayi shiru kamar mai son tunawa tana ta kallonsa,ya sake lumshe idanunsa ya bud’e ya maimaita mata tambayar,wani irin gesturing tayi da idanunta da kanta,looks like ana tsikarinta da abu mai tsini ta sake cewa “Zan bika”
Ya juya ya kalli arean da suke,gaba daya wajen yayi shiru babu kowa hasalima ko ababen hawa babu masu wucewa bare a samu mutum,ya kalli steat d’in kusa da shi ya kalleta yayi jimm yana tunanin anya ya tafi da ita,a hankali ya sauke dogon ajiyar zuciya ya girgiza mata kai yace “Toh taho mu tafi”
Inda yake ta matso unlike ta koma ta d’ayan gefen tana k’ok’arin shiga,ya kalleta yace “ba nan ba,can za ki za kije”
Tayi still tana kallonsa cikin rashin fahimta,a hankali ya fito ganin zasu b’ata lokaci yaje ya bud’e mota yace “Zo ta nan muje” tafiyarta da komai nata a nutse kamar mai cikakken hankali,ya taimaka mata ta shiga ta zauna,ya rufe ya koma mazauninsa ya tada motar suka d’auki hanyar Sardauna crescent,suna tafiya yana sake observing nata,tafiyar mintuna ta kawosu bakin get d’in gidansu,yayi horn get man da suka yi bayan dawowarsa babu jimawa ya bud’e masa ya shige,ya samu gefe yayi parking ya fito,ya bud’e mata k’ofa ta fito sannan ya wuce gaba ta biyo shi a baya tana ci gaba da wannan gesturing d’in da kanta da idanu,a bakin entrance yayi knocking maidservant d’insu Bareerah ta bud’e masa k’ofa,ya wuce ciki yana gaisheta,ta biyo shi a baya tana ta kalle²,ya wuce bedroom d’in Annie da yaga bata parlor da niyyar yayi mata bayani kafin ta sako shi gaba da tambayar wace ce ita.!? Ta sake biyo shi a baya,yaji kamar ana binsa yana juyowa ya ganta ta biyosa ya dakata yace “Koma parlor ki jira ni”
Ta tsaya tayi shiru tana kallonsa,ya juya yaci gaba da tafiya ta sake biyo shi,ya shiga bedroom d’in Annie ya ganta zaune saman pray mat tana addu’ah,ya zauna gefenta ya d’ora kansa a saman shoulder d’inta har ta idar,gogar tana ta tsaye daga bakin k’ofa tana kallonsa ta kasa shigowa,Annie ta shafa kansa tace “HABIBIIY.! Ina ka fita ne naji motsinka babu jimawa.!?”
Ya bud’e lumsassun idanunsa yace “Annie kawai fita nayi amma nima ban san mene ne ma ya fitar da ni ba”
Ta kalleshi tace “Allah ya kyauta”
Yayi saurin tashi daga jikinta ya zauna sosai,yana niyyar yi mata bayani yace “Annie.!” Kalmomin suka mak’ale a saman lips,ya k’urawa ind take tsaye kallo,saurin tashi yayi ya nufi inda take yace “Ba sai da nace ki jira ni a parlor ba.!?”
Cikin had’e rai ya k’arasa,tayi saurin kallonsa,Annie ta kallesu duka kafin ta tashi itama tana fad’in “A’ah.! Habibiiy bak’uwa muka yi.!?”
Ya juyo fuskarsa da damuwa yace “Annie bayani fa zan yi miki ta wani biyo ni.”
Annie tayi murmushi tace “to mene ne dan ta biyo ka.!? Ce ta shigo”
Ya kalleta ya zabga mata harara yana had’e rai,bai yi magana ba ya juya gurin Annie ya barta a tsaye a inda take,duk yadda al’amarin ya faru daya fita ya fad’awa Annie ta d’aga kai tana kallonta da tausayawa dan ko itama daga zuwansu ta fahimci kamar ba lafiya yarinyar take ba,ta kalleshi tace “To yanzun habibiiy yaya za’ayi kenan.!?”
Yace “Annie nima dai ban sani ba,amma na taho da ita ne saboda ina so na gwada na gani ko Allah zai sa na iya taimakawa akan matsalar ta,da na yi tunanin barinta a inda na ganta but sai nayi tunanin idan ta had’u da wasu suka cutar da ita fa.!?”
Annie ta jinjina kai tace “Ka yi tunani mai kyau,in sha Allah babu damuwa sai ta zauna tare da mu zuwa lokacin da zata samu lafiya,,ubangiji yayi maka kyakykyawan jagoranci akan niyyar ka ta alkhairi”
Yace “Ameen Annie,bari na barta a nan ko,zanyi wanka but zan dawo”
Ta amsa masa da “toh” ya tashi ya fita,tana ganin ya fita ya fara tafiya ta bishi,kai tsaye ya wuce bedroom d’insa bai san tana binsa ba sai daya shiga yana k’ok’arin rage kayan jikinsa da niyyar shiga ya watsa ruwa,ya ganta tsaye a wajen study table d’insa,mamakin lokacin data biyo shi bai sani ba yasa shi tsayawa yana ta kallonta,ya sake had’e rai ya cire kayan bai kulata ba,ya wuce bathroom ya barta nan tsaye,tana juyowa taga zai shige tayi tunanin fita zai sake yi tayi sauri ta biyo shi,ya juyo zai rufe k’ofar ya ganta a gabansa ya tsaya yana kallonta fuskatsa a matuk’ar d’aure yace “why are u still following me.!?”
Ta kalleshi tayi shiru,a fusace ya daka mata tsawa yace “ba dake nake magana ba kin kafe ni da ido.!? Za ki daina bina duk inda nayi ko sai na faffalla miki mari.!?”
Nanma tayi shiru tana ta kallonsa,ya fito daga toilet d’in ya kama hannunta ya shiga janta,sai daya kaita gefen bed d’insa ya zaunar da ita idanunsa cike da tsoratarwa yace “Nan za ki zauna,idan kika sake bina sai na zane ki”
Ya k’arasa yana zare mata ido,jikinta ya hau b’ari,tana ta kallonsa bata ce komai ba ya juya ya tafi,sai daya kai bakin k’ofa kamar ance masa turn,ya sake ganinta biye da shi sau da k’afa,ransa a b’ace fiye da karon farko ya tsaya ya rik’e waist,itama ta tsaya a inda take tana ta kallonsa like ta ga sabuwar halitta,ya jinjina kai cike da b’acin rai yace “wato baza ki daina bina ba kenan.!? Ke haukar naki haka ya nuna miki ki yi,toilet d’inma sai kin bini.!?”
Tayi shiru tana kallon bakinsa da yake motsawa,ya daka mata tsawa yace “koma can ki zauna ki jira ni nace”
Annie data shigo d’akin a time d’in tace “A’ah A’ah.! Habibiiy,ya zaka na mata tsawa,ka bita a hankali mana”
Ya d’ago kai ya kalli Annie kamar zai fashe da kuka yace “To Annie fisabilillah sai kawai ta dunga wani bina duk inda nayi,nace ta zauna na fito,har fa mayar da ita nayi ta sake biyo ni”
Annie tayi murmushi tace “To yi hak’uri je kayi wankan bari na tafi da ita”
Ya juya ya banka mata harara ya wuce bathroom ya kulle,ta tsaya a bakin k’ofar tana ta kallo,Annie ta matso inda take ta kama hannunta,ta juya ta kalleta Annie ta sake yi mata murmushi tace “Muje ko daughter.!”
Tayi shiru ta k’ura mata ido,Annie ta fara tafiya tace “muje maza kiyi wanka kema” ta fara binta kamar ta gane abunda Annien take nufi,suna tafiya tana waiwaye har suka fita,Annie ta kaita bedroom d’inta ta zaunar gefen bed tace “maza zauna nan ki jira ni,bari na had’a miki ruwan wanka.”
Tana fad’a ta wuce bathroom d’inta ta had’a mata ruwa mai d’umi ta fito,tana shirin yin magana taga wayam babu kowa a gurin ,da mamaki tace “Toh! Ina tayi kuma.!?”
Ta fito tayi following footstep d’inta,ta duba parlor bata sameta ba ta wuce bedroom d’insa,tsaye ta ganta a bakin entrance na bathroom tana waiting fitowarsa,Annie ta girgiza kai taje ta kama hannunta,saurin kallon Annie tayi ta kalli entrance d’in,Annie cikin sanyi ta shafa kanta tace “u don’t worry ur self daughter,muje zai zo gurin ki idan ya fito”
Ta k’urawa Annie ido,Annie ta kama hannunta suka fita,har bathroom ta kaita ta rufe mata k’ofa ta waje,almost thirty minutes da shigar da ita wanka ya shigo cikin shirin bacci,Annie ta kalleshi tace “Yanzun ya zamu yi ne da k’anwar taka.!?”
Yayi saurin kallonta yana bud’e idonsa sosai yace “Annie.! K’ANWATA kuma.!?”
Tayi murmushi ta gyad’a masa kai,ya tab’e baki yace “Kiji Annie wai K’ANWATA,daga ganinta yau har ta zama relative d’inmu.!?”
Tayi y’ar dariya tace “sosai ma,tunda bata da kowa yanzun sai mu ai ta zama ahalinmu”
Ya sake tab’e baki yana k’arewa d’akin kallo yace “Annie where’s she.!?”
Tace “Na sa mata ruwa tayi wanka”
Yayi murmushi da gefen baki yace “Annie! Wai ita ce za tayi wankan..?”
Tace “Ehh! Mana wani abu ne.!?”
Yace “A’ah! Nothing”
Ta kalle shi tace “ka fad’a dai idan da matsala”
Ya girgiza mata kai,ta kalleshi sosai ta d’auke kai,ya zauna saman couch yana jira ta fito,kusan mintuna ashirin yana ta zaune yaji shiru ya kalli Annie data fita ta sake shigowa d’akin yana squeezing face,Annie ta kalleshi ta kalli k’ofar bathroom dake rufe har lokacin da mamaki a fuskarta tace “Wai har yanzun bata gama ba.!?”
Ya girgiza kai yace “Ehh”,wucewa tayi wajen k’ofar toilet tayi knocking,mintuna biyu sannan ta bud’e ta shiga,tsaye ta ganta sai raba idanu take bata yi wankan ba,ta dunga mamakinta though she knew something was wrong with her brain,lek’owa tayi ta ganshi yana kallon k’ofar kamar yana tunani tayi ajiyar zuciya tace “Habibiiy! Ka jira mu zan mata wanka”
Ya jinjina kai ya tab’e baki kad’an daya tuna abunda ta yi masa,Annie ta koma tayi mata wanka ta wanke mata kanta da yayi datti sannan suka fito tana rik’e da hannunta,ya d’ago kansa a hankali ya kallesu,akan santala² k’afafunta idonsa ya fara sauka,ya dunga d’agowa a hankali har ya kai kan gashinta da yake jik’e,gabansa yayi mugun fad’uwa da suka had’a ido,ya d’auke kansa daga kanta ya kalli Annie a rikice yana mik’ewa tsaye yace “Annie good night”
Ta kalleshi tace “toh Allah ya bamu alkhairi” ya fita yana amsawa,ta bishi da kallo ganin ya fita kamar zata bishi,Annie dake rik’e da hannunta ta kaita saman stool ta zaunar sannan taje ta rufe k’ofa,ita ta yi mata kwalliya ta gyara mata gashinta tayi masa tufka d’aya ya sauka saman shoulder d’inta,ta bud’e closet ta ciro mata wani sleeping gown mara nauyi data siya da jimawa yayi mata kad’an tana ta ajiyarsa,taje ta sake bud’e d’ayan bedroom da take ajiye wasu kayan idan order su yazo,ta zab’a mata inner wears masu kyau,ta dawo ta ganta a tsaye sai kalle² take saboda data fita rufe k’ofa tayi shi yasa bata samu damar fita ba,tayi murmushi sannan ta kamata ta saka mata kayan ta kama hannunta ta kaita saman bed d’inta ta zaunar da ita,abinci taje kitchen ta had’o mata ta dawo,tana bata tana ci tana kallonta har ta k’oshi,Annie tayi mata murmushi sannan ta fita da kayan ta dawo,still a tsaye ta ganta kamar wacce ta had’iye spears (mashi) kama ta tayi ta suka zauna shiru,har to 11 tana zaune,da Annie ta gama abunda za tayi lokacin tana ta hamma cos a time d’in Nuraz ya sake dawowa abunda yazo yi dama kenan ganin da ya yi mata yasa shi fita d’azun babu shiri ya yi mata allurai suka yi sallama da Annie,kamata tayi a hankali ta kwantar da ita ta rufe ta saboda sanyi,ta musu deactivating light ta yi musu addu’ah ta tofa duka edges na d’akin sannan ta kwanta itama.
Da safe Annie ta fita kitchen around 7am ganin tana bacci har lokacin sai bata kulle door ba ta barshi a bud’e,suna ta aiki a kitchen ita da Bareerah,wajen 9am sun gama abunda suke ta dawo da niyyar ta tasheta tayi mata wanka,tana shigowa ta iske gurin data kwanta babu kowa,Annie ta girgiza kai ta juya,bedroom d’insa da take tunanin tana can ta nufa,dai² zata shiga ta jiyo muryarsa cikin fad’a² yana mata masifar zuwa masa d’aki ta tsaya masa akai yana bacci,Annie ta k’arasa da sauri ta kamo hannunta ko magana bata yi masa ba ta wuce da ita bedroom d’inta ta mata wanka ta shiryata cikin wasu English wears riga da skirt,sosai tayi kyau kayan sun zauna mata dai²,ta bata abinci sai da ta k’oshi sannan ta kyale ta,,bayan Nuraz ya fito ya yi break ya dubata sosai,a nan ya tabbatar tana da damuwa sai dai kuma lamarin nata ya shige masa duhu bcos ba hauka take da Allah ya d’ora mata ba kamar na mahaifiyarsa.
Ya kalli Annie da damuwa a fuskarsa yace “Annie matsalar nan fa ina tunanin bana hospital bane”
Annie tayi shiru tana kallonsa har ya gama fad’a mata kan matsalar,ta juya ta kalli inda take kwance tana bacci tace “Yanzun yaya za muyi kenan.!?”
Yace “ina tunanin ko za mu gwada kaita gurin malaman addini maybe a dace a can ko.!?”
Annie tace “to shi kenan,zansa a tambaya mana a cikin gari,idan Allah ya sa an dace sai muje.”
Ya jinjina kai yace “Allah sa a dace” tace “Ameen”,kusan kwanakin ta goma a gidan Annie ta bada cigiyar a nema mata malaman da suke ruk’yah,a cikin sati na uku Allah yasa aka dace,aka turo mata address d’in malamin,a ranar da aka fad’a mata an samu malamin ta fad’awa Nuraz,yace washe gari zasu je in sha Allah gudun sake b’ata lokaci.
Da safe Annie tana kitchen kamar kullum,though tun washe garin zuwanta gidan data fita sakamakon barin k’ofa a bud’e, Annie take rufeta idan za ta fita,ranar sai aka samu akasi Annien ta manta bata yi locking door ba,tana can kitchen suna aikin had’a breakfast ita da Bareerah,,duka fitar Annie a d’akin babu jimawa ta farka tana ta kalle²,ta sauka daga saman bed ta tsaya,k’ofa ta hango a bud’e da sauri ta juya tayi hanyar fita,kai tsaye ta nufi hanyar bedroom d’insa cos bata manta ba,har ta kawo bakin entrance,yadda ta taho ba zaka tab’a tunanin akwai abunda zai dakatar da ita ba,amma sai ta ci burki a nan ta kasa k’arasawa tana rarraba idanu.
Muryarsa ce take tashi cikin daddad’an sautinsa yana karanta alk’ur’ani cikin suratul bak’rah,ya zo dai² kan ayah ta (102 wattaba’uu..) Bai san da zuwanta ba,saboda ya tattara nutsuwarsa akan karatun da yake,wani irin gurnani ta fara a low tune numfashinta ya fara sama² ta ci gaba da fizgarsa da kyar,tana daga tsaye k’afafunta suka fara rawa kafin ayi taking time jikinta duka ya d’auka,yana ci gaba da karatunsa daga inda yake zaune saman pray mat ya jiyo sautin kamar fad’uwar abu kusa da entrance d’in d’akin,sai da ya kai ayah sannan ya waiwayo,ganin babu komai a gurin ya tab’e baki ya ci gaba,ko ayah d’aya bai sake kaiwa ba ta kurma wani irin gigitaccen k’arar da yasa dole ya dakata ya mik’e tsaye da sauri gabansa yana fad’uwa……
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 14.
#Dᴇᴍᴏɴ ʙᴜʀɴ
Dai² yana fitowa Annie da Bareerah suna k’arasowa gurin cikin sauri,kwance take a k’asa ta mimmik’e idanunta sun k’afe baka ganin bakin ciki sai zallar farin,ga wani irin gurnani da take kamar dabbar jeji,suka yi tsaye kanta duk sun kasa tab’ata bare su iya d’aukarta su fita da ita,Annie tayi k’arfin hali tace
“Habibiiy.! Ina ganin ya kamata mu tafi da ita gurin malamin nan yanzun”
Ya kalli Annie fuskarsa da damuwa yace “Annie yanzu.!?”
Tace “Ehh yanzu mana,maza taimaka ka kaita mota”
Ya kalleta ya kalli Annie yace “Ni kuma.!?”
Tayi saurin d’agowa ta kalleshi tace “Kai d’in mana,ba kaine namiji ba,kuma dai ai ka san ka fimu k’wari ko.!?”
Ya sake kallon yadda take yi ya d’ago ya kalli Annie yana marairaicewa yace “please Annie ku dai kamata ku kaita”
Ta b’ata rai ta hararesa tana barin gurin tace “idan ba zaka yi ba ka barta nan idan na fito sai ka goya min ita a bayana”
Yana jin tace haka ya san magana ta fad’a masa,babu shiri ya koma cikin room d’insa da sauri ya d’auko car keys ya fito,Annie ta dawo tana sanye da hijab,ya sunkuya ya d’auketa suka fita Annie tana bada Bareerah sak’o ta kula da gidan da Hauwa dake d’aki though ta san har su dawo ba lallai ta farka ba,suma in sha Allah za su dawo yanzun babu jimawa,ta amsa tana biye da su har ta rakasu bakin mota,ya bud’e back seat ya kwantar da ita,Annie da shi suka shiga front seat yaja mota suka fita,suna tafiya Annie taga bai tambayeta inda zasu ba,ta juya tana kallonsa tace “Dama ka san gurin ne.!?”
Ya d’an kallota kad’an ta cikin mirror ya ci gaba da driven yace “Ehh!” Mota tayi remaining silence baka jin komai sai sautin groaning d’inta,har suka shiga unguwar Yakasai babu wanda ya sake yin magana,yana ta bin kwatancen,suka tsaya a bakin line ya gyara parking,da yake gidan malamin babu nisa daga inda suka tsaya,suka fita ya d’auketa har suka k’araso k’ofar gidan malamin,sun d’an tarar da mutane zaune a k’atuwar rumfar gidan,suka tsaya kad’an yana rik’e da ita har lokacin,suna ta jira har mutane suka ragu,aka yi musu iso gurinsa suka shiga,ya kallesu yana musu barka da zuwa ya nunawa Nuraz gefe yace ya ajiye ta,suka gaisa da shi cikin mutunci,bai tambayesu abunda yake tafe da su ba ko dan ganin yanayin da take ciki ma kad’ai yasa shi fahimtar inda matsalar take,ya kalleta yayi murmushi kad’an ya kalli Annie yace “tana da tsarki.!?”
Annie tace masa “Ehh.!” Yace “Alwala fa.!?”
Annie tace “A’ah.!”
Ya kalleta yace “Ku shiga da ita cikin gida ayi mata alwala”
Annie ta amsa tana kallon Nuraz “D’auke ta muje.!”
Babu musu ya d’auke ta suka shiga cikin gidan,aka basu ruwa a buta yana rik’e da ita a jikinsa Annie tayi mata alwala,sannan suka dawo gurin Malam,har lokacin bata daina wannan gurnanin ba,Malam yace “Ajiyeta ta kalli gabas” ya sauketa daga jikinsa ta kalli gabas,malam yasa aka kira masa d’ansa guda d’aya yace “zauna ka rik’e min manyan yatsunta na k’afa” ya rik’e su da kyau kamar yadda malam yace,Nuraz da Annie suna gefe suna kallon ikon Allah,Malam ya rik’o forehead d’inta ya fara karanto ta’awizi yayi basmala after then ya fara karanto ayatur-ruk’yah,wani irin gigitaccen k’ara tayi ta runtse idonta hawaye suka fara bin fuskarta,Nuraz yaji gabansa yana ta fad’uwa,tunda tayi ihun yaji yana neman rasa nutsuwarsa,Annie dake gefensa ta dunga shafa kansa da jikinsa har ya d’an samu k’awrin guiwar ci gaba da zama amma duk a tsorace yake,malamin bai saurara da karatu ba har sanda Aljanun dake jikinta suka ce za su yi magana,yana ta karatu sai daya tabbatar ya galabaitar da su sannan ya dakata suka yi magana da su,duk abunda ya faru sai da suka bashi labarin suma ba laifinsu bane turo su aka yi su shiga jikinta
Yace “wane ne ya aiko ku.!?”
Suka amsa masa “Shugabanmu ne ya aiko mu.!”
Yayi murmushi yace “K’arya kuke.. Za ku fad’a min gaskiya ko saina k’one ku.!?”
Suka yi shiru basu ce komai ba,ya sake maimaitawa nan ma shiru,ya kalli d’ansa dake rik’e da k’afafunta yace “Rik’e sosai mu ci gaba” yana fad’a yaci gaba da karatu,tana ta kuka da iface² bai dakata ba sai daya sake galaibatar dasu,sannan ya maimaita tambayar wane ne ya aiko su.!? Babu gardama ko taurin kai suka ce “Shugabanmu ne.”
Yace “me tayi masa zai aiko ku shiga jikinta.!?”
Aljanin dake magana a jikintan yace “Ba shi ta yiwa ba.”
Malam yace “Wane ne to.!?”
Yace “Matar Babanta ce”
Malam yayi murmushi yace “Kada kuyi min k’arya,kun san zan k’ona ku ko.!?”
Aljanin yace “Ba karya muke yi ba,itace tasa shi yayi mata aiki,shi ne ya aiko mu muka shiga jikinta”
Yace “Saboda me.!?”
Aljanin yace “saboda soyayyar da mahaifinta yake mata ta yi yawa..”
Malam ya jinjina kai yace “A matsayin me aka aiko ku kuyi a jikinta.!?”
“Suka ce “Mu haukatar da ita ta fita ta bar gida..”
Malam ya sake jinjina kai yace “Ku kuma sai kuka shiga jikinta ko.?”
Suka yi Shiru basu amsa ba,yace “da ku ake amfani ana cutar bayin Allah,bayan kuma bayinsa ne kuma zaku je zaku tarar da shi,shin bakwa tsoron had’uwa da shi ne.!?”
Suka ce “Muna ji.!”
Yace “K’arya kuke yi,da kuna jin tsoronsa da wani abun baku yi shi ba,,yanzun zaku fita daga jikin baiwar Allah ko kuma kuna so mu ci gaba da fafatawa ni da ku.!?”
Suka yi shiru basu amsa ba,ya sake maimaitawa nan ma shiru,Malam ya jinjina kai yana kallon su Annie yace “Baza su tafi ta dad’in rai ba,dole sai na k’ona su”
Yana fad’a ya ci gaba da karatu,ihu taci gaba da yi,can da suka ji azaba suka amsa “Zzzzzzzz… Zzz… Za mu fita..! Kayi hahaha.. Hahak’uri.. Zzz zza mu tafi..”
Malam ya dakata yace “zaku fita.!?”
Suka ce “Ehh.! Za mu fita”
Yace “maza ku fita,ta ina za ku tafi.!?”
A gaggauce suka ce “Ta k’afa”
Ya girgiza kai yace “Ban amince ba”
Suka ce “ta baki” nan ma yace “A’ah.! ku dai zab’i wani gurin”
Suka ce “To to ta hanci”
Ya jinjina kai yace “Toh.! Kuyi min alk’awari idan kun tafi ba zaku sake dawowa jikinta ba”
Suka yi shiru basu amsa ba,yace “ko na ci gaba da karatu ne.!?” Suka ce “A’ah.! Za mu tafi.”
Yace “Toh kuyi al-k’awarin ba zaku sake dawowa jikinta ba”
Suka ce “mun yi..”
Yace “idan kuka sake kuka dawo,aka sake kawomin ku nan zan k’ona ku,kun amince.!?”
Suka amsa sun amince,yace “to ku yi bankwana sannan ku yi gaggawar fita” haka suka yi yadda yace ta shiga jera atishawa,daga cikin gida malam yasa aka kawo masa wuta a kasko,ana kawowa ya dunga banka mata turaruka da ruwan addu’ah,ba’a jima ba ta shiga ware idanunta Malam yana kallonta yace “Yaya sunan ki.!?”
Ta juya ta kalle shi ta kalli su Annie dake zaune da manyan idanunta,cikin muryarta mai sanyi tace “Ina ne nan.!? Waye ya kawo ni nan.!? Ina Abbanah yake.!?”
Malam ya sake kallonsu yayi murmushi yace “Alhamdulillah.! Alaa kulli halin.. Yanzun kam ta dawo”
Ta sake yin y’an dube² tace “Ina Binitta take.!?”
Aka rasa wanda zai bata amsa,sai Malam da yace “yarinya mene ne sunanki.!?”
Ta fashe da kuka a hankali tace “NUSRAH.!”
Malam ya kalli su Annie dake gefe cike da al’ajabi yace “Alhamdulillah.!”
Annie da Nuraz suka masa sannu da godiya,yayi murmushi ya had’a musu magungunan da za tayi amfani dasu da zasu sake taimaka mata,Annie tayi masa alkhairi sosai saboda ya fad’a musu ba’a biyansa sai dai mutum ya bada sadaka da abunda yayi niyya,suka sake yi masa godiya sannan Annie ta rik’o hannunta tace “Tashi mu tafi gida daughter.!”
Ta d’ago ta kalli Annie tana share hawaye sannan ta mik’e a hankali jikinta a sanyaye suka yiwa Malamin sallama suka fito,a mota suka tarar da shi zaune yayi shiru yana tunani suka shiga suka zauna,Annie ta kalleshi kad’an taga fuskarsa da damuwa tace “Sannu habibiiy.!”
Yayi ajiyar zuciya ya d’aga kansa ya kallo Nusrah dake baya zaune ta jingina kanta da seat tana hawaye,a hankali ya dunga driven cikin mutuwar jiki har suka k’araso gida,malam buba dake bakin get yayi musu barka da dawowa,suka k’arasa ciki yayi parking,Annie ta fito ta bud’e mata k’ofa,ta fito a hankali tana kallon gidan,ta rik’e hannunta suka wuce ciki,Nuraz ya biyo su da ledar magungunanta,a parlor ya tarar da su Annie tana amsa gaisuwar Bareerah,ya bawa Annie ledar yana sake kallonta har lokacin bata daina ajiyar zuciya ba,Annie tana masa sannu ya amsa ya wuce bedroom d’insa.
Annie ta juyo ta kalleta a hankali tace “daughter muje kiyi wanka kiyi break.!”
Ta d’ago a hankali ta kalli Annie hawaye yana sakko mata tace “Mama dan Allah ina ne nan.!? Ban san ku ba.!”
Annie tayi ajiyar zuciya tace “Muje ciki zan fad’a miki” ta mik’e a hankali tana rik’e kanta da take jin yana mata ciwo suka nufi bedroom d’in Annie,ta had’a mata ruwa tayi wanka,sannan ta fito mata da wasu kayan tasa,ta kawo mata breakfast taci sannan Annie tace ta kwanta ta huta idan ta tashi za su yi maganar,,ta amsa jikinta yayi sanyi,bata jima sosai da kwanciya ba bacci ya d’auke ta. Har bayan asr prayer bata farka ba,sai da Annie taga lokacin sallah yayi nisa sannan tazo ta tasheta tace tayi sallah,ta amsa sannan ta wuce bathroom ta d’auro alwala ta dawo ta tada sallah,bayan ta idar Annie tace taje taci abinci yana dining,ta girgiza kai a hankali tace “Na k’oshi” Annie ta kalleta tace “A’ah daughter rabonki da abinci fa tun na safe” ta kalli Annie tace “Bana jin yunwa” Annie ta takurata da kyar taje parlor taci,bayan ta gama ta zauna shiru tana tunanin me tazo yi gidan nan.? Annie ta kirata suka koma bedroom,ta zaunar da ita bayan ta nutsu tayi mata bayanin duk abunda ya faru da dalilin zuwanta gidan,ta dunga kuka bayan taji labarin abunda ya faru da ita Annie ta rarrasheta har sai da tayi shiru,sake kwantar mata da hankali Annie tayi,ta mata alk’awarin zuwa gobe idan ta huta sai suje gidansu,,a tsorace ta kalli Annie tana girgiza kai tace “A’ah.!” Annie tace “me yasa.!?”
Ta sake fashewa da kuka,Annie tana ta rarrashinta sai data saurara da kukan sannan ce “Tsoro nake ji”
Annie tace “Ki kwantar da hankalin ki babu abunda zai faru in sha Allah”
Ta girgiza kai tana cewa “Bana son zuwa”
Annie taga hankalinta ya fara tashi tace tayi shiru to su zasu je ta fad’a mata address d’in gidan,tana share hawaye tace “Kada kuje kuma,ko kunje ba zasu yarda da abunda zaku fad’a ba”
Annie ta kalleta tace “Saboda me ba zasu yarda ba.!?”
Ta sake share hawayen da suka zubo tace “Bcos of my stepmother” Annie tana ta kallonta tace “Ur stepmother.!?”
Ta girgiza kai tace “Duk abunda tace yayi shi yake yi,ba zai yarda ba shima”
Annie tana jinjina kai data tuno maganar da aljanun nan suka yi da Malam sai tayi shiru tana tunani a ranta,zuwa wani lokaci ta d’ago ta kalli Nusrah tace “Bani dai address d’in gidan,idan munje basu yarda ba shi kenan mun fita hak’k’in ku duka” ta goge hawayenta ta fad’awa Annie address d’in. Suna gama maganar Annie tace ina ta ajiye ledar da ta bata d’azun,ta mik’e a hankali tana d’agowa suka had’a ido da shi yana tsaye daga bakin k’ofar bedroom d’in,ta sunkuyar da kanta ta wuce kamar wacce k’wai ya fashewa a ciki,ta d’auko ta dawo Annie tasa Bareerah ta kawo mata garwashi a kaskon turare tayi mata hayak’i.
Washe gari da rana Annie suka shirya ita da Nuraz zasu je gidan su Nusrah,tunda taga suna shirin fita hawaye yake ta zubo mata,ta d’aga kanta a hankali ta kallesu,Annie tayi mata sallama suka fita,,gidan ba b’oyayye bane kamar yadda ta bada address d’in haka suka dunga bin kwatancen har suka tsaya bakin get d’in gidan,babban gida ne sosai na alfarma daga gani kasan masu gidan suna hutawa sosai,yayi parking a bakin get suka fita tare,Annie tana gaba yana binta suka yi knocking get man d’insu ya bud’e yana kallonsu ya gaishe ta,Annie ta wuce tana amsa gaisuwarsa suka nufi entrance d’in gidan,a bakin k’ofa suka tsaya suka danna doorbell,mintuna biyu suna ta tsaye a wajen sannan aka bud’e. Sanye take da bak’in skirt daya tsaya kasan guiwarta sai white long sleeve na mata,wuyanta da butterfly bak’i,kanta ya sha kitson attach,yanayin shigarta shi ya bayyana musu matsayinta na christian and maidservant,ya tab’e baki yana d’auke kai dan yadda ta tsaya ta kafe su da ido,Annie tayi mata murmushi kad’an kafin ta tambaye ta
“Are they here!!?”
Ta kalli Annie ta kalli Nuraz da fuskar rashin fahimta tace “who are u looking for.!?”
Nuraz ya kalleta a kyankyame yayi siririn tsaki,duka suka kalleshi a tare,ya banka mata harara bai ce komai ba,Annie ta sake kallonta tace “the owners of the house.!”
Gyad’a mata kai tayi ta basu hanya,suka shigo parlor’n,aljannar duniya komai na more rayuwa zai yi wahala ace babu shi cikin gidan,ta nuna musu armchairs tace “sit here,,lemme give her a call” shi dai Nuraz kallon gidan kawai yake yana mamakin dalilin da zaisa har ayi mata wani abu dan a cutar da ita,suna zaune maidservant d’in ta d’auki telephone ta kira ta sanar da matar gidan akwai bak’i a k’asa,mintuna kad’an ta ajiye ta fad’a musu tana zuwa,Annie kad’ai ta amsa,sun d’auki mintuna sama da thirty suna jira Nuraz ya mik’e tsaye cikin b’acin rai yace “Annie! Let go home,baza su fito ba fa!”
Annie tace “let’s wait a little longer habibiiy if they don’t come sai mu koma gida”
Ya jinjina kai kawai amma bai zauna ba,again five minutes passed yaga nan ma shiru,ya kalli Annie ransa ya gama sosuwa yace “Annie.! We need to go home now,,I told u baza su zo ba,kina kallon fa yadda aka ajiye mu muna jira almost forty minutes,me muka zo nema ne da za’a wulak’anta mu.!? Ki tashi kawai mu tafi..”
Annie ta girgiza masa kai ta rasa abunda zata fad’a masa,ta mik’e jikinta a sanyaye,ya jinjina kai ya juya ya fara tafiya Annie ta bi bayansa,k’arar sautin takun takalma yasa Annie tace “Habibiiy.! Munyi gajen hak’uri” bai damu ba yace “A’a Annie suma ai wulak’anci ne a sanar da su suna da guest su ajiye mutum almost an hour yana jira,ko dai wani abu mutum ya zo nema ai bai kamata ka yi masa wannan wulak’ancin ba”
Suna fita ta k’araso cikin parlor’n tana zabgawa Binitta kira,daga kitchen ta fito a guje tana amsawa,ta zo gabanta ta durk’usa jikinta na kyarma tace “here i’m Aunty” ta kalleta tana gesturing face tace “where are the guests.!?”
Tayi saurin kallon inda ta barsu taga basa nan,har ta juya zata ce mata wani abun ta hango sun fita,da sauri tace “Aunty look.!”
Binitta ta fad’a tana nuna mata k’ofa,ta tab’e baki tace “Sai kije ki ce musu ga ni na fito ko.!?” Da sauri kamar zata fad’i ta mik’e tabi su Annie har tana had’awa da gudu…..
#Anya za su dawo kuwa..!? Na ga Nuraz ya d’au zafi fa..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 15.
#Aᴘᴘᴇᴀʀᴀɴᴄᴇ
*The hole 2dayz page goes to: My Rooh Hjy Maryam Alhassan (Mammanah),Aysha,Mmn Abdallah,Zainab,Amina,Nabeela Abduljalal,Queen Acid,Ummu Adnan,Xee Mama,Momy Faruk,Ummul Sudais,Fatima Bello Adam,Lilmama,Sa’adat (Momy’s gurl),Maryam T Baliya,Mum Sudaiz,Xeinab Ismael Kassim,Zainab Ahmad,Amal,Ummu Razaan,Maman khaleed,Myrah Muh’d,Hussaina Isah Aliyu,Rabi’atu Maharazu,Napeesa,Mr’s Yaseen,Aisha Idrees,Najida A Bicca Zulaiha Ibrahim,Kamala Minna,Smaishera,MSKutama,Muneerat,Aisha Isma’il,Maryam Uba,Maman Dijah,Ubeey,Aysherudahmad,Ummu Hummaira,Khadeejat M Zangina,Sarah,Hazeenat Usman,Raliya KK.*
*Kuji dad’in ku mutane na,yawan ku yasa har na kasa ci gaba da zayyano ku,aradu comments d’inku na tsumani bahot² khushu habibtiiys.💕*
A harabar gidan Binitta ta iske su suna shirin shiga mota,ta ci burki a gaban Annie cikin hausarta da bata fita sosai tana haki tace “Madam ka yi hak’uri,ga aunty d’in can ya fito bai same ka ba.”
Nuraz ya kalleta a fusace saboda ya je mak’ura a jin haushi yace “Go back and tell ur madam not asking for her help brings us here and we didn’t came for the capable of being humiliated,we just come up for our own opinions..”
Annie ta kalleshi taga ransa a b’ace,a hankali ta d’agawa maidservant d’in hannu alamar taje,a tsorace Binitta ta kalli Annie za tayi magana Annie tace “Je abunki zamu dawo” tayi springing tace “Thank u Hajiya” sannan ta juya da gudu²,Annie ta kalli Nuraz tace “Sorry habibiiy! Muje” ya kalleta yace “Annie gaskiya banda yau,kawai mu koma gida” ta girgiza kai tace “A’ah muje” zai yi magana ta katse masa hanzari “Ka san bana son musu da jan zance ko.!?”
Kansa ya sauke k’asa ya fara tafiya without ya furta even a word ta biyo shi a baya,har suka dawo bakin entrance d’in inda suka iske Binitta tana jira,tayi sanyayyar ajiyar zuciya da ta gansu sannan ta wuce tana fad’in “Aunty ga su nan” tana hakimce a saman armchair na wani rantsatstsen royal set tayi facing k’aton plasma dake manne jikin wall ta amsa “Su k’araso” not to look at their direction,Nuraz ya sake k’ulewa yayi k’wafa,Annie tayi masa ido akan kada yace komai,ya daure suka k’arasa tana danna remote tace “Sit here” tana nuna musu chairs dake side da nata,k’atuwa ce ta gaban kwatance,yadda fuskarta da jikinta suke lub² farare tas da su kamar a tab’a jini ya fito kad’ai ya isa tabbatarwa mai kallonta tana cikin jin dad’i,ta d’auki kusan mintuna biyu kafin ta waiwayo ta kalle su tana yatsina,akan dank’eriyar aura batik ta over 100+K dake jikin Annie idonta ya fara sauka akai,kafin ta hango bangles da manyan a gold rings guda hud’u,da wuri tayi gaggawar gane bak’in ba irin wad’anda suke zuwa neman taimako bane,amma da yake akwaita da izza and bata yarda ace wani ya fita bata kuma k’aunar a rainata,a wani iri ta yatsina fuska tace “Sannu ko.!?”
Annie ta daure suka gaisa duk da ta fahimci matar tana wulak’anci,yallab’ai kuwa ko kallon inda take bai yi ba bare yasan Allah yayi halittarta a wajen,ta kalleshi tana jira taji ya gaisheta taga ko gezau bai yi ba,ta kalli Annie kafin tace “Meke tafe da ku.!?”
Annie ta gyara zama tace “Ehh! Toh a zahirin gaskiya Hajiya wani al’amari mai girma ya kawo mu gurinku..”
Ta sake yatsina fuska tace “Gurinnu kuma.!?” Annie ta girgiza kai,tana kallon gefen da yake zaune yayi crossing leg’s yana pressing iPad d’insa cikin k’warewa tace “Ok! Ina sauraren ki” Annie tace “Shin ko kin san *NUSRAH.!?”*
Tayi jim kafin ta tab’e baki tace “Ehh! Wani abu ne ya same ta.!?”
Ba don ta damu da sani ba tayi furucin,daga Nuraz har Annien suka kalleta da mugun mamaki,Annie ta girgiza kai tace “Ehh! To zan iya cewa wani abun ya faru da ita,but for now sai dai muce Alhamdulillah.!”
Tayi saurin kallon Annie tace “Kamar yaya.!?” Annie tace “Ehh! Kamar yadda kika ji na fad’a,tabbas rayuwarta ta shiga had’ari a baya.. But now she’s safe” tayi squeezing face looks like tana buk’atar k’arin bayani,tiryan² Annie tayi mata bayanin yadda al’amarin ya faru,tun daga had’uwarsu da Nuraz,kawo ta gida zuwa abunda ya faru a jiya zuwansu gurin Malam,,abunda ba su yi tunani ba shi ne ya faru,bayan Annie ta gama bata labari,babu damuwar komai akan fuskarta ta kalli annie tace “Kun kyauta kam da kuka taimaka mata,but zance kun yi rashin sa’a bcos mu nan gidan ba mu da wata yarinya kuma mai wannan sunan,idan ban manta ba ina tunanin da jimawa ta mu Nusran ta b’ace,munyi cigiya har gidan televisions,so da bamu same ta ba muka yi jana’izarta,,ina ganin kunyi missing road gaskiya,ba nan gidan kuke nema ba”
Tun da ya zauna bai fi sau d’aya ya d’ago ba yana ta pressing phone sai data fad’i wannan maganar,ya janye wayar gefe a hankali ya d’ago kansa ya zuba mata idanunsa,the way take yi tana magana ta gama tabbatar masa ba ta da gaskiya and duk abunda ya faru a jiya yanzun ya tabbatar she’s the devil da ta shirya komai,,muryar Annie ya ji tana cewa “Amma Hajiya,ko dai mun yi b’atan kai ya kamata ki ganta ko Allah zai sa y’arkun ce da kuke nema.!”
Ta girgiza kai alamun A’a,Annie ta takurata akan lallai ya kamata ta daure ko sau d’aya ta ganta,ba dan ta so ba sai dan nacin da Annie ta gwada,tana hararar ta ta amsa,Annie ta d’auki wayarta dake ajiye bisa cinyarta ta shiga kiran Bareerah through video call,Bareerah na yin connecting tayi sallama,Annie ta amsa taga tana kitchen tace “Yawwa Bareerah,ina Nusrah take.!?”
Bareerah tace “taught tana bedroom a kwance”
Annie tace “ok.! Ki kai mata waya za muyi magana” tace “toh”,Annie na kallonta ta fito ta wuce bedroom d’in sannan ta kalli screen d’in tace “Ga ta zan bata wayar”
Annie ta gyad’a mata kai,dukan su suna jin lokacin da Bareerah tace “Nusrah anshi waya Annie tana son magana dake”,a hankali ta tashi ta zauna tana sakin ajiyar zuciya,alamun tayi kuka sosai da suka fita,ta karb’a ta d’an kalli screen d’in taga Annie zaune a parlon gidansu,sallama tayi tana sauke idanunta k’asa,Annie ta amsa tace “daughter d’ago ki kalle ni” a hankali ta d’aga idanunta da suka kumbura,Annie tace “Stay still,ina son nuna miki wani abu ne yanzun kin ji ko.!?”
Ta gyad’a kai,a hankali Annie tace “Wannan wace ce d’inki.!?” Ta fad’a tana juya cameran saitin Hamshak’iyar Hajiyar,Nusrah na ganinta gabanta ya fad’i,ta daure tace “She’s my mommy” Annie ta jinjina kai ta juyo fuskan cameran kanta tace “Kin tabbatar.!?” Ta amsa tana share siraran hawayen da suka zubo mata,Annie tace “Good! Shi kenan ajiye waya,za muyi magana idan mun dawo” ta amsa da “toh” a sanyaye tayi musu addu’ar dawowa lafiya,Annie ta amsa sannan tayi disconnecting kiran,ta d’ago tana kallon Hajiyar tace “Ina fatan kin ganta kuma kin shaida ta.!?”
Cikin kame² Hajiyar tace “Kamar yaya na gane ta.!? Taught na fad’a muku bamu da wata yarinya a gidan nan.!?”
Nuraz ya mik’e tsaye yana tura d’ayar wayarsa a aljihun trouser d’insa,duka suka kalleshi,ya sake d’aure fuskarsa yace “Hajiya for sure wannan yarinyar a gidan nan take,so ki daina pretending kina denying ba nan take ba” ta d’ago ranta a b’ace tace “K’arya zan maka kenan.!?”
Ya dage shoulders yace “Ban fad’a ba,amma dai na tabbatar kusan hakan kike shirin yi,y’ar mijinki ce itan ke kuma bakya sonta a gidan nan ko..?”
Ranta a mugun b’ace ta gimtse fuska tace “Kada ka fad’an bak’ar magana” yace “Babu bak’ar magana,amma na tabbatar kema kin san hakan ne” ta kautar da kanta gefe tayi k’wafa,Annie ta kalleshi tace “habibiiy! Ka yi shiru” ya sauke kansa k’asa bai sake magana ba,Annie ta kalleta tace “Shi kenan Hajiya tunda kince ba y’arku bace,mu zamu koma” bata kalli inda suke ba tace “Okay.!”
Daga haka bata sake magana ba har Annie tayi mata sallama,da suka fito babu wanda yayi magana suka kamo hanyar dawowa gida,suna tafe cikin mota shiru kowa da tunanin dake ransa,Nuraz yayi saurin kallon Annie yace “Annie.! this woman ko is a devil”
Ta gyad’a kai tace “agreed”,yace “didn’t u understand something.!?”,tace “like what.!?” Yace “she lies twice fa,first lokacin da kika sanar mata sunan yarinyar ta shiga mamaki,and then ta tambaya wani abu ya same ta.!? Kinga kenan ta santa ko.!?” Annie ta gyad’a masa kai,yace “secondly tace su yarinyar su ta b’ace har sun yi jana’izarta,,if u compares both statements of her,u will proved that she lied to us”
Annie ta sake jinjina kai tace “na fahimci haka,shi yasa ma na taso muka taho,cos idan muka takura ta dawo bamu san mene ne zaiyi going through ba kuma,,so yanzun na riga na yanke shawaran kawai zata ci gaba da zama tare da mu,zuwa nan da d’an wani lokaci,kafin mu sake tuntub’ar su muji.”
Ya jinjina kai alamun hakan yayi,har suka k’araso gida maganar da suke ta tattaunawa kenan akai. Bayan sun huta Annie ta kira Nusrah tayi mata bayanin komai,Nusrah tayi kuka sosai sannan ta yiwa Annie godiya,tun daga ranar take ta zaune a gidan,tun bata saki jiki sosai ba,har ya zama ta saba da su sosai,zamanta a gidan yasa tayi gaining some peace of mind,ta sake yin y’ar k’iba tayi fresh da ita,a kullum idan ta tashi za ta taya Bareerah su yi aikin gidan tare,though she knew idan Annie ta ganta tana hanawa amma ta dage sosai wajen ganin ta kyautata musu itama,and har lokacin ba wani sosai take zama ayi hira da ita ba,tafi dai ta shiga d’aki ta kwanta tana tunani,sai idan Annie ta shigo ta ganta tayi mata fad’an ta ragewa kanta yawan tunani sannan zata fita parlor ta zauna ko ta kunna TV.
A gefen mahaifiyarsa kuwa zuwa yanzun jiki Alhamdulillah! Ko dai da yake har yanzun bata magana sosai sai kad’an² suma words ne da basu wuce a lissafa,kuma still tana kan magani,sai ya yanke shawaran kawai idan zai tafi U.K zai tafi da ita can,yana ganin can suna da na’urori masu kyau kulawar da zata samu da canjin gurin zama,yanayin sauyawar iska zai sake taimakawa jikinta sosai.
A week after ya gama shirin tafiya training d’insa,,Nusrah na zaune a parlor ya fito sanye cikin shigarsa ta yau da kullum yana sanye cikin V-neck double breasted waistcoat red wine da suke colour d’aya da trouser d’insa,sai bak’ar long sleeve,da bak’in cover shoe na maza,hannunsa d’aure da agogon Omax black leather,sumar kansa ta sha gyara tayi luf² sai baza k’amshi yake,har ya fito bai kula da mutum a gurin ba,sai daya ratso cikin parlor’n sannan ya ganta kwance saman armchair tayi shiru tana tunani,kamar zai wuce kuma ya fasa,ya k’araso inda take yayi making snap a dai² fuskarta,suddenly sound d’in da suka yi releasing yasa ta firgita da sauri ta dawo duniyarta,ya kalleta kad’an yace “Tunanin me kike yi ne.!?”
A daburce ta girgiza kai tana b’oye idanunta,ya tab’e baki kad’an yace “Ok! Bring ur hijab and come with me.!”
Ta d’ago da sauri ta kalleshi,yayi saurin wucewa ya barta yana tafiya yana fad’in “don’t keep me waiting”
Har ya fita bata iya motsawa ba,tana ta tunanin inda za suje,ita dai ta san magana ba had’a su take ba,daga gaisuwa shi kenan,a kullum kuma abunda yake raba su kenan,,yana zaune cikin motar ya sako k’afarsa d’aya waje yana wasa da ita,ya kira Annie,tana d’auka yayi sallama then yace “Annie.! we’ll just go out and get back right now”,tace “kai da waye.!?”,yayi jim yana tunani kafin yayi k’arfin hali yace “with her” ta gane wa yake nufi,sai tace “okay! May God keep the way and return u safely” ya amsa “ameen,thank u Annie”,suka ajiye wayar a tare,shiru² yana jira har ya fidda rai zata fito,a hankali ya gyara zama yana shirin rufe k’ofar ya hangota tana fitowa,k’arasa abunda yayi niyya yayi,yana ta kallonta har ta k’araso,ya bud’e mata gefensa ta shigo ta rufe,a hankali ya fara driven d’insu har suka fita daga gidan,yana hawa kan titi ya fara gudu,tayi ajiyar zuciya ta saci kallonsa ta gefe,ta ji gabanta yana fad’uwa a hankali ta dafe k’irjinta tana addu’ah,har suka tsaya bakin get d’in gidan yayi horn aka bud’e musu suka wuce,ita dai har sannan bata yarda ta dago ba sai da yayi parking ya fita a hankali taji yace “come down” ta d’ago a hankali zata bud’e ta fita taga gidansu suka zo,a tsorace ta waiwayo tana kallonsa yana daga waje yana kallonta,ta dunga girgiza kai tace “let’s go home,i don’t want to come here.!”
Yana kallonta yace “Why don’t u.!?”
Tana girgiza masa kai a tsorace hawaye na bin fuskarta tace “Please.! Let go back”,ya girgiza kai yace “come down” tana girgiza kai tace “I won’t” tsawa ya daka mata yana had’e rai yace “U will”,jikinta na b’ari taci gaba da hawaye,ya zagaya inda take ya bud’e mata,cikin bada umarni yace “come out”,a hankali ta sako k’afafunta waje but ta kasa tashi,ya kalleta bai yi magana ba yaga tak’i fitowa,hannunsa yasa ya d’agota,tayi saurin kallonsa ganin sunyi daf da juna,da sauri ya saketa ganin irin kallon da take masa ya fara tafiya,har suka tsaya bakin entrance d’in bai juyo ba,yayi knocking sannan suka tsaya jira a bud’e musu,Binitta tazo ta bud’e musu k’ofa,d’an kallonta yayi kad’an yace “hope they are here.!?” Tace “Sure sir” ya jinjina kai ya wuce cikin parlor’n,Binitta na tsaye bakin door d’in taga Nusrah ta shigo,a d’an tsorace ta kalleta tace “Is that really u.!?”
Nusrah ta gyad’a mata kai a hankali,Nuraz ya waiwayo ya kalli Binitta bai zauna ba yace “do you know her.!?” Tace “Sure sir”
Yace “Where.?” Ta bashi amsa “in this house.!” Yace “Since when.!?”,ta kalli Nusrah ta kalle shi kafin tace “it was long ago”,ya jinjina kai yace “who is she.!?” Tace “She’s a daughter of our leader”,ya sake tambayarta haka ne.!? Tace masa “sure” k’wafa yayi yaci gaba da tafiya Nusrah ta biyo shi a sad’ad’e kamar ba gidan su ba,ya samu guri ya zauna,amma ita ta kasa zama,ya d’ago ya kalleta yaga she’s totally not compatible ya daure yace “sit” yana nuna mata kusa da shi,a hankali ta daure ta zauna,suna ta zaune suna jira kasancewar Binitta ta kira Hajiyar ta fad’a mata akwai bak’i a parlor’n k’asa,kuma ta san da zuwansu,har kusan half of hour sannan ta sakko sanye da shirin bacci bcos to 9pm a lokacin,tana tafiya tana binsu da kallo har ta k’araso cikin parlor’n,yauma bai gaisheta ba ya d’ago kansa a hankali ya kalleta eye to eye yace “hope u recognize me.!?”
Tayi gesturing tace “No.! But i wanted to witness ur face”,yayi wani b’oyayyen murmushi a sauk’ak’e yace “we came here with my mom” ta d’ago ta kalleshi sosai kafin ta sake d’aure fuskarta tamau tace “What brought u here.!? what have u come to do.!?”
Alama yayi mata da hannu irin ta kwantar da hankalinta d’innan,ta banka masa harara tana jira taji yace wani abu,a hankali yayi mata nuni da Nusrah wacce ta sunkuyar da kai k’asa yace “Ina fata kin gane wannan.!?”
Ta yi saurin kallon kusa da shi,Nusrah ta d’ago a hankali tana hawaye,Hajiyar ta zaro ido kad’an,but sai ta dake tace “So what idan nace ban gane ba.!?”
Ya sake yin murmushi yace “Nothing” tana kallonsa tace “Me kuka zo yi ne.!?”
Ya mik’e tsaye yana tura hannunsa d’aya a cikin aljihu d’ayan kuma ya cusa fingers d’insa cikin gashinsa ya hargitsa kad’an yana lumshe idanunsa yace “Gaggawar me kike yi.!? Ai zamu fad’a miki abunda muka zo yi.!?”
A zafafe tace “Ka saita kanka kada ka sake ka yi min rashin kunya” yayi murmushi mai sauti yace “Ba haka bane Hajiya,,rashin kunya sam ba tarbiyya ta bace” tayi tsaki tace “shi yasa naga ai ka iya gaida na gaba da kai.!”
Ya sake yin murmushi kafin yace “Ohh.! Sorry² na zo gidanki twice ban gaishe ki ba ko.!? I’m really² sorry,but na manta ne ban fad’a miki ba,ba wannan ya kawo ni ba.”
Ta kalle shi tayi k’wafa,yaci gaba da magana “Hajiya yau ba wajenki muka zo ba” da sauri tace “Wajen waye kuka zo.!?” ya kalli Nusrah sannan yace “Wajen mai gidan muka zo,Allah yasa za ki bari mu ganshi kafin mu wuce”,ta kalleshi ta kalli Nusrah kafin tayi magana suka jiyo murya daga side d’in staircase ana cewa “Ga ni ai,mene ne ake nema na nayi.!?” Duka suka juya suka kalli wajen da mutumin yake tahowa,Nusrah ta k’ura masa ido tana kallonsa hawaye suna ci gaba da bin fuskarta har ya k’araso inda suke,ta sake sunkuyar da kai k’asa tana jin k’irjinta na tsananta bugawa…..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 16.
#Exᴘᴇʟ
Muryar Nuraz ta jiyo yana gaida Abba’nta,ya amsa kadaran kadaham,not minded da yadda ya amsa masa Nuraz yace
“Alhaji ina fata an sanar da kai zuwanmu na farko.!?”
Abba’n Nusrah ya tab’e baki yace “An fad’a min something happened,but am i going to do something for u!!?”
Nuraz yana jinjina al’amarin a ransa ya daure yace “No.! But Alh.. How do u take the matter.!?”
Abba’n Nusrah yana kallonsa da wani irin yanayi yace “I don’t understand how i have taken the matter.!?”
Nuraz yace “I mean bayan ka samu labari ur daughter was found.. Ain’t u happy.!?”
Ya juya ya kalli hamshak’iyar Hajiyar tasa dake gefe ya kalli Nusrah,before ya maida hankalinsa kan Nuraz yace “What joy would a father have after his daughter had humiliated him.!? Yarinyar da ta sa k’afa ta fice tsayin wattani biyar ba ta gida,uban daya haifeta bai san ina ta shiga ba,bata tab’a waiwayar gida ba sai yau.. In ur own speculation nake so ka fad’a min,every woman who has been leave their home for a period of time,and u know she’s not married,ba kuma ziyara taje gidan yan uwa ba,she has escaped from her home and her destination is unknown,,Then one day sai aka ce maka ta dawo,tsakanin ka da Allah what kind of name community will they call.!?”
Nuraz yayi shiru bai amsa ba yana ta kallon mutumin da tsantsar mamaki,Abba’nta ya ci gaba “so i’ve already decided idan har ni na haifi Nusrah,daga yau na hak’ura da ita a matsayin y’a,thank God i was not alone,da tuni ciwon zuciya ya kama ni”
Nusrah tayi saurin kallon Abba’nta tana hawaye but she could not have any confidence of saying a single word,slowly tayi descending daga saman armchair tayi collapsed on to the ground,Nuraz yana kallonta sympathetically ya juya ya kalli mahaifinta yace “But Alh i think u know the best of ur daughter’s character,,u should not make decisions without investigation,don’t ever use what people say’s.. Sure sharri suka yi mata,u have to study it carefully,,but now tunda ka yi furucin ka hak’ura da ita i’ll go back with her,whenever wants ur daughter come back to u,u can contact us..”
Ya girgiza kai “I will never be able to track what already happened.”
Nuraz ya kalleshi yace “Of course if u investigate definitely u will find the truth,and u will make sure ur daughter doesn’t do what u are talking about,,u know her best,if she does and if she doesn’t,u all know by ur self..”
Hajiya ta taso a harzuk’e “To yace baya buk’atarta shin dole ne sai ya dawo da ita gidan nan.!? Ta bayyana cewa itan fasik’a ce,and we said we removed it from our house.!? Malam ka ga tun da wuri ku tattara ku fita mana a gida,mun yafewa duniya ita,idan ka ji baka iya rik’onta kaima daka d’aukawa kanka wahala kana iya sallamarta tayi gaba,duniya da fad’i duk inda take so zata iya zuwa ta rayu..”
The pain is in his eyes yake ci gaba da kallonta,tsabar k’uncin da yake ciki a lokacin jinsa yake kamar bai da rai,har ta dasa aya bai iya yayi magana ba,wani irin numfashi yake fitarwa wanda shi kansa ya san tabbas da ace matar nan ba matar aure bace yau da babu abunda zaisa bai koya mata hankali ba,yana can duniyar tunanin abunda zai mata ya huce haushi yaji tana gunguni da fad’in “Wa ya sani ma ko garin yawon ta kwaso wani mugun ciwon shi yasa ta lallab’a ta dawo gida,shi kenan bamu sani ba tazo d’aya bayan d’aya ta goga mana.! Na tabbatar ruwa baya tsami banza,dole akwai sharrin data k’ullo shi yasa ta dawo.. An yi gadon bak’in hali..”
Yana kallonta with his colored eyes yace “Hajiya kiji tsoron Allah,,sannan ki tuna akwai ranar lahira.. What will u gain idan kin raba y’a da mahaifi.!? Is it not fun to be born.!? Ko kuma dai ba’a haihuwar d’a a nuna masa so mahaifanki suka haifeki suka so ki.!? What will u gain idan kin mata sharri gurin mahaifinta ya raba ta da gidansa.!? Kina zaton ubangiji zai kyaleki bisa hak’k’in wad’annan bayin nasa.!? What good is it to a person who says polytheism (SHIRKA) is his job.!? Don’t ever think of all what u have done will be saved from his judgment,today or tomorrow,now or in the future duka sai mun je gare shi,bcos we are always like those who go to summer,we all have one God who is there waiting for our arriving,duka za mu mutu,we all find our works,and we all reap what we sow with our own hands,,but ina sake tabbatar miki idan baki ji tsoron Allah kin daina abunda kike yi ba ki tabbata ubangiji ma ba zai kyale ki ba..”
Kallonsa tayi tana girgiza kai cike da hayaniya tace “Kaiii! K’aramin mara kunya,kada ka fad’amin maganar banza,waye ya fad’a maka ni na raba su.!? Thought shi ya fad’a da bakinsa cewar ya zare ta a gidansa.!? ga shi nan tsaye a gaban ku u can ask him who suggested him to get rid of her.!?”
Bai jira jin wani cikinsu ya sake magana ba Alh yace “Ni naga damar cire ta daga jikina babu ruwan Hajiya,saboda haka idan iya wannan maganar ta kawo ku,heard my words,,,wish u could go and leave my house..”
Nuraz ya kalleshi takaici fal ransa yace “Alh ya kamata kayi tunani dai gudun wata rana kada ka zo kana nadamar abunda ka aikata.!”
Abba’n Nusrah yayi saurin katse shi “There is no thought to waste my time on it,it is a final decision banga dalilin da zaisa nayi nadama ba kuma.”
Nuraz ya gyad’a kai cike da damuwa yace “Shi kenan Allah ya ba mu tsayin rai,,in sha Allah one day u most have to regret what u’ve done,i assure u.!”
Hajiya ta sake hayayyak’o masa “Wannan ranar ba zai tab’a zuwa ba”
Ya banka mata harara yace “Idan ke kike juya duniyar ko ikon a hannunki yake sai ki hanasa faruwa”
Ta juya ta kalli mijinta cikin b’acin rai “Wai Alh haka zaka tsaya kana kallonsa yana fad’awa mutane magana.!?”
Ya girgiza kai yace “Rabu da ni da shi,ya gama rashin kunyar ina saurarensa” tace “wane irin kana saurarensa,baza ka sa ayi maganin sa ba,sai kace a rabu da shi.!? Idan kai ba zaka iya ba to ni zan yi da kaina..”
Tana fad’a ta fizgo telephone dake gefe kamar shi yayi mata laifin za ta fara kiran security,,Nuraz cikin b’acin rai ya kama wayar ya tsinke,ta d’ago a fusace zata mareshi ya rik’e hannun idanunsa da b’acin rai yace “don’t ever think u beach will slap my face,and kiyi tunanin zan kyaleki.. Ba aure kike tak’ama da shi ba ko tattabara kike,wollahi sai na sa kun gane cewa a tea is just a water sinadaran da aka sa masa su suka canza masa colour.. Ki yi tunanin me zai faru first kafin kiyi k’ok’arin aikatawa..” Yana fad’a ya watsar da hannayenta gefe
Alh yace “Kai d’an marasa tarbiyya..!”
Bai k’arasa ba yace “Stop.! Alh ina ganin girmanka bcos of ur daughter,ba don haka ba..!”
Ya girgiza kai ba tare da ya k’arasa ba,ya juya yana kallon Nusrah dake ta risgar kuka duk badak’alar da ake yi ta kasa cewa komai a tsawace yace “get up”,sai kuma ya juya yana kallon Alh yace “Ohh.! Alh i’ve one wish ko za ka yi mana abunda zan fad’a.!?”
Alh ya kalle shi a wani iri yace “What.!!?”
Bai damu ba yace “Just.! I want ur permission to pick up her school documents..”
Ya tab’e baki yace ku jira a waje zan aiko muku.”
Nuraz yayi tak’aitaccen murmushi yace “Good” sannan ya sake juyawa inda take ya mik’a mata hannu “Get up,,let’s wait outside..”
Ta d’ago kumburarrun idanunta ta kalle shi,shi kansa fuskarsa tayi wani iri,ko ita data kalle shi sai da idanunsa suka so bata tsoro,ta daure ta mik’a masa hannu ya taimaka ya mik’ar da ita tsaye,yana rik’e da ita ya kalli Hajiya yace “Za mu tafi,but in sha Allah kamar yadda na fad’a zaki ga sakamakon abunda kika aikata..”
Tace “Idan na gani ina fata ba tare da kai za mu gani ba.!?”
Yace “Sure” tayi tsaki zata sake magana Alh ya sakko da takardu a hannunsa,ganinsu suna ci gaba da musayar zance yayi tsaki ya mik’a masa takardun yace “Allah ya bamu alkhairi.” Yana nuna masa k’ofar fita
Nuraz yace “Ameen” a madadin yayi masa godiya yana karb’a ya juya ya kama hannunta,Hajiya ta kallesu k’asa² yadda bata tab’a zaton za su ji ba tace “Alh ka ga irinta ko.!? Ni anya ma ba yaron nan ya hure mata kunne suke lalata ba.!? Abun dai da mamaki,kuma dai a gaban idonka kalli yadda ya rik’e ta,mutumin da ba muharramin ta ba,ba mijinta ba ya rik’e ta babu damuwar komai a tare da su,kenan sun saba shigewa juna,kai wollahi gara daka kore su,suje can su ci gaba da lalatar.”
Nuraz ya ji ciwon maganar sosai,afusace har wani huci yake shi kad’ansa yana k’ok’arin juyawa Nusrah tayi saurin sake damk’e hannunsa,ya kalleta with his coloured eyes zai yi magana tayi saurin girgiza masa kai,ba don ya so ba yayi k’wafa suka fice daga gidan.
Bayan sun baro gidan su Nusrah,zuciyoyinsu duka babu dad’i Nusrah har lokacin kuka take,mamaki da damuwar yadda Abba’nta mahaifi yayi furucin shi ba y’arsa bace ita ya hana zuciyarta samun sukuni,,Nuraz ya kalleta yace “U should be sorry for that,and u have to stop shedding ur tears,one day a history will repeat it self,what ever happened,will happen long before we were created and that already written in the book of destiny,,ki godewa Allah da irin ta ki k’addarar,u have a mother,father and other relatives,someone who sits next to u after his mother and a mother’s sister,he has no one apart of relatives,,bai san dad’in kasancewa tare da mahaifi ba ko wasu dangi,even da za ki tambaye shi wani abu daga mahaifinsa.!? Zai ce miki ne he don’t know,bcos bai sani d’in ba.. But he is always grateful da irin k’addarar da ubangiji ya zana masa,,ki daina kuka ubangiji ya tsara abunda zai faru and komai na rayuwa mai wucewa ne in sha Allah..”
Wani irin sanyi taji kalamansa sun saukar mata,a hankali ta goge hawayen dake sauka saman fuskarta uncontrollable,silently bata yi tunanin zai ji ba tace “Thank u” ya jinjina kai yace “Babu komai,,but kici gaba da addu’ah in sha Allah zan yi miki nima..”
Ta d’an juya kanta ta kalleshi kad’an,tausayinsa taji ya kamata da taji ya fad’a mata shi bai san mahaifinsa ba,sun yi tafiya mai d’an tsayi shiru babu wanda ya sake magana,tayi breaking silence d’in da tambayarsa “To amma ina mahaifinkan yake.!?”
Yayi murmushi mai ciwo idanunsa suna tara hawaye yace “I don’t know.!”
Tayi saurin kallonsa tace “Kamar yaya.!?”
Yace “Ehh! Haka na taso na ganni ina rayuwa,kin ga gidanmu bamu da yawa,daga ni sai Annie,Mamma na,then get man and maidservant,mu kenan muke rayuwa,ba mu da wasu dangi,babu wanda yake zuwa gidanmu sai abokan kasuwancin mu,muma kuma babu gidan wanda muke zuwa da sunan ziyara..”
Tana kallonsa tace “To amma ai kace baka da mahaifi,ta yaya mutum zai kasance haka.!?”
Yace “Haka tawa k’addarar take,dole ne idan har ina son kasancewa cikin bayin Allah na gari,na zama mai karb’ar duk wani kaddarar da zai zo min,mai dad’i ko akasin sa”
Tayi shiru tana tunani can ta d’ago ta kalle shi,tana son yi masa tambaya amma tana tunanin yadda zai d’auki zancen ta,yana driven shima ya waiwayo ya kalleta,a hankali yace “speak ur mind” tayi saurin girgiza masa kai,yayi tak’aitaccen murmushi yace “Me yasa.!?”
Tace “Ai babu abunda zan fad’a” ya kalleta sosai yace “Akwai” tace “A’ah! Babu” yayi ajiyar zuciya yace “Na fad’a miki abunda kike son cewa.!?”
Tayi shiru tana kallonsa,ya waiwayo ya kalleta ya d’aga mata gira yace “Can i.!?” Ta girgiza masa kai alamar ehh,yace “To amma ai ina ji ana cewa duk mutumin da aka haifa ba shi da baba,mutane suna cewa shege ne,,kai kuma fa mene ne.!?”
Ta zaro kumburarrun idanunta tana toshe baki,she was so excited da taji ya fad’i haka tace “Wollahi ba haka nake nufi ba” yayi murmushi yace “Dole ne ko waye ya ji tarihi na ya kira ni da wannan sunan,duk da na kasance ina da mahaifi,na zo ta hanya tsarkakakkiya,na kasance d’an sunnah kamar ko wane d’a da aka samar bayan biyan sadaki,had’uwar al-waliys,d’aurin aure tare da shaidawar al’ummah a matsayin halatacce..”
Tayi saurin kallonsa tace “to kuma amma kace baka san mahaifinka ba.!?” Yace “Haka ne ban san shi ba.!” Nusrah tace “to saboda me.!?” Yace “Saboda yace baya so na a matsayin d’an da ya haifa.!”
Ta yi shiru tana jinjina kalamansa,bata sake magana ba taga ya d’auke hanya,a bakin wani photo studio suka tsaya,bayan yayi parking ya juyo yana kallonta yace “get down” bata kalleshi ba tana wasa da ring d’inta ta d’aga ido ta kalli gurin tace “Me za muyi.!?” Yace “Muje za ki gani”,suka shiga yasa ayi mata passports,tana kallonsa ta matso kusa da shi saboda bata so masu aikin su ji tace “Me za’ayi da su.!?” Ya kalleta kad’an yace “K’onawa” ta marairaice tace “Please.! Ba da wani nufin na tambaya ba” ya sake kallonta jin yadda tayi magana a yangance yace “Je suyi miki mu tafi,kada Annie tayi fad’an mun jima” tace “To amma fa idona..!”
Sai tayi shiru tana sunkuyar da kai,yace “What happen to ur eye.!?” Silently tace “Sun kumbura ne,kuma photon ko anyi ba kyau za suyi ba” ya tab’e baki yace “Go idan anyi naga ba suyi ba sai mu dawo a canja wasu” ta girgiza masa kai a hankali ta wuce,bayan anyi mata an wanke suka karb’a suka fito,sake d’aukan hanya suka yi,tana ta tunanin abunda zaiyi da passports da school documents d’inta,kanta a k’asa tana ta wasa da ring d’inta har suka shigo cikin gida,a parlor suka iske Annie ta fito daga room d’in da Hauwa take,tana kallonsu tace “Wlcm home” suka gaisheta a tare,ta amsa tace “Wai ina kuka je kuka zauna daga cewa yanzun za ku dawo.!?”
Nusrah tayi shiru tana sunkuyar da kanta k’asa,yana nuna Nusrah yace “Annie gidan su muka je” ta zaro ido tace “Kuka je kuka yi me.!?”
Yace “School document d’inta muka karb’o” tayi ajiyar zuciya tace “Ina fatan babu abunda ya faru.?”
Ya kalleta yana tab’e baki yace “Babu”,Annie ta kalleshi sosai tace “Ka san ba zan yarda ba ko..!?” Yayi murmushi ya shafa k’eyarsa yace “Ki yarda Annie babu.!” Ta girgiza kai tace “Zan so ace haka ne,amma na tabbata tunda kayi saurin amsawa akwai abunda ya faru” yayi blinking eyes d’insa yana kallon Nusrah da tayi shiru ya bawa Annie amsa “Annie da gaske fa.!” Tace “da gaske me.!?” Yace “Mun d’an samu matsala” ta girgiza kai tace “I knew dole za’ayi haka” har yayi gaba yayi saurin juyowa yace “Annie bafa yadda kike tunani bane” ta harare shi tace “Kai tafi can,,ni zaka fad’awa wannan maganar na yarda.!?”
Yayi murmushi ya wuce bedroom yana fad’in “Zan fad’a miki abunda ya faru Annie,,bari na fito..”
Ta girgiza kai bata ce komai ba ta kalli Nusrah da take cikin damuwa tace “Daughter wuce ki ci abinci kiyi shirin bacci”,ta d’ago a hankali ta amsa sannan ta wuce dining.
Tana zaune tana cin jellop spaghetti da yaji kayan lambu ya shigo cikin parlor’n,Annie tana zaune a parlor’n tana kallon Nusrah dake cin abinci kamar bata so,ya k’araso inda Annie take ya kwanta a jikinta,Nusrah ta d’ago idonta ta ganshi kwance a jikin Annie,ta d’auke kanta da sauri ganin yana kallonta,haka nan taji gabanta yana fad’uwa,ta sake d’agowa taga still ita yake kallo,ko kwakwkwaran mintuna goma bata k’ara ba bayan fitowarsa ta mike a gurin ta tattara komai dake wajen ta nufi kitchen,ta fito bayan ta wanke kayan da ta shiga dasu ta wuce su tana yi musu sai da safe,Annie ta amsa mata,shi kuma ya bita da ido,Annie ta shafi kansa tace “Habibiiy.! Me ya faru da kuka je can d’in.!?”
Yayi saurin juyowa ya kalleta daga kwancen da yake yace “Annie d’an sab’ani ne fa kad’ai” nan ya kwashe komai ya fad’a mata,Annie tayi shiru idonta yana tara k’walla tunawa da nasu tarihin da tausayin Nusrah daya cika mata zuciya tace “Me yasa y’ay’a mata a ko wace lokaci muke kasancewa a damuwa.!?” Nuraz yayi saurin mik’ewa ya zauna fuskarsa tana rikid’ewa yace “Annie please.! Kiyi hak’uri dan Allah kada ki ce za ki bawa hawaye damar zuba daga idanunki,yanzun ba lokacin da za’a ce kina sa damuwa a ranki bane,u know the best kin san matsalar da damuwa take haifarwa,ke shaida ce akan hakan,ko wani kika gani yana shiga damuwa ke mai bashi shawaran kada yayi ne,,duk abunda ya faru rubutacce ne daga ubangiji,addu’ah ya kamata muyi ubangiji yasa muna da rabon cin duk wasu jarabawarsa akanmu.”
Kallonsa Annie ta ci gaba da yi yana magana cikin sanyi,shi kansa da zai samu dama tana fara kuka zai saki nasa hawayen,but a yanzun yana tunanin lokacin kuka a gurinsu ya gama wucewa,a hankali tayi ajiyar zuciya tana maida hawayenta tace “Shukhraan’kthiir habibiiy.”
Ya girgiza mata kai yana yin ajiyar zuciya,basu wani jima ba sosai bayan da ya gama kwantar mata da hankali,ya tabbatar bata tare da wani sauran damuwa ya yi mata sallama ya kama hanyar room d’insa.
Nusrah tana shiga bedroom ta fara cire kayanta,ta d’aura towel a hankali ta wuce bathroom cikin rashin kuzari…..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 17.
#Vɪᴄɪɴɪᴛʏ
Wanka ta fara yi bata tsaya shafa komai ba,ta saka kayan bacci ta kwanta,tunda d’akin yayi remaining silence taji zuciyarta tayi mata rauni,a hankali ta fara tunanin yadda rayuwarta ta baya ta kasance mai cike da soyayyar iyayenta har ta kai shekaru sha biyar bata san wani abu damuwa ba,bcos a lokacin tana tare da farin cikinta,sai ga shi within 2 years gaba d’aya al’amura sun canja mata,bayan k’addara ta raba ta da mahaifiyarta,duk wani farin cikinta ya fara rushewa,again yau rana a tsaka an sake wayar gari mahaifin da take tak’ama da shi shima yayi mata nisa,wasu irin hawayen k’unci ne suka ci gaba da zirarowa ta fashe da wani irin kuka mai tab’a zuciya,knocking aka yi tayi saurin goge hawayen kafin ta kwanta ta lullub’e jikinta ya shigo,ya kalleta yace “Annie fa.!?”
Tayi ajiyar zuciya tace “bata shigo ba” har ya juya zai fita ya fasa ya dawo ya zauna kad’an daga gefen bed ya kalleta na wasu mintuna yace “Kuka ko.!?” Tayi saurin girgiza masa kai tana sauke idanunta k’asa,ya lumshe idonsa ya bud’e yace “D’azun na manta ban tambayeki wani abu ba!” Ta d’ago kad’an bata yi magana ba
Yace “where’s ur mom.!?”
Taji hawaye sun sake gangaro mata tace “Allah ya yi mata rasuwa.” Yace “Eyyaahh.! Allah yayi mata rahama.” Tace “ameen” suka d’anyi shiru na wani lokaci,ya mik’e slowly yace “good night” tayi shiru bata amsa ba,ya juya yana tafiya ta bishi da kallo,har ya je bakin door d’in zai fita ya waiwayo zai yi magana yaga shi take kallo,tayi saurin d’auke kanta,ya girgiza kai yace “ko na dawo ne.!?” Tayi saurin kallonsa tana k’ik’k’ifta ido,haka nan ranar yau take jin ta zame mata wata daban,tun abunda ya faru a gidansu da yace tayi addu’ah take ta maimaita “Allahumma laa sahala illaa maa ja’altahu sahala wa’anta taj’alul-hazna izhaa shi’ita sahala.. Allaahumma inniiy a’uzhu bika minal-hammi walhazan,wal’ajazi walkasal,walbukhli waljubn,wa-dhala’id-daini wa-ghalabatir-rijaal.. Laa ilaaha illallaahul-azhiimul-haliim,laa ilaaha illallaahu rabbul-arshil-‘azhiim,laa ilaaha illallaahu rabbus-samaawaati wa rabbul-ardhi wa-rabbul-arshil-kareem..”
Ta ji sanyi a zuciyarta,snapping yayi tayi saurin kallonsa yace “Uhn” ta tsaya kame²,ya tsaya a inda yake yana kallonta yace “What.!?” Ta girgiza masa kai alamar babu,yace “Allah yasa” tayi saurin kallonsa,ya juya yaci gaba da tafiya,yana fita babu jimawa Annie ta shigo,tana kallonta tace “Daughter ba kiyi bacci ba.!?” Ta gyad’a kai tace “Yanzun zan yi” tace “Ok! Allah ya bamu alkhairi”
Nusrah ta amsa sannan ta kwanta ta rufe jikinta bcos garin akwai sanyi sosai saboda ruwan da aka yi da safe,bayan kwanciyarta tunani still ta ci gaba da yi,tana tuno yadda komai ya faru a d’azun,damuwar daya gwada akan matsalarta da yadda suka yi hira yasa tayi luf a cikin spread,hiran da yayi mata da labarinsa taji inama lokaci yana komawa baya,da ta tambaye shi asalin labarinsa,wani irin tausayinsa taji data tuno maganarsa,a hankali ta sauke ajiyar zuciya tace “Every being has his own problems,and a reason to live,,ya rabbi kai ka tsara mana yadda zamu rayu,ubangiji kasa duk k’addarar da zamu gamu da ita ta kasance mai sauk’i a gare mu..”
Ta jima sosai tana tunani kafin bacci ya d’auke ta,shima a b’angarensa lokacin da ya barta,d’akin da mahaifiyarsa take ya fara shiga ya duba ta,sannan ya wuce bedroom d’insa,daya kwanta kasa bacci yayi yana ta tunani sai da dare yayi nisa sosai.
Da safe lokacin ya fito ya samu Annie a parlor ya zauna kusa da ita kamar wani orphan,Annie ta kalleshi tana shafa kansa tace “What happen habibiiy.!?” Ya sake marairaicewa yace “Annie.! Tafiyar nan fa saura kwana uku,,ni ban san yaya za muyi ba.!”
Annie ta kalleshi sosai tace “Kamar yaya baka san ya za’ayi ba.!?” Yace “Annie gani nayi wai tunda tare za mu tafi da ita,waye zai zauna da ita a can d’in,kinga akwai buk’atar mu tafi da wani ko.!?”
Ta tab’e baki tace “Na san da haka,but ma’anar tambayar naka na kasa fahimta” yayi shiru na wani lokaci yana tunani can ya d’ago yace “Annie kawai fa na tambaya ne nima” tayi tsaki tace “Shirme kawai” yana kallonta yace “Annie” tace “Mene ne.!?”
Yayi shiru bai ce komai ba,ta kalleshi ta d’auke kai,ya d’ago a d’an tsorace cos bai san yaya zata d’auki lamarin ba yace “Annie.!” Tayi saurin juyowa ta kalleshi,ya sauke idanunsa k’asa yace “Dama fa ina son fad’a miki ne,ko za mu tafi da ita.!?”
kai. Tayi saurin tarar numfashinsa “Ku tafi da wa.!? Ku biyu kake nufin kace min za ku tafi ko me.!?” Yayi saurin girgiza kai,tace “To kai da waye.!?” Yace “Da ita” tace “ita wa.!?” Ya kalleta yace “Waccan yarinyar” ta tsaya kallonsa da mamaki tace “Wace yarinyar.!?” Yayi jim a hankali ya furta “NUSRAH.!”
Tana kallonsa tace “Saboda me.!?” Bai iya d’ago kansa ba yayi shiru ya kasa amsawa,tayi tsaki tace “Saboda ni bani da amfani ko dan mene ne kake son tafiya da ita.!? A hakan ma ka rasa wacce zaka ce min sai yarinya k’arama da bata gama sanin kanta ba bare ta iya sanin yadda zata jurewa wahalar jinya. Ni mene ne amfani na kenan.!?” Yayi shiru bai ce komai ba,tace “Tambayarka nake,ka bani amsa.” Ya d’ago a hankali yace “I’m sorry Annie,but ba da wata manufa nace haka ba” ta harare shi tace “Fad’a mini manufar da tasa kace hakan” ya sake yin shiru,tayi tsaki tace “Zancen banza zancen wofi,idan banda yarinta da shiririta ina raye da lafiyata kana ganin akwai wanda yafi cancanta ya kula da Hauwa.!?” Ya girgiza mata kai yace “Babu” tace “Ka san da haka kake son tafiya da wata kenan.!? Idan kunje amfanin me za tayi maka kenan.!?” Ya gyara zama a hankali yana sunkuyar da kansa k’asa yace “Dan Allah Annie kiyi hak’uri,i swear to God abunda kike tunani ba shi bane,duka manufar bai wuce na son nisanta ta da k’asar nan ba,I’ve already told u abunda ya faru jiya,wannan dalilin yasa na yanke shawaran sanar dake ko za’a nema mata admission a can itama cos hakan zai taimaka mata sosai,ina tsoron abunda ya faru da mahaifiyata ya faru da wani,yarinya ce ita k’arama,besides ba lallai ta iya jurewa ba saboda shekarunta”
Annie tayi shiru tana saurarensa har ya dasa aya taja ajiyar zuciya a hankali,cikin sanyi tace “Kana ganin tafiya da itan zai bata kariya.!?”
Ya gyad’a kai yace “Haka dai nake tunani,kamar idan bata k’asar abun bazai yi affecting tunaninta ba sosai” ta gyad’a kai a sanyaye tace “Shi kenan zanyi tunani,amma ka san babu yadda za’ayi ko na amince na barku tafiya da ita,dole tunda ka kawo maganar neman admission akwai buk’atar wanda zai zauna da ku duka,kuma ni a nawa tunanin idan haka ne gara mu tafi gaba d’aya,zuwa lokacin da Allah ya nufi zamanmu a can” yayi ajiyar zuciya yace “Hakan ma ina tunanin zaifi mu tafi taren” Annie ta sake sauke ajiyar zuciya tace “Shi kenan,Allah ya iya mana” yace “Ameen”.
Kwanaki biyu tsakanin zuwansu gidan su Nusrah shirin tafiyarsu ya kankama,duk abunda ake buk’ata Annie da Bareerah sun shirya musu,Nuraz ya je ya nema musu Visa tafiya U.K,washe gari da safe jirginsu ya bar k’asar,su biyar ne duka har mahaifiyarsan,Nusrah tana gefen window tayi shiru tana tunanin rayuwarta,ita da Nuraz seat d’insu yana kusa,Annie,Bareerah da Hauwa kuma suna bayansu,har suka sauka babu wani kwakwkwaran kalmomi goma da suka had’a su,daga airport suna sauka charter cab suka d’auka zuwa Albert street,babban apartment suka kama haya tunda ba zama duka suka dawo yi k’asar ba,suna sauka suka tarar komai a gyare a muhallinsa,gidan ta ko ina ya tsaru babu abunda za ace bai yi ba,sallolin da ake binsu suka fara yi,suka sake gyara gidan Nuraz zai fita ya kalli Nusrah da tayi shiru alamar tana duniyar tunani yace “will u go with me.!?” D’agowa tayi ta kalleshi da manyan idanunta,a hankali ta juya ta saci kallon Annie,har ranta ta ji tana son zuwa amma bata san me zata ce Annie ta barta ba,Annie bata kalli inda suke ba amma duk abunda suke yi tana sauraren su,tab’e baki yayi ya wuce zai tafi yana fad’in “Annie.! I’ll be back soon” tace “Allah ya tsare”,Nusrah ta sunkuyar da kai tana wasa da middle finger d’inta,Annie ta kalleta tayi murmushi ta san tana son fitar,har ya fita sannan Annie ta kirata “Daughter.!” Da sauri ta d’ago kanta,Annie tayi mata murmushi tace “Would u like to go out.!?” Murmushi ne ya sub’uce mata da taga Annie ta gano ta,Annie tace “U can go with him,he’s ur elder brother,don’t worry ur self,maza yi sauri kada ya tafi kema kya ga gari.!”
Tace “Thank u Annie” da sauri ta mik’e tana murmushi ta bishi,ta fito daga cikin apartment d’in tana kallon tsarin unguwar taji sanyi a ranta komai taji yayi mata,tayi twitching breathe a hankali,sannan ta waiga tana nemansa,ta hango shi har ya d’anyi nisa,ta tsaya a gurin cos bata san yaya za tayi ta tarar da shi ba,tafiya yake cikin nutsuwa sanye da kayansa na yau da kullum waistcoat mai launin royal blue sai long sleeve white,kamar ance ya waiwaya ya juya kad’an,tsaye ya hango ta a dai² apartment d’insu,mamakin yaushe ta fito yasa shi kasa ci gaba da tafiya,kasa d’aga k’afa tayi ta bishi sai da ya d’ago mata hannu daga inda yake alamar ta taho,a hankali ta fara tafiya yana tsaye yana jiranta har ta k’araso inda yake,suka ci gaba da tafiya tare,babu wani hira daya had’a su har suka je eatry d’in dake cikin arean street d’in sun suka yi takeaway,a hanyar dawowa suna tafiya shiru Nusrah tayi breaking silence d’in da fad’in “can i ask u something.!?”
Ya kalleta kad’an yace “U can.!” Tayi murmushi tace “That day u told me something but i couldn’t understand what doe’s that mean.”
Yaja numfashi yana kallon sararin samaniya da yayi fayau babu alamun clouds yace “what did i say.!?” Bata kalle shi ba tace “i mean ur dad’s story” sai daya juya ya kalleta sannan ya d’auke kansa gefe guda yace “What is it that u want to know about his story.!?”
Tayi shiru bata ce komai ba saboda tana tunanin abunda za tace kuma,suka ci gaba da tafiya yaji bata ce komai ba ya sake kallonta ya d’auke kai,itama shi ta kalla kamar yadda yayi ta jiyo shi yana cewa “I just don’t know why he was so deprived of the gift of Allah,he said he don’t want me,but abu na k’arshe da ya fad’awa mamana tunda she’s my mom it’s better to face any challenge in life saboda ta inganta nawa rayuwar,that is why i was alone and then na kasance one of the children called *MARA ASALI..”*
Kallonsa tayi da tausayawa ganin shi kansa a damuwa yake tace “I really apologize if my question makes u feel bad.”
Yace “Don’t worry about it,that’s how Allah planned it to be” ta gyad’a kai tace “sure but thanks”,shiru ya ratsa tsakani na wani lokaci a hankali tace “Ahmn! But where are ur Mom’s family,are they not alive.!?” Yace “No.! they are alive,but what happened that day in ur home,is the same thing happened after she gave birth..”
Tayi saurin kallonsa,ya gyad’a mata kai a tsorace taci gaba da kallonsa tace “Is her father chased her away.!?” Yace “Of course,but she’s not the only one with Annie too.” Ta tsaya cak a hanya hawaye suna shirin fara zubowa daga idonta,ya kalleta yana tsayawa yace “What happen.!?”
Ta fashe da kuka tace “why should our parents do this to us?!? what have we done to them that will drive them to expel us from their homes.!?”
Yayi shiru yana kallonta a hankali ya matsa dai² da ita yace “Ohh no.! Let’s go home,the story is enough since it starts making u cry..”
Tace “No.! I would like to hear” ya kalleta yace “A’a! Ba sai kin ji ba” tace “Please.! tell me i want to know ur story,is it the same as me or is it different.!?” Yace “No,but they are just about to be the same.” Ta marairaice fuska tace “Na sani ai,what our parents did for us shi ne matsalar ko.!?” Ya gyad’a mata kai,ta sake fashewa da kuka,ya sake matsawa kusa da ita k’amshin scent’s d’insa suka sa ta d’ago fuskarta hawaye duk ya wanke mata saman fuska,ya girgiza mata kai idanunsa sun canza launi,ji yake shi kansa idan ya bud’e baki zai yi magana hawayen ne zasu taho masa,da kyar ya iya kama hannunta ganin ta mak’ale a guri d’aya ya fara janta suka ci gaba da tafiya sai da suka kusa bakin apartment d’insu ya tsayar da ita ya d’auko bottle water ya mik’a mata yace “wash ur face.”
Ta karb’a a sanyaye ta bud’e ta fara sha sannan ta wanke fuskarta,matsowa yayi kusa da ita yace “put ur hand here and pick it up” tayi saurin kallonsa,ya d’auke kai yace “D’auko mana” tace “what shall i bring.!?” Ya yi saurin cewa “my handkey” bata kalleshi ba tace “A’a barshi kawai” yace “saboda me.!?” Tace “it will dry itself” ya tab’e baki yace “Okay.!” Yana fad’a ya wuce ya barta a tsaye,ta bishi da kallo har ya shige yana k’ok’arin knocking entrance d’in apartment d’insun,da sauri ta biyo shi tace “When do u end the story.!?” Ya waiwayo ya kalleta ya juya ya danna doorbell yace “do u like hearing.!?” Ta gyad’a kai tace “Yes of course” ya tab’e baki yace “Okay.! I’ll tell u,but then u promise not to cry” da sauri tace “Promise i won’t do it,but when za ka ci gaba.!?” ya jinjina kai yace “until we have time again.” Tayi murmushi tace “shortly if we come out again.!?”
Yayi saurin kallonta,itama shi take kallo ya girgiza mata kai yace “No.! Not today” tayi saurin cewa “tomorrow to.!” Ya kalleta lokacin da Bareerah ta bud’e musu k’ofa tana musu sannu,ya amsa yana shigewa ta biyo bayansa da sauri tace “u still haven’t said anything.!”
Ya tsaya yana kallonta ta matso inda yake tsaye da sauri tana marairaicewa,a hankali yace “okay.!” Tayi masa murmushi tace “Thanks” ya gyad’a mata kai ya wuce zai nufi hanyar kitchen tace ya bata ta kai,ya ajiye ledojin hannunsan sannan ya wuce bedroom d’insa,wucewa tayi itama ta nufi hanyar d’akinsu ita da Annie bayan sun gama shirya komai,wanka ta fara yi ta d’auro alwala,sai da ta fara shafa mai a jikinta sannan ta saka kaya ta fita,a parlor ta tarar da su shi da Bareerah tayi musu sallama Bareerah ta fara amsawa sannan shi da hankalinsa fiye da rabi yake kan computer,ta nemi guri ta zauna tana kalle² can ta daure ta kalli Bareerah tace “Ina Annie.!?” Cikin muryar damuwa,ya d’ago a hankali ya kalleta yaga fuskarta ta bayyana damuwa ya ci gaba da kallonta,Bareerah tayi murmushi tace ta shiga duba Aunty,ta rausayar da kai,shiru² tana jira taga ta fito taga har lokacin bata fito ba a hankali ta juya tana kallon k’ofar d’akin data shiga,kansa a kan computer yana clicking yace “Ki je mana” tayi saurin kallonsa taga hankalinsa baya kanta,ba tayi zaton da ita yake ba,a hankali ta sake juyawa tana kallon d’akin,ya d’ago idanunsa “don’t u want to go.!?”
Tayi saurin sake juyowa taga ita yake kallo,ya gyad’a mata kai alamun tambaya,a hankali ta mik’e ta fara tafiya,har ta je bakin k’ofa ta waiwayo taga ya ci gaba da aikinsa,tayi knocking sannan ta tura k’ofar ta shiga da sallama,a zaune ta ganta bayanta jingine da pillow,ta tsaya kallonta taga itama ta d’ago tana kallonta kamar ta santa,Annie ta waiwaya ta kalli Nusrah tace “A’a daughter shigo mana kika tsaya a nan” a hankali ta fara d’aga k’afarta tana tafiya,Hauwa ta zuba mata idanu tana kallonta har ta tsaya a kusa da su,tace “Annie sannu da aiki,ya mai jiki.!?” Annie tana mik’a mata spoon data deb’o abinci tace “Yawwa! Daughter,mai jiki Alhamdulillah gata ta fara samuwa” ta kalleta taga ita take kallo har lokacin tace “Allah ya bata lafiya” Annie ta amsa “Ameen daughter”,hannu Hauwa ta mik’a tana tab’a Nusrah,a hankali ta sake matsawa taje kusa da ita tana yi mata murmushi,tana ta kallonta kusan mintuna uku ta juya ta kalli Annie data zuba musu ido,a hankali ta bud’e bakinta “Wannan baby’n ki ce.!?”
Mamaki Nusrah tayi da taji tayi magana,ta d’ago da sauri ta kalli Annie,murmushi Annie tayi mata ta juya tana kallon Hauwa tace “Ehh! Babyna ce,kina son ta ne.!?” ta shafa fusakar Nusrah tace “Tana da kyau,,i like her,za ki bani ita.?”
Ta gyad’a mata kai tace “ai kema baby’n ki ce” tayi dariya kad’an tace “What’s her name to.” Annie tace “Sunanta *NUSRAH”*
Lolly ta tab’e baki irin yadda Nuraz yake yi idan yaji abu bai masa ba tace “can i call her with Angel”
Annie ta sake yin murmushi tace “call her with every name u want,,kada ki damu it’s ur daughter” ta sake rik’o hannunta tana ta kallonta,a haka Annie ta ci gaba da bata abincin har ta gama Nusrah bata fita ba tana cikin d’akin a zaune a d’aya gefen nata,tana ta kallonta da tausayawa musamman idan ta tuna labarinsu yayi kama da juna sai taji zuciyarta ta karye,tana son yin kuka ko zata ji sauk’i amma idon Annie ya hana ta,haka tayi ta daurewa har Annie ta tattara kayan zata fita Nusrah tace “Annie kawo na kai” ta mik’e da sauri zata karb’a Lolly ta b’ata rai tana kallon Annie kamar za tayi kuka,Annie tayi murmushi tana kallon Nusrah tace “Barshi daughter zan kai,ki zauna tare da ita zanje na dawo” tana fad’a ta fita da kayan Nusrah ta koma ta zauna inda ta tashi,Hauwa ta ci gaba da kallonta…..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 18.
REAL-SMASHERREAL#Cᴏɴғᴜꜱɪᴏɴ
Fitar Annie babu jimawa ta gama abunda take,dawowa tayi d’akin ta duba ganin Hauwa ta fara bacci ta kira Nusrah,ta tashi da sauri zata fita tana amsa kiran har ta kai bakin k’ofa Lolly ta farka,tana kallon zata fita ta barta ta b’ata fuska kamar za tayi kuka,Annie tayi shiru tana kallon ikon Allah,a hankali ta shigo ciki ta dafa shoulder d’inta tace “Mene ne.!?”
Ta d’ago kanta a hankali cike da sakarci tace “ki ce ta dawo..”
Annie tace “wace ce zata dawo.!?” A hankali tana kallon Nusrah dake tsaye bakin k’ofa tana kallon su tace “My Angel”
Annie ta juya ta kalli Nusrah tace “zo daughter” Nusra ta taka a hankali ta koma Annie ta kalleta tace “yi hak’uri daughter ki zauna tunda bata so ki tafi,barin kawo miki abincin sai ki ci a nan” Nusrah ta amsa da “toh”
Annie ta fita parlor tana girgiza kai tana murmushi,Nuraz ya d’ago yana kallonta yaga tana murmushi,tab’e baki yayi kad’an yace “Annie.! What makes u laugh.!?”
Ta kalleshi tana d’aukan plate d’in dake ajiye saman dining tana serving tace “Wollahi nida Lolly’nka ne,ta hana Nusrah sam ta matsa,yanzun na lek’a na tarar ta fara bacci,daga na kirata ta zo ta ci abinci ta tashi zata min rikici,na tambayeta tace wai bata so ta tafi,shi ne nace ta bari to na kai mata abincin can sai ta ci,idan ta koma baccin sai ta fito” bai ce komai ba ya jinjina kai yana mamakin al’amarin.
Satin su d’aya da zuwa ya fara attending course daya kawo shi,itama Nusrah Alhamdulillah ta samu admission suna daf da fara lectures sun bata cardiology (b’angaren abunda ya shafi zuciya),,tana kwance a parlor taga ya shigo,ta d’aga kai ta kalleshi bata yi magana ba taga ya wuce hanyar bedroom d’in Annie,a hankali can k’asan ranta tace “ko me ya dawo da shi gida yanzun.!?”
Ta tab’e baki ta yi shiru tana tunani,baifi five minutes ba taji alamun fitowarsa,tayi luf ta bi hanyar da ido,ya zo ya wuce da alama bai ganta ba,tashi tayi bayan fitarsa ta nufi hanyar d’akin da mahaifiyarsa take ciki,ta shiga ta tarar tana bacci,a hankali ta zuba mata ido cikin tausayin yadda rayuwarta ta kasance,wasu irin hawaye suka gangaro mata,ta goge tana kallonta,a fili ta furta “All thanks be to Allah,he who united me with good and helpful people,sun taimake ni a lokacin da basu san wace ce ni ba,ba su san asali na ba,da wane irin abu zan saka musu ban sani ba.! Yah Ubangiji kai ka k’addara min had’uwa da su,dukkanin alkhairinsu gare ni ba zan iya mantawa ba,ya Allah ka sakawa wad’annan bayi naka da mafificin sakamako..!”
Ajiyar zuciya tayi tana ci gaba da tunani a zuci,a hankali wani sashi na zuciyarta ya furta “Ko yanzun da a ina nake.!? am i still alive,dead,ko ina nan cikin hauka.!?”
Ta ji hawaye sun cika mata ido,ta zauna kusa da Lolly daga gefen k’afafunta ta kura mata ido,ta yi ajiyar zuciya mai nauyi a hankali cikin mutuwar jiki ta d’aga kanta kanta sama idanunta a lumshe “O Lord.! Kai ne ubangijin dukkan wani abun halitta,u are the reviver of the dead,and receiver of the healthiest life,richest of all and everything,u have made our destiny be the same,yah Allah grant us the ability to succeed all ur test over us..”
Ta jima sosai a cikin d’akin tana tunani,ganin duk lokacin data d’auka bata farka ba yasa ta fita.
In 2 weeks da zuwansu k’asar ta fara attending skul,cikin nasara da maida hankali akan karatunta da tunanin yadda rayuwarta za tayi idan bata maida hankali ba,a gefe guda kuma zuciyarta a kullum cikin yi mata khud’uba da tunatar da ita take,idan ta bawa wad’annan bayin Allah kunya tak’i tsayawa tayi abunda ya dace yaya za su ji,shi kenan sun yi asarar dukiyar su sun tsaya mata,ita kuma ta basu kunya.? Da wane idon ma zata iya kallonsu idan hakan ya faru.!? Wad’annan tunanukan da take yawan yi su suka sake bata damar nutsuwa,ta fara k’ok’arin manta duk wani damuwarta da abubuwan daya faru da ita a baya,a hankali cikin tak’aitaccen lokaci ta ci gaba da confessing matsalar gabanta..
3 Year’s later…
Tana zaune saman study table tana karatu,ta jiyo Annie na kiranta da sauri tasa bookmark ta mik’e ta fita,a parlor ta tarar da su Bareerah tana basu labari suna ta dariya,ta girgiza kai tayi murmushi sannan ta k’arasa kusa da Annie ta zauna tace “Annie ga ni..!”
Lolly dake murmushi ta kalleta tace “Zo Baby ni nake kiranki” ta mik’e a hankali zuwa gurinta ta zauna,lolly ta shafa kanta tace “me kike yi ne a d’aki ke kad’ai.!?”
Tana squeezing face tace “Karatu nake yi Aunty i’ve a test gobe”
Lolly tace “Ok.! Je kiyi karatun ki kada na takura ki,thought babu abunda kike yi ne ki rakani,but bari muje tare da Bareerah”
Tayi saurin yin murmushi tace “No.! Aunty muje na raka ki” su Annie suka yi dariya,Lolly tana kallonta taga yadda tayi da fuska,tayi murmushi tace “Je ki gyara fuskarki mu tafi to,tunda kina son fita.”
Ta mik’e da sauri ta koma bedroom tana dariya,kaya ta canja zuwa wani simple gown daya sha adon stone’s milk colour tasa milk flat shoe ta nad’e kanta da vail d’in rigar,ta feshe jikinta da turaruka masu dad’i ta fito rik’e da wayarta k’irar iPhone8,su Annie duka suka kalleta suka yi murmushi,a yangance ta matso kusa da Lolly tace “Aunty na shirya”
Lolly tayi murmushi ta mik’e tana gyara nad’in vail d’inta tace “Muje ko kada mu b’ata lokaci” suka yiwa su Annie sallama,Annie cike da zolaya tace “Allah yasa ayi min surukai”
Suka kalleta babu wanda yayi magana suka fita,,Ali Jericho Store dake 9 albert street cikin oxford city d’in suka nufa,suna tafe cikin farin ciki,kai da ganinsu kasan suna cikin jin dad’i,babu wanda zai kalli Lolly a yanzun yace ta tab’a yin wani jinya,ko yace tana da saurayin d’a kamar Nuraz mai shekaru 28,yadda tayi kyau tayi y’ar k’iba ta samun lafiya da kwanciyar hankali duk sai girmanta ya b’oye,,sun shigo cikin mall d’in suka wuce Nusrah tana taya ta duba abunda take so,suna yi suna hira cikin nishad’i kamar wasu k’awaye har suka gama d’aukan abunda suke so,suna shirin barin gurin wasu turawa da suka shigo arean da suke suna magana,hankalin Lolly ya kai kansu,su biyu ne sanye da shigar da kana kallonsu zaka tabbatar basu had’a alak’a da musulunci ba,d’ayar tana bawa d’aya labari cikin harshen nasara
“Jenny.! I don’t understand what u are saying.”
Wacce aka kira da Jenny ta kalli y’ar uwarta tace “Ohh.! Thania don’t u recognized his face.!?”
Thania ta gyad’a mata kai tana tab’e baki tace “I don’t know him,and i don’t think..”
Jenny tayi dariya cikin harshenta tace “k’arya kike yi,kawai dai kice baki gane shi ba.!”
Thania ta tsaya kallonta tace “Kamar yaya.!?”
Jenny ta harareta tace “Ohh No.! Thania.. Don’t u know who *SUPERIOR* is.!?”
Thania ta fiddo k’ananun blue eyes d’inta tana rik’e waist,Jenny ta sake yin dariya tace “Shi kika gani yanzun fa za mu shigo..”
Thania tayi dariya tace “Da gaske shi ne wannan,ina guards d’in kuma,naga duk inda za shi a zagaye yake da guards.!?”
Jenny ta gyad’a mata kai tana lumshe idanunta tace “Kin san su manya wani lokacin suna yin b’adda kama su shiga cikin mu”,Thania ta fara waiwaye ta marairaice tana rik’o hannun Jenny tace “Please dear,muje na sake ganinsa,i so much love him deadly,kin san na tab’a baki labarin matarsa ta kusa kashesa ko.!?”
Jenny ta gyad’a kai tace “Haka kika fad’a min,ita da boyfriend d’inta ko waye ma.!?”
Thania tace “Yes of course.”
Jenny tace “To wai duk ita mene ne ya kaita.!? Ta samu miji kamarsa ta wulak’anta,ai gashi nan yanzun ta yi mana bak’in ciki,yace ba zai sake aure ba,lokacin da akayi hira da shi a news yake fad’a”
Thania ta tab’e baki “Ki bar mahaukaciya,kuma fa wai ashe wannan yaran da ake cewa nasa ne,duk babu nasa kids d’in boyfriend d’inta ne”
Jenny ta zaro ido tace “Hey.! Yaran duka uku babu nasa.!?”
Thania ta gyad’a kai tace “haka ya fad’a ai,kuma kin san DNA suka yi shi ya tabbatar masa babu kid d’insa a ciki”
Da mamaki a fuskar Jenny tace “Ta cuci kanta,yanzun duk wannan expensive life mai cike da alatu ta cuce su ta fitar dasu daga cikinta..”
Thania tayi murmushi tace “I wish za mu had’u ko sau d’aya,da na gwada sa’a ta..”
Dariya sosai Jenny tasa mata har da kyakyatawa,sanda ta ga Thania ta ji haushi sannan ta dakata tana dafa kafad’arta,cikin rarrashi tace “Sure dear zai so ki kuma,bcos kema ba baya ba ai.. But kin makara dear”
Thania ta washe baki tana kallon Jenny with her blue eyes tace “Ohh.! Thank u dear,,let go.”
Shiru tayi saurin yi tana had’e rai,tana kallon Jenny tace “Jenny me kike son cewa ne.!?”
Jenny tayi ajiyar zuciya tana lumshe ido da bud’ewa ta dafa shoulder Thania tace “Dear bafa wani abu bane nake nufi,kawai dai na ce kin makara ne.”
Thania ta sake had’e rai tana taune lips d’inta,Jenny ta sake lumshe ido ta fesar da iska mai d’umi za ta sake yin magana Thania ta fizge jikinta ta wuce da sauri zata fita,Jenny ta fara kiranta tana cewa ta dawo ta ji abunda za ta fad’a,bata tsaya ba bare ta dawo,da sauri ita kanta Jenny ta ajiye abunda ta d’auko tabi bayan Thania da d’an gudu duk da tana saman hill shoe ne har suka fice.
A hankali Lolly data bisu da kallo ta juyo tana kallon Nusrah,haka nan taji jikinta ya yi mata wani iri she feels not compatible,ta kama hannun Nusrah da sauri tana jin kanta na sarawa,ta lumshe idonta tana fad’in “Baby let go home”
Nusrah tayi saurin rik’ota da hannu biyu ganin yanayin da take ciki ta fara tambaya
“Aunty are u alright.??”
Ta girgiza mata kai ta d’ago kad’an tana bud’e lumsassun idanunta,yadda tayi wani iri lokaci guda yasa hankalin Nusran ya fara k’ok’arin tashi da sauri tace “Mu tafi to.”
Suka kamo hanyan fitowa,sun tsaya sun biya charges e d’in abunda suka siya kafin suka fito,Nusrah na rik’e da hannunta tana mata sannu,ta girgiza mata kai a hankali tace “Thank u Angel”,suna fitowa k daga Ali Jericho cab suka tsayar Nusrah ta fad’a masa inda zai kaisu,yace su shiga tana rik’e da hnnun Lolly har lokacin tace “Aunty muje” ta bud’e mata motar tana k’ok’arin taimaka mata ta shiga,kamar ance ta d’aga kai ta hango shi tsaye yana amsa waya,wani muguwar fad’uwa gabanta yayi da suka had’a ido,yadda ta sanshi haka nan dai yake har yanzun babu abunda ya canja,yana nan da kyaunsa,d’an gayu da shi first class,saurin d’auke kanta tayi daga kallonsa ta runtse ido tana karanto addu’o’i,da sauri ta zauna tana juya kanta d’aya side d’in,Nusrah ta shigo ta zauna ta rufe motar,ta yi shiru hawaye suna bin fuskarta,Nusrah ta juya tana kallon yadda jikinta ke tsuma da yadda ta rirrik’eta,ita dai duk ta shiga tunanin abunda ya tada mata hankali,da sauri tace ma drivern ya ja su tafi,baturen ya amsa sannan ya fara k’ok’arin tada mota.
Da wayar a kunnensa tunda suka had’a ido da ita ya kasa ci gaba da magana,suka wuce ta gabansa,,har suka tsaya bakin apartment d’insu jikinta bai daina kyarma ba,Nusrah ta rik’ota suka wuce ciki bayan ta sallami mai cab d’in,suka shiga cikin parlor’n tana rik’e da ita,tana ganin Annie da sauri ta saki Nusrah ta fad’a jikinta tana fashewa da kuka mai tsanani,hankalin Annie a tashe ta kalli Nusrah ta kalleta ta rik’o ta da sauri za tayi magana aka danna doorbell,Annie ta kalli Nusrah ta juya ta kalli entrance tace “Daughter duba ki gani waye.!?”
Ta gyad’a kai a hankali ta wuce jikinta a sanyaye idanunta suna tara kwalla,Annie ta sake rik’o ta sosai a hankali tace “Wai mene ne yake faruwa.!? Ki sanar da ni abunda ya tada miki hankali,wani abu ya faru da kuka fita.!? Na san lafiya k’alau kuka fita,yanzun kuma kin dawo min kina kuka,wani ne ya yi miki wani abu a can d’in.!?”
Kuka take sosai hawaye wani na bin wani duka ta kasa magana,Nusrah tayi saurin bud’e entrance,bata tsaya duba waye ba ta dawo ta zauna a k’asa tana kallonta,Annie ta waiwayo kanta cikin damuwa tace “Daughter fad’a min mene ne ya faru da kuka fita”
Ta gyad’a kai a hankali ta fad’awa Annie komai da ta sani,Annie ta kalli Lolly bata gane kan zancen ba tace “Yanzun ba za kiyi shiru ki fad’a min abunda ya tada miki hankali ba.!?”
Tana sheshshek’ar kuka bata yarda ta d’ago ba tace “Big Siater.. I saw him with my aye..!”
Annie ta zaro ido tace “Shi wa.!?”
Dai² lokacin yana shigowa cikin parlor’n ta furta *”RAFEEK..!”*
Wani irin mummunan tashin hankali ne ya ziyarci Annie,bakinta a bud’e da mugun mamaki ta maimaita “Rafeek.!? Kika gani.!?”
Ta gyad’a kai tana ci gaba da kuka,tsaki Annie tayi mai rai da lafiya,cikin hayaniya tace “Shi ne dan kin ganshi kika tashi hankalinki haka,ya san kina yine.!?”
Ta girgiza kai,still Annie ta sake jan tsaki tace “shirme kawai.! To ko ganin ki yayi ina ruwanki da shi.!?”
Ta d’ago idanunta da suka fara canjawa tace “Amma Adda ya ganmu fa shima,ni dai ina jin tsoro.!”
“Da ya ganku sai aka yi yaya kenan.!? Ko kuma ya nuna miki ya damu da ke ne.!?”
Tace “A’ah.!”
Annie ta tab’e baki tace “Tunda ya nuna bai san da zaman mu ba ke mene ne naki na damuwa.!? Koma mene ne ya faru a baya,k’addara ta had’a mu da shi,ya kamata zuwa yanzun ki cire komai a ranki kiyi rayuwarki kamar kowa,ubangiji ya tsara faruwar komai,saboda haka bana so kina sa minor things a ranki,ko dan gudun komawa cikin mawuyacin halin da kika fad’a a shekarun da suka gabata..”
Tayi ajiyar zuciya a hankali tana goge hawayenta,ta kalli Nusrah data takure a guri guda idanunta sunyi rau² tana shirin yin kuka ta zuba mata ido,Annie ta juya kad’an tana kallon abunda take kallo,taga idanunta akan Nusrah,tana kallonta taga yadda tayi da fuskarta tayi ajiyar zuciya had’e da tsaki tace “Kema kukan za kiyi min ne madam.!?”
Tayi saurin kallon Annie tana girgiza kai a hankali,Annie ta harareta tace “Ki yi min kuka yanzun na had’a ku duka nayi maganin ku..”
Ta k’arasa maganar tana harararsu,Nusrah tayi ajiyar zuciya kawai bata ce komai ba,sai lokacin ta tuna anyi knocking ta bud’e,a hankali ta waiwaya,suka yi ido biyu da shi tsaye yake a guri d’aya,alamun dake kan fuskarsa suka tabbatar mata ya gama jin komai da suka tattauna,da sauri Nusrah ta mik’e tsaye…..
😨😨 #Who’s he.!?
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 19.
#Aᴄᴄɪᴅᴇɴᴛᴀʟʟʏ
*Wai me yasa wasu mutanen duk inda mutum ya kai da hak’uri sai sun k’ure sa.!? a lokacin da mutum yake musu mutunci da kauda kansa daga k’ananun abubuwa,sai sun sa dole yayi magana,idan kun san za ku dunga aikamin da k’ananun maganganu ta inbox ku daina karantawa dan Allah,ni bance dole ku bini ba,wad’anda suka ga zasu iya su karanta,amma wai yau har ta kai ana fad’a min idan na san littafina na kud’i ne na fad’a,wanda da zance na mai da shi na kud’in ba lallai masu fad’amin maganar su kasance cikin masu siyan ba,dan kawai banyi update a lokacin da na saba yi ba,idan haka ne me yasa tun farko ban rubuta muku details na inda zaku biya ba.!? Ku burin ku a turo muku novel ku karanta a lokacin da kuke so baku damu da sanin mai turowar yana lafiya ko A’a ba,yana da uzuri ko basa da su.. Wannan ba rayuwa bace,duk mutumin da yake girmamaka ya kamata kaima ka mutunta sa,ko ba komai yana sa ka farin ciki ta hanyar aikinsa.. Maganar gaskiya ban ji dad’i ba kuma kun yi disappointing d’ina,Allah ya sani ban cika son yin magana ba sosai,amma dole ta sa ni yi,za kuga duk comments d’inku babu wanda na amsa,raina ya b’aci gaskiya da abunda ya faru jiya.. Amma a kiyaye gaba,idan yau mune gobe fa ba mu bane.*
*Fatima & Ummu Hummaira ina godiya sosai,ubangiji ya bar k’auna.. Anaa ahabbakum-thiir.*😍
💕
Saurin wucewa tayi ta nufi hanyar bedroom,ransa a matuk’ar b’ace yake kallonsu duka ba tare da ya ce komai ba ya wuce hanyar bedroom d’insa,Annie ta juya jin tafiya ko sallama bai yi musu ba ta ganshi yana wucewa and ba shi da niyyar ya kula su,ta girgiza kai tace “Mr Man.! Come here..”
Har ya kusa da entrance ya tsaya,sai daya d’auki lokaci kafin ya waiwayo a hankali yana sake had’e rai ya dawo inda suke,ya zauna kad’an saman armchair ba tare da yayi magana ba,Annie ta kalleshi sosai tana had’e rai tace “Me aka yi maka ne kake cunkushe mana fuska..!?”
Yayi saurin d’agowa suka had’a ido da Nusrah data fito tayi saurin kawar da kanta ta wuce,yana sake had’e rai yace “Nothing” a can k’arshen mak’oshi,Annie ta kalleshi sosai tace “Really.!?”
Ya d’ago kad’an yana marairaicewa yace “Annie babu komai,kawai fa stress ne” ta tab’e baki tace “Na ji,,amma ai baka yi sallama ba da zaka shigo”
Ya sake d’agowa yana kallon mahaifiyarsa yaga ta kwantar da bayanta idanunta a lumshe ya kalli Annie da wani irin yanayi a fuskarsa k’asa² yayi sallama,sannan yace “Annie what wrong.!?”
Ta kalleshi sosai tace “Uhn.! Nima dai ban san mene ne yake damunta ba,amma koma mene ne na san baya rasa nasaba da mahaifin..”
Bata k’arasa ba yayi wata irin zabura ya mik’e tsaye yana toshe kunnensa,Annie ta kalleshi za tayi magana taga yanayinsa ya sake sauyawa idanunsa har sun koma wasu iri,a fusace kafin ta yi magana tuni ya bar mata wajen.
“Habibiiy.!” Annie tayi calling him out,not looking back and standing where he was ta sake kiransa,still bai motsa ba daga yadda yake ya jiyo tace “Came back let’s talk.!” kasa juyowa yayi yana tsaye a gurin har ta maimaita yafi a k’irga,da yaji bazai iya jurewa ba cewa yayi “I’m sorry Annie,but bana tunanin yanzun zan iya jurewa muyi wannan maganar” ta jinjina kai a hankali cikin damuwa,da ta fahimci yanayin da yake ciki da sauri tace “Ok..!”
Yana jin tace haka ya wuce da sauri,yana shiga waistcoat d’in ya fara unbuttoning,kamar ta yi masa laifi ya cire ya cilla saman resting chair yana sauke wasu irin ajiyar zuciya,waist d’insa ya rik’e da hannaye biyu yana furzar da wani irin zazzafar iska,after some minutes ya gyad’a kai yayi licking lips tunawa da kalmar da Annie ta kusa fad’a,angrily ya zare stocking d’in and began to unbuttoning long sleeve dake jikinsa,wani irin zafi yake ji tun daga cikin b’argonsa,sai daya tabbatar ya rage kayan jikinsa ya zauna daga shi sai nickers a saman bed yana hargitsa curly hair d’insa,ya d’auki lokaci a haka yana tunani then ya kwantar da bayansa a saman bed d’in ya lumshe idanunsa,jin zuciyarsa yake ta yi masa wani iri saboda b’acin rai,jikinsa banda hucin zafi da shivering babu abunda yake,hannunsa ya d’ora saman forehead d’insa ya dafe “Me yasa za ki gansa yanzun.!?” Ya furta a k’asan mak’oshi a zafage ,bud’e k’ofa akayi a hankali,bai tashi ba har ta k’araso cikin d’akin,yanayin da ta gansa a ciki yasa tayi saurin juya masa baya,a rikice tace “Wai ka zzz.. Zo..!”
Tana fad’a bata jira ya amsa ba ta fara tafiya za ta fita,bai tashi ba har lokacin idanunsa a lumshe yaji alamun ta bud’e k’ofa za ta fita ya d’ago a hankali yana fad’in “come over here” ta tsaya cak a inda take bata juya ba,ya tashi ya zauna sosai ya maida hannayensa baya ya dafe su a saman bed,chest d’insa ya d’ago yana kallon yadda take kame²,yaja siririn tsaki yace “Ba dake nake ba,kika juya min baya.!?”
Ta kasa juyowa ta kalleshi,ya mik’e a hankali ya fara tafiya yana rangaji kamar ya sha wani abu,har ya tsaya a bayanta bata sani ba sai da yayi magana,ta juyo a razane ta ganshi tsaye daf da ita,tayi saurin rufe idonta,za tayi magana ya rigata “Bakya ji ko.!?”
Ta girgiza masa kai,yace “Mene ne ya hanaki yin magana.!?”
Ta fara in’ina,a masife yace “Speak well.. I don’t want any of ur in’ina” a tsorace tace “To kasa riga.”
Sai lokacin ya kalli jikinsa daga shi sai nickers,yayi tsaki ya juya mata baya da sauri yace “Who’s calling me.!?” Da sauri idanunta a k’asa tace “Annie.!” Ya tab’e baki yace “Jeki gani nan zuwa” ta fita da sauri ko tsayawa taji abunda zai sake cewa bata yi ba,yana jin ta rufe masa k’ofar yayi maza ya fad’a bathroom,wanka ya fara yi ya d’auro alwalar maghreb,yana fitowa ya gyara sumar kansa ya shafe jikinsa da mayukansa,sannan yasa long sleeve ya kawo wani wool men sleeveless sweater mai V-neck saboda yanayin sanyi ya d’ora a sama ya kamo hanyar fitowa.
***
Yana kallon sanda motarsu ta bar gurin but ya kasa motsawa,almost 30 minutes ya d’iba a gurin yana tunanin anya itace ko kuwa mai kama da ita ya gani.!? Wata zuciyar tayi saurin fad’a masa
“Wannan fa ba kama bane kawai,ita ce da gaske..”
Saurin katse tunaninsa yayi ya juya ya fara bin inda suka yi da kallo,but ko alamar su bai gani ba,da sauri ya juya ya nufi inda driver’nsa yake,tun kafin ya k’araso cikin hayaniya da wannan tsadadden turancin nasa yace “Hey.! tada mota muje..”
A rikice baturen ya juya ya yi tunanin ko wani abu ke shirin faruwa a arean da suken,ya bud’e masa mota Rafeek na shigewa ya rufe yayi saurin fad’awa shima ya tada mota ya juya ya d’auki hanyar da zata mayar da su gida da mugun gudu.
RAFEEK dake zaune a baya ya zuba idanunsa kan wayarsa yana kallo da tunani mai zurfi not knowing where they were going sai da suka shigo carport drivern ya gyara parking ya fita ya bud’e masa yaji yana fad’a masa sun iso,,ya d’ago zai yi magana ya gansu a cikin mansion,a fusace bakinsa har wani kyarma yake ya taune lips yana matse forehead d’insa,yana d’agowa ya kwashe shi da wani irin gigitaccen mari,cikin hayaniya yace “Here i insisted u to brought me.!?”
Baturen yana dafe da cheeks d’insa ya furta “Sorry sir”
Cikin hayaniya Rafeek yace “Ka ci ubanka kai da sorry d’in”
Duka maidservant dake harabar mansion d’in suka fara sauke kawunansu k’asa bcos sun san masifar sa babu wanda ba zata shafa ba musamman idan yaga wani yana kallonsa,a zafafe ya koma mota cikin masifa yace “bring me back to where u take me.. Quickly.!”
Saurin fad’awa mota drivern yayi yaja a 360,guard d’insa suka dafo musu baya,da mugun gudu suka d’auki hanyar komawa 9 Albert street,a bakin Store na Ali Jerich suka yi parking,tun kafin motar ta gama tsayawa Rafeek ya fice yana dube²,guards d’insa suka dafo masa baya suma suna tayasa duk da basu san mene ne actual abunda ya kawo su ba,ya koma dai² inda ya tsaya d’azun yana dubawa,yaga babu alamun su,a hankali ya lumshe idanunsa yana juya kansa kad’an²,Clark ya matso kusa da shi yace “Sir.!”
Da sauri ya bud’e rinannun idanunsa ya watsa masa wani irin kallo,a masife yace “Who told u to came.!?”
Clark yana raba ido yace “Sorry sir”
A masife Rafeek yace “Sorry for ur self.”
Ya juya ya ci gaba da dubawa,almost 2 hours suna wajen mall d’in yana duba ta inda zai ganta but shiru,tun daga kan motocin dake parke a gefe har wad’anda suke wucewa amma ko mai kama da ita bai gani ba,again Clark bai yarda ba ya matso kusa da shi da niyyar ya tambaye shi ko zai fad’a musu abunda yake so sai a duba musu record na CCTV cameran mall d’in,Rafeek ya juyo da sauri ya kalleshi,duka shi ba don Clark d’in yayi maganar ba ya manta ma da akwai wani CCTV a gurin,ya girgiza kansa da sauri ya wuce yayi gaba,Clark yace ko zai bari suje su control room,yace A’a basu san me yake nema ba,suka wuce yana gaba har cikin mall d’in,basu jima ba sosai bayan sun samu yin magana da Manager mall d’in aka kai su control room,gaba d’aya Operators d’in aka tara masa su,daga shi sai su a cikin room d’in sai Clark sauran duk ya kora su waje ya fad’a musu abunda ya kawo shi,vedio recording surveillance footage na last 2 hours and half aka fara search,babu jimawa aka masa playing,ya zuba idanunsa a saman screen yana watching,bayan wucewar wasu seconds cam1 ya nuna dai² zuwansu da shigarsu gurin,da aka ci gaba da tafiya cam2 ya sake nuna ainihin shigowarsu mall d’in,duk abunda suka yi da inda suka shiga a hankali cameras suka yi finding out,suna fita camera1 ya sake nuna inda suka tsayar da cab Nusrah na rik’e da ita,abunda ya basu wahala kad’ai shine number cab da suka shiga,duk iya k’ok’arin su na son su gano lamarin ya rikitar da su,hankalin Rafeek a tashe yasa suka fita daga mall d’in,a hakan bai hak’ura ba yasa suka bi hanyar da suka nufa,guards d’insa suka fara k’ok’arin binsa yace su koma gida,ba dan sun so ba haka suka tafi suka kyale su su 3,wasa² tun ana batun counting hour daga 1,abu ya fara tafiya up to 5 hours,sun zagaye duk inda suke tunanin cab d’in sun ta bi,but ko irin colour d’in cab da suka shiga bai gani ba,kan dole ya hak’ura yasa drivern ya juya suka nufi mansion,,suna tsayawa a harabar gidan security’nsa suka bud’e masa ya fice idanunsa sun sauya launi,veins d’in kansa sun fito rad’a² a waje kana kallonsu,bai kula kowa ba duk yadda suke welcoming nasa,ya wuce inda entrance yake,wani irin security door ne na dim glass na ciki zai iya ganin na waje,palm d’insa kad’ai yayi shone daga gefe,door d’in yayi welcoming nasa kafin ya bud’e ya wuce ciki Clark ya biyo shi rik’e da phone da suit d’insa,”Subhanallah..!” Shi ne kad’ai abunda na iya fad’a a lokacin da nayi arba da cikin mansion d’in,fan’s duk yadda zan fad’a muku tsarin sa ba lallai ku fahimta ba,but ku hasko kawunanku a ciki,k’arshen had’uwa iya tsari da duk wasu alatun more rayuwa babu wanda idanunku ba zasu hasko muku ba,tun daga kan parlor gidan ya kasance wani irin aljannar duniya ne,chairs kad’ai da aka zuba aka yi decorating sun kai five set a first floor kad’ai,parlor guda d’aya ne amma yadda aka yi ginin da wasu irin pillars da fitilu ke zagaye da shi sai ku yi tunanin sun kai hud’u,ko wanne an masa decoration da different colours,wannan yana wane wannan saboda tsaruwarsa,na tsakiyar shi ne yake d’auke da two set kuma duk ciki ya fi girma,sauran dake zagaye da shi an baza musu wasu irin rantsatstsun royals,dai fitowar wata y’ar dattijuwa data had’e cikin wani rantsatstsen super jikinta sai haske yake gold ta ko ina ga sanyayyan k’amshi da take bazawa ta nufo inda yake k’ok’arin zama saman wasu lafiyayyun armchairs tana tafiya tana kallonsa har ta karaso inda yake “Rafeek.!” Tayi calling nasa out,bai iya d’agowa ba sai da ya kwanta yana sakin wasu irin ajiyar zuciya masu nauyi,ta zauna kusa da kansa tana lumshe ido da bud’ewa ta shafa kansa,saurin juyawa yayi ya rungume ta with his coloured eyes yake kallonta ya kasa magana,hankalinta a tashe tace “Rafeek.! Mene ne yake damunka haka.!? Ka kalli yanayin da kake ciki kuwa.!?”
Yaci gaba da sauke ajiyar zuciya da k’arfi,ta rik’o fuskarsa slowly ta zuba masa idanu,a tsorace ya d’ago idanunsa da suka fara tara hawaye yace “Hajiya.! I’ve seen it not for awhile” ta tsaya kallonsa kafin ta samu courage na tambayarsa “Wace ce ka gani Rafeek.!?”
Yace “Ita.!” Hajiya da bata fahimci inda zancen sa ya nufa ba tace “Lydia.!?”
Yayi saurin girgiza mata kai,tayi squeezing face tace “Wace ce ka gani d’in Rafeek.!?” Bud’e bakinsa yayi da kyar yace “Hauwa.!”
Wata irin mik’ewa tsaye Hajiyar tayi tana kallonsa da mamaki tace “Rafeek.! Anya kuwa ita ka gani.!?” Ya girgiza kai yana matse kansa da runtse idanunsa,Hajiya ta koma ta zauna tace “Me ya kawo su UK to idan su d’in ne.!?” Da kyar yace “Ban sani ba Hajiya,but am scared don’t know ko ta yi aure yanzun..”
Ya k’arasa yana yana had’awa da dafe saitin zuciyarsa,Hajiya ta kalleshi da tausayawa tace “Zai iya kasancewa hakan ne,zai kuma iya kasancewa ba haka ba,amma ni dai abunda nake son fad’a maka kada kasa damuwa a ranka,ka san condition da kake ciki,idan kace za ka sawa ranka damuwa komai zai iya faruwa da kai,ka san kuma abunda bana so kenan,kayi addu’ah in sha Allah idan Hauwa’u rabonka ce zata dawo..” (Hhhh.! Lallai kun makaro)
Ya lumshe idanunsa hawaye suka sauko daga idanunsa,Hajiya tana kallonsa tace “Cry Son.! Cry as if it will make u feel better,cry alot until u feel like ur tears come to an end,ba zan hana ka kayi ba,na san rad’ad’in da kake ji a yanzun bai kai kwatankwacin irin wanda kasa taji a shekarun baya ba” a hankali Rafeek ya zame ya kwanta a jikin Hajiya yaci gaba da kuka sosai kamar k’aramin yaro,Hajiya tana hawaye take ci gaba da shafa kansa,sai da yayi mai isar sa sannan yayi shiru ya ci gaba da sauke ajiyar zuciya,Hajiya ta ci gaba da masa nasiha cikin sanyayyan kalamanta sai da ta tabbatar ya fara samun nutsuwa sannan ta barshi.
*A month leave…*
Al’amari ya tsananta a b’angaren Rafeek,tun daga ranar da yaga Lolly a Ali Jericho Store cikin ikon ubangiji sai bai sake ganin ko da shade d’inta ba bare itan kanta,even though ya saka masu kawo masa report ya baza su a duk inda yake tunanin zai ji wani abu apart of her life,and a kullum cikin jiran tsammanin jin labarin an ganta yake amma shiru duk tsayin lokacin nan.
Ya kammala shirinsa cikin wani suit mai 3in1,niyyar fita yake yi saboda yanzun ko yana k’asar jinsa yake bai da sukuni har sai ya fita sab’anin da,tun daga ranar da incidence d’in ya faru ya daina zama a gida,tare da Clark da driver’nsa Jack suka fito a mota suna gaba yana back seat sai tunani yake,direct Albert street suka nufa cikin rantsatstsiyar motarsa k’irar mercedes benz GLK 350,cikin wata guda daya gabata duk ya hana maidservant d’insa sukuni ya mayar da Ali Jericho gurin zuwansa duk da ba komai yake zuwa yi ba,but thinking he could see her one day shi yake d’awainiya da zuciyarsa har yanzun kuma ya k’i sallamawa,,suna k’arasowa bayan sunyi parking Clark ya fito ya bud’e masa k’ofa,ya fito a hankali cikin mutuwar jiki,ya fara tafiya but ba cikin store d’in ya nufa ba,ya d’auki hanya ya fara tafiya phone d’insa k’irar iPhone 11pro yayi mata irin rik’on nan da ko yaya aka tab’a ka zata iya fad’uwa kamar bai san ciwon kud’in daya siya ba,yayi nisa da inda suke yana tafiya a gefen street daf da juna sun zo wucewa a tare suka gogi kafad’a da matashin dake tafiya hankalinsa akan waya,kasancewar Rafeek ya fi buguwa ya tafi zai fad’i saboda hankalinsa sam baya tare da shi like the young man,da sauri matashin ya mik’a hannunsa ya rik’osa ganin har ya kusa kaiwa k’asa,d’agowa Rafeek yayi yana rik’e da matashin zai yi magana idanunsa suka sauka kan kyakykyawar fuskar matashin dake masa sannu cikin harshen nasara,gaba d’aya jikin Rafeek ya mutu ya kasa motsawa saboda tsoron abunda ya hango a fuskarsa. Ya tsaya dai² da kyar matashin ya kalleshi zai sake magana shima ya k’ame,suka fara kallon-kallo,their resemblance to one another greatly frightened them,kowa sai sake kallon d’an uwansa yake da wani irin yanayi,lumshe ido Nuraz yayi ya bud’e ya sake kallon mutumin dake tsaye in front of him,a hankali yaji maganar Annie ta fara dawo masa kamar yanzun take sanar da shi
_”The resemblance of Rafeek in ur face as if it were being torn apar ya sake jefa zuciyarta a damuwa..!”_
Ji yayi maganar tana masa wani irin amsa kuwwa a cikin kunnuwansa da sauri ya rufe idanunsa yana jin jikinsa na shivering,Rafeek daya samu abun yi ya ci gaba da kallon Nuraz without yana iya blinking idanunsa saboda tsananin mamakin kamar da suke yi da matashin,Nuraz yayi k’arfin hali ya bud’e idanunsa da suka rikid’e,fuska ta juye da wani irin bayyanannen b’acin rai,ko mintuna biyu bai sake yi ba ya juya ba tare da yayi magana ba ya bar wajen,Rafeek ya bisa da ido,ganin yana neman rasa nutsuwarsa like someone who has lost his mind ya juya to where he left his driver da Clark,cikin hayaniya yace Clark yayi masa following footstep na Nuraz,yana son sanin wane ne shi da duk abunda ya shafi rayuwarsa,Clark ya amsa da sauri yabi bayan Nuraz da ya fara yin nisa da inda suke…..
#Sorry for da late update…
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*May Almighty Allah bless u with his divine grace and grant u all that u ever longed for.. I wish u my dearest brother peace,love,happiness and success on ur birthday… Have a grand day.!*🎉🎊
*@ALIYU MUH’D USMAN*
*(Mazan fama).♥*
Pᴀɢᴇ 20.
#Sᴇʟғ-ᴅᴇᴄᴇᴘᴛɪᴏɴ
He didn’t know he was being followed behind ya ci gaba da tafiya fuskarsa d’auke da wani irin damuwa har ya k’araso apartment d’insu ya danna doorbell,Bareerah ta zo ta bud’e masa tayi masa barka da zuwa,bai iya amsawa ba ya wuce ciki,,Clark ya samu apartment d’in kusa da su ya b’oye yana hangensa,yana kallon lokacin daya shiga apartment d’in ya sake hango Bareerah tana rufe door,ya tsaya yayi investigating arean sosai sannan ya juya da sauri ya koma inda ya bar motansu.
Nuraz yana shiga kai tsaye ya wuce bedroom bai bari kowa ya san halin da yake ciki ba,wani irin yanayi yake jin kansa a ciki,gani d’aya yayi ma mutumin but ya fara jin wani k’iyayyarsa yana taso masa from the root na zuciyarsa,though bai tabbatar da zargin da yake yi akansa ba,amma zuciyarsa ta gama finding nasa out hukuncin da zai masa,saman bed ya zauna yayi flexing legs,hannayensa dafe da chin d’insa ya fad’a duniyar tunanin wane irin wulak’anci zai yiwa mutumin daya furta baya sonsa.!? Ya kamata ya kyale shi.!? Zuciyarsa ta bashi amsan ya kamata dai kayi masa abunda har numfashinsa na k’arshe ba zai manta ba kamar yadda yayi destroying muku happiness,,ya kwashe tsayin lokaci yana tunani da neman shawarar zuciyarsa,a hankali ya saki ajiyar zuciya,yayin da wata zuciyar tace “When ever ka kyale shi baka hukun tasa ba,it’s like u take a knife and pierce it with urself,,ya kamata ko dai ba zaka rama duka ba,kayi masa kwatankwacin abunda yayi maka,ya wulak’anta ka,ya tozarta ka tun kafin ka zo duniyar,ko har ka mantan irin halin da ya jefa mahaifiyarka da kai kanka.!? Shekaru ashirin da takwas².! Kun shafe su kuna rayuwa ku kad’ai cikin bak’in ciki da rashin tabbas,shin wannan mutumin ne ya cancanci yafiya.!?”
Shiru yayi yana tunani a fili da wani irin murya yace “I’ll never forgive u Mr Rafeek.. U must reap what u sow with ur own hand.. Any one who does something wrong must accept his consequences.!”
Inwardly sai ya ci gaba da sak’a abunda yake ganin idan yayi musu zai samu sassaucin irin nauyin da yake ji a k’irjinsa.
In the morning ya fito cikin shiri kamar babu inda za shi,ya zauna parlor suka gaisa da Annie taga duk yayi wani iri,fuskarsa babu fara’a,za ta tambayeshi taga yayi shiru ya zubawa one side ido,silently ta kira sunansa “Habibiiy.!” Ya d’ago kad’an yana sauke ajiyar zuciya,Annie ta kalleshi da kyau tana yin ajiyar zuciya tace “what wrong.!?” Ya girgiza kai yace “nothing” tace “Sure.!?” Ya lumshe idanunsa yace “very much sure mah”,tayi taking deep breathe tace “Allah ya sa” sunyi shiru yana tunani,ya tuna yana da appointment da gidan TV na BBC (British Broadcasting Corporation),ajiyar zuciya ya saki daya bayyana a hankali ya sake taking breathe kafin ya mik’e tsaye da sauri,Annie tana kallonsa tace “Ina kuma za kaje ka mike haka da sauri.!?” Yace “Annie akwai wani d’an aikin da zanje na yi yanzun” tace “Allah ya taimaka” ya amsa da sauri ya fita daga gidan ya d’auki hanyar *ASYLUM WELCOME.*
***
Yana zaune cikin katafaren parlor’nsa sanye da training suit,kasancewar safiya and fitowarsa kenan daga gym zai wuce bedroom d’insa ya fasa ya zauna kallon tattaunawar da za’ayi,da yake yana yawan kallon programme d’in,,Jennet Alex ta bayyana a saman screen na k’aton cinema dake parlor’n,headline d’in kad’ai yaji ya sake neman guri ya zauna hannunsa da cup na coffee yana sipping,shahararriyar baturiyar ta fara koro jawabi cikin harshenta cike da kwarewa
“Welcome back to our health programme of today,,my name is Jennet Alex,welcomes u again guys to be with us in our field of professionals,,today we jumped up to the world of professionalism,where we researched and tracked down a renowned psychiatrist,whom u call DR PSYCHO.. Firstly we will now go straight to Dr psycho to hear a brief history of him,before we go into the programme,Dr welcome to be in our health programme of today..”
Nuraz dake gefe zaune cikin shigarsa da babu chanji,red wine colour long sleeve,black colour trouser and waistcoat yayi murmushinsa mai kyau yace “Thank u Jennet”
Lokacin da aka hasko fuskarsa kad’an ya rage zuciyar Rafeek bata fito ba,ganin saurayin da suka had’u ko sati ba’a yi ba,ya sake nutsuwa jikinsa a mace,zuciyarsa sai fad’a masa take duk inda ya fito tabbas suna da generation,ya saka idanunsa akan screen na cinema d’in cike da fargabar abunda zai faru gaba.
Jennet ta mayar masa da murmushin sannan ta ci gaba da watso masa tambayoyi cikin harshenta “Dr da farko za mu so jin sunan ka da tak’aitaccen tahirin rayuwarka,irin gwagwarmaya da kayi kafin ka zo wannan matakin.”
Ya sake yin murmushi a hankali ya furta “Asalin suna na shi ne *NURAZ BIN HAUWA.!”*
Baturiyar ta girgiza kai tace “Ko za mu iya sanin asalinka.!?”
Yayi nodding kad’an yace “Asalina Nigerian ne,haifaffen can ne a state d’in Kano,a wani local government da ake kira municipal,,na fara rayuwa a can har ma na fara schooling,though ban gama primary school ba muka koma Lego’s state da zama saboda wani dalili,a can ne na samu dama na k’arasa primary school d’ina na tafi secondary,bayan na gama,muka sake komawa Kano State,bamu jima sosai ba kuma,cikin hukuncin ubangiji big mom d’ina ta nema min admission a jami’ar Oxford,inda a nan na kwashe shekaru 7 na farko ina matakin karatun doctorate degree,bayan na gama ba’ayi taking long ba na sake dawowa nayi wani course na neman zama licensed psychiatrist,,daga nan kuma bayan na samu abunda na zo nema lokacin na fara tunanin komawa k’asata nayi aiki Allah bai nufa ba,aka yi min tayin aiki a wani Psychiatric hospital mai suna ASYLUM WELCOME,wanda yake a Unit 7,newtec place magdalen road,Alhamdulillah.! Yanzun da fara aiki na a nan na samu shekara d’aya da wasu watanni kenan,wannan shi ne tak’aitaccen tahirin NURAZ BIN HAUWA..”
Jennet ta jinjina kai tace “Excellent Dr.. But mene ne ya ja ra’ayinka ya zama ka zab’i wannan field d’in.!?”
Ya lumshe idanunsa a hankali ya bud’e da wani irin yanayi kwance a idanunsa ya furta “Mahaifiyata itace silar da tasa ni zab’ar wannan b’angaren..”
Jennet ta jinjina zancen tace “Shin a iya lokacin nan wane irin taimako ne kake bawa al’ummah haka har ya janyo ka yi suna cikin tak’aitaccen lokaci.!?”
Yayi murmushi kad’an yace “Taimakon farko da nake bawa majinyanta na,a duk lokacin da aka cemin Nuraz kai zaka kula da wannan patient d’in na kan yi k’ok’arin jansu a jiki mu saba da su sosai,ta yadda idan na zo aiki ba zan sha wahala ba,saboda sometimes za ki ga wasu likitocin namu saboda rashin sabo tsakaninsu da patients kana k’ok’arin bawa mutum kulawa,wannan rashin samar da alak’ar sai yasa k’arshe a samu matsala ko su rufe mutum da duka,idan aka yi rashin sa’a masu duka ne ko su kwaci makami suji maka ciwo saboda su tunaninsu ya jirkita ya zama daban da namu,so dole dai kafin ka tunkare su kai tsaye akwai buk’atar shak’uwa a tsakanin kai da su,after then zaka bada lokacin ka,da duk wata kulawar da zata taimakawa majiyancin..”
“Good Dr,kenan dai kana son cewa kafin likitoci irin ka,su tunkari majinyaci musamman b’angaren ku yana da kyau su fara samar da alak’a mai k’arfi tsakaninsu da patients d’insu ta yadda ba zasu damu ba a lokacin da ake duba su.!?”
Yace “Haka ne.”,Jennet tace “Da fatan likitoci a b’angaren halayyar d’an adam suna tare da mu,kuma sun ji abunda Dr Nuraz ya fad’a,,but Dr bari mu koma baya kad’an cikin tarihin ka,a baya munji ka ce big mom d’inka ta kaika makaranta,and ka ce saboda mahaifiyarka ka zab’i wannan b’angaren,shin mahaifanka suna nan a raye ne ko kuwa mutuwa suka yi a lokacin,sannan mene dalilin duk da ka ce mahaifiyarka ce.!?”
Sai da yayi taking deep breathe kafin ya d’ago idanunsa da suka fara sauyawa ya furta “Suna nan a raye” Jennet ta kalleshi tana murmushi tace “Masu sauraro da ni za mu so jin su wane ne mahaifan DR NURAZ,and yaya ne ka yi rayuwa da family’n ka a tak’aice.”
Ya lumshe ido ya bud’e yayi ajiyar zuciya mai nauyi yace “Mahaifana ba wasu bane,sannan na kasance ni kad’ai ne a gurin mahaifana,na taso a rayuwata ba ni da elder brother ko wasu little siblings,na rayu a wajen Big mom d’ina,duk da a cikin gidan mu bamu kasance da wani relatives namu ba,mun rayu mu kad’ai big mom d’ina da maidservant,sai Mommy na though she was unconscious bayan ta haife ni,sai kuma ni kai na kenan,dalilin da yasa na zab’i zama psychiatrist kamar yadda na fad’a a bayan saboda Mommy na ne,,sanadinta na zab’i wannan field d’in..”
A hankali cikin sanyayyar muryarsa ya fara finding out irin rayuwar da suka yi tun kafin a haifeshi,irin wahalhalun da suka sha kafin ya zo wannan matakin har ya dire a k’arshen,but abu guda ne bai yarda ya fad’a ba,sunan mahaifinsa though Jennet ta so ya fad’a,ya tsaya a nan yace “Idan har lokacin sanin ko wane ne mahaifinsa yayi zai bayyanawa duniya,though ya san ba b’oyayye bane,sunan sa kad’ai idan ya fad’a gaba d’aya duniya zata girgiza,but shi har yanzun yana doubting ne akansa,anya ya cancanta ya zama uba.!? Mahaifiyarsa ita ce komai nasa a rayuwa,,dan haka yana so al’ummar duniya su shaida hakan,kamar yadda mutumin da yayi ik’irarin shi ba mahaifinsa bane,shima ba yau zai fad’awa duniya shi d’ansa bane,saboda haka zai ci gaba da amsa sunansa na *’DAN MACE..* Kamar yadda society da k’abilar malam bahaushe take kiransa da shi..”
Yadda tattaunawar ta kasance zuwa bayyanar tarihin sa yasa al’ummah da dama kuka,Rafeek na zaune ya k’afe screen na cinema da ido yana hawaye da wani irin nadamar abunda ya aikata a zuciyarsa,he feels that time where running back,surely da there is nothing will stop him from turning it first,a hankali yayi descending daga saman chair yayi collapsed on to the ground,bakinsa na wani irin karkarwa yake fad’in “Astagfirullah wa’atubu ilaik.. Allah na tuba,na san ni bawanka ne mai tsananin taurin kai,na wulak’anta kyautar da kayi min a lokacin da ya kamata ace na nuna godiya ta gare ka,na tozartar da su,ya Allah ka dubi halin da nake ciki ba don hali na ba ka dawo min da su cikin rayuwata..”
A cikin wannan mawuyacin halin da yake ciki Clark ya shigo masa da report d’in binciken daya sa shi yayi masa ya riskeshi hankalinsa a tashe,ganin uban gidansa na kuka babu ji ya kira Hajiya ya sanar da ita,ita kanta hankalinta a tashe ta zo apartment d’in ta tarar da shi durk’ushe a k’asa hawaye wasu suna bin wasu a fuskarsa,idanunta sun yi wani iri saboda tausayinsa ta rik’o shi tana tambayarsa “RAFEEK kanka d’aya ka ke neman mayarwa da kanka bara ta za dawo bana.!?”
Jin muryar mahaifiyarsa yasa ya d’ago jajayen idanunsa da sauri ya kalleta yana girgiza kai,muryarsa sai rawa take da kyar yace “Hajiya ina jin tsoron abunda zai faru da ni gaba,tun a baya kunyi k’ok’arin fahimtar da ni abunda zai iya faruwa amma a lokacin sai nak’i saurarenku,na watsa muku k’asa a ido,bayan na butulcewa mahalicci na ta hanyar nuna masa kyautar da ya bani ba komai bace face k’azantacciya,al’halin ni nayi silar samar da ita ta tsarkakakkiyar hanya,,Hajiya da wane idon zan kalli d’an dana wulak’anta.!? Da wane idon zan kalli mahaifiyarsa.!? Na wulak’anta su,na tozarta su,duk da haka ban tsaya a nan ba,sai dana tozarta su a idon duniya,na yi sanadin da mahaifinta ya koreta,Hajiya me zance da ubangiji a lokacin da na ganni a gabansa.?? Me zan fad’a na wanke kaina saboda hak’k’in dana d’aukarwa kaina.!? Ina dana sani a rayuwata,ba zan tab’a daina yin nadamar abunda na aikata ba har zuwa numfashi na na k’arshe..” Hawaye ne ya gangaro mata tana rik’e dashi a jikinta,ta rungume shi tana fad’in
“Yi shiru haka nan,in sha Allah za su yafe maka,kai dai kayi k’ok’arin neman yafiyarsu,ta wannan hanyar ne kad’ai zaka samu sassauci..”
“Ba zasu yafe min ba Hajiya,na cutar da rayuwarsu da yawa,ba zasu yafe min ba.. Na sani hakan ba zai tab’a kasancewa ba”
Girgiza kai tayi ta d’ago fuskarsa ta masa whipping tears tace “in sha Allah za suyi hak’uri su yafe maka” ya girgiza kai da sauri wasu hawayen suna sauko masa zai yi magana Hajiya tayi saurin taron numfashinsa “Kada kace komai,kaci gaba da addu’ah in sha Allah babu abunda yafi k’arfin ubangiji..”
Ya sauke ajiyar zuciya mai nauyi,ya sake kwanciya a jikinta yana maimaita “Astagfirullah..! Astagfirullah wa’atubu ilaiik.!”
A hankali ya lumshe idanunsa yana jin wani irin yanayi a jikinsa,Hajiya tana shafa kansa sai data tabbatar ya fara samun nutsuwa sannan ta barshi ta wuce nata apartment d’in.
***
Yana gama aikin da zai yi ya fito daga asylum da yake yamma tayi sosai kai tsaye ya wuce gida,jinsa yake wani iri yau duk baya jin dad’in jikinsa,har ya k’araso harabar gidan yayi parking bai kula da mutum a gurin ba,ya fara tafiya ya jiyo sautin dariyar ta,ya juya a hankali zuwa side d’in da yake jin dariyar,zaune take saman ginannen kujerun dake lambun,su biyu ne ita tana facing d’insa shi kuma guy d’in da suke tare ya bashi baya,yadda take zuba murmushi da gani kasan abun da yake fad’a mata ne yake sata dariya,ta rufe baki da hannunta tana murmushi kad’an cikin son ta tsayar da dariyar dake taho mata,ta d’aga idanunta a hankali za tayi magana karaf suka had’a ido da shi yana tsaye ya kafeta da kallo,gabanta taji yana fad’uwa saboda yanayin kallon da yake mata,tayi sauri ta sunkuyar da kanta tana runtse ido,duk wani annurin dake shimfid’e a fuskar take ya b’ace,siririn tsaki yayi ya wuce yana tab’e baki,sai data tabbatar ya bar gurin kafin ta iya d’agowa ta kalli guy d’in da suke tare,ya kafeta da manyan idanunsa cikin nuna damuwa yace “What happen dear.?”
Ta d’anyi murmushin yak’e tana kad’a kanta tace “Babu komai” da yake Aatif shima d’an 9ja ne aiki ya kai mahaifinsa can,sai suke zaune a k’asar kamar su,yawan shiga skul d’insu da yake yi ya sauke k’anwarsa suka had’u da jimawa sai dai bata yarda ta bashi fuska ba sai yanzun shima dalilin irin nacin da yake mata ne,tun ba ta saurarensa har ta fara sab’awa da shi,yau shi ne zuwansa na farko gidan shima ba’a son ranta ta yarda yazo ba,,a hankali yana marairaicewa cikin shagwab’a yace “Kin san bazan yarda babu komai ba ko.!?”
Ta d’ago manyan idanunta ta d’an kalleshi kad’an ta tab’e baki tace “Saboda me.!?” Yace “Bcos that’s not ur face before” tace “Uhn.!” Bata sake magana ba,ya kalleta yace “Me yasa ba zaki fad’a min ba.!? Ko har yanzun baki gama sab’awa da ni ba.!?” Ta d’ago ta kalleshi ta kawar da kanta gefe,yace “please Nusrah,ya kamata idan da wani matsalar da kika gani a tare da ni ki sanar da ni,,na fad’a miki ina sonki kuma kin san hakan,me yasa ba zaki aminta da ni ba.!?”
Tayi shiru tana tunani ya sake kallon mood d’inta daya canja lokaci guda yace “talk to me,ina son sanin matsayina a gurin ki,lokaci yana tafiya amma har yanzun baki tab’a furta kina so na ba,,me yasa ba za ki bani goyon baya ba.!? Ina sonki sosai kin sani,I love u with all my heart,ki yarda muyi aure shi ne burina..”
Saurin kallonsa tayi ya gyad’a mata kai da sauri,ta tsaya kallonsa ko k’iftawa babu tana mamakinsa,tashi yayi daga inda yake yayi kneeling a gabanta ya rik’o hannunta yana murzawa,tayi saurin kallonsa jin abunda yake mata tana k’ok’arin kwace hannunta ya damk’e su sosai,da wani shegen voice mai kashe jiki yace “Baby will u marry me.!?” Yana kashe ido,bata san lokacin da ta gyad’a masa kai ba,yayi mata sanyayyan murmushi yace “Thank u baby,, I love u..” Tayi ajiyar zuciya tace “I love u too” wani irin ihun jin dad’i yayi hannunta dake rik’e a nasa ya d’ago ya kai saitin bakinsa,sanyayyan kiss ya shiga jera mata,bata yi k’ok’arin hanashi ba,tana kallo ya bud’e tafin hannunta ya shiga jera mata ruwan kisses yana mata murmushi da zuba mata mahaukatan kalamai masu tsuma zuciya,tayi kasak’e tana sauraronsa,a hankali ya gyara zama yayi flexing legs hannayensa a saman cinyarta kamar zai shige jikinta ya fara bata labarin Mom d’insa da junior siblings d’insa,wasu tayi murmushi wasu kuma tayi yak’e cos tun d’azun ita dai irin kallon da yayi mata ya kashe mata jiki,fiye da rabin abunda Aatif d’in yake fad’a bata jiba hankalinta yayi gaba,ya gaji da mata surutu yana matse hannunta a nasa yace “Baby saura naki labarin nake son ji” ta kalleshi a tsorace tace “Ni.!?” Ya gyad’a mata kai yana kallon idanunta,ta had’iye saliva’s da kyar ta fara kame²,yayi murmushi yace “No baby.. Speak well” ta kalleshi ta gyad’a kai a hankali,ta fara magana muryarta tana rawa,ya sake rik’e hannunta da kyau yace “Baby.!” Ta d’aga idonta tana kallonsa,a hankali yayi ajiyar zuciya yana lumshe idanunsa yace “Na ga alamun baki shirya fad’a ba,mu barshi zuwa wani lokacin” ajiyar zuciya tayi tana lumshe ido,daga haka bata sake magana ba,Aatif yana kallon yadda tayi yace “baby na san kin gaji,ki shiga gida kawai sai mu yi waya” ta gyad’a masa kai a hankali yayi mata sallama yace idan ya je gida zai bata Mom suyi magana,ta kalleshi tace “Da wuri haka.!?” Yace “Ehh! Me zan jira.? Ko so kike nayi sake wani ya riga ni.!?” Ta girgiza masa kai kawai,suka yi sallama ya shiga motarsa ya tafi,ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi,tana juyawa kamar ance ta kallo balcony d’in d’akinsa ta hango shi zaune gefen pool k’afafunsa a cikin ruwan,sanye yake sa towel robe da cup a hannunsa yana sipping,kasa tafiya tayi ta tsaya tana kallon yadda yake komai nasa cikin nutsuwa,kusan mintuna biyar tana ta tsaye a gurin taga ya ajiye cup d’in saman mini table ya mik’e tsaye,threads d’in da yayi bundling ya fara warwarewa,tana nan a tsaye kamar an sassak’a ta ta kasa d’aga k’afa ta bar wajen kamar ance da shi ya d’ago,yana waiwayowa idonsa ya sauka akanta,bai fasa abunda yayi niyya ba duk da irin kallon da take masa ya ajiye rigar a saman madaidaicin gadon dake gurin,daga shi sai nickers ya silale yabi cikin ruwan,wani irin siririyar ajiyar zuciya tayi a hankali tayi blinking idanunta tana kallon wayarta data dawo da ita cikin hayyacinta,dai² kiran ya kusa katsewa sannan ta d’auka ta kai kunnenta tana fad’in
“Assalamu alaikum..!”
Aka amsa daga d’ayan side d’in,jin muryar mace ce ta sake nutsuwa ta gaisheta dan muryar ta nuna babba ce,cikin barkwanci matar ta tambayeta ta san Aatif.!? Tayi murmushi matar tace “Ni ce Mammansa” Nusrah ta sake yin murmushi ba tace komai ba,matar tayi ta mata tambayoyi,da kyar Nusrah ta aro jarumta tayi ta amsa mata,tambayar ta Maman Aatif tayi “Aatif yace min tare kuke da iyayenki a nan k’asar,shin haka ne.!?” Nusrah tace “Ehh Mommy tare muke da familyna” tayi murmushi tace “Hakan tayi kyau sosai,in sha idan Daddy’nsu ya dawo zan sanar da shi komai,za muzo muyi magana da parent d’inki a san da mu,kada wani yayi mana shigar wuri”,gaban Nusrah ya fad’i ta daure tace “Toh Mommy,Allah ya kawo ku lafiya”,ta amsa sannan suka yi sallama ta bawa Aatif dake kwance a cinyarta waya tace “Son karb’i waya” yayi murmushi yana bud’e lumsassun idanunsa,ya fara kai wayar kunnensa yace “Hello baby.!”
Daga side d’in Nusrah tace “Shi ne kawai sai ka bari Mommy ta fara magana,maimakon kace min zaka bata waya” yayi murmushi yace “No.! Kawai ina son yin surprising naki shi yasa banyi magana ba first” ta tab’e baki kamar yana gabanta tace “Hope ka isa gida lafiya,ya mutanen gida,da Mommy.!?” Yace “Alhamdulillah..! Kowa yana lafiya”,tace ” Masha Allah”,yayi murmushi yace “Kefa.!? Kin shiga gida lafiya.!?” Tayi murmushi tace “Ni ai banyi tafiya ba” yace “kin yi mana,from garden to parlor na san zaifi twenty footstep” tayi y’ar dariya tace “Amma dai ban hau mota ba” yayi mata murmushi yace “duk da haka kin yi baby,ki yarda kawai” tace “Na yarda” yace “Yawwa! Sai anjima za muyi waya.!?” Yayi maganar da sigar tambaya,tace “Allah ya kaimu” yace “Ameen,take cake of ur self for me please” tayi ajiyar zuciya tace “I will in sha Allah” ya mata blowing kiss through phone d’in,tayi dariya mai sauti tace “Baka jin kunyar Mummy ne.!?” Yayi dariya baice komai ba ya katse wayar,murmushi tayi ta lumshe ido ta bud’e hak’oranta a bayyane tana murmushi ta juya ta kallo balcony,zaune ta hango shi a gefen pool jikinsa sai tsiyayar da ruwa yake,ya sunkuya yana ci gaba da d’iban ruwan yana watsawa a jikinsa,wani irin fad’uwa gabanta ya sake da ta kalle shi sosai fuskarsa babu annuri,a hankali k’irjinta yana ci gaba da bugawa kwakwalwarta ta tuno mata abunda Aatif ya fad’a yanzun kafin ya tafi,fargaba da tsoro suka sake kama zuciyarta a hankali ta furta “ta yaya ne zan iya fad’a maka labarina.!? Ta yaya ne zan iya sanar maka wad’annan mutanen ba sune asalin family na ba.!? Da wane bakin zan sanar da kai gaskiyar al’amarina.!?”
Hawaye taji sun fara gangaro mata tunawa da conversation daya faru tsakanin mahaifinta da Nuraz ranar da suka je gidansu,take muryar mahaifinta ta bayyana a kunnenta kamar yanzun ne suke maganar
_”What joy would a father have after his daughter had humiliated him.!? Yarinyar da ta sa k’afa ta fice tsayin wattani biyar ba ta gida,uban daya haifeta bai san ina ta shiga ba,bata tab’a waiwayar gida ba sai yau.. In ur own speculation nake so ka fad’a min,every woman who has been leave their home for a period of time,and u know she’s not married,ba kuma ziyara taje gidan yan uwa ba,she has escaped from her home and her destination is unknown,,Then one day sai aka ce maka ta dawo,tsakanin ka da Allah what kind of name community will they call her.!? So i’ve already decided idan har ni na haifi Nusrah,daga yau na hak’ura da ita a matsayin y’a,thank God i was not alone,da tuni ciwon zuciya ya kama ni”_
Muryar Nuraz ta ji yana bawa Abba’nta amsa _”But Alh i think u know the best of ur daughter’s character,,u should not make decisions without investigation,don’t ever use what people say’s.. Sure sharri suka yi mata,u have to study it carefully,,but now tunda ka yi furucin ka hak’ura da ita i’ll go back with her,whenever wants ur daughter come back to u,u can contact us..”_
_”I will never be able to track what already happened.”_
_”Of course if u investigate definitely u will find the truth,and u will make sure ur daughter doesn’t do what u are talking about,,u know her best,if she does and if she doesn’t,u all know by ur self..”_
Maganar Mommy taji a kunnenta cikin wannan hayaniyar nata _”To yace baya buk’atarta shin dole ne sai ya dawo da ita gidan nan.!? Ta bayyana cewa itan fasik’a ce,and we said we removed it from our house.!? Malam ka ga tun da wuri ku tattara ku fita mana a gida,mun yafewa duniya ita,idan ka ji baka iya rik’onta kaima daka d’aukawa kanka wahala kana iya sallamarta tayi gaba,duniya da fad’i duk inda take so zata iya zuwa ta rayu.. Wa ya sani ma ko garin yawon ta kwaso wani mugun ciwon shi yasa ta lallab’a ta dawo gida,shi kenan bamu sani ba tazo d’aya bayan d’aya ta goga mana.! Na tabbatar ruwa baya tsami banza,dole akwai sharrin data k’ullo shi yasa ta dawo.. An yi gadon bak’in hali..”_
_”Ni naga damar cire ta daga jikina babu ruwan Hajiya,saboda haka idan iya wannan maganar ta kawo ku,heard my words,,,wish u could go and leave my house..”_
_”Alh ya kamata kayi tunani dai gudun wata rana kada ka zo kana nadamar abunda ka aikata.!”_
_”There is no thought to waste my time on it,it is a final decision banga dalilin da zaisa nayi nadama ba kuma.”_
Maganganun ne suka had’e mata a guri d’aya cikin wani irin yanayi suna sake yi mata amsa kuwwa da k’arfi a cikin kanta,hawaye sun gama wanke mata fuska cikin tsananin damuwa ta kama kanta ta rik’e,ji take kamar zai fashe saboda yadda maganganun mutane ukun suke repeating mata kansu babu sassauci,durk’usawa tayi saurin yi tayi kneeling saman k’afarta cikin tsananin damuwar da bata san mene ne zai iya faruwa a gaba ba ta fasa k’ara mai ban tsoro…..
*#thank u my people,u don’t worry about it,as u express ur concerns in sha Allah i’ll not be ashamed of u,it has already passed,so let by gone be by gone.. I love u all.♥*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 21.
#Mɪɴᴅꜱᴇᴛ
Bayan fitar Hajiyarsa a apartment d’in tunani yayi ta yi yana jin yadda zuciyarsa tayi masa nauyi saboda damuwa,yayi shiru shi kad’ai kamar wanda aka tsikara ya kira Clark,ya shigo cikin girmamawa ya ce “Here i am sir” RAFEEK ya kalleshi idanunsa sun k’ank’ance sun canja launi yace “Ina report na binciken dana sa kayi min.!?” Clark yayi ajiyar zuciya yayi tunanin wani abune daban yasa boss d’in kiransa,yace “Sir ana nan ana binciken,but kamar yadda ka buk’ata,duk binciken mu ya tabbatar mana babu wani namiji a gidan sai wannan likitan mahaukatan” Rafeek ya kalleshi cike da son k’arin bayani,yace “Ka tabbatar babu.!?” Ya gyad’a kai yace “Sure sir” yace “Sai kuma me ka samu.!?” Yace “Sir. Maganar matar da kayi,gaskiya tunda muke zuwa bamu ganta ba,amma dai muna yawan ganin shi Dr Psycho d’in tare da wata” Rafeek ya zuba masa ido yace “Wata kamar yaya.. Aure ne da shi.!?” Clark yace “Ban sani ba sir,but kullum tare suke fita,wani lokaci tana dawowa ita kad’ai a cab,ko su dawo tare da shi” ya tab’e baki yace “Bana zaton yaron nan yana da aure,but abunda za kayi shi ne idan ka sake ganinsu sun fito ka bi bayansa kaga inda yake kai ita waccan d’in da kace suna fita tare” Clark ya amsa da girmamawa,Rafeek yace “jeka idan ka samu wani abu ka sanar da ni.!” Ya amsa sannan ya fice dai² lokacin da Hajiya take k’ok’arin shigowa,ya koma ya kwanta yana rufe idonsa,Hajiya ta k’araso tana kallonsa,sai data zauna sosai sannan ta tab’a shi,ya bud’e idonsa a hankali ya sauke su kan mahaifiyarsan,tace “Rafeek waye ka sa ayi maka following footstep nasa.!?” Bai damu ba yana sake rufe idanunsa yace “My kid” tayi squeezing face looking tana neman k’arin bayani,tace “Ka samu inda suke zaune ne.!?” Ya gyad’a kai ba tare daya bud’e idanunsa ba,tace “Me yasa to baka je da kanka ba.!?” Yayi saurin bud’e idonsa yana kallonta da idanunsa a waje,a tsorace yace “Hajiya naje fa kika ce.!? Idan tana da aure fa.!? Shi kenan na jefa kaina a masifa.??” Ta girgiza masa kai tace “Ba nufi na kaje gidan ba,ka je ka nemi yaron kuyi magana da shi” ya girgiza kai fuskarsa tana turning zuwa wani irin yanayi yace “Hajiya ba zai tsaya muyi magana ba” tace “Me yasa.!?” Duk hiran da aka yi da shi d’azun daya gani ya kwashe labarin ya sanar mata,Hajiya tayi shiru tana tunani kafin ta d’ago kanta ta kalleshi tace “Duk da haka dai kayi k’ok’arin ka samu kusanci da shi” yayi shiru yana tunani kafin ya amsa,bcos baya son ya sake yin musu da maganarta,bai san mene ne zai gani ba kuma gaba yace “Shi kenan Hajiya in sha Allah zanyi yadda kika ce”,tayi ajiyar zuciya bata sake cewa komai ba,sai can ta tuna tace “Kun yi magana da Maimunatu.!?” Ya girgiza mata kai yace “A’ah” tace “Ok.! D’azun munyi waya tace zata kira ka,da na fad’a mata ka ga Hauwa’u,amma baka gano inda take ba” yayi ajiyar zuciya yace “Bamu yi waya ba” tace “Wata k’ila zuwa anjima ta kira” bai sake magana ba ya sake rufe idonsa saboda maganar ma wahala take bashi idan yayi,ji yake k’irjinsa yana masa wani irin ciwo da kyar yake samu yake fitar da numfashi ma a time d’in.
***
Ihunta shi ne ya janyo hankalin Nuraz da sauri ya d’aga kansa ya kallo inda ya barta zaune d’azun daya shigo,mik’ewa yayi saurin yi ya d’auki robe d’in yasa da gudu² ya tsallako realer wajen duk tsayinta ya sakko ya nufo gurin,a durk’ushe ya ganta saman grasses tana kuka mai tsuma zuciya,ya k’araso inda take ya tsuguna yana kallonta fuskarsa d’auke da damuwa ya fara tambayarta “What happened.!?” Ta d’ago jajayen idanunta da suka rikid’e tana ci gaba da kuka mai tsanani,sake tambayarta yayi ta kasa magana gaba d’aya,banda kuka babu abunda take yi,yayi still yana kallonta har na wani lokaci,ganin bata da niyyar yin magana yasa shi mik’ewa zai bar wajen,taku uku yayi ya jiyo maganarta ya dakata kad’an yana saurarenta
“I don’t know what to do.! How can i tell him the story.!?”
Yayi saurin juyowa yana jifanta da wani irin kallon bai fahimci abunda take fad’a ba
“He said he wanted to hear it,i didn’t know how to tell him what had happened to me.. How could i tell him that my father drove me out of his house.? Ba ni da wani y’an uwan da suka fi min ku a rayuwa ta,idan ya sani zai iya aure na a hakan.!?”
Kasa sake motsawa yayi ya zuba mata idanu yana kallon yadda take yi kamar za ta cire ranta ta jefar,a hankali ya dawo inda ya tashi ya sake tsugunawa kan k’afafunsa,shiru yayi na kusan mintuna biyu kafin ya samu k’arfin guiwar tambayarta “Did he asked u.!?”
Ta sake d’ago jajayen idanunta ta sauke a kansa ta kad’a masa kai,yayi shiru yana tunani zuwa wani lokaci yace “What are u crying for,tambayar da yayi miki ne bakya so.!?”
Tayi saurin sake kallonsa ya kawar da kansa kad’an yace “Whatever happens,try to tell him the truth of ur situation.. The lie does nothing but ruin ur dignity.. If he really care about u zai iya zama dake no matter who u are or what kind of life u face,every person who truly loves u idan har kin fad’a masa gaskiyar al’amarin ki will live with u till the end of life,,but sab’anin haka,surely ba so bane,muradi ne..”
Ta kafe shi da ido ko k’iftawa babu har ya gama maganar,tace “to ni ai ban san ta yaya ne zan fad’a masa ba”
Yace “Do ur best ko yaya ne ki fad’a masa,idan ba son ki yake tsakani da Allah ba za ki gane da kanki.”
Ta sake gyad’a masa kai a hankali tace “if i tell him shi kenan.!?” Ya gyad’a mata kai a hankali,ta fara share hawayenta tace “Ok.! I will tell him”,ya d’aga kansa looking at the sky yace “Do u love him that much.!?” tambayar da yayi mata tasa ta kalle shi,a hankali tayi taking deep breathe ta gyad’a masa kai,ya d’an rik’e gefen lip d’insa kad’an yace “Ok.! talk to him,idan kun yi waya kice masa yayan ki yana son magana da shi,sai ki bashi number muyi magana”
Ta tsaya kallonsa tace “What would u say to him.!?” Bai kalleta ba yace “Ba lallai ki san mene zan fad’a ba” ta marairaice fuska kamar za tayi kuka tace “To ni zan fad’a masa maganar.!?” Ya d’age shoulder yace “idan kina ganin ba zaki iya fad’a ba,ina ganin ki tsayar da alak’ar ku shi yafi alkhairi.”
Ta kalleshi za tayi magana ya tashi ya bar gurin,saurin tasowa tayi ta biyo bayansa tace “To ai baka bari mun gama magana ba” yana ci gaba da tafiya yace “What else do u want me to say.!?” Tace “To ai ni baka bani shawaran yadda zanyi ba”
Ya tsaya bakin entrance yace “What.!?”
Ta tsaya tana sakin ajiyar zuciya,yana kallonta ta gama saita nutsuwarta,suka had’a ido ya d’aga mata gira,tace “To baka ce komai ba ai” yace “Me kike so na fad’a kuma.!?” Tayi shiru kad’an a hankali tace “I don’t know what to say first” ya tsaya kallonta da wannan idanuwan nasa yace “Thought na ce ki fad’a masa komai.!?” Ta gyad’a kai tace “Everything.!?” Ya lumshe ido ya bud’e a d’an fusace yace “Yes.! Haka nace”,tace “Ok.! I will tell him” tab’e baki yayi kamar baya son magana yace “Ko ba zaki iya bane.!?” Tayi saurin gyad’a kai tace “No.! I will try” ya sake tab’e baki yayi knocking,Bareerah ta fito ta bud’e,ya fara wucewa sannan ta biyo bayansa,bedroom ya nufa fuskarsa a had’e kamar wanda yayi gamo da mutuwarsa,shi kad’ai yasan mene ne yake damunsa a rai,yana shiga ya fad’a bathroom ya sakarwa kansa ruwa,itama Nusrah bedroom ta shige sai dai ta kasa zauna,kamar wacce ta yiwa sarki k’arya haka taita zarya tsakanin walls na bedroom d’in,tana tunanin yadda zata iya fad’awa Aatif asalin labarinta,wata zuciyar tace “Ko dai na masa k’arya ne.!?” Da sauri ta tuna abunda ya fada mata,ta gyad’a kai tace “No.! I will tell him the truth” tafi mintuna goma tana yawo daga nan zuwa nan kafin ta tsaya kan magana d’aya,jikinta a sanyaye ta zauna saman study table,karatu take son yi though she have no test,but al’adarta kenan bata bari sai lokacin da zata yi exam ko test sannan tace za tayi karatu,inwardly tunanin maganarsa yak’i barin zuciyarta da ta motsa ko tayi tunanin ta b’oyewa Aatif gaskiya zata ji sautin maganarsa a kunnenta
_”Whatever happens,try to tell him the truth of ur situation.. The lie does nothing but ruin ur dignity.. If he really care about u zai iya zama dake no matter who u are or what kind of life u face,every person who truly loves u idan har kin fad’a masa gaskiyar al’amarin ki will live with u till the end of life,,but sab’anin haka,surely ba so bane,muradi ne..”_
K’irjinta taji ya buga da sauri ta tambayi kanta “Did he loves me the most.!?” Tayi shiru tana tunani,a hankali ta sauke ajiyar zuciya tace “Yeah.! Ai ya fad’a min and i know it”,ajiyar zuciya ta sake yi sannan ta d’auki wayarta data ajiye ta tura masa short text message mai tsuma zuciya.
Sai dare sannan Aatif ya kirata,sun yi hira sosai,yadda take komai a sanyaye hatta maganarta ta canja,but bai tambayeta ba,sai dai yayi k’ok’arin sata farin ciki,sunyi hira sosai can dare ya fara yin nisa suka yi sallama,ta kwanta babu damuwar komai a ranta,da yake bai tambayeta ba sai itama bata damu ta fad’a masa ba,ta barshi zuwa sanda zai sake tambaya sai ta fad’a masa.
In the morning,ya fito cikin shirin tafiya hospital,itama ta fito da shirin fita skul suka had’u a dining,bai kalleta ba ya zauna ya fara break cikin sauri,ta waiwaya bata ga Annie ba ta ajiye handbag d’inta a parlor ta nufo hanyar kitchen,yi tayi kamar za ta wuce ta saci kallonsa tayi murmushi kad’an tace “Good morning” yana ci gaba da abunda yake yi ya amsa “morning how are u.!?” Tace “Alhamdulillah” bai sake cewa komai ba daga nan itama haka,ta lek’a kitchen taga Bareerah suka gaisa tace “Annie fa.!?” Tayi murmushi tace “Ina tunanin suna tare da Aunty” tayi murmushi tace “Ok” ta juya ta koma dining,tana zama ya tashi da sauri ya wuce,ta fara break taga ya wuce d’akin Lolly,har ta gama bai fito ba,ta tashi ta tattara kayan ta kai kitchen sannan ta yiwa Bareerah sallama,handbag d’inta ta d’auka ta wuce d’akin Lolly,tayi knocking ta shiga da sallama,Lolly tana kallonta tayi murmushi tace “Baby har kin shirya.!?” Tayi murmushi tana zama tace “Good morning Aunty” tace “Morning dear,how are u.!?” Tace “Alhamdulillah.!” Ta kalli Annie da yake ita sun gaisa tuni,Annie tayi mata murmushi tace “Saura tafiya skul ko daughter.!?” Ta gyad’a kai tace “In sha Allah” Annie da Lolly suka musu addu’ar fatan alkhairi sannan suka musu sallama suka fito,yana gaba tana binsa a baya,shi ya fara shiga mota ta bud’e side ta shiga ta d’aura seatbelt,a hankali ya fara drivern,sun yi nisa da apartment d’insu ta cikin mirror ya d’aga kansa kad’an ya kallo baya,yaga wani motan kamar tana following d’insu ya tab’e baki ya d’auke hanya,almost five minutes again ya sake ganin motar,duk inda yayi sai yaga tare suke tafiya,idan ya k’ara speed sai yaga motar itama ta k’ara,idan ya tafi slowly still yaga dai motar ta yi slow,ya rasa gane ma’anar hakan,tambayar kansa yayi “Why do they following me.!?” Rashin wanda zai bashi amsa yasa yaci gaba da drivern but inwardly ya damu sosai da rashin sanin dalilin,sun yi nisa sosai har sun kusa da skul d’in ya juya ya kalleta k’asa² ya furta “Do u talked to him.!?”
Ta waiwayo a hankali tace “A’ah” yace “Me yasa.!?” Ta juya tana kallon side tace “he didn’t ask ai.” Ya juyo da sauri ya kalleta yace “Sai ya tambaya.!?” Ta gyad’a kai,ya girgiza kansa yace “Ki sanar masa” tace “Toh ai bai tambaya ba!” Yace “there’s no need to ask” tayi shiru tana tunani,ta jiyo shi yana fad’in “Idan kika fad’a masa ba tare daya tambaya ba,zai fi d’aukan maganar serious” ta jirkita kai gefe,silently tace “Toh”,suka yi shiru duka,har suka zo skul d’in babu wanda ya sake magana,ta sauka tayi masa godiya,sannan tayi masa sallama,tana kallo ya fara tafiya da reverse kafin ya juya kan motar ya d’auki hanyar fita daga skul d’in,sai da taga yayi nisa sosai sannan tayi ajiyar zuciya ta fara tafiya,tana daf da shiga class wayarta tayi vibration,ta ciro ta daga jaka ta tsaya answering,sunan Aatif yasa ta tsaya gefe ta zauna saman wasu kujeru,sai da suka fara gaisawa ya tambayi lafiyarta,sun tab’a hira kad’an yace zai shigo anjima kad’an idan ya fito daga office,tace Allah ya kawo shi lafiya,har zai katse kiran tayi saurin cewa “Idan ka zo i’ll tell u the story ko.!?” Tayi furucin kamar tana tambaya,yayi murmushi yace “Duk yadda kika ce” tayi ajiyar zuciya kad’an tace “sai ka zo toh” suka yi sallama,kiran yana katsewa ta tsaya tunanin yadda zata fuskance shi ta fad’a masa,da kyar ta lalubo idea sannan ta tashi ta shige class ganin tahowar Mr.Thomas Martin.
Bayan sun fito daga lectures suna tare da Veronica Jackson,Maria Robles sai Sarah Alee da yake ita y’ar 9ja ce karatu ya kaita suke gaisawa sosai har mutunci ya had’a su suke fita tare,a wajenta ta san su Maria da Veronica kasancewar apartment d’aya suke zaune,suna tafiya za su cafeteria kiran Aatif ya shigo wayarta,ta d’an tsaya kad’an ta fito da wayar tayi answering,sallama tayi masa ya amsa yana fad’in “Ina gimbiyata za taje ne take tafiyar k’afa.!?” Tayi murmushi tace “Ba dai ka ganmu ba.!?” Yayi murmushi yace “A’ah ban ganku ba amma dai na gano ki ke d’aya” tayi murmushi tace “Ba ni kad’ai bace ai” yayi murmushi cike da zolaya yace “Idanuna ni kuma ke kad’ai suka nuna min” tayi murmushi bata ce komai ba,yace “Ina za kuje ne.!?” Tayi ajiyar zuciya tace “cafeteria” yace “Okay.! Bari mu tafi tare” tayi saurin katse shi tace “A’a mu had’u a can” yayi shiru kamar bai son hakan sai kuma yace “Ok.!”,basu jima sosai da shiga cafeteria ba suka sa akawo musu drink da snacks,tana zaune tayi facing inda duk mai shigowa za ta gansa,ta hango shi yana shigo wajen,sanye yake da white trouser da white shirt mai V-neck,idanunsa a cikin sunglasses mai duhu,tunda ya shigo ta kalle shi haka nan taji gabanta ya fad’i,ta lumshe ido a hankali ta bud’e taci gaba da kallonsa har ya zauna d’an nesa da su kad’an,k’arshen had’uwa,kyau da tsari Aatif yana da su kuma ya kai namijin da ko wace mace za tayi fatan samunsa,tsarin rayuwarsa da komai nasa cikin nutsuwa yake yinsa and dai² iyawarsa yana bawa duk wanda suke tare girma da muhimmanci,fari ne shi sosai dan ya fi Nuraz haske,kana kallonsa zaka gane yana tattare da duk wani nau’in hutu da jin dad’i,sai dai fa idan ana batun kyau dole ne a fara ambaton Nuraz kafin ace shi,asalin mahaifinsa D’an Nigeria ne daya fito daga jihar Gombe,k’aramar hukumar Akko,cikin garin *KUMO* haka ma Mamansa itama y’ar Gombe ce amma ita ainihinta a *JEKA DA FARI* ta taso,,kiranta yayi duk da ya ganta bata d’auka ba ta nemi excuse wajen su Sarah ta nufi inda yake,tun kafin ta k’araso ya zare glasses d’in idonsa yana sakar mata murmushi,ta sake yi masa sallama ya amsa,ta zauna tana gaishe shi,cikin sakin fuska ya amsa mata yana tambayarta lectures,shiru suka yi na wani lokaci kafin yasa a kawo musu drinks,ta kalleshi tace “Bana shan komai fa”,ya kalleta zai yi magana tace “Ai mun sha tare da su Sarah” ya tab’e baki kad’an bai kulata ba yasa waiter ya kawo,ya tafi kawowa tayi shiru tana tunani,ya d’an buga table d’in kad’an,tayi saurin kallonsa yace “Yaya ne.!?” Ta girgiza masa kai tace “Nothing” yace “Allah ya sa” tayi saurin kallonsa saboda kalmar daya fad’a sai taji kamar Nuraz ne a gurin,tayi shiru ta sunkuyar da kai ya katse mata tunani “Ehmn.! Wane labari ne kike son fad’a min.!?” Ta d’ago da sauri tana had’iyan wasu irin terrified saliva’s,a hankali tayi blinking idanunta tace “My story” ya gyara zama yana murmushi yace “Wawhh.!” Tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya yace “Kin yi shiru,and u know am eager naji” ta d’anyi calming kanta sannan a hankali ta fara fad’a masa,tunda ta fara yake kallonta da wani irin yanayin tausayinta a idanunsa har ta gama,fuskarta da hawaye sosai ta d’ago idanunta for da first time tunda ta fara magana ta kalleshi,yadda ya zuba mata idanunsa ko k’iftawa babu yasa taji duk guiwoyinta sunyi sanyi,a hankali cikin mutuwar jiki ya ciro handkey ya mik’a mata,ta karb’a a hankali ta goge fuskarta,ta mayar masa ya karb’a yasa a aljihu,kusan mintuna biyar taji bai ce komai ba,ta kalleshi yayi shiru da alamun tunani yake fuska da damuwa,kamar za tayi magana Sarah ta k’araso ta musu sallama,Nusrah ta kalleta tana k’irk’iro murmushi,suka gaisa da Aatif ta kalli Nusrah tace “Baby we will go home” Nusrah tace “Ku jira mu wuce tare sai ku sauke ni a hanya” Sarah za ta amsa Aatif yace su tafi zai kaita gida da kansa,tayi saurin kallonsa za tayi magana taga bai kalleta ba,suka yi sallama da Sarah,tana zaune su Maria suka zo wucewa,suka yi waving d’in juna tana kallo suka fita daga cafeteria,a hankali tayi ajiyar zuciya,bayan tafiyarsu babu jimawa Aatif ya mik’e yace “Muje na kaiki gida” ta tashi bata ce komai ba har suka fito inda yayi parking,ya bud’e mata front seat ta shiga,ya rufe ya koma side d’in driver ya shiga,sai daya fara sa seatbelt sannan ya tada motar suka fara tafiya a hankali har suka fita daga skul d’in,a bakin apartment d’insu ya tsaya,da wani irin murya ya rarrasheta,after ya nuna mata shi ita yake so ba komai ba,suka yi sallama yace idan ya isa gida za suyi waya,ta masa fatan komawa lafiya,a hankali ya d’age glasses yayi reverse tana d’aga masa hannu,har ya kusa fita daga arean sannan ta juya zata shiga gida,ta fara tafiya ta hango motar Nuraz tana shigowa line bata tsaya ba ta shige ciki.
Tun da ta dawo ta shige d’aki tayi zamanta a can tana jiran kiransa,har after maghreb bata sake fitowa ba,sai da Lolly tayi kiranta jin shirun ya yi yawa,ta fito rik’e da wayarta ta zauna kusa da ita,Lolly ta kalleta tace “Ke kam baby kina jin dad’in zama kiyi shiru,shi kenan shi mutum sai yayi ta zama cikin d’aki shi kad’ai” tayi murmushi bata ce komai ba,wayarta ta duba taga ko Aatif ya kirata,taga babu alamun miss call akai,ta bud’e network ta fad’a duniyar gizo²,nan ma ta duba babu sak’onsa,tayi shiru tana tunani,har to 11 tana zaune shiru duk bayan mintuna ta sake dubawa ko ya kira sai taga bai kira ba,zuciyarta ta damu sosai,Nuraz ya saci kallonta ya ganta a damuwa,yayi shiru yana tunanin yadda zai tambayeta ko ta samu sun yi maganar da shi.!?,idea ya zo masa ya d’ago yana niyyar tambayarta ta mik’e tana k’irk’iro hamman k’arya tace “Aunty good night” ta kalleta tace “Toh.! Angel sai da safe” ta kalli Annie tace “Annie sai kin shigo.” Ta gyad’a mata kai tana lumshe ido,ta yiwa Bareerah sallama ta wuce,har ta tafi idanunsa suna kanta,ya rasa me zaice da zaisa ya bar wajen ba tare da su Annie sun gano shi ba,zuwa wani lokaci ya mik’e shima yayi musu sallama,ya wuce bedroom d’insa…..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 22.
#Pʟᴀɴ ᴛᴏ ɢᴏᴛ sᴇᴄʀᴇᴛ ᴍᴀʀʀɪᴀɢᴇ
Da ya shiga kasa zama yayi yana ta tunanin yadda zai samu suyi magana da ita a daren kafin safiya amma ya rasa,ga shi ba number ta gare shi ba bare ya kira ta,ya zauna shiru a gefen bed yana tunanin idan basu yi magana yanzun ba sai dai da safe kenan,wata dabaran ya zo masa ya bud’e network d’in wayansa da tunanin yayi search a IG,Twitter zuwa sauran chart ko zai ganta sai ya tambayeta yaji idan ya yi sa’a tana online,yayi saurin d’aukan wayar ya fara dubawa,duk sunan da yake tunani idan yayi search zai samu sai da yayi amma ya rasa ta har Angel da Lolly ke kiranta ya sa bai ganta ba,ya hak’ura cike da damuwa ya ajiye wayar,wata zuciyar tace “To ka fita ta balcony mana idan ba ka so kowa ya sani” yayi shiru yana tunani,can da yaga hakan kamar shi ne mafita ya tashi da sauri,yaje jikin bright glass curtain wall d’in ya bud’e k’ofar da take sada shi da balcony ya fita,dai² window bedroom d’in ya tsaya yana tunanin yayi magana ko a’a.? Ya jima yana tunani ya rasa yadda zaiyi ya koma bakin pool ya zauna saman d’aya a cikin kujerun wajen,shiru yayi ya d’ora chin d’insa a saman hannunsa daya had’e guri d’aya yana tunani,ya juya kad’an ya kallo center window d’in sun,wayansa daya fito da shi ya duba yaga lokaci ya tafi sosai 12 saura mintuna,duka arean ya yi wani irin shiru baka jin hayaniyar komai,ya d’aga kai looking to the sky kamar yana counting Star’s,da yaga yana b’ata lokaci ya mik’e a hankali ya koma bedroom ya rufe k’ofan,daren ranar da kyar ya samu yayi bacci.
Da safe ya tashi a d’an makare,ya fito da niyyar dubata,ya tarar tuni har ta tafi skul,ya koma ya gama shirin fita yayi sallama da su Annie,bayan ya baro gida yana tafiya still yau d’inma ya ga motan jiya tana following d’insa,ta mirror ya ci gaba da kallon motar yana tunanin mene ne had’insu da shi da suke bibiyar sa.!? Yayi deciding ya tsaya,gefen street d’in yayi parking yana kallon motar ya ga ta tsaya a d’an nesa da inda yake ya bud’e mota ya fita,inda motar take ya nufa ya tsaya dai² side d’in driver yayi knocking,a hankali aka sauke glasses d’in,Clark dake ciki ya kalleshi bai yi magana ba yana jiran yaji me Nuraz d’in zai fad’a,cikin matuk’ar had’e rai yana kallon baturen da fuskar tuhuma yace “why are u following me.!? Do i have any relations with u.!?” Clark ya tab’e baki kad’an cikin harshensa yace “why should i go after u.!?” Nuraz ya d’age shoulders yace “I don’t know,but this is what i want to know.. Do we have any relationship that u always followed for.!?” Clark yayi ajiyar zuciya ya fara d’age glasses d’in saboda bai san me zai ce ba,da sauri Nuraz yasa hannu ya rik’e yana kallonsa angrily “Since u can’t say anything,stop following me,if u were sent ne kaje ka fad’awa wanda ya aiko ka na fi k’arfinsa,nafi k’arfin yayi min wani abu,,idan baka ji ba ka sake bina kuma..!” Soundly yayi making snap,without ya sake cewa komai ya girgiza kai ya wuce,as he walked across the place a d’an fusace k’asar wajen tana motsi ya bawa Clark tsoro,quickly yayi swallowing some of the terrified saliva’s da suka mak’ale a bakinsa,waya ya fara k’ok’arin yiwa uban gidansan,from the other side Rafeek ya d’auka,Clark yace “Sir. The boy realized we were following him” Rafeek ya lumshe ido ya bud’e yana sakin numfashi da kyar yace “Just come back home”,daga haka bai sake cewa komai ba ya ajiye wayar yana sakin ajiyar zuciya while a fili yana maimaita fad’in “Astagfirullah wa’atubu ilaiik”
***
Da safen bayan tashin Nusrah daga bacci kafin ta sauka daga saman bed she began to check her phone to see whether Aatif had called tana bacci,ta cire lock taga babu miss call bare text,ta ajiye jikinta a sanyaye ta wuce bathroom tayi wanka,duka jikinta a sanyaye tayi shirin tafiya skul,ko breakfast bata jira ta yi ba tayi sallama da su Lolly ta tafi,she said she had morning lecture and the teacher was so hot that she didn’t want to miss out,da Annie tace ta kira Yayantan ya kaita,she smiled softly tace ta san bacci yake yanzun,ba sai ta tashe shi ba,za taje ta hau cab kawai,suka mata fatan alkhairi ta fita,since her heart was broken ta fito ta tsaya bakin street ta nemi cab suka wuce,da ta shiga skul ma a time d’in bata da wani lecture kasancewar ranar sai 12 noon za ta shiga class,cafeteria ta wuce ta samu guri ta zauna tayi shiru tana tunani,bayan wani lokaci tayi deciding kiran wayar Aatif,miss call biyar tayi masa amma bai d’auki ko d’aya ba,ta tura masa text message,she was telling him if he saw the call he had to called her back,har to 11 tana zaune cikin cafeteria bai kira ba,ita kuma bata gaji ta tafi ba,still at that time there was nothing da ta ciwa cikinta,she was sitting all the time,,bayan lokaci tana ta zaune she looks out her phone to see whether he calls her ko ita ce bata ji ba,still ta ga wayam,ta gaji da zaman ta mik’e ta fara tafiya a wahalce,yinin ranar babu abunda ta tsinta a skul,lectures d’inma ba sosai ta gane abunda aka yi ba,4 dot suka fito ta kamo hanya tana tafiya ita d’aya cos tana jin ba zata iya tsayawa jiran su Veronica ba kasancewar za suje library,tayi musu sallama ta wuce.
Yadda ya bar wajen a fusace haka ya shige motarsa had’e da banging door d’in da d’an k’arfi,duk dama ba dad’in zuciyarsa yake ji ba cikin week d’in haka ya fizgi motar ya bar arean,sai daya fara zuwa hospital ya kammala aikin da yake yi after then he plans to go to Oxford University to pick her up,4:00pm sharp ya tsaya inda ya saba ajiyeta yana tunani da addu’ar Allah yasa bata koma gida ba,yana zaune cikin motar yana kalle² da tunanin inda zai ganta,can daga d’an nesa da inda yayi parking kad’an ya hangota zaune ta buga tagumi,yayi still yana kallonta na wani lokaci kafin ya cire seatbelt ya bud’e motar ya fita cikin mutuwar jiki,har ya tsaya kusa da ita bata sani ba,ya saki siririn ajiyar zuciya ya zauna kad’an bai yi magana ba,kusan mintuna goma ya d’auka da zaunawa a gurin yaga alamun tayi nisa sosai a hankali ya d’aga idanunsa ya kalleta,gabansa yayi mugun fad’uwa daya kalleta a nutse,yadda tayi zuru² cikin yini guda idanunsa suka hango masa wani irin tashin hankalin da take ciki,a hankali ya kira sunanta cikin muryar tsoro,ya maimaita kiranta ya fi a lissafa bata ji ba,sai da yayi tapping a dai² fuskarta sannan taja dogon ajiyar zuciya a hankali ta kalleshi,suna hada ido tayi saurin lumshe nata idanun,hawayen dake mak’ale trying not to cry tun safen began to pour out,cikin kid’ima yana kallonta da tashin hankali ya kasa magana sai wasu irin saliva’s da constantly yake swallowing,yaga ba ta da niyyar dainawa gashi sai kallonsu ake yi,babu shiri ya mik’e ya kama hannunta,jakar da komai nata ya d’auka muryarsa a shak’e da tsoro yace “let us leave the place” ta d’ago kanta tana girgizawa alamun bazata tashi ba,idanunsa ya lumshe ya bud’e yana kallon mutanen dake wucewa suna kallonsu wasu har gulma suke ya sake cewa “get up,kina kallon yadda ake kallonmu fa,kada kisa ayi tunanin na yi miki wani abu” tana kuka tace “Ka yi tafiyarka kawai,ni babu inda zanje” ya kalleta da wani irin fuska yace “Za ki tashi ko sai na b’ata miki rai.?” Ta sake Kecewa da kuka muryarta tana wani irin kyarma tace “Ni ka rabu da ni,idan na tashi ina zanje ne.!? I have no other advantage,what good is my life.? The father who gave birth to me said that he didn’t want me,he doesn’t need me,amfanin me zan yiwa duniyar da mutanen cikinta.!?” Wani irin tausayinta yaji ya sake kamashi a hankali ya furta “Na ji tashi mu tafi” ta sake girgiza masa kai za tayi magana ya fizgota and talking in agony “What kind of person are u? Ayi ta binki ana maimaita magana d’aya baza ki saurara ba,if u have the right kill urself,akanki aka fara da za’a gama a kanki.!? Su mutanen da kike damuwa da su an fad’a miki dan kin shiga wani halin za su damu ne.!? I don’t want a stubborn person,if u can get up idan ba zaki iya ba kuma zan wuce na barki” ta sauke kanta k’asa tana ci gaba da kuka,yana kallonta yace “will u get up.??” A hankali ta mik’e tana had’a hanya yayi saurin rik’e ta yana mata wani irin kallo,suka k’arasa inda ya ajiye mota ya bud’e ya taimaka mata ta shiga sannan ya bud’e back seat ya sa jakarta ya koma d’aya side d’in ya shiga ya tada motar,sai da suka fita daga skul d’in har sunyi nisa yayi parking,bai kalleta ba yace “what happened yesterday.!? Did u talk to him.!?” Ta kad’a masa kai tana goge hawayenta,yace “Ehmn!” Ta d’ago ta kalleshi taga ya zuba idanunsa akan hanya duk da a tsaye suke guri d’aya,ta sake goge hawayen da suka sake tahowa ta fad’a masa yadda suka yi da shi,yayi shiru yana tunani a hankali yace “why don’t u call him.!?” Tayi shiru bata amsa ba,ya cire belt d’in ya juya backseat ya d’auko jakarta,tana kallo ya bud’e ya ciro wayarta ya kalla yaga akwai lock ya mik’a mata yace “bud’e”,babu musu ta cire yace “call him”,ta tsaya kallonsa ya juyo ya kalleta yace “call him” babu musu ta fara kiran line sa,har wayar ta katse ba’a d’auka ba,yace ta kuma kira,ta daure ta sake kiransa still ba’a d’auka,ta sake maimaitawa daf da kira na uku zai katse aka d’auka,tayi ajiyar zuciya a gajiye ta amsa sallamar da yayi,ta daure ta gaishe shi,ya amsa a sanyaye cikin daurewa tace “Why don’t u call.!?” Da farko yayi shiru can kuma yace “Am sorry baby,uzuri ne ya rik’e ni that’s why i didn’t call,but when i got out of the office i would call in sha Allah” tayi ajiyar zuciya tace “Ok.!” Bai jira ta sake magana ba ya katse,Nuraz ya kalleta yace “what did he say.!?” Tace “He said he’ll call me when he comes out of the office” ya gyad’a kai yana tab’e baki,a hankali yace “Ok duk lokacin da ya kira ki sanar da ni” har ta amsa kuma tace “Well. I don’t know how to tell u” bai kalleta ba yace “za muyi waya.!?” He spoke as if he were asking her permission,ta gyad’a masa kai tace “toh” yace “To ajiye number,duk yadda kuka yi sai ki sanar da ni” ta sake gyad’a kai,ya fad’a mata digit d’in tayi saving,har ya tayar da motar ya juya yana kallonta na wasu seconds bai yi magana ba ya fara driven ya mayar da hankali kan tuk’in suka bar arean,a wani had’ad’d’en eatry ya parker ya fita ya barta a motan,yaje yayi mata lafiyayyen take away ya dawo,tana zaune shiru ya bud’e back seat ya tattara jakarta da komai yasa su gefe ya ajiye mata take away d’in sannan ya koma front seat bai kalleta ba still yace “Koma can ki ci abinci” ta d’ago kanta da sauri ta kalleshi tace “I’m not hungry” ya d’ago idonsa ya kalleta yace “really.!?” Ta kad’a masa kai,ya tab’e baki yace “je ki ci tukuna,the words come later” ta bud’e baki zata sake magana ya kafeta da ido,babu shiri ta had’iye nata maganar ta fita a sanyaye ta koma baya,ta d’auka leather da ta gani ta fara bud’ewa,package ne madaidaici sai bottle water ta fito da shi ta bud’e chicken noodles ne sai tiriri yake,da grille fish da yaji spices a saman,aroma d’in yana bugar hancinta taji yawunta ya tsinke,y’ay’an cikinta suka fara kukan yunwa,a hankali ta d’auki fork d’in data gani tayi bismillah ta fara ci,sam bata yi tunanin haka yake da taste ba abincin yana kallonta ta mirror ta fara cin abincin a hankali,bata wani ci sosai ba ta tattara komai za ta mayar taji maganarsa “what have u done.!?” Ta d’ago a hankali tace “I’m satisfied” ya tab’e baki yace “Kada ki mayar maza ki cinye su,idan kin bari waye zai ci.!?” Tace “Allah na k’oshi” ya girgiza kai “D’an abun da kika cin nawa ne,ko jaririn dake koyon cin abinci aka bawa wannan dai ba isarsa zai yi ba” ta marairaice za tayi masa musu yayi saurin juyowa yana kallonta “Ki cinye nace,nifa na tsani muyi ta jayayya,ke cikin naki ma sai kin masa mugunta.!? Dubi fuskarki da kanki,i think all the day this is what u started eating.. Azumi kike yi ne.!?” Ta girgiza masa kai a hankali,ya had’e rai yace “Maza ki cinye mu tafi” ta lumshe ido a hankali ta bud’e taci gaba da ci,tana jin ta kai linter har kamar za ta yi amai ta d’ago tace “Na k’oshi” ya janye idanunsa akan tablet d’in da yake pressing ya kallota ta mirror,yadda abincin yake kamar yaro ne yaci yasa ya tab’e baki yace “Sai ki fita dashi kisa a trash”,ta kalleshi tace “babu kyaufa”,ya juyo kad’an yana kallonta yace “If u don’t want to pull out,how do u want to deal with it.!? Su nan babu ruwansu da almajirai bare kice a bayar” tayi shiru tana tunani ta d’an kad’a kai a hankali she feels nervous ta bud’e motar,har ta sa k’afarta a waje yaga yanayin dake fuskarta a hankali yace “ba ni nan” ta juyo a hankali tana kallonsa kafin ta mik’a masa ya karb’a,tana kallonsa taga ya bud’e,a hankali yake ci shima d’in kamar baya so,ta jingina da seat ta lumshe idanunta,har ya gama ci ya fita ya dawo sannan ya tada motar,bai damu da zamanta a bayan ba duka ya yi tunanin ko bacci ya d’auke ta,har suka tsaya bakin apartment ya gyara parking yayi shiru yana tunanin tashinta yaji motsinta ya d’aga kansa yana kallonta ta mirror as she collected her belongings tana fita ya biyo bayanta,a bakin entrance suka tsaya duka tana knocking door d’in cikin siririyar murya tace “Thank u” he said nothing Bareerah ta bud’e musu suka shige suna gaisawa da ita.
Ranar ma har dare Aatif bai kira ta ba,she was tired of calling him out,wayar yana shiga tayi sa’a ya d’auka suka gaisa yace “lemme call” ya fara hanging call d’in,after like 20 minutes har ta fitar da rai ya kira,ta d’auka a sanyaye tana jin damuwa tana taso mata,ta daure tace “Kuma shi ne daga cewa za ka kira sai kak’i kira” yayi ajiyar zuciya yace “dan Allah ki yi hak’uri baby,wallahi ba da gangan nak’i kira ba” tayi shiru tana saurarensa yace “Ko ranar da muka rabu naje gida,mun yi magana da Mommy ne so da matsala ne shi yasa,and na rasa yadda zan yi,har yanzun k’ok’ari nake ta amince min muyi aure,ni idan ta ni ne banga dalilin da zaisa ta hana ni aurenki ba,cos ana auren karuwai ma bare ke da ba haka kike ba,amma dan Allah kiyi hak’uri in sha Allah babu abunda zai tab’a alak’ar mu.!” Tayi ajiyar zuciya bata ce komai ba,yaji tayi shiru yace “Baby are u there.!?” K’asa² tace “Ehhh!” Ya sake sassauta murya yace “Baki ce komai ba to” tace “what do u want me to do.!?” Yace “promise me babu abunda zai shafi alak’ar mu” tace “Shi kenan” yace “Thank u baby,I love u” tace “Love u too” basu wani yi hira ba sosai sai hakur’in da yake ta bata tace babu komai yace in sha Allah zai yi k’ok’ari yaga Mommy ta sakko ta kyale su sunyi aure,ita dai bata sake cewa komai ba saboda jikinta yayi sanyi da lamarin amma kuma har lokacin bata ga laifin Aatif d’in ba ko haushinsa bata ji ba,suna gama waya ta kira number Nuraz da tayi saving da *”GUARDIAN”*
A time d’in shima ya jima yana expecting call daga gurinta,bcos tun shigowarsu bayan ya gama abunda yake yi ganin bata fito parlor ba shima ya wuce yayi zamansa a bedroom yana ta tunanin abunda zai faru,yana zaune gefen bed bayan fitowarsa daga wanka kiranta ya shigo masa,ya d’auka ya duba yaga new number ne,har ya yi kamar ba zai d’auka ba ya tuna d’azun ya bata number,da sauri ya d’auka daf da kiran zai katse,a sanyaye yaji muryarta tayi masa sallama,ya lumshe idonsa ya bud’e ya amsa mata yana kwanciya,tayi shiru tana tunanin abunda za tace masa,shima yayi shiru bai yi magana ba yana jira yaji me zata fad’a,a hankali ta k’arfafa zuciyarta ta fad’a masa yadda suka yi da Aatif,idanunsa a kulle yayi shiru yana tunani,bayan wani lokaci yace shi kenan ta bari suga abunda zai faru gaba,ta amsa masa a sanyaye,basu jima ba suka ajiye wayar,bayan nan tunani yayi tayi anya alak’arsu da Aatif zai d’ore.!? Tun yanzun an fara samun matsala daga wajen iyayensa,what will happen next?!? He doesn’t know.
In one week though Aatif yana kiranta sosai yanzun har skul yana zuwa ya sameta suyi hira har wani lokacin ma ya dawo da ita gida,but maganar auren dai har lokacin shiru babu wani feedback,ta gaji da shirun nasa ta tuntub’e shi saboda Nuraz yace zai yi masa maganar tace ya bari za tayi masa,Aatif yace ta k’ara hak’uri har yanzun yana kan k’ok’ari ne,al’amari yaci gaba da tafiya,bayan wasu weeks ta sake masa maganar ya sake cewa ta k’ara hak’uri,kwanaki uku tsakani kuma ya sameta da batun,a lokacin suna zaune cikin motarsa ya kawota gida daga skul,sun yi shiru na wani lokaci yayi breaking silence yana kallonta yace “Baby gaskiya i’m tired” ta kalleshi da fuskar tuhuma tace “How tired are u.!?” Yace “To baby i don’t know what my mommy’s motive is,na fad’a mata ke nake so amma tak’i fahimta ta” tayi ajiyar zuciya bata ce komai ba,ya juyo yana facing d’inta yace “Baby” tayi saurin kallonsa,idanunsu suka yi merging guri d’aya yace “Do u love me.!?” Tayi shiru tana ci gaba da kallonsa,ya marairaice mata yace “talk to me,ina son mu samu matsaya d’aya” ta kad’a masa kai,yace “Duk abunda nace miki za ki yarda.!?” Tayi jimm kafin tace “Ehhh” yace “will u marry me.!?” Ta tsaya kallonsa ya rik’o hannunta yana murzawa yace “just answer me” ta kad’a masa kai,yayi ajiyar zuciya yace “Na yanke shawara” tayi saurin tambayarsa “akan me.!?” Yace “za muyi aure” tace “how can we get married.!?” Yace “by gotten secret marriage” wani irin dumm taji kanta da k’irjinta sun yi a lokaci guda tace “Auren sirri fa kace” ya kad’a mata kai ta girgiza kai tace “what about a secret marriage.?” Yana kallonta yace “Baby this is the only way we can be saved” ta d’ago tana kallon cikin idonsa tace “I can’t marry without my parents consent.!”
To him bai gano aibun yin Secret marriage d’inba,neither right nor wrong because of what she says ya tsaya kallonta ko k’iftawa babu,but shi dai har zuciyarsa yaji ya amince and itama kanta idan har tana son sa da gaske dole ma ta yarda su yi hakan…..
#I’m sorry Habibtiiys rashin NEPA kwana biyun nan yasa posting d’in ya zama sai a slow wollahi.
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Words may not suffice to express the heartfelt sorrow that i feel for the passing of ur father Bilkisu Sa’eed (Gimbiya) may our condolences bring u peace during this painful time..Allahummagfirhu allahummarhamhu..*👏
Pᴀɢᴇ 23.
#Gᴜᴇꜱᴛ
Yanayin kallon da yake mata yasa ta kauda kai gefe a hankali tace “What are u looking for.!?” Ya tab’e baki yana d’auke kai shima yace “Who are ur parents.!?” Ta d’ago tana kallonsa tace “The one i was with” ya sake tab’e baki yace “iyayenki ko dai iyayen rik’on ki.!?” A mamakance ta kalleshi ta kasa magana,a tunaninta ko wani ne ba shi ba bai kamata ya yi mata wannan tambayar ba,bare shi da take bawa mutunci da daraja,yace “kalamiiy saah.!?” Ta had’e rai tace “koma yaya ka d’auke su ni matsayin iyaye na d’auke su,bcos sun yi min komai,sun so ni duk da kasancewar ban had’a alak’ar jini da su ba,sun min karamci,sun martaba rayuwata fiye da mahaifan da suka haife ni,sun killace ni,sun samamin farin ciki,idan ba dan su ba ta yaya ne za ka ganni har kayi tunanin tsayawa da ni.!?” yayi murmushi yace “shi kenan na ji,no matter what their position is i don’t care,all i need is to get married,and i want it to become privately” kai tsaye ta furta “impossible Aatif” angrily yace “it must happen,if u want me u have to accept it.!” ta girgiza masa kai alamun A’a,ya had’iye saliva’s yana kallonta da wani irin yanayi yace “Well since that didn’t work out,sai mu tsayar da alak’ar dake tsakanin mu ko.!?” a tsorace ta ci gaba da kallonsa ya d’aga mata gira yace “i mean it”,shiru tayi tana tunani jikinta duk yayi sanyi,ya d’auke kai daga kallonta yace “kin yi shiru” a sanyaye ta d’aga kai ta sake kallonsa tace “ka bani lokaci nayi shawara” tab’e baki yayi yace “shi kenan,amma kada ya d’auki lokaci” bata sake yin magana ba ta bud’e motar ta fita ko sallama bata iya tsayawa sunyi ba,ta wuce hankalinta duk a tashe.
Tana shigowa gida ta wuce ta nufi hanyar bedroom ko kula da su Annie bata yi ba,suna kallonta ta wuce bata yi magana ba da alamun kamar ba ta cikin hayyacinta,Lolly was strong enough to call her “Angel.!” A tsorace ta juyo tana kallonsu tana raba idanu she didn’t expect to find them here,da hannu ta yafito ta cikin mutuwar gab’b’ai ta fara dawowa,Annie ta zuba mata ido tana kallonta har ta k’araso cikin parlor’n tana had’iye wasu irin terrified saliva’s saboda bata san amsar da zata basu ba idan suka sako ta a gaba da tambaya,lolly ta kama hannunta ta zaunar da ita kusa da ita,kallo d’aya Annie tayi mata tace “Daughter what’s going on.!?” Taji tambayar har tsakiyar kanta,a firgice tayi k’asa da kanta tana kame²,muryarta a raunane tace “Nothing Annie” sun zuba mata ido as each of them wanted to find out where the problem was,Lolly ta shafa kanta cikin salon bata kariya tace “Ko duk gajiyar skul ne baby.!?” Da sauri ta girgiza kai bakinta cike da in’ina tace “Hhhh.. Ha..ka ne Aunty”,murmushi kad’an tayi mata tace “sannu baby,karatu akwai wahala,sai dai ki sake dagewa,in sha Allah nasara tana tare da ke” Bareerah dake neman gurin zama tace “In sha Allah”,Annie kam ta kasa magana sai kallonta take,cos ta gama fahimtar tana cikin damuwa mai tsanani,har ta mik’e ta fara tafiya da lolly tace taje ta huta duk dan kada su takura mata,Annie tace “Daughter.!” Ta k’ame a inda take ta kasa yin gaba,Annie tace “No matter the stress is,misery or anxieties that u are going to,never forget Allah,and take ur cry to him,he will always listening and wait for ur du’a to wipe out ur tears,all the pain is with ease (Fa’innama’al usru yusra) In sha Allah he will protect us,,but one thing i want to remind u is,that anxiety and many thoughts are nothing but trouble and self-destruction..”
Jikinta ya sake yin sanyi taji wasu irin hawaye sun fara gangaro mata a hankali,tuna yadda suka yi da Aatif yanzun babu jimawa yasa bata san lokacin da kuka ya kwace mata ba,ta zubar da komai dake hanunta ta durk’ushe a gurin,hankalin Annie da lolly a tashe suka nufo ta kowanne burinsa yaji matsalarta,ta kwanta a jikin Annie tana kuka,rarrashinta ta ci gaba da yi until her mind came back to her,babu wanda ya takura mata lallai sai ta fad’a musu damuwar,but nasihar da Annie ta ci gaba da yi ta sake sanyaya mata jiki,a hankali kamar wacce aka matsa bakinta tana sakin ajiyar zuciya tace “Annie.!” Suka yi shiru duka suna kallonta,ta dago a hankali tace “For example it is said that a man says he loves a girl,and his mother does not approve the girl.. How should she do.!?” Suka kalli juna kafin Annie tayi magana Bareerah ta tari numfashin Nusrah “Tabbb’! Wannan ai babu amfanin b’atawa kai lokaci ma,idan har na tabbatar mahaifiyarsa bata k’aunata ni kuwa wane tsautsayi zaisa na kai kaina gidan d’anta.!?”
Nusrah tana kallonta with her pale eyes tace “But u know he loves u,and u just make sure u love him,kawai saboda mahaifiyarsa sai kice kin hak’ura.!?”
Bareerah tace “Of course i will,no matter how long we have spent together,duk son da muke yiwa juna tabbas zan ce masa na hak’ura,Allah ya had’a kowa da rabonsa na alkhairi”
Nusrah tayi kasak’e tana kallon yadda Bareerah ke rairayo bayani tayi tagumi har ta dasa aya,tayi ajiyar zuciya a hankali tace “So what is ur fact da kika ce u can bear.??” Bareerah ta gyara zama tace “Na farko dai shi kansa auren dan me ake yinsa.!? In order to get calmness,to have peace of mind and happiness ko.!?” Nusrah ta gyad’a kai tace “Haka ne” Bareerah tace “Toh ni da mother in-law d’ina bata k’aunata how can i get all this.!? A tunani na da kuma nawa ra’ayin tunda har ta furta bata so na kinga duk wad’ancan abubuwan dana lissafa bazan tab’a samun su ba,to kinga kenan babu amfanin nayi auren ko ba haka ba.!?” Nusrah ta gyad’a kai,Bareerah tace “and if my mother-in-law didn’t love me abunda zai faru shi ne duka y’an uwansa would not like me,kinga kenan a gurinsa kad’ai nake da mutunci,and it shows that zuga da k’iyayyarsu zai yi tasiri har ya zama mun rabu,one day he will despite the love we have built since the beginning of our relationship” tayi shiru tana tunani kafin ta sake furta “To kuma bayan kin san mahaifiyarsa bata sonki,da kansa ya tabbatar miki ta k’i amincewa kuyi aure,sai ya zo miki da maganar kuyi secret marriage yaya za kiyi.!?” A tare su duka ukun suka furta “What.!?” She stared at them as they were doing,Bareerah tayi k’arfin hali tace “This is a great mistake which if i finally trust zan zo ina dana sani” ta sake yin shiru tana tunanin maganar Bareerah “To amma ai kuna son juna fa” Bareerah tayi tsaki tace “Son banza son wofi,da yawan lokaci wannan kalmar so d’in ita ce take rud’a mu mata,but u’re still a girl but surely next time u will understand what i mean to u,idan lokaci yayi ko shawara ba sai kin tsaya tambaya ba za ki yanke hukunci a take” ta gyad’a kai a hankali bata sake yin magana ba tun daga nan,Annie ta zuba mata ido na wani lokaci kafin tayi magana “Daughter who’s the boy!?” Tayi saurin kallonta,lolly ta shafa kanta tace “fad’a mana wane ne.!?” Kamar wacce kwai ya fashewa a ciki ta furta “Aatif sunan sa” Annie tace “Yaya kuka yi da shi.!?” Kaf duk yadda suka yi sai data fad’a musu,Annie tayi ajiyar numfashi tace “Daughter tun farko kika yi KUSKURE da kika nuna masa so irin haka,baki san d’a nimiji ba and u don’t know their side effects,but ban ce miki duka suka zama d’aya ba,kamar yadda muma a cikin mu ba’a rasa b’ata gari,amma had’arin su abun gudu ne,duk yadda kike da shi and all ur love for him at the same time it can change especially bcos his mother data nuna bata gamsu da auren ku ba,a matsayin y’a muka d’auke ki mu duka shi yasa nake fad’a miki,if u are unhappy with ur marriage,muma duk baza muyi farin ciki ba,duk d’a namijin da zai zo miki da maganar aure matuk’ar ya sanar dake mahaifiyarsa bata sonki ki hak’ura da shi ki ci gaba da addu’ah in sha Allah canjin alkhairi yana nan zuwa” tayi shiru tana sauraren nasihar Annie,bayan tsayin lokaci ta numfasa tace “In sha Allah Annie i will do as u say” tace “O daughter God bless u,and may he changed it with good one” ta amsa a sanyaye,umarni lolly ta bata to go to rest saboda yadda tayi shiru tana tunane²,and she should not think of anything to worry about,ita taga sharrin tunani,dan haka her story is a great example for her,tace “in sha Allah Aunty this would never happened again.!”
Since she finds herself in the bedroom taji shawaran su Annie yana sake shiga kunnuwanta,a nutse bayan ta fito daga wanka taci gaba da al’amuranta,duk yadda suka yi da Aatif again ta zauna ta turama Nuraz and she’s also waiting for what he’ll say,since she sent him a message all the time she looked out da tunanin ko ya gani,sai taga bai bud’e ba,har after maghreb ranar he didn’t come home,tayi deciding ta goge sai kuma ta fasa,saying that “maybe it is all bcos of work”,ta tashi bayan ta idar da sallah ta fita parlor,zamanta a parlor not for twenty minutes ya shigo,duka suka masa sannu da dawowa,he answered in difficulty sannan ya wuce bedroom,kai tsaye yana zuwa ya rage kayan jikinsa ya fad’a bathroom yayi wanka,ya d’auro alwala ya fito yana shiryawa yaga alamun sak’o a kan wayansa,sai daya gama duk abunda zai yi sannan ya d’auka yana dubawa,short text ne ta tura masa ta inbox tana fad’a masa akwai sak’on data tura masa ya duba IG ta yi masa DM,yana gama karantawa ya bud’e network d’in wayar,carefully ya dunga following content d’in har ya gama karantawa,yayi sanyayar ajiyar zuciya yana lumshe idanunsa,kiranta yayi yasa wayan a yadda zai jita sosai,lokacin da taga kiran tayi ajiyar zuciya a hankali ta furta “Ya ga sak’o na” ta d’auka da sallama,da ya amsa duka sai suka yi shiru,bayan d’an lokaci yayi breaking silence d’in,the same words da Bareerah ta fad’a ya maimaita,taji jikinta duk yayi sanyi,har tana jin kawai gara ta hak’ura da Aatif d’in,as her heart informs her that there is no good a cikin alak’arsu,she thanks him bcos tana d’aukan shawaransa da muhimmanci sosai a rayuwarta,suna gama waya tayi tunanin kiran Aatif suyi duk ma wacce za suyi,bata gama yanke hukunci ba ta danna masa kira,kamar mai jira ta kira ya d’auka taji gabanta sai fad’uwa yake tasa record tana karanto duk addu’ar da yazo bakinta duk dan ta samawa kanta courage,yaji ta yi shiru bata ce komai ba,a tunaninsa ko ta yanke shawaran za suyi auren ne take ta wannan shirun,ya daure yace “How is it.!? U call and keep quiet” she whispers in her soft voice tace “Aatif” yaji wani iri data kira sunansa bcos she doesn’t make any mention of it idan suna magana,yaja fasali yana sake sauraronta tace “I’ve made my own judgment” ya tab’e baki kamar tana zaune a gabansa yace “okay” tace “Amma naji baka tambaye ni ba.?” A dake yace “I don’t need to ask since u call and let me know” how he was responding to her da izza ta tab’e baki itama a zuciyarta tace “Foolishness,ji mutum sai kace jinin sarauta sai wani izza yake min” ta daure tace “haka ne baka fad’a ba daidai ba,amma kasan mene ne.!?” Yace “Sai kin fad’a zan sani” tace “u and i would never be able to live under the same shadow” yayi murmushi yace “Me yasa.!?” Kai tsaye tace “ur mother does not love me,if i agree to follow and marry u.. I’m a woman next i am the one who going to have a hard time living,so i asked for my parents advice,and they figured out a way to realize the mistakes i was about to make in my life..” yayi dariya mai sauti yace “Ok good” ta furta “So that,may Allah united us with our share of goodwill” bata jira yace wani abu ba ta katse wayarta tana runtse idonta,ta jima a zaune shiru tana ta sak’e² kafin ta mik’e ta koma parlor cos dama sallar isha’a ta shigo yi.
On the side of Aatif lokacin data gama fad’a masa sak’on ta,after she turning off the phone haka nan yayi ta juya kalamanta,while the devil kuma began to bite him in his sermon and spit on her words again,har ya ajiye wayar gefe yaji bazai iya hak’ura ba lallai ya kamata ya kirata ya fad’a mata abunda ke ransa.
Tana sa k’afarta cikin parlor’n her phone begin to rings,ta kalla taga Aatif,taja siririn tsaki before she sets the phone in the speaker,yaja fasali yace “Nusrah u made a mistake” ta tab’e baki tace “Da aka yi mene ne.!?” Yace “Da kika d’auka ba zan iya rabuwa dake ba” tayi siririn tsaki “kai ne dai kayi kuskure da kayi tunanin Nusrah ba zata iya rayuwa babu kai ba” ya kyalkyale da dariya yace “Sure!” Ta tab’e baki tace “What is that.??” Yace “But u know something.!?” Tayi shiru bata amsa ba yace “u were wrong by informing the people u are with,ni Aatif nace muyi auren sirri,shin ke baki yi tunanin taimakon ki zan yi ba.?? Even though Mommy has expressed her disapproval of ur marriage na rufe ido nace naji na gani zan aure ki a haka,did i wrong da nace haka.!? I quickly realized why Mommy said she would not approve of our marriage,cos ke d’in tsintacciyar mage ce,mahaifan ki sun kasa zama dake wane namiji zai yarda ya zauna dake.!? Shin baki tab’a tunanin me yasa ko su da suke tare da ke basu yi tunanin had’a ki da d’ansu ba.!? Saboda suna gudun gurb’ata zuri’ar su ne,but think of my words and try to return to your parents’ home bcos duk duniya su ne kad’ai za su yi miki rik’on amana ba wad’anda kika tsinta rana a tsaka ba.. Saboda haka ni Aatif Sajid nake cewa ki huta..”
Yana gama fad’a ya katse wayar,tunda Nusrah tayi shiru bata sake iya yin magana ba sai wani irin k’aik’ayi da zuciyarta take mata before her tear begins to flow,wayar hannunta ce ta fara subucewa kafin ta bita ta durk’ushe ta saki kuka mai sauti,Annie,Bareerah da lolly da suke zaune komai ya faru a kunnen su,duk sun yi shiru sun kasa kwakwaran motsi saboda mamaki,Nuraz ya sawo kai ya fito daga bedroom d’insa dai² lokacin,Annie ta d’ago da niyyar yi masa magana taga mood d’insa ya sauya,tayi shiru tana ci gaba da kallonsa without saying anything until he returns to sit next to her.
Nusrah tana kuka babu wanda ya kulata until Nuraz was tired of hearing her cry ya d’ago rai a b’ace yace “hey.! Can u keep ur mouth shut.?” Duka suka kalleshi Annie za tayi magana aka danna door bell,Bareerah tayi k’arfin hali ta wuce tana tambayar waye,since she knows no one goes out,ba’a yi magana ba har ta bud’e,tayi arba da kyakykyawar matar fara sol standing in the doorway,murmushi matar tayi mata ta mik’a mata hannu tana tambayarta masu gidan,”they are here” tace as she passed the way,she came in tana k’arewa apartment d’in kallo Bareerah ta k’araso tana fad’in “Annie u have a guest” they turned around da nufin ganin wace ce.!? Mik’ewa lolly tayi saurin yi bakinta yana b’ari tana nuna ta da hannu,but her name didn’t came out,Annie tayi tsaye looking at her with surprise on her face tace…..
*#Before she arrived…*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Jinjina gare ku masoya,mabiya littafin ‘Dan Mace,a kullum ina yabawa comment d’inku fan’s,bahot² shukhuriya.*
Pᴀɢᴇ 24.
#Aʀʙɪᴛʀᴀʀʏ
Since Rafeek yace Clark ya dawo gida ya baro arean,but he didn’t come into the mansion until 7pm,yana shigowa ya wuce apartment d’insa with the intention of telling him the report game da Nusrah da suke fita tare da Nuraz duk safiya,yana shigowa parlor’nsa ya tarar da mai gidan nasa tare da mahaifiyarsa da k’anwarsa zaune suna hira sai yaranta uku da suke zaune sak y’ay’an turawa,daya gaishe su Hajiya kad’ai ta amsa Rafeek ya masa hannu alamar ya fita ya basu guri even though their words were in their own language (hausa),ya juya zai fita ya jiyo Maimunatu in a language that he does not understand tana magana da alamun ranta ne a b’ace,aransa yace “Kai wannan matar ba dai fad’a ba,ko mai gida albarka”,Rafeek ya lumshe idanunsa a hankali bai cewa Maimunatu komai ba,ta kalli Hajiya ranta a b’ace tace “Hajiya are we going to staying here since they found out.! Thought that’s exactly what we’ve been looking for many years.!?” Hajiya ta girgiza kai tace “Kinga ni ban san dalilinsa na k’in zuwa ba,tunda Allah yasa ya gane kuskurensa duk da sauk’i,amma shi bai jeba kuma bai bari na je ba” ya bud’e idonsa yana kallon Hajiya a hankali yace “Hajiya nifa ba wani abu yasa nak’i zuwa ba,kuma ai na fad’a miki bana so naje na tarar tana da aure,i don’t want to threw myself into trouble” Maimunatu ta tab’e baki tace “Ai tun farko kai ka janyo,dama sai da aka fad’a maka ka bi komai a sannu ka nuna kai ba haka ba,ga shi nan yanzun kana neman kashe kanka,ance kaje hospital kak’i,ni banga ranar da za ka daina taurin kai ba wollahi,Allah ya halicci mutum yace shi a duniya abunda yaga dama zai yi,to kowa ma ai yana da na gaba da shi,kuma ko mene ne zai faru kai ka janyowa kanka,idan sun nuna basa son ka rab’e su ni bazan ga laifinsu ba,28 years u don’t know where they are,how they live,and no body knows yaya suke rayuwa duk babu ruwanka,kuma babu wanda ka bari ya sani sai yau rana a sama kace ka biyo sahun d’anka,yo ko ni ce ai wollahi bazan kulaka ba,idan ka takura min na kaika court saboda tozarcin yayi yawa” ya zuba mata ido yadda take masa masifa kamar wata yayarsa ko uwarsa,ya tsuke fuska yana kallon Hajiya kamar k’aramin Yaro yace “Hajiya kice tayi shiru dan Allah,surutun ta yana hawamin kai” ta tab’e baki tace “Dan na fad’i gaskiya shi ne zaka ce ina maka surutu.!?” Ya juyar da kansa bai sake magana ba ya lumshe ido,ta mik’e a fusace tana kiran d’anta namijin mai sunan Alhaji zakar da suke kira *Aryaan* ya matso kusa da ita da ladabi yaro d’an shekaru 22 yace “Here i am mom” tace “Je ka kira min wannan Clark yake ko waye ne oho.!” Ya juya da sauri yana amsawa,babu jimawa suka dawo tare da Clark,bata kalleshi ba tana had’e rai cikin harshen nasara tace “gidan da yake aikenka za ka kai ni yanzun da sauri” yayi saurin kallon uban gidansa kafin ya kalleta,ta sake b’ata rai tace “Da kai nake kake kallonsa,idan ba zaka je ba ba ni address sai naje da kaina” ya sunkuyar da kai ya amsa a tsorace da yaji boss d’in nasa bai masa magana ba,ta zari vail d’inta ta rufa ta wuce a fusace tana fad’in “Hajiya na tafi sai na dawo” Hajiya ta saki baki tana kallonta kafin tace “Wai da gaske zuwa za kiyi yanzun,bakya ganin dare yayi.!?” Ta girgiza kai tana wucewa,Rafeek ya bud’e idonsa a karo na biyu yana kallonta har ta fice bai samu damar yin magana ba.
Direct Albert street suka nufa,tana back seat sai kallon arean take har suka tsaya bakin apartment d’in,ya fito ya bud’e mata k’ofa ta fita tace “Ina ne gidan.!?” Ya nuna mata da hannunsa,ta wuce ta barshi a tsaye a gurin,tana k’arasawa dai² entrance ta danna door bell,Bareerah ta bud’e ta bata umarnin shiga ciki,ta shigo idanunta suna rolling cikin apartment d’in da tunanuka iri² a ranta,on the other hand Bareerah followed her tana sanarwa Annie sun yi bak’uwa,they turned around da tunanin wace ce.!?,Hauwa tayi tsaye tana nuna ta da hannu cikin tsantsar mamaki but she could not even mention her name until Annie call her out “Maimunatu!” hurriedly Nuraz ya d’ago kansa daga tunanin neman mafitar daya tafi ya sauke akan matar with the memories of mene ne ya kawo ta gidan su.?
Maimunatu was standing where she was Annie ma haka,lolly kam tuni ta sulale tayi k’asa a sume,za ta fad’i a 360 Nuraz ya tare ta yana kiranta da k’arfi cikin tashin hankali,Nusrah ta k’araso a 180 tana kiran “Aunty” Bareerah drew her eyes outward tana lek’en fuskar Lollyn,kwantar da ita yayi saman armchair ya shiga murza tafin hannunta ganin lokaci guda ta d’auke,Nusrah ta kama d’ayan tana tab’a jijiyar dake gwada heartbeat d’inta,bayan ta tabbatar numfashin yana nan ta saki ajiyar zuciya ta d’ago suka had’a ido da Nuraz,ta masa alama da ido ya kwantar da hankalinsa,shi duka hankalinsa ya tashi ko tunanin auna tafiyar bugun zuciyarta bai yi ba,,Annie taja doguwar ajiyar zuciya tace “K’araso Maimunatu ki zauna” jikinta duk yayi sanyi sai kallon sashin da Hauwa take kwance take yi,ta fara takawa a hankali zata k’araso Bareerah ta zo da ruwa mai sanyi suka shafa mata,sanyayyar ajiyar zuciya tayi tafin ta fara motsawa,ta bud’e ido a hankali tana kallonsu,idanunta suka sauka kan Maimunatu dake tahowa a hankali inda suke,babu wanda yace mata ci kanki har ta k’araso,sun kafe juna da ido kowanne sai kallon d’an uwansa yake fuskokinsu d’auke da wasu irin manyan sak’onni,Maimunatu ta k’araso gabanta tana niyyar rik’e hannunta a fusace Nuraz ya daka mata tsawar da ba ita kad’ai ba hatta Annie sai da taji ta,fuskarsa a d’aure tamkar bak’in hadari yana kallonta with his coloured eyes yana cije hak’oransa yace “Me kika zo yi mana ne Malama.!?” Ta kalleshi a tsanake yadda ya tsaya gabanta kamar wani bijimin zaki yana huci,hak’oransa banda had’uwa da fitar da sauti babu abunda suke,da ganinsa ba sai ka tambaye shi dalili ba ya riga ya gane ko wace ce ita da matsayinta,ta kalleshi ta sake kallonsa ta juya tana kallon Annie tana nunasa tace “Adda Maryam.. Wan..na.n Nuraz ne ko Hauwa ta yi wani auren ta haihu.!?” Jikin Annie a mace ta girgiza mata da kai da kyar tace “Babu auren da tayi,shi ne dai Yaron nan Ubangiji ya raya mana shi” a mamakance ta kalleshi sosai tace “Ikon Allah,,ubangiji mai yadda yaso a lokacin da yaso” Wani mugun tsakin daya ja yasa duka hankulansu ya sake komawa kansa yana sake tsuke fuska yana kallon Maimunatu yace “Hajiya if this is what really bring u here,i hope u can go” ya fad’a yana nuna mata hanyar data biyo ta shigo,tayi ajiyar zuciya za tayi magana ya daka mata tsawa “I said leave.. We don’t want to see u here.!”
“Nuraz.!” Annie begins to call him out da muryar fad’a idanunta har sun fara sauya kala saboda b’acin rai ta ci baga da fad’a “I don’t like disrespect,ita wannan d’in ba kanwar mahaifinka bace kake mata tsawa” datse hak’oransa yayi cikin k’arajin masifa yace “Ni Annie ki daina cewa mahaifina,ni kad’ai ne ba ni da wani baba,mutumin daya sheganta ni shi zan kira da sunan mahaifi.? Mahaifiyata ta ishe ni rayuwa ko da uba ko babu zan rayu,ubangiji ya halliceni zai ci gaba da bani kariya”
“Silence right here before i hurt u” yayi shiru sai huci yake cikin ladabi ya sauke idanunsa k’asa,Annie ta juya ta kalli Maimunatu da jikinta yayi sanyi tace “sit down Maimunatu” ya sake d’agowa a fusace “A ina za ta zauna.!? Wollahi Annie sai ta bar gidan nan” ran Annie a b’ace tace “Ka ji na kama sunanka.??” Yace “Nifa Annie i don’t care da duk abunda za kuyi but billahillaziiy she most be out not for a while” Annie tana huci tace “What if i said she won’t leave.!?” Ya d’ago yana kallonta his eyes twinkling again because of the trauma yace “Shi kenan Annie I’ll leave the house sai ta zauna” yana fad’a ya wuce bedroom d’insa Annie ta kalli Maimunatu tana fad’in “Zauna mana” ta girgiza kai tace “A’a Adda Maryam,bcos of my brother’s fault bai kamata na haddasa muku fitina ba,tunda har yayi rantsuwa zan tafi but in sha Allah zan dawo.”
Yana shiga bedroom he took nothing but his car keys,the nerves in his forehead duk sunyi bar’o bar’o,ya fito a fusace had’e da banging door d’in ya kama hanyar fita,Nusrah tayi saurin tashi ganin zai fita and begins to run after him cikin tashin hankali tana masa magana,babu wanda ya kula yayi ficewarsa,ta dafo masa baya har waje,ya bud’e front seat ta side d’in driver ya shiga ya kulle yana k’ok’arin tada motar tayi saurin bud’e d’ayan side d’in ta shiga,mukullin tayi saurin cirewa ya d’ago idanunsa ya sauke akanta cikin hayaniya yace “give it to me.!” Yana mik’a mata hannu,ta girgiza kai tace “A’ah” yace “Ba ni ki fita nace.!” Ta sake girgiza masa kai tace “Ba zan bayar ba” cikin k’arfin hali,wata uwar tsawa ya buga mata yace “Za ki bani ko saina shak’e ki kin rasa numfashi.??” Ta d’auke kai gefe tace “will u try.!?” Tana turo masa wuyanta,yayi k’wafa yana jijjiga kai bai ce komai ba,ta koma ta zauna sosai tana kallonsa tace “Wane irin zafin zuciya ne haka.!? Daga zuwan mata baka jira ka ji abunda ya kawo ta ba kawai ka hauta da masifa,dama laifin wani yana shafar wani ne.?” Ya juyo a fusace ya fizgota ta fad’o jikinsa a firgice,yana zare idanunsa da suka koma ciki,da wata irin kakkausar murya yace “Give me my key and then hurry to get out from my sight” duk da ta tsorata da shi hakan bai sa ta fasa ba tace “Bazan bayar ba” ya daka mata tsawa yace “Ke bani nace” ta gyara bakinta tace “Sai kayi kuma” hannunta ya dank’o zai b’amb’are ya kwace key d’in tayi maza ta tura shi cikin riga,he lifted his red eyes over her yayi k’wafa angrily pushed her back ta koma ta zauna,her head hitting the car’s cover ta saki k’arar azaba,da sauri ya rik’o ta bakinsa har b’ari yake wajen fad’in “Sannu! Baki ji ciwo ba.!?” Ta d’ago idanunta ta sauke a kansa,ya janye hannunsa daga jikinta da sauri ya harareta,ta tab’e baki kad’an tace “Idan naji ciwo ma ai kai ka janyo” ya tab’e baki yana kallon waje “Ko kuma ke ba,ni na shiga sabgar ki ko ke kika shigo nawa.!?” Ta juya tana kallonsa tace “Mu duka muka shiga harkar juna,amma kaine ka fara” ya juyo da kansa yana kallonta “Kada ki rainawa kanki hankali ni na biyo ki ko ke kika biyo ni.!?” Bata yi magana ba tace “Sai kuma kayi” yace “Sai muyi dai” ta tab’e baki tace “Wai daka fito ma ina zaka je da.!?” Yace “Ina ruwanki da inda zanje.!?” Tace “Ruwan nawa dana gani shi yasa nayi tambayar ai” yayi siririn tsaki bai kulata ba,ta sake juyowa tana kallonsa,yadda yayi kicin² kamar wanda aka aikawa sak’on mutuwa ta tab’e baki k’asa² tace “Mutum sai miskilanci” yayi saurin juyowa yace “Me kika ce.!?” Tace “Ina ruwanka ko kaji nace kai.!?” A fusace ya dank’o ta cikin fushi yace “Maimaita abunda kika fad’a yanzun” tace “To ina ruwanka ne wai ko da kai nake.??” Ya kalli k’wayar idonta dake k’ik’k’iftawa ya saketa yace “Mutum sai shegen tsoro” ta tab’e baki bata ce komai ba sai tambayar da ta sake yi masa “Where do u think to go.!?” Ya d’auke kai yana kallon waje yace “Bar!” A sukwane ta juyo idonta a wajen tace “What are u going to do.!?” He didn’t bother yace “Me ake zuwa yi.!?” She carefully stared at him tace “Dama kana sha ne.!?” Ya d’age shoulder’s yace “I’m going to start today” hankalinta a tashe ta juyo dukanta ta fuskance shi tace “Pleasee don’t go” ya juyo yayi mata wani irin kallo yace “Why not.!?” Tace “Dan girman Allah ba don ni ba” ya tab’e baki yace “I haven’t made a promise to u bazan je ba ko bazan sha ba” tayi shiru tana kallonsa ta rasa abunda zata fad’a,can tace “To wai duk mene ne ya janyo.!?” Kai tsaye yace “B’acin rai” tace “Saboda b’acin rai then u rebel against ur Lord ko.!?” Ya juyo ya kalleta ya d’auke kai yace “Kinga Malama first give me the key and then naje na dawo sai ki min lecture” ta marairaice tace “Dan Allah ba don ni ba kace ka fasa zuwa,babu kyaufa kaima ka sani,sannan idan ka sha ka san nau’in sab’on da zaka aikata kana cikin maye.!?” Ya juyo yana kallonta ya tab’e baki “Ina ruwanki da sab’on da zanyi,naga dai kaina zan d’aukarwa nauyin zunubin ko.!? Besides iyaka ace bayan giya na nemi mace,shi kenan fa” hawayen idonta tayi k’ok’arin mayarwa tace “That’s not it” yace “So what.!?” Tace “The sin and the severity of guilt will continue to spill over ur family” yace “by then i will repent” cikin hayaniya tace “U will repent.! Daga baya kenan ko.!? Are u sure ma ubangiji zai barka har ka gama aikatawa sannan ka tuba.!? Ko kana da grantee idan ka tuba he will forgive u.!?” Yace “Of course he will forgive me” a fusace ta juyo hawaye suna sakkowa a idonta tace “well.! Tunda kace haka” keys d’in ta ciro ta mik’a masa tace “Ja motar muje” ya juyo yana kallonta yace “where are we going.!?” Tace “Inda zaka je” yayi murmushi ya tada motar suka fara tafiya,a bakin *Round 6 bar & night club* yayi parking bata kula shi ba ta bud’e motar ta fice,ya juya zai mata maganar shi da wasa yake mata dan baya so ta dame shi ne,yaga har ta fice ya fito da sauri a tunaninsa idan sun zo ba zata iya fita ba,shi tunda yake bai tab’a zuwa ba sai dai ya wuce yana yiwa masu shiga fatan shiriya,ya biyota da sauri yana kira tak’i tsayawa sai da ta jashi har ciki,da kyar ya risketa a bakin bar d’in ta haye saman stool tayi d’are² ya tsaya kusa da ita yana haki,ya sunkuya dai² kunnenta saboda sautin music da aka k’ure yace “What are u doing.? Did i told u to come in.!?” Bata kulashi ba tayi oder cup biyu na veer,ya zaro ido yana kallonta yace “Ki bari bana son abunda kike yi” ta d’ago ta kalleshi lokacin da me kula da gurin ya mik’o mata yana murmushi yace “A sha lafiya” She smiled at him ta d’auki cup za ta kai bakinta,quickly he twisted her arm ta dago ta kalleshi tace “What’s that.?!” Yace “Ba ki da hankali za ki sha.!?” Tace “u don’t mind ka sha kawai” tana sakin wani mugun smiling as she took the other cup tana mik’a masa “Karb’i ka sha kaima dama abunda ya kawo mu kenan” ya k’wace cup d’aya a hannunta ya ajiye,yace “Kina hauka zaki ce na sha” tayi dariya tace “A’a na ji kace ne zaka sha,shi yasa nima zan sha” ya kamo hannunta zai kwace d’ayan cup d’in ta sake d’auko d’ayan yana kallonta da b’acin rai yace “Wai ke me yasa kike haka,daga fad’a miki zan sha shi ne saboda kin fini rashin hankali sai ki d’auka za ki sha.!?” Tace “Gani nayi kai fad’a kayi,ni kuma shi yasa zan aikata” yace “ajiye mu tafi to”,ta d’ago tana kallonsa tace “A’a saina sha,kaima ka sha ga shi” tana mik’a masa kofin trying to put it in his mouth,a fusace ganin tana neman d’ura masa abaki ya doke kofin ya fad’i ya fashe,the explosion of the glass cup had to stop the music dake tashi hankulan turawan ya dawo kansu,hannunta ya dank’a a fusace yana k’ok’arin kwace d’ayan cup d’in tak’i saki yace “Saki” tak’i,juyin duniya yayi da ita ta saki tak’i data fusata shi bai san sanda ya kwasheta da mari ba babu shiri ta saki ya ajiye musu,ya zaro wallet d’insa ya cire kud’in da bai san nawa bane ya ajiye musu ya kamo hannunta ya shiga janta,tana dafe da kuncinta saboda shigar ta da marin yayi,yayi ta janta sai da suka fito some of the onlookers were stepped behind him yana fitowa ya bud’e mota ya jefata,ya zagaya d’ayan side d’in ya shiga ya tada motar,da mugun gudu ya bar gurin yana dana sanin ambaton zai sha da yayi da jan istigfari a zuci,har suka shigo line bai kalleta ba,itama bata fasa kuka ba,ya gyara parking bai kalleta ba yace “get out” bata kalleshi ba tace “Mari na fa kayi” ya juyo a fusace yace “Na mare ki,za ki rama ne.!?” Ta sake fashewa da kuka,cikin kuka tace “To kawai daga cewa zan sha sai ka mare ni,tun farko kai me yasa ba’a dake ka ba da kace zaka sha ka nemi mata.!?” Ya tsaya kallonta da sakakken baki yace “Da nace haka ina ruwanki.!?” As she added the volume of her cries tace “To ni da nayi ina ruwanka da ni.!?” Ya matse forehead a masife yace “Be quiet.! Don’t let me feel too bad yanzun ki janyo na zane ki” tana kuka tace “Allah nima saina fad’awa Annie abunda ka yi” yace “kada ki fasa maza go and tell her,but ki tabbata from the time kika fad’a from that time i will begin to do what i didn’t intend to” ta juyo da sauri tana tsayar da kukan tace “What are u going to do.!? Giyar za kaje kasha ka nemi matan.!?”
A fusace yana mata tsawa yace “Ehh! Su d’in zanyi ina ruwanki idan na yi.!?” Ta sake fashewa da kuka tace “Allah ba zaka jeba,kuma duk wacce ka nema Allah saina..” Bata k’arasa ba yace “Sai kin yi me.!?” Cikin hayaniya tace “Ina ruwanka da abunda zanyi.!?” Ya jinjina kai yace “get down” tace “bazan fita ba wollahi sai dai mu fita tare” yayi shiru yana kallonta yace “ke fita nace,komawa zanyi tunda ke baki da hankali” tace “Rashin hankalin yasa nace zan sha beer d’in,if u want by then u can took me as ur prostitute..” Ya juyo a firgice “do u know what u’re saying.!? Ba ki da hankali ko.!?” Tace “u don’t care! Since i have no value da za’a iya aure na a zauna da ni,na yanke shawaran zame maka karuw..!” Bata karasa ba ya shak’o wuyanta cikin masifar zafin rai yace “If u repeat it again wollahi sai na ji miki ciwo,baki da hankali baki da tunani kike kiran kanki da wannan sunan.!? Ko su karuwan da suka tsallake gaban iyayensu suke zaman kansu suna gudun a kira su da sunan shi ne ke dan baki da lissafi kike neman sawa kanki.!?” Ya tura ta baya ya daki steering wheel a zafafe ya furta “Tur da wannan furucin,fita ki bani guri,,fita nace” ya k’arasa yana mata tsawa,ta had’e kai da guiwa ta sake fashewa da kuka mai tsanani,ya dafe kai he felt himself regretting akan maganarsa,sun jima a haka idanunsa a lumshe banda neman gafarar Ubangiji babu abunda yake yi,ta sassauta kukan a hankali in a frightful voice ta fara magana…..
#Kuji iya shege.! 😨😨😨
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 25.
#A ʀᴇᴍɪɴᴅᴇʀ
Fitarsu Nuraz a gidan babu jimawa,Maimunatu ta sauke dogon ajiyar zuciya,duk yadda Annie tayi da ita akan ta zauna amma fir tak’i tace za ta dawo tunda Allah ya sa ta ga gurin da suke zaune,Annie tace “shi kenan babu damuwa”,tayi mata sallama Annie ta rakata har bakin entrance,Lolly ma dai were not able to speak anymore cos tuni ta bar musu wajen tunda ta farko daga suman da tayi,suna tsaye Maimunatu tayi shiru kamar mai tunani Annie tace “Dan Allah Maimunatu kiyi hak’uri da abunda yaron nan yayi miki,in sha Allah i will talk to him,ban san a ina ya koyo wannan halin ba” Maimunatu tayi murmushi tace “Laa! Adda Maryam wollahi ba sai kin yi masa fad’a ba,ni duk abunda family ku za suyi ba zan tab’a jin haushi ba,it’s my brother’s fault so that must affect us,but in sha Allah when i get back we will talk” Annie tayi mata godiya,itama haka sannan ta juya ta tafi,har ta shiga mota suna d’agawa juna hannu,suna fita daga arean Annie ta fito harabar apartment d’in ta duba bata ga motarsa ba,ta wuce ciki tana fad’in “Is this boy really going to leave home.!? Ita kuma Nusrah ina taje ne? Kada ace binsa tayi.!” Har ta koma ciki bata fasa yiwa kanta tambayoyi ba,but babu wanda zai amsa mata.
Har suka shiga mansion Maimunatu tunani take akan abunda ya faru sai da Clark ya gyara parking ya fito ya bud’e mata k’ofar sannan ta dawo hayyacinta ta san sun dawo gida,ta fito ta wuce cikin apartment d’in d’an uwantan bcos ta san can zata tarar da Hajiya tunda ba cikakkiyar lafiya ne da Rafeek ba,tana shigowa yaranta suka fara rigegeniyar welcoming nata ta amsa ta wuce su,a bedroom d’insa ta tarar da su yana kwance saman bed rabin jikinsa a rufe,tayi musu sallama ta shiga,Hajiya ta kalleta da mamaki “Har kin dawo.!?” Tace “Umm!” Tana zama saman armchair dake cikin bedroom d’in,but Rafeek were unable to speak because he’s in pain,Hajiya tayi ajiyar zuciya tace “Ko dai baki same su ba.!?” Ta girgiza kai tace “A’a Hajiya na same su” Hajiya ta zuba mata ido tana kallonta cikin son k’arin bayani,tayi ajiyar zuciya tace “bcos of what he did a bayan we had to face the punishment” ya bud’e idanunsa da kyar masu cike da bacci ya kalleta,Hajiya tayi ajiyar zuciya tace “u didn’t get a chance to talk to them!?” Tayi shiru tana tunani kafin tace “A’a munyi magana da Adda Maryam but not for that matter” Hajiya ta tari numfashinta “Kin ga Hauwa’u.!?” Ta girgiza kai tace “Na ganta babu wanda ban gani ba tsakanin Hauwa da Nuraz,sai dai ban samu damar yin magana da su ba” yadda komai ya faru ta sanar wa Hajiya,Rafeek was silent and listening Hajiya tayi ajiyar zuciya “In sha Allah zuwa na gaba tare za mu tafi since and u find out that she is not married,but what binds me is yaya aka yi suke tare da maryam.!?”
Maimunatu tace “Who knows.? Allah dai yasa ba abunda ya yiwa Hauwa ne ya shafeta ba” Hajiya ta zuba mata ido tana nazari,tayi ajiyar zuciya tace “It would be difficult to say so” Maimunatu tace “Hajiya zai iya kasancewa saboda idan baki manta ba,when i met u in U.S na fad’a muku abunda mahaifinsu ya yiwa ita Hauwa” Hajiya ta jinjina kai tace “Haka ne amma dai Allah yasa it was not” Maimunatu tace “Ameen Hajiya nima addu’ar da nake yi kenan” duka suka yi shiru kowannensu da tunani dake ransa,Rafeek yayi d’if yana juya maganganunsu a zuciyarsa har ya samu wani irin baccin wahala ya d’auke shi.
***
“I’m sorry please.! Ba don ni ba,kada kaga kamar dama na saba aikatawa ne,sharrin zuciya yasa na fad’a maka hakan amma ba haka nake ba” yayi shiru bai kulata ba idanunsa a lumshe har lokacin,she bowed her head and wiped tears da siririyar muryarta ta sake cewa “If u remember what happened that day in our home Mommy ta fara fad’a and banyi tunanin ranka zai b’aci ba shi yasa na maimaita yanzun,though i knew i have no value a gurin wasu mutanen i guess i was like that a gurin kowa,da ace ka nemi wasu matan without even realizing their situation,suna da cikakkiyar lafiya ko babu,they have a serious illness or not,shi yasa na fad’a maka haka,a tunani na da na rok’i alfarma kace sai ka yi da gasken za ka aikata..” Ta sake fashewa da sabon kuka,bayan ta yi mai isarta bai kulata ba ta sake dakatawa tace “Kuma ko da muka je can d’in nima ba da gaske nake yi zan sha ba,duk na yi haka ne dan na gani za ka sha ne da gaske ko a’a,lokacin da na fahimci ba sha za kayi ba na takura sai na sha kayi k’ok’arin k’wacewa,shi ne nace ka sha har ka buge ni,ni ko gurin ma ban tab’a sani ba,ban tab’a zuwa ba sai yau..” A hankali ya bud’e idonsa da suka yi wani iri saboda b’acin rai ya saki bayananniyar ajiyar zuciya,a hankali ta furta “Kayi hak’uri in sha Allah i’ll never do it again”,bai yi magana ba ya bud’e motar ya fita ta goge hawayenta ta bud’e ta fito itama,a cikin harabar apartment d’in ta tarar da shi a tsaye she didn’t think saboda ita ya tsaya,zata wuce shi yace “come here.!” Ta dakata a hankali tana kallon k’asa yana tsare gida yace “Even if Annie ask u don’t tell her anything,idan ta yi magana zan fad’a mata da kaina” ta girgiza kai a hankali yace “Maganar Mommy take ko waye nema.!?” Ta gyad’a masa kai yace “From this day on i don’t want u to remember it again,maganar baki da daraja babu wanda zai aureki shima haka,kin san gaibu ne da za ki munanawa Allah zato.!?” Ta girgiza kai a hankali yace “don’t say it again kin ji.!?” Tace “Toh! In sha Allah i won’t” yayi shiru yana kallonta a hankali kamar mara lafiya yace “And tgen marin da nayi miki,,shima kiyi hak’uri kin ji..!? Raina ya b’aci ganin ina miki magana kina neman mayar da ni abun wasa..” Ta girgiza kai a hankali tace “It was my fault,da na ji abunda kace tun farko da hakan bai faru ba” yayi shiru yana kallonta,haka nan yaji wani irin tausayinta yana sake bijiro masa,a hankali yace “Ok! Shiga gida to ina zuwa” har ta fara tafiya ta tsaya,ya kalleta bai yi magana ba,ta dawo a hankali har inda yake tsaye tace “Where are u going then.?” Yayi ajiyar zuciya yace “I have no where to go zan rufe mota ne” ta jinjina kai ta wuce a hankali kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki,tana zuwa bakin entrance ta tsaya,har yaje ya rufe motar ya dawo bata shiga ciki ba,ya kalleta da mamaki kafin yayi magana ta danna doorbell,Bareerah ta bud’e musu k’ofa tana binsu da kallo,suka wuce ciki Nusrah tana sunkuyar da kai k’asa,Nuraz kam kai tsaye ya wuce zai shige bedroom Annie ta kira shi,ya tsaya a inda yake,tace “Daga ina kuke.!?” Yace “munje wani guri ne” yana fad’a ya wuce dan wani haushin abunda ya faru d’azun daya sake turnuk’e masa rai,ta kalli Nusrah dake tsaye tana kame² tace “Sai ki wuce ai ki bani guri” sum² ta bar wajen,babu wanda ya sake ce musu komai,,da safe lokacin suna zaune a dining dukansu Annie ta kalli yadda suke harhad’e rai ta kalli Lolly taga itama tun bayan gaisuwa bata sake magana ba,duka a cikinsu gara Nusrah itace kad’ai ta riga ta san damuwarta bai shafi abunda ya faru a daren ba,but itama kana kallonta zaka san tana da damuwa,shi kuwa gogan his face alone was enough to express his feelings,tayi shiru bata cewa kowa daga cikinsu komai ba har suka gama,suna niyyar tashi tace “ku dakata i want to talk to all of u.!”
Suka kalleta a tare,she didn’t care what they were looking at ta juya ta kalli gefen da Lolly take tace “Zan fara dake Hauwa kafin na dawo kanku” Suka kalli juna da mamakin me suka aikata su kuma.!? Annie were began to say “before i say anything let me start by reminding u wani abu da kuke k’ok’arin mantawa,ita duniya da kuke ganinta fa ba komai bane face makaranta,sannan rayuwar da muke yi dukanmu tamkar dalibai ne wad’anda ubangiji ya halicce mu domin mu bauta masa,idan munyi aiki na gari ko sab’anin haka zamu karbi sakamakon aikimu a gaba,haka nan babu wani bil’adam da zai ce muku tunda yazo duniya a cikin jin dad’i yake bcos every human being experienced his own difficulties,kowa da irin nashi maybe nawa yafi naka ko naka yafi nawa,but most of the time we forget that komai da ya/yake faruwa is based on one thing that is k’adar *(K’ADDARA)* kasancewar k’addara d’aya daga cikin rukunan imani guda shida,wanda duk bai yi imani da su ba ko kuma ya yi musu a kansu Ubangiji (S.W.T) ba zai karb’i ayyukansa ba k’anana ko manya,believed in k’adar rukuni ne mai girma through which man is immersed in his life and receives answers to many things that have gone before him kamar yadda ubangiji yake cewa “We have created everything with a destiny” (Alk’amar verse 49) sannan Ubangiji (S.W.T) ya sake cewa “He is the One who created,and proportioned,and He is the one who invented things,and then guided them.” (Al’a’alaa verses 2-3) Ubangiji (S.W.T) added that “He created everything,kuma ya k’addara shi,k’addarawa.” (Alfurk’aan verse 2) Ayoyi da suke tabbatar da wannan rukuni,sun fi a k’irga sannan a cikin sunnar Manzon Allah (ﷺ) ma wuri daban-daban ya tabbatar da wannan rukuni mai girma.
Misali,a cikin hadisin da mala’ika Jibril (A.S) ya zo wajen Annabi (ﷺ) ya tambaye shi game da imani,sai ya ce “Belief is that u believe in Allah and His angels,his books,his messengers,the last day and the acceptance of K’adar khairihi wa sharrihi” Sai Mala’ika Jibril (A.S) ya ce “Sadak’ata.!” (Imam Muslim) the implications of K’adar shi ne ilimin Allah (S.W.T) which existed from eternity and things that were written by Allah (S.W.T) in detail before he created the heavens and the earth,,There is no rest and tranquility for a servants a wannan rayuwar ta duniya until he believes in k’addarar Allah,ma’ana ya sakankance cewa whatever Allah has created is existence and what he doesn’t want to happen,it will never happen.. Haka kuma lallai al’ummah da za ta taru gaba d’aya domin ta cutar da bawa da wani abu,they will never be able to do anything except abunda Allah ya rubuta zai same shi,haka nan da zasu had’u domin su amfanar da shi,ba zasu iya ba face abunda Allah ya rubuta,, ina fatan kun fahimci abunda nake nufi a nan.!?” Jikinsu duka yayi sanyi Annie tace “Though i don’t mean kada ku nuna fushi akan abunda aka yi muku,bcos Allah has given us the right idan anyi mana muka ji ba za mu iya hak’uri ba mu rama but be careful not to over do it,and never forget that Allah (S.W.T) sets out everything in the book of fate long before he created us but me yace a k’arshe.!? Cewa yayi da za muyi hak’uri akan laifukan da aka yi mana da yafi mana alkhairi sama da muce za mu d’auki *FANSA* da kanmu.. Yana daga cikin abubuwa 20 da ke taimakon d’an adam akan *HAKURI* da cutarwar mutane daga sheikhul Islam Ahmad bin Abdulhalim bin Abdussalam *(IBN-TAIMIYYA)* yake cewa “Bawa ya halarto da zunubansa a zuciyarsa yana mai jin cewa lallai Allah bai d’ora su akansa ba sai da zunubansa,kamar yadda Allah (S.W.T) yace:”Kuma babu abunda yake samun ku na musiba face da sababbin abunda hannayenku suka aikata,kuma yana yafe dayawa” (Shurah). Thus if a servant feels that everything that he has earned na rashin dad’i is due to his sin then he is absorbed in repentance and forgiveness from these sins da suka zama sababin d’ora mutane akansa,ya bar kuma aibanta su da zarginsu,da cin mutuncinsu.. Kuma idan ka ga yana kutsawa cikin mutuncin mutane idan suka cutar da shi and not go back to self-blame da neman gafara to ka sani lallai musibarsa musiba ce ta hak’ik’a.. If he repents and apologizes sannan yace:Abunda ya same ni saboda zunubai na ne,to musibarsa ta zama ni’ima a hak’k’in sa..Aliyu d’an Abiy-d’alib (R.A) ya fad’i wata magana wacce take cikin maganganu masu tsada cewa:”Kada bawa yayi fatan wani idan ba Ubangijinsa ba,and let not him the fear of something if not of his own sin (zunubinsa ba)” Kuma an ruwaito daga gare shi da kuma waninsa cewa:”Disaster (bala’i) does not come down except da zunubi,kuma ba a d’auke shi sai da tuba”
Na biyu “Mutum ya sani cewa:Lallai babu wanda zai d’au fansa da kansa face Allah ya gadar masa da k’ask’ancin da zai ji shi a cikin ransa,idan kuma yayi afuwa sai Allah ya d’aukaka shi,wannan kuma yana daga cikin abunda Manzon Allah (S.A.W) yake cewa:”Allah bai yi k’ari ga wani bawa kan afuwar da ya yi ba face d’aukaka” Wannan kuma saboda d’aukakar da ake samu idan aka yi afuwa shi yafi tsayuwa a gare shi,kuma shine yafi amfani fiye da d’aukakar da ake samu idan aka d’auki fansa saboda k’arshen izza ce ta zahiri,amma kuma tana gadar da k’ask’anci a bad’ini,yayin da shi kuma yin afuwa k’ask’anci ne a bad’ini,sai dai kuma ya kan gadar da izza a bad’ini da zahiri”
Na uku “Bawa ya san cewa if his life were depend on seeking revenge,his time is wasted and zuciyarsa zata rarrabu,sannan matsalolin sa da ba zai iya riskarsu ba sai su wuce masa,la’alla wannan yafi girman muni a wurinsa fiye da musibar da ta shafe shi daga b’angarensu. But if he forgives,his heart and his body sai su tafi zuwa ga matsalolin sa wad’anda sun fi muhimmanci a gare shi fiye da d’aukar fansa.”
Na hud’u “Bawa yaji cewa a cikin zuciyarsa patience is half of faith,don haka ba zai bayar da sashin imaninsa wajen taimakon kansa ba,if he forgive he should keep his faith free from any defects. Kuma lallai Allah (S.W.T) yana bada kariya ga wad’anda suka yi Imani.”
Na biyar “Wannan zaluncin da aka yi masa,whether it be the cause of remission of his sins or the exaltation of rank,if he takes revenge and doesn’t apologize ba za ta kasance mai kankare masa zunubi ba,haka ba za ta d’aga darajarsa ba.”
Na shida “Lallai idan yayi afuwa ga wanda yake husuma da shi,then the soul of those whom he has contended will feel that the pardoned is over him and he has made a profit against him,ba zai gushe ba har sai ya dunga ganin kansa a k’asa da shi wanda ya yiwa laifin.. wannan ya ishi afuwa falala da d’aukaka.”
(Fatan Allah yasa mu dace)..”
Ajiyar zuciya kowannensu ya shiga saukewa kamar wad’anda suka ci kuka suka k’oshi,Annie tace “Well,I know that wannan ya ishi duk mai hankali a cikinmu ya yiwa kansa hisabi kafin ranar da za mu ga amfaninsa ya zo” tana fad’an haka ta juya kan Nuraz tace “U Yallab’ai I’m back to u” ya d’ago idanunsa ya kalleta yace “Ni kuma Annie me nayi.!?” Tace “This is what i’m going to tell u right now” ya sunkuyar da kansa k’asa Annie tace “what really happens yesterday was so strange and embarrassing and ka yi matuk’ar bani mamaki” yayi saurin sake d’agowa tace “K’warai kuwa,duk abunda ya faru a bayan ka san ya faru ne ko kuwa labari kaji.!?” Yayi shiru bai yi magana ba,tace “Da kai nake ka bani amsa” a hankali yace “u are the one who gave me the story” tace “Shin an tab’a arresting mutum for a crime he didn’t do.!?” Yace “No!” tace “Ka san matsayin Maimunatu a gurin mahaifiyarka or u don’t know.!?” A sanyaye yace “I know Annie” tace “What’s her fault in what ur father has done to both of u.!?” Yayi saurin d’agowa zai yi magana ta d’aga masa hannu “Whatever u do ba zan fasa fad’in mahaifinka ba,u or him are not enough to change Allah’s plan,ko ka isa ka yanke shi daga jikinka.!? Duk abunda ya faru it was because of misunderstanding,but i made sure that since his parents had confirmed that u were his son,saboda haka duk jimawar da za’ayi zai fahimci haka ko nace ya fahimta zuwa yanzun,so ka maida hankalinka jikinka idan ba haka ba zamu sa k’afar wando d’aya da kai” har ta gama bai sake ko da tari ba sai da tayi shiru a hankali yace “Im so sorry Annie,in sha Allah it won’t happen” tace “It’s better”,Nusrah dake wasa da middle finger d’inta Annie ta kalla tace “Ke kam daughter ba saina maimaita miki ba,ina fatan kinji maganata ta farko Allah yasa za ki kiyaye kiyi amfani da ita,,and hoping we all forget the past and forgive our parents and relatives,and in sha Allah in the future we will reap the benefits.” Suka ce “may Allah (S.W. T) say so” ta amsa “Ameen”
2 day’s later…
Hajiya ce ta kalli Rafeek dake zaune saman armchair tana b’ata rai,Maimunatu ta shigo ta gansu a parlor’n Hajiya ba su da niyyar fitowa,ta kalli Hajiya ta kalle shi tace “Wai Hajiya ba tafiya za muyi ba.!?” Hajiya tace “Uhn.! Wollahi kin ganni sai binsa nake kamar wani yaro ya tsaya sai nok’ewa yake,idan ba zaka je bane ka fito ka fad’amin.!” Ya d’ago yana b’ata rai yace”Hajiya ni dai da kunyi tafiyarku zanje daga bayan” had’e rai tayi tace “Ka san Allah.!?” Ya d’aga kai yana kallonta tace “Da kai nake fa” yace “Na san shi Hajiya” ta sake d’aure fuska tace “To yau dai banga abunda zai hana baka wuce mun tafi ba” zai mata musu tace “u know i hate want arguing ko.?” Ya girgiza kai tace “Wuce maza kafin raina ya b’aci..” Yayi shiru ya kasa magana,Hajiya tace “Wallahil’aziiym sai ka wuce munje ko za su yanki naman jikinka su ci d’anye,k’ark’ari ace abunda ya faru baya an taso shi ko.? To ko sabo za’a sake a yau sai mun tafi idan yaso kada ka dawo da rai.” Tana fad’an haka tace “Mintuna biyar na baka ka fito ka same ni a mota,idan ba haka kasa raina ya b’aci,ka san mene ne zai faru ai.!” Tana fad’an haka ta wuce Maimunatu ta biyo ta tana mita…..
*#Dear lovely wollah i don’t know what to say but ku yi min uzuri please..*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 26.
#Hᴇᴀʀᴛʙʀᴏᴋᴇɴ
Hajiya na fita ya tashi ya biyo su duk da yadda gabansa keta fad’uwa but he don’t want to get angry over him bcos yayi a bayan bai ji dad’i ba,securities d’insa suna ganin fitowarsa suka taso za suyi escorting nasu ya dakatar da su,daga shi sai Clark sai driver d’insa suka shiga daya daga cikin motar k’irar *the kia soul* da ganin motar za kasan kud’i ce,Hajiya da Maimunatu where in a white colour land cruiser prado GXL wagon,motar su ne akan gaba sannan wacce yake ciki,since they had come out daga mansion his fear had multiplied and he felt like ya koma but ba shi da yadda zai yi dole ne yabi umarnin Hajiya idan yana son zaman lafiya.
11:00am sharp suka shigo arean Albert street,a dai² apartment d’in suka yi parking Clark ya fito zai bud’e masa mota ya dakatar da shi,ya lumshe idanunsa yana jin fargaba mai tsanani tana sake taso masa,Hajiya kam da Maimunatu where began to reach the entrance of the house a bakin door suka tsaya Maimunatu ta danna bell,kamar kullum yau ma da Bareerah ta fara arba ta kallesu kad’an but she wanted to recognize her face,Maimunatu tana kallonta suka gaisa fuskarta a sake tace “Hope they are here?” Ta amsa mata ta basu hanya,Hajiya dai was all dumbfounded sai bin apartment d’in take da kallo tana fad’in “Masha Allah a zuciyarta” har suka samu guri suka zauna saman armchairs bata daina kalle² ba though nasu mansion ne amma tsarin apartment d’in sosai ya burgeta,ko ina sai fidda sihirtaccen k’amshi yake,Bareerah ta sake yi musu barka da zuwa and greeted Hajiya again,sannan ta wuce kitchen ta kawo musu snacks da drink bayan ta ajiye musu ta wuce bedroom d’in Annie tana basu excuse zata je ta kira ta,a zaune ta tarar da Annie saman pray mat tana karatun alk’ur’ani da alamun bata jima da idar da sallah ba (Salatud-dhuha/Walaha) though it was 11 na safiya tayi sallama ta shigo,sai da ta jira Annie ta kai ayah itama lokacin ta d’ago idanunta tana kallon Bareerah bcos she knew there was a reason ta ganta ta shigo mata room a wannan lokacin,Bareerah tace “Annie akwai bak’i a parlor” fuskar Annie da mamaki tace “Bak’i.!? Baki san su ba.!?” Ta girgiza kai tace “Gaskiya Annie ban san su ba,but na so na shaida fuskar d’aya” tayi squeezing face tace “Ok! Kice musu ina zuwa” Bareerah ta juya ta fita,addu’ah tayi sannan ta rufe alk’ur’an ta kamo hanyar fitowa da tunanin su waye a irin wannan lokacin,tana fitowa idanunta suka sauka kan Maimunatu ta saki fuska ta k’araso tana fad’in “Wai ku Bareerah take cewa bak’i.?” Maimunatu tayi murmushi tace “Dole ai ta kiramu bak’i tunda ba sanin mu tayi ba” Annie tace “Haka ne” ta ratso cikin parlor’n tana musu barka da zuwa,har ta shigo tsakiyan chairs d’in sannan taga Hajiya once again she surprised tace “Tare da Hajiya dama kuke.!?” She nodded her head and smiled,Annie ta tsuguna ta gaida Hajiya and then ta koma saman armchair ta zauna tana amsa gaisuwar Maimunatu cikin sakin fuska,Hajiya tana kallonta da mamakin sakin fuskar da suka tarar har suka tab’a y’ar hirar yaushe gamo kafin Hajiya tayi k’arfin hali tace “Ina Hauwa’u take ne.!?” Annie ta mik’e tace bari na duba ta a bedroom,Hajiya ta gyad’a kai tace “Toh babu damuwa” Annie passed by Lolly’s room,itama d’in dai² lokacin tana saman pray mat tana sallah,Annie ta nemi guri ta zauna har ta idar,lolly ta kalli y’ar uwarta bayan ta idar tana sakin fuska tace “Adda.!” Annie looked up at her face with no praise tace “get up Hajiya ta zo ganin ku” she gestured her face like she was looking for more information Annie tace “I mean Hajiyar su Maimunatu” ta zaro ido tana dafe k’irji tace “Ni kuma take nema Adda Maryam.!?” Ta gyad’a kai tace “Just find me in the parlor” tana fad’a ta wuce ta barta dafe da k’irji without ta bata damar yin k’orafi,da ido lolly ta raka Annie har sanda ta fita daga bedroom d’in a hankali wasu hawayen da bata san yaushe ne suka taho ba suka gangaro mata,ita dai Allah ya sani da y’ar uwarta zata kyaleta wollahi da babu abunda zai sake had’a ta da su,to amma ta san idan ta nuna baza ta jeba fad’a zata sa ta gaba tayi mata,tasa hannu tayi whipping tears gabanta sai tsananta bugawa yake,cikin k’arfin hali ta tattara d’an kuzarin da yayi mata remaining ta fito tana bin bango cike da tsoro da fargabar abunda zai je ya dawo,Annie taji motsin fitowarta ta d’aga kai ta kalli yadda take tafiya a tsorace,har ta k’araso bata daina kallonta ba,she sat down with her head bowed sai da Annie ta tab’a ta sannan ta d’ago kanta ta kalleta,alama tayi mata ta gaida Hajiya she kept her eyes half open and then in a moment of weakness ta furta “good morning Hajiya” Hajiya dake kallonta tace “Masha Allah daughter har yanzun kina nan kamar yadda na sanki” ta sake sunkuyar da kanta k’asa some tears dake mak’ale suka fara running mata a saman fuskarta,Hajiya tace “Fatan mun same ku lafiya,ya bayan rabuwa.!?” Ta karasa maganar cike da jimami,but Lolly couldn’t answer sai Annie ce ta amsa “Alhamdulillah!” Parlor’n ya d’auki shiru na tsayin lokaci ba tare wani yayi magana ba again Hajiya tayi k’arfin hali da wani irin murya ta fara magana “Praise is to Allah in all circumstances.. Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga Ubangiji mai kowa da komai,tsira da aminci su k’ara tabbata ga fiyayyen halitta,farin jakada babba d’an Abdullah,,though ranar yau ta kasance ta daban a gurinmu baki d’aya,ya kamata muyi godiya ga Allah (S.W.T) who intends to reunite us after a long time damuka kasance a rabe babu wanda yasan inda d’an uwansa yake,and then for now i still think that none of us think that we are alive or that we will be reunited,,wannan duk cikin hukuncin ubangiji ne,abunda duk ya k’addara shi ne yake kasancewa..” Annie tace “Haka ne” Hajiya tana kallon lolly ta kira ta *”HAUWA’U”* lolly fails to respond sai sake sunkuyar da kai da tayi Hajiya tace “Tabbas mun kasance masu laifi a gare ku,ace tsayin wannan lokacin bamu nemi inda kuke zaune ba,sai dai a matsayina na uwa and ur mother in-law daughter na taso takanas gare ki ba don komai ba only to ask for ur forgiveness,al’amura da suka faru a bayan marasa dad’i that the mouth can not pronounce ina fatan zamu manta da su mu yafewa juna,and hoping that we will all take it as a spell written by Allah (SWT) to us and may he grant our patience and prayers to be partakers of this life and hereafter..” Suka amsa da ameen,Hajiya ta waiwaya ta kalli Maimunatu tace “Ke me yayanki yake nufi ne.!?” Tace “Wollahi Hajiya i don’t know” Hajiya ta sake d’aure fuska,bata cewa komai ba ta kira shi through phone,ring d’aya tayi ya katse sannan ya kira back,tana d’auka tun bai yi magana ba ta katse shi “Kai malam me kake nufi ne.!?” Daga gefen Rafeek jikinsa a sanyaye yace “Hajiya jira nayi dama ku fara yin magana da su kafin na shigo” tace “Saboda haka na fad’a maka.!?” Yayi shiru bai yi magana ba,Hajiya tace “I’m waiting for u then my father,since u are still ignorant ka ci gaba da b’ata min rai ka ji.?” Yace “Dan Allah Hajiya..” Kafin ya k’arasa ta yi hanging call,yayi shiru yana jin zuciyarsa kamar za ta fito,slowly without ya tsaya jiran driver ko Clark su bud’e masa ya bud’e ya fita.
Da kyar yake iya d’aga k’afafunsa yana zuwa bakin entrance ya tsaya a sanyaye at least he had spent more than five minutes shi bai koma cikin mota ba and shi bai danna bell ba yayi tsaye like ginannen pillar,Hajiya taji shiru² babu alamun zai zo a fusace ta cewa Maimunatu “ke.! Fita kice idan ba zai zo ba ya tattara ya tafi kafin na fito na same shi” ta mik’e da sauri ta nufi hanyar fita,tana bud’e entrance ta ganshi tsaye tsoro bayyane a saman fuskarsa bata yi magana ba ta tab’e baki and then she turned and left the door open,ya bita da kallo har sanda ta koma ta zauna,a hankali ya d’aga k’afarsa da yake jin kamar basa jikinsa da kyar ya shiga ciki yana yin addu’ah bcos he’s in great fear of what he might find muryarsa a k’asa yayi sallama,Annie ta amsa tana binsa da kallo har ya k’araso inda suke,a daddafe ya nemi guri saman armchair ya zauna bai iya d’aga ido ya kallesu ba ya gaisar da Annie ta amsa masa a shak’e,the way she responding him yasa ya d’ago karaf suka had’a ido fuskarta a d’aure babu alamun rahama,ya had’iye wasu irin terrified saliva’s idanunsa suna ci gaba da rolling har ya sauke su akan lolly da jikinta banda wani irin shivering babu abunda yake,hannunta data k’ank’ame na Annie yabi da kallo ya d’ago ya sake kallon fuskarta,though she vowed her head but he just realized she was crying,his face turned soft and turned to look at Hajiya who was staring at him babu shiri ya sunkuyar da idanunsa k’asa,Hajiya taja siririn tsaki a ciki tace “is this really what brought u here.!?” Ya d’ago kai bcos he didn’t understand the point of her question over him,ya sake had’iye saliva’s idanunsa suka ci gaba da zagaye among the four people duk wanda ya kalla sai yaga fuskar dai iri d’aya ce,wasu irin gumin wahala da tashin hankali suka fara tsatstsafo masa but ya kasa d’aga even his hand bare ya goge,Hajiya ta daka masa tsawa tace “Am i not talking to u.!?” Ya sake had’iye saliva’s da kyar yana mata kallon “Hajiya what shall i do.!?” Ta zaro ido tace “Ni zan fad’a maka abunda za kayi.!?” Yayi shiru tace “Good for u,since u don’t know what to do sai ka koma inda ka fito” yayi saurin kallonta zai yi magana tace “Tashi ka tafi” yace “Dan Allah Hajiya kiyi hak’uri” ta d’auke kai gefe tace “Ba ni za ka bawa hak’uri ba” He was silent and unable to speak,Hajiya stared at him tana jiran taji me zai ce but for about an hour he couldn’t move his lips ta girgiza kai tana kallon lolly da tak’i yarda ta d’ago kanta,ta gyara zama tace “Daughter.!” Slowly ta d’ago hannunta and then wiped the slender tears that came down ta amsa muryarta na rawa,Hajiya tace “As a mother,can i ask for a favor.!?” Ta gyad’a kai suddenly as if she didn’t want to,Hajiya ta sauke ajiyar zuciya tace “Dan Allah not for me and not to look at the fast,i ask ur forgiveness for what we have done to u,even though i know it will be difficult ace lokacin da muka rabu baki fahimci shiriritar rafeek ya janyo faruwar komai ba” she began to pull her nose and then softening her voice tace “In sha Allah na yi Hajiya,and dama can u have done nothing wrong to us” Annie ta kalli y’ar uwarta tayi ajiyar zuciya,Hajiya tace “Batun tsakaninku da Rafeek i can’t say anything,here he is before u.. If he asks for ur forgiveness,u have the right to do anything u want,i will not erupt into ur phrase,whatever happens shi ne silah.!” Quickly ya kalli Hajiya yace “Hajiya.!” Tace “If it’s not ur fault how do u want me to say Rafeek.!?” Ya girgiza kai yace “but Hajiya if u say to forgive me..!” Hajiya tayi saurin tarar numfashinsa “am i suggested u do what u do.!?” Ya girgiza kai yana marairaicewa,tace “Ur mouth makes that statement saboda haka shi zai furta neman afuwa ba nawa ba” kamar zai tsala ihu ya sakko kusa da k’afar Hajiya yana rik’eta gam yace “Hajiya kina yiwa Allah da manzonsa kisa baki,wollahi i know if i ask them to forgive me they won’t..!” Lolly tayi k’arfin hali tace “We forgive u.” Yayi saurin juyowa ya kalleta,zai yi magana tayi saurin maimaitawa,yayi still looking at her with astonishment as if he were saying “You really forgiven me.!?” Ko kallonsa ba tayi ba bare yasa rai za ta maimaita,Hajiya cikin tsananin mamaki tana kallonta tace “Daughter u really forgive him.!?” She nodded tace “Ehh! Hajiya.” Hajiya ta rasa abunda za tace because of the shock da kalaman lolly suka bata sai cewa tayi “God bless u daughter,may he have mercy on u.. Surely ur heart is good,u are a good person with a heart of compassion and mercy,duk laifin da yaron nan yayi miki a bayan baki rik’esa ba kin yafe masa.!?” Tayi shiru kanta a k’asa she just felt her tongue said out saboda babu yadda za tayi,and tana ganin kamar hakan shi ne zai fi musu sauk’i da ace Rafeek yazo yayi ta musu naci a gida shi yasa tayi tunanin she would have to made the decision,,shi kuwa gogan he didn’t know when he reach their destination,yana niyyar kai hannunsa ya rik’eta ta d’ago jajayen idanunta ta watsa masa wani irin kallon tsana,har cikin zuciyarsa sai da yaji tsoron kallon da tayi masa,ya zauna dafa’an a gabanta kamar mai d’aukar darasi,his hands barely ya kasa magana sai wasu some of the tears of remorse da suka fara sauka yace “u really forgive me.!?” Tayi masa banza,he kept repeating like he had a brain problem,ta fusata da tambayar da yake maimaitawa a tsawace tace “Kai haba da Allah,ance an yafe mene ne kuma na tambaya.!?” He stopped looking at her with tears streaming down yayi ajiyar zuciya a wahale yace “do u know what really happened after i left u.!?” Bata d’ago ta kalleshi ba bare yasa rai zata amsa,Annie in a fit of rage tace “Koma mene ne ya same ka mene ne alak’ar mu da shi.!? Ko ka tab’a tunanin mu wani abu ya faru da mu.!?” Yayi shiru yana gyad’a kai like he where lost his ears tace “If u really don’t know,let me tell u how stubborn u are..” yadda rayuwarsu ta faro tun daga ranar daya kori Lolly daga gidan kaf ta kwashe ta sanar masa ba tare data rage ko wasali ba,yana kallon Lolly with some tears of regret yake fad’in “Na rok’e ki da girman Allah kada ki dubi kirkin da mahaifana suka yi miki,nor to look at what i have done to u,dan Allah ki fad’i duk wani kalma which ur mouth shall speak that the Lord may requite akan irin zaluncin da nayi muku.!” Tayi saurin kallonsa tana jifansa da mugun kallo with her coloured eyes tace “Lokacin da nace mun yafe maka wani yayi shawara da kai.!? Ko kai ka sa muka yi hak’uri.!?” Yayi saurin girgiza kai yace “None of this but i know i don’t deserve ur pardoned.!”
Lokacin sallah da taga alamun yayi kusa ya bata damar mik’ewa tsam tayi wucewarta ba tare data sake kula kowa ba ko ta bi ta kan maganar da Rafeek yake mata,tana shigewa bedroom d’inta ta kulle dan ma kada a dameta bcos tana jin baza ta iya sake zama ba idan yana gurin,Annie ta bita da ido bata ce mata komai ba,Hajiya tace “To Maryam mu dai ina tunanin za mu koma,sai dai ko idan an kwana biyu mu sake dawowa” Annie tace “Hajiya ai da kunyi sallah kafin yaron ya zo ku ganshi” Hajiya tayi murmushi kad’ai bata ce komai ba,Annie ta musu jagoranci zuwa bedroom d’inta,suka yi alwala suka yi sallah,kafin su idar ta kira Nuraz,yana d’auka tace “HABIBIIY.! Do u hear me.!?” Yace “Ehh! Annie” ya nutsu yana jiran yaji me za tace,Annie tace “If there’s no problem can u come home.!? I want u to come right now.” Yace “right now Annie.?” Tace “Ehh! There’s something so important running amma idan da matsala ka zauna kawai ba sai ka zo ba” yace “Toh”,since Annie was hanged the call ya tsaya da wayar a hannunsa yana tunanin ba lafiya ba tunda tace yanzu,yana ta tunanin mene ne yake faruwa ya fito daga hospital ya kamo hanyar gida,,a gida kuwa suna gama magana da shi Annie tasa Bareerah ta musu preparing healthy lunch,bayan sun idar da sallah tayi musu jagoranci suka nufi gurin cin abinci.
In less than twenty minutes ya k’araso tun daya shigo arean kafin ya k’araso bakin apartment d’in sun ya hango motocin dake parke,ya bisu da kallo har ya gyara parking ya fita,yana tsayawa bakin entrance yayi knocking Bareerah ta fito daga room jin ana knocking ta bud’e,ta gansa tsaye fuskarsa cike da damuwa,tayi masa barka da zuwa ya wuce ciki yana tambayarta Annie,before ta amsa masa ya hangota tana tasowa daga dining,ya dakata da tafiya har ta k’araso inda yake,ta tsaya daf da shi kafin tayi magana su Hajiya suka taso,ya kallesu kad’an yana gaida su,Hajiya ta zuba masa ido a fili tana fad’in “Masha Allah jikan nawa ne yayi wannan girman.!? Lallai shekarun da yawa” Annie tayi murmushi,shi dai Nuraz couldn’t speak yana kallon Annie yace “Annie.!” Bai k’arasa ba tace “Ur grandma” yayi saurin kallonta though babu laifi ya gano kamarta da mutumin rannan da suka had’u,ya juya ya kalli Annie fuska a had’e yace “Annie kiran da kika yi min fa.!?” Tace “Zauna tukuna zan yi maka bayani”,ya nemi guri ya zauna ransa a dame but he doesn’t look at them again,,after he sits down his eyes go up to Rafeek ya zabura ya mik’e tsaye da mamakin mene ne ya kawo shi,Annie ta dawo da shi ta zaunar tace “Ina za kaje.!?” His nerves that appears began to hit up quickly ya datse hak’ora yace “Annie mene ne amfanin zuwa na kenan.!?” Tace “Kuyi magana da mahaifinka”,ya girgiza kai idanunsa cike da b’acin rai yana kallon Rafeek yace “he’s not my father and i don’t have any contact with him,har abada idan har wannan shi ne mahaifina gara ace tun farkon samuwata ban kasance d’an da aka samar ta tsarkakakkiyar hanya ba.!”
A tsorace Rafeek ya d’ago yana kallonsa jikinsa sai rawa yake yace “My son” a harzuk’e Nuraz ya watsa masa kallon tsana yace “kada ka sake kira na d’anka,ni ba jininka bane” Annie ta dafe kai bata iya yin magana ba,ya juya a fusace zai fita Rafeek yayi saurin tararsa with tears streaming down,Nuraz ya d’aga idanunsa masu cike da b’acin rai ya sauke kan Rafeek yana jiran yaji me zai ce,Rafeek cikin rawar jiki yace “Before u make a decision u have to think of what will going to happen” Hak’oransa dake datse ya murza suka bada sauti yace “Babu buk’atar bincike,ko har ka manta shekaru 28 da suka gabata,a lokacin daka tarar da mahaifiyata d’auke da cikina.!? Shin ka yi bincike ka tabbatar ni ba d’anka bane kafin ka yanke hukuncin cin zarafin baiwar Allah nan.!?” Rafeek ya kasa magana sai kallon Nuraz da yake yana jin kamar ya rungume shi ko zai ji sanyi,ya fara takowa a hankali zuwa inda Nuraz yake hawaye suna ci gaba da bin fuskarsa,yace “Of course i made a wrong decision without investigating.. But u have to excuse me,ka tsaya kaji dalilina..” Nuraz yace “Kamar yadda kak’i sauraron ita wannan mahaifiyar a wancan lokacin,today i wouldn’t listen to u..” Yana fad’a ya wuce zai bar musu gurin cikin fushi,Rafeek dake tsaye da sakakken baki yayi saurin rik’o hannunsa,cikin wani irin fushin da bai tab’a tsintar kansa a ciki ba ya juyo garin ya fizge hannunsa daga rik’on da yayi masa ya hankad’esa,kad’an yayi saura ya kai k’asa yayi saurin rik’o shi,all of them looked at him in amazement bcos no one thought zai rik’o shi,Rafeek yana dai² ta tsaiwarsa Nuraz ya wuce zai bar wajen a karo na biyu,duk kiran da yake masa bai yadda ya juyo ba ya nufi hanyar fita daga gidan ransa a mugun b’ace duk da ya san ko ya ce zai koma office ba iyawa zai yi ba amma ya gwammace ya bar musu gidan,idan ba haka ba kuwa komai yana iya faruwa his mind where thinking da ya san dalilin kiransa kenan there is no reason for him to come,yana zuwa dai² entrance zai fita Hajiya da Maimunatu suka kirashi da k’arfi a tare in a kind of frightful voices da bai tab’a jin irinsa ba…..
*#😱 Hhhhh! Lallai Rafeek’s family akwai k’arfin hali,,let’s see what happens to him…🏃*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 27.
#Hɪꜱ ᴅɪᴀʀʏ
Waiwayowa yayi a hankali fuskarsa babu alamun sauk’i sai ma wani irin sabon had’e rai da yayi yana gesturing face,kafin yayi magana Rafeek ya kai k’asa ji kake timm kamar an yasar da k’aton abu with his hand on his heart side hankulansu Hajiya a tashe suka nufo shi,har lokacin Nuraz yana tsaye a inda yake and there was no sign that he would move hannayensa zube cikin aljihu ya tab’e baki a hankali a tunaninsa babu wani abu dake faruwa kawai pretending ne,ganin yadda suka rud’e suna kiransa yasa Annie ta d’ago tace “HABIBIIY.! Come and hold up ur father” yayi tsaye yak’i motsawa a gurin as if he didn’t know what she was saying,hankalin Hajiya ya sake tashi ganin kamar Rafeek wasn’t breathing tana jijjiga shi tana kiransa amma shiru kake ji babu alamun zai motsa,ta d’ago kanta da kyar idanunta suna fidda hawaye ta kalli Nuraz tace “Help him grandson ba don shi za kayi ba,saboda Allah ne and then remember all the things u can do for him kai ka fishi tunda har kaji k’ansa,for sure idan bata taimaka ba yaci gaba da zama a wannan condition d’in he could lose his life.!” Ya d’age shoulders yace “Ya rasa ran nasa mana what can his life or death za suyi min.?” They looked at him all together though no one was surprised by his statement amma Annie taji shock,Maimunatu tayi saurin d’aukan waya tried to call his doctor,Hajiya burst again into tears cikin kukan take fad’in “Irin wannan lokacin na jiye maka tsoro rafeek,tun a bayan sai dana nuna maka hakan da za kayi is a great mistake,but ur stubbornness and childhood made u unable to understand it,shin yau waye gari ya waya kenan.!?” Ta share hawaye ta ci gaba da magana “28 yrs ago a wannan lokacin u showed that u didn’t want to talk about the pregnancy,aka haifi yaro kaje ka ganshi kak’i kallon d’an da kaine silar samuwarsa bare ka d’auke shi,haka ka rufe ido ka nuna kai sam baka da wani alak’a da shi,if ur child is unkind to u who do u think will sympathize with ur situation.!?” Annie tayi still tana kallon Hajiya,Hajiya tana sheshshek’ar kuka tace “Da baka aikata haka ba RAFEEK da baka gamu da irin wad’annan masifu ba,daga wannan sai wannan duk a dalilin taurin kai da ka gwada wajen bin zugar shaid’an ka bijirewa maganar iyayenka,in dai haka rayuwa take kuma za taci gaba da sawa ka sha wahala ni kam na yafe maka,ubangiji ya tashi kafad’unka” Annie tayi k’arfin hali tana kallon Maimunatu tace “Is he sick.!?” Maimunatu ta gyad’a kai a hankali,Annie tace “ya jima yana ciwon ne.!?” Maimunatu tayi ajiyar zuciya lokacin sun gama waya da likitansa da yace yana hanya tace “Ehh! Ya jima” Annie tace “How long has he been sick and what’s wrong with him.!?” Maimunatu tace “he had a heart attack for 23 years” Annie ta zaro ido tana girgiza kai cikin jimami tace “Allah ya sauk’ak’a masa”
Once again yayi wani irin mugun had’e rai ya juya yana tafiya hanyar bedroom d’insa ya d’an dakata a fili ya furta “nasa ciwon ai da sauk’i,those he humiliated shekaru 28 suka shafe without knowing the word of happiness,they only hear about it amma a kansu basu san shi ba,yaya yake yana da nau’ika ko babu.?? But Alhamdulillah they always grateful..” Annie reached where he was standing dai² door d’in shi,hannunsa ta rik’o bata yi magana ba except to aim to get him to where Rafeek was lying and there was no sign of breathing sai dai ya kafe a gurin ko kad’an yak’i yin gaba bare ta iya motsa shi,ta d’aga idonta da suka fara sauyawa tace “Kaje ka d’aga sa idan har na isa na fad’a kaji.” Ya girgiza mata kai yace “Ki kyaleshi kawai Annie” ta girgiza masa kai tace “He’s ur dad,would u like to miss him.!? No matter how bad he is kai ba za ka tab’a iya sawa ya zama na gari ba,and he never did anything except what Allah (S.W.T) has written mahaifi ko yaya yake y’ay’ansa basa kyamar sa,abun daya faru a baya k’addarar mu ce mu bamu isa mu kauce mata ba,mu godewa Allah duk abunda ya same mu Allah has given us the solution,,mun samu ci gaban da ba kowa ya same sa ba,ur father is ur father,u or him are not enough to change Allah’s destiny,shin ka manta duk wannan ci gaban waye ne yayi nufin ku same shi!?” Yace “Allah (S.W.T) yayi nufin mu da shi” ta girgiza kai tace “haka ne but ko wane ci gaba ko alkhairi da yake samun bawa akwai silah,shin za ka iya fad’a min waye silar samuwar ci gaban mu.!? Ko kuma are we the ones who fight to have it.!?” Yayi shiru yana kallonta,tayi ajiyar zuciya tace “Ur father is the master and he is ur genius,idan ace ubangiji bai yi nufin mu da samun ci gaba ba,how do u think ur father will be to u,why did he not forsaken u.? Don’t forget habibiiy at this time he has the right yasa a wulak’anta mu but he finally gives u home and a capital so that one day do not both of u to beg for a food or shelter” jikinsa ne ya d’an fara sanyi amma kuma duk da haka yak’i matsawa daga gurin,duk wasu kalamai da Annie ta san za su taimaka ya sakko ta fad’e su amma juyin duniya suka yi da shi ko tari yak’i ya sake yi sai dai yanayinsa kana kallo zaka san kalamanta sun shigesa,Annie ta gaji da zuba masa ido tace “Shi kenan habibiiy tunda kun d’auke ni marar amfani,surely i need to get back to where i came from” hankalinsa a tashe yayi saurin rungumeta yana bata hak’uri jikinsa har rawa yake yace “please Annie don’t say that.. If there are any people in the world who are desperate to be with u Annie kin san sai dai su biyo baya,Annie please i beg u with the greatness of God I’m so sorry and don’t say u will leave us please..” tace “u don’t care about me habibiiy ni ce dai na damu da damuwarku” yayi saurin girgiza kai idanunsa sun sauya launi yace “Wollahi Annie mun damu dake” she smiles and began to wiped the tears that cames down tace “Because of ur love i have chosen to leave home,saboda soyayyar ku i choose both of u to rejoice over me,saboda wannan soyayar nake tare da ku for 28 years without marriage and not because if i find a husband i will not stay with him,amma saboda kada ku wulak’anta na hak’ura da komai na zauna,i will have no regrets today when something has happened to me,everything i have na sadaukar da shi saboda farin cikin ku,,but today what are u trying to do for.!?” Ya girgiza kai muryarsa na rawa yace “Annie please.!” Yana magana yana goge mata hawaye “Do i deserve this from u.!?” Ya ci gaba da girgiza kai “Annie please.! Please don’t say that,whatever u said we would do just bcos of u,ko da hakan yana nufin yankewa.” ta sake yin murmushi mai ciwo “I wish ina da wannan alfarmar da na fi kowa farin ciki” ya katse ta da sauri yace “U have it Annie” tana kallonsa tana girgiza kai tace “Ba ni da shi habibiiy” yace “Kina da sama da shi Annie” ta had’iye saliva’s tace “Idan har ina da shi,and na kai matsayin da zan iya samunsa a gurinka ina son kaje ka kama mahaifinka” ya kalleta a tsorace yace “Annie is this really what u want.!?” Ta gyad’a masa kai tana lumshe ido tace “Idan har ina da alfarmar da kace habibiiy,wannan shi kad’ai nake buk’ata a gurinka” yayi ajiyar zuciya mai nauyi a hankali ya girgiza kai yace “An gama Annie” yana fad’a ya nufi inda Rafeek ke kwance,su hajiya suka bisu da kallon mamaki,shi kad’ai ba tare da taimakon kowa ba ya d’auke shi yayi hanyar fita,a gurguje Maimunatu ta dakatar da shi tace “Da ka dawo da shi his doctor is on the way”,ya tsaya sororo rik’e da shi,ta girgiza masa kai a hankali,he slowly turned towards his bedroom with Annie standing by the side of the room yana zuwa ta bud’e masa door d’in ya shige,Hajiya tana ganin haka ta koma saman armchair ta zauna ragwaf cikin damuwa tana godiya ga Allah da sauke ajiyar zuciya,,ya kwantar da shi ya juyo yana kallon Annie dake tsaye fuskarta da damuwa yayi kamar zai fita daga d’akin Annie tace “Where are u going.!? Dont leave him alone habibiiy ko ka manta wannan shi ne muradinka.!?” Yayi shiru ya fasa fita but jikinsa duk yayi sanyi saboda maganganun Annie sun ruguza masa shiri,Dr Stevens ya k’araso Maimunatu ta fita ta shigo da shi,since he came in ya kalle shi ya girgiza kai saboda yadda ya gansa ya san dole da matsala ya dudduba sa a gaggauce,ya d’ago yana goge gumi yace “We need to go to the hospital.” hankalin Hajiya ya sake tashi saboda tsayin lokaci da yake tare da ciwon he just checked him at home and provided him whatever he needed amma batun zuwa hospital kam ya manta when last hakan ya faru.
Nuraz ya kalli Dr Stevens zai yi magana ya dakatar da shi da fad’in “due to his condition we need to rush to the hospital because he is at the final stage.” Jin abunda ya fad’a yasa bai iya tsayawa yin magana ba ya juya da sauri ya d’auke shi a gaggauce suka fita daga gidan,Clark da driver’nsa suna ganin fitowarsu suka fito a gaggauce daga mota,but bai tsaya jiran su taimaka masa ba ya wuce yana niyyar sa shi a mota ambulance ta k’araso,kafin su Hajiya su fito har an sashi a mota sun wuce hospital,St Barnabas Clinic dake nan arean Albert street suka nufa a gaggauce suna zuwa aka shiga shi Nuraz da su Clark suka tsaya nan reception,lokacin da Hajiya suka k’araso idanunta sun kumbura sunyi ja,danma Annie tayi ta basu hak’uri ita da Maimunatu,Hajiya cikin jimami tace “Ni kam ban san wane irin k’addara ne wannan ba,ace daga wannan sai wannan,tunda yaron nan ya bijirewa maganar nan shi kenan rayuwarsa take cikin wani hali,in har dan saboda abunda ya aikata ne a baya ya ubangiji ka kawo masa sauk’i cikin lamuransa,na yafe masa wollahi har abada..” Annie tace “In sha Allah Hajiya komai zai zo da sauki ki daina fad’an haka,ki ci gaba da yi masa addu’ah.” Hajiya ta girgiza kai tace “Kullum cikin yi masa addu’ah nake,in sha Allah ubangiji ba zai tab’ar da shi ba..” Annie tace “In sha Allah..”
3:00pm Nusrah came home from school yau d’in ma bata tsaya jiran su Sarah ba saboda kanta da yake mata ciwo a hankali take tafiya like she didn’t want to har ta tsare cab ta fad’a masa inda zai kaita,yace ta shiga ta bud’e ta zura k’afarta tana jin kanta yana sake yi mata wani irin ciwo kad’an²,kamar wacce aka bawa umarnin d’agowa dai² lokacin ta daga idanunta da suke lumshewa su kad’ai,can daga d’an nesa da su kad’an ta hango shi tsaye ya jingina da motarsa hannayensa zube cikin aljihun trouser d’insa da alama sister d’insa dake skul d’in ya zo d’auka,tana kallonsa suka had’a ido yayi mata murmushi,da sauri ta shige mota had’e da rufewa,ya bita da kallo a hankali har suka wuce ta gabansa,tana ganin sanda ya juyo ya bi motar da kallo ta mirror,tayi ajiyar zuciya mai nauyi a hankali ta sake lumshe idanunta,har suka shigo arean bata bud’e idonta ba tana ta tunani sai da taji sun tsaya,a hankali ta bud’e lumsassun idanunta ta fita bayan ta sallami mai cab ta wuce tana sauke k’ananun ajiyar zuciya,ta tsaya a bakin entrance bayan tayi knocking ta jingina bayanta a jikin building,Bareerah tazo ta bud’e mata k’ofa ta shige,direct bedroom ta fara nufa tayi tunanin Annie tana ciki,ta tsaya shiru ta yi tunanin ko tana bathroom tunda data shigo bata ji alamun su ba and ta san basa zuwa ko ina,wajen mintuna goma tana jira taga bata fito ba a hankali ta cire kayanta tayi knocking k’ofar,jin shiru ya sake tabbatar mata bata nan,ta tura k’ofar a hankali tana lek’awa kamar mai jin tsoro,ajiyar zuciya ta sake yi sannan ta shige,ruwan wanka ta had’a mai d’umi da ta san za taji dad’in sa,tun tana wanka take jiyo wayarta tana ring bata wani damu ba ta ci gaba saboda ta san kiran ba lallai ya zama wani mai muhimmanci ba,tana gama wankan ta d’auro alwala sannan ta fito,simple gown ta d’auko mai mad’auri ta zauna tayi shafe² tasa kayanta tasa kajol da man leb’e tana gamawa ta d’auki wayarta dai² lokacin da wani kiran ya shigo,a hankali take bin number da kallo kamar kada ta d’auka amma haka ta daure duk da ta so gane number but ciwon da kanta yake mata yasa ta hak’ura ta d’auki kiran tasa wayar a kunnenta,muryar Aatif ta jiyo a wayan yana fad’in “Babu fad’a mene ne ya kawo gaba madam.!?” Ta runtse idonta ta fesar da wani iska so hard,confidently tace “What is the benefit of that call.!?” Yayi murmushi yace “Haba mana ko dai munce mun hak’ura da juna ai ma dunga gaisawa ko.!?” Kai tsaye tace “I don’t want” yace “why.!?” Tayi siririn tsaki ta katse wayar,sake kira yayi tayi banza da wayar har yayi ya gaji,taja tsaki tana jin yadda nerves d’in kanta da k’irjinta suke bugawa hurriedly,ta bud’e jakarta medicines d’inta da take tare da su ko wane lokaci ta fito ta zube ta d’auki wannan ta d’auki wancan haka tayi ta b’allesu tana had’iya,tana gamawa ta mik’e slowly ta fita without returning them to where she take,Bareerah soon arrives and seeing the remedies spilling onto the bed ta tattara tayi keeping a cikin drawer,data fito jin shiru a ko ina ta kasa zama,duk inda take tunanin Annie za ta shiga sai da ta duba haka Lolly ma but bata ji alamar suna gidan ba,ta dawo parlor ta zauna jigum like an orphan,alert da wayarta tayi ya bata damar d’aga kanta a hankali taga messenge ne ya shigo,bata iya dubawa ba ta kwanta kad’an tana lumshe idanunta tana motsa bakinta,ranar har dare bata ji su ba sai duk ta rasa me yake mata dad’i,sai can dare after 8pm aka yi knocking door da sauri ta tashi tana addu’ar Allah yasa su ne,tana bud’e door ta ga Annie tsaye bata san lokacin data rungume ta ba tana sakin ajiyar zuciya,Annie tayi murmushi ta shafa kanta,ya kalle su kad’an ya wuce ciki yana mamakin halayyarta,direct bedroom d’insa ya wuce ita kuma suka shigo tare da Annie,a parlor suka zauna tayi mata sannu da dawowa,Annie tace “Sannu daughter ya skul.!?” Tace “Alhamdulillah Annie na dad’e sosai da dawowa ban ganku ba” tayi murmushi tace “Mun je wani unguwa ne and bamu dawo da wuri ba,ina fatan babu matsala ko.!?” Tayi murmushi tace “Babu Annie” Annie ta girgiza kai tace “haka ake so..” Since ta dawo daga skul ta fahimci akwai abunda yake faruwa a gidan saboda yadda mutanen cikinsa suka koma wasu iri,da daren ma dai da yake sun saba had’uwa a parlor taga daga ita sai Annie da Bareerah,haka tayi ta kallon k’ofar d’akin Lolly da nasa but shiru sun k’i fitowa kuma duka ranar ma bata sa Lollyn a idanunta ba tun da suka gaisa da safe kafin ta fita,zuciyarta duk sai tayi mata wani iri ko cikakken awa d’aya Annie bata yi da dawowa ba tayi mata sallama ta koma bedroom, though ba bacci take ji ba amma zaman shirun da basu saba yi ba yau sai taji daban,data shiga bedroom gefen window ta tsaya tana duba balcony taga ko yana can tunda mafi yawan lokaci idan baya son hirar da suke a parlor can yake zuwa,da bata ga alamun sa ba nan d’inma ta koma saman bed ta kwanta ranar gaba d’aya haka gidan ya kasance kamar gidan makoki.
In the morning bayan tashinta daga bacci before 8am ta gama shiryawa though she had no lectures sai tayi zamanta a bedroom,kamar wasa ta d’auki wayarta,network take k’ok’arin bud’ewa da niyyar shiga yanar gizo-gizo,alamar da ta gani yasa ta tuna jiya an turo mata message,kamar ba za ta duba ba ta bud’e a hankali idanunta suke bin content d’in bata k’arasa karantawa ba idanunta suka fara zubo da hawaye wayar ta sub’uce ta fad’i jikinta sai rawa yake,sai da ta gama kukan sannan ta mik’e a hankali ta d’auki wayar ta fita,direct tana fitowa ganin babu kowa a parlor bata jira ba tayi knocking door d’insa,shiru² tana jiran taji ya yi magana,ta gaji da tsaiwa ga maganar sai ci mata rai yake,tayi kamar za ta koma sai ta tuna abunda yake jikin text d’in ta fasa,daga k’arshe dai taji baza ta iya tsayawa ba ta bud’e ta shiga,since she had entered the room the fragrance of his scent’s da turarukan d’aki da aka yi amfani da su suka kaiwa hancinta ziyara suka sa ta lumshe idanunta ta bud’e ta ci gaba da shiga,ta tsaya a tsakiyar d’akin kafin ta dakata ta ci gaba da bin ko ina da kallo,komai a tsaftace yake a zaune bisa muhallinsa,ganin baya nan yasa taji jikinta yayi sanyi,matsawa tayi jikin glass curtain wall ta janye labulayen gurin hasken rana daya fara d’agowa sosai ya sake haskaka d’akin taja numfashi data hango balcony babu alamu mutum,slowly her brain began to count the date’s,harshenta ta d’an datse had’e da runtse idanunta tunawa da ba a weekend ake ba,tasa hannunta ta bugo k’eyarta tana fad’in “Shirme kawai,since today’s u don’t have lectures sai kika yi tunanin everyone is unemployed.!?” Bata jima sosai ba taje ta gyara labulayen data bud’e,ta juyo da niyyar fita idanunta suka hango mata wani had’ad’d’en diary,ta zuba idonta a gurin tana kallo ko babu komai ta ji ya burgeta kuma yayi matukar yi mata kyau,a hankali taje inda yake ta d’auka tana kallonsa da juya shi a hannunta har ta yi niyyar mayarwa ta ajiye taji ba za ta iya tafiya bata ga abunda yake rubuce a ciki ba,fasa ajiyewa tayi ta nemi guri ta zauna daga bakin bed d’insa,carefully ta warware threads d’in da aka d’aure sannan tayi unzipping diary d’in,blank ta tarar da first page ta tab’e baki a hankali sannan ta bud’e next,shi kansa second page d’in babu wani dogon rubutu wasu few words ne kad’ai a jiki,yadda aka yi rubutun da calligraphy ya so cakar da ita,bcos ba kowa yake iya yinsa ba yasa dole idan ba nutsuwa mutum yayi ba sai su bashi wahala,she kept her eyes wide open tayi gesturing face,she wanted to know what was written but she had suffered a lot before she could say the words clearly *”THE SECRET OF MY LIFE”* A beautiful smile released da ta gano abunda aka rubuta ta gyad’a kai tace “Ummhhum.! Lallai ma,dan kada a karanta shi ne aka rubuta da calligraphy.!? To sai na karanta..!” Next page ta sake bud’e and then she slowly re-spelled it out *”NURAAZ BIN HAUWA.!”* ajiyar zuciya tayi sannan taci gaba da bin content d’in dake k’asa tana sake bud’e shafukan gaba tana ci gaba da bi a hankali,duk wani labarin rayuwarsa shi ne a rubuce including the one he didn’t tell her,wani abun idan ta gani sai taji ta kasa daurewa sai ta tsaya ta yi kuka idan ta dakata ta bud’e shafin data tsaya,next page bayan ya gama rubuta tarihin rayuwarsa abunda ya rubuta shi ne “Everyone can take risks but achieve goals it’s just for a talented..” wani abun mamakin daya sake d’aure mata kai shi ne abunda ta gani rubuce data bud’e page d’in dake gaba “I found her.!” This is what has been written and there is no further information that allow anyone to understand what did that means…..
#Hhh! Da alamun an zo gurin da asirin sa zai tonu 💃 let’s go 🏃 to see the secret he always hidden…..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 28.
#Hɪꜱ ᴛʀᴜᴛʜ
Tsayin lokaci ta d’auka shiru tana tunanin mene ne hakan yake nufi.? Ta tambayi kanta ya fi a k’irga amma ta kasa ganewa,da taga za ta b’atawa kanta lokaci wajen tunani da son bincikar abunda ba ganewa za tayi ba ta tab’e baki tace “ko me haka yake nufi oho.!” Next page ta bud’e taci gaba “Had’uwar mu ya kasance wani babban k’addara ne daga Allah.!” Nutsuwa ta sake yi sosai tana karantawa har ta kai k’arshen page,though bai fito ya bayyana ko da waye suka had’u ba zuciyarta ta gama finding mata mace ce yake magana akai,ta sake tab’e baki felt like she was keeping,but she found herself unable to keep up,ci gaba tayi da bibiyar rubutun yadda yake zayyana irin yadda yake ji game da ita a ransa ya sake tabbatar mata zarginta akan lallai mace ce and ba wai yana nufin mahaifiyarsa ba,wani page data bud’e taga hotuna sun zubo a hankali tabi su da kallo kafin ta fara bi tana tsintowa,kasancewar a kife suka zube sai bata samu damar gane ko waye a jiki ba,ta d’ago su tana fad’in “Ohh.! Allah ya kamaka” she turned the images confidently tana murmushi,her eyes wide open kamar za su fad’o k’asa with signs of fear,fuskarta tana sake bayyana tsananin mamaki a fili ta furta “Where did he get those pictures.!?” Tana rike da su sai juya su take tana k’are musu kallo da tunani,duk inda tunaninta da hangen nesanta suka kai sai data bincika but the situation was beyond her knowledge,she was quietly thinking lokaci guda her mind began to remember ranar da suka je gidansu tare bayan sun taho a hanya sun tsaya a wani photo studio har yace ayi mata passport,ta sake kallon pictures d’in a fili ta tambayi kanta “To ai passport aka yi min ranar,,where did he got these.!?” Zuciyarta tace “idan baki manta ba kayan da suke jikinki a lokacin sune wad’annan ai” tana jinjina lamarin har ranta tace “kenan a ranar aka d’auke ni ban sani ba ko yaushe ne hakan ya faru.!?” Murmushi tayi kad’an tace “Ikon Allah” a saman page d’in idanunta suka sauka inda ya rubuta “I had hidden my love for her ba tare da tunanin abunda zai faru da rayuwata ba,continuously hoping to have the power to express my love for the first time,ita ce kad’ai nake ji a cikin jini na,,but i don’t know why all the time i tried to express my love i couldn’t tell her that few words.! Abunda ban sani ba ashe abunda zai faru da rayuwata kenan,,,na b’ata tsayin lokaci ina ci gaba da kasancewa b’oyayyen masoyin da ba’a san da zamansa ba and mara amfani..!” Next page ta sake bud’ewa “The day i was about to express my love for her,i just came back ina zumud’i bcos my mind was telling me that i was going to be the lucky,but lokacin dana ganta tsaye da wani,naji zuciyata ta yi rauni.. I felt like my heart were explode,na bawa kaina laifi and na tuhumi kaina why i hadn’t said it before,that *I love her.!?”* Ido Nusrah ta zaro tana fad’in “Then who is she.!?” Ta fad’a tana saurin bud’e d’ayan page d’in like ance mata idan ta duba gaba za tayi finding out amsarta.
“Ke ce.!” Taji an fad’a as his voice crossed her ear’s,murmushi tayi tace “Ni kuma.!? How did i become his love.!?” Sai da tayi maganar sannan kuma tayi saurin d’ago kanta because she made sure that the speaker was near her and hakan da yake fatuwa was not a dream or a thoughts,tana d’agowa karaf idanunta suka sauka a kansa,yana tsaye daga bakin k’ofa his hands were pouring into his trouser pocket,wani irin yawu ta had’iya cikin in’ina da kame-kame irin na mara gaskiya,ba tare data furta komai ba tayi saurin rufewa ta ajiye,ya lumshe idanunsa ya bud’e slowly ya fara takowa to where she was,a tsorace ta d’aga kai ta kalleshi yadda fuskarsa take babu wadataccen annuri yasa taji y’ay’an cikinta suna kad’awa,sai da yazo daf da inda take sannan ya zauna daga gefen bed d’in yana kallonta,as she silently bowed her head to the ground ya bashi dariya sai dai ya gimtse yak’i yi and instead of ya tambayeta daya zauna sai yayi mata shiru,a tsorace ta daga kai ta sake kallonsa,so take tayi magana amma ta kasa saboda yadda ya tsare ta da idanunsa,can dai da taga no way out ta daure tace “I’m sorry.!” Ya sake gimtse fuska yace “Me yasa kika tab’a min abu.!?” Kai tsaye tana runtse idanunta tace “I’m so sorry ba da gangan nayi ba” ya girgiza kai yace “how long have u been here.!?” Tace “D’azu ne babu jimawa” ya gyad’a kai yace “What did u come in for.? Ko dama kina zuwa ki yi min bincike idan bana gida.!?” Tayi saurin girgiza kai tace “A’a!” Yace “Uhhuumm! Tell me” tace “Ban tab’a shigowa ba sai yau” yace “Really.!?” Tayi saurin girgiza masa kai tana kallonsa,idanunsa ya lumshe yace “Uhmmm.! What did u see in it.!?” Tace “Nothing” yayi saurin bud’e idanunsa yace “Really.!?” As he spoke ita kanta bata san yaushe ta saki murmushi ba,he adjusted his position zuwa yanayin kwanciya yace “Since u don’t see anything karanta min from the beginning!” Saurin zaro ido tayi tace “What.!?” One eye brow ya d’aga mata ba tare da yayi magana ba,pages d’in data wuce ta tafi haskowa ta juyo ta kalle shi tace “There are many fa.!” Yace “What.!?” Tace “Pages d’in” tsayawa kallonta yayi yace “Ohh! Ashe kin karanta kenan.?” ta gyad’a masa kai,yace “Well,,have u finished ur research Miss.Researcher.!?” Ta sunkuyar da kai saboda kunya ta kasa amsawa,yayi shiru yana kallonta da tunanin ya bari ta ga abunda yake ciki ko dai ya fad’a mata da kansa.!? Zuciyarsa tace “Kawai tunda ka samu dama ka fad’a da bakinka zai fi ma’ana,idan ta karanta babu tabbas ya burgeta” ajiyar zuciya yayi nan ya tsinci kansa da fad’in “U know what.!?” Tayi saurin kallonsa tana girgiza masa kai,sai yayi shiru ya kasa magana,yayin da wani sashi na zuciyarsa kuma yana fad’a masa ya kyaleta kawai tunda bata gani ba,jin yadda yayi shiru yasa ta d’ago kanta suna had’a ido tayi saurin d’auke nata ta mike tsaye zumbur as she continued playing with her middle finger tana kame²,ajiyar zuciya yayi yace “Where do u think to go.!?” Tana in’ina tace “Am! Dama ina son tafiya ne” ya gyad’a kai yace “Baki isa ba yarinya” ta marairaice fuska kamar za tayi kuka tace “Amma ai na baka hak’uri” yace “Ina ruwana da hakur’in da kika bayar.!?” Ta juya tana kallon k’ofa yace “Get seated,babu inda za kije sai kin karanta min abunda kika gani” tayi shiru ta sunkuyar da kai,ya kalleta ta gefen ido ya d’auko diary d’in yana juya shi a hannunsa yace “Ko dai na ara miki ne.!?” Tayi shiru bata ce komai ba,ya tab’e baki yace “Shi kenan tunda ba kya so za ki iya tafiya” tayi saurin katse shi “Ina so mana” yace “Really!?” Ta gyad’a masa kai,yace “Ok let me think” tayi shiru kamar zatace “Wane irin tunani.!?” Sai kuma ta fasa jikinta babu wadataccen kuzari ta juya ta fara tafiya,har taje bakin k’ofa bai ce mata komai ba ita kuma tana jin jikinta yana bata kallonta yake yi,sai da yaga tana shirin fita ya dage ya furta *”I LOVE U..”* Kamar wacce aka dasa haka taji duk jijiyoyin jikinta sun tsaya she quickly turned to him,itan shima yake kallo a yadda ta ga irin kallom da yake mata babu tantama shi yayi maganar,continuously looking at him zuciyarta cike da tsoron abunda ta jiyo,yana kallonta babu shakka ko tunanin wani abu a ransa ya maimaita fad’ar *”I love u.!”*
Wani mugun fad’uwa gabanta yayi cikin k’ank’anin lokaci jikinta ya shiga rawa,she could not believe kunnenta sun ji dai²,hannunsa ya mayar k’asan kansa ya tallafe yana lumshe idanunsa da bud’ewa ya sake sauke su akanta yace “I really *Love u”* saurin jingina tayi da k’ofar she felt her legs were too weak har tana jin kamar suna neman kayar da ita saboda tsabar shock da kalamansa suka sa ta shiga,kafin kace me yayi saurin tashi ya tarota ta k’arasa sauka a jikinsa,ta runtse idanunta tana jin yadda zuciyarta take beating,sassauta murya yayi dai² yadda za ta ji shi yace “I don’t want to play with ur heart,wannan shi ne gaskiya ta” wani irin kuka ne ya kwace mata da k’arfi,quickly yayi saurin covering bakinta da hannunsa yana cewa “Shhhhh! Don’t let Annie hear u tana parlor” ta d’ago idanunta tana kallonsa but ta kasa magana sai hawayen da suke sauka,ya mik’e tsaye yana rik’e da ita ya furta “Do u love me.!?” Tayi shiru saboda bata san amsar daya dace ta fad’a masa ba,ita dai ta san so but she doesn’t make sure za tace tana sonsa ne ko A’a za tace,yaja wahalallen breathe yace “Don’t bother ur self,if u don’t like me kawai ki fad’a,bcos i know that as Allah (S.W.T) created us differently,haka ma zuciyoyinmu suke daban²,so ba zan takura sai kin so ni dole ba,amma ina son ki sani *INA SON KI.!”* Tayi saurin yin k’asa da kanta yayin da take tuhumar kanta da cewar “Why wasn’t he became as my first choice.!?” Ta sake fashewa da kuka tana jin zuciyarta na mata wani irin k’aik’ayi,da sauri ta zame daga rik’on da yayi mata ta fice da sauri ya bita da kallo har ta fita,bayan tafiyarta yadda ta bar wajen tana kuka yasa ya ji kamar ta tafi masa da zuciyarsa,ya tsaya yana tunanin abun yi,ganin tsaiwar ma b’ata lokaci ne babu shiri ya d’auki diary d’in ya bita,Annie dake zaune a parlor taji an bud’e k’ofa for the first time tayi tunanin shi ne bcos tana son yi masa maganar zuwan su hospital,ta d’ago kanta taga Nusrah ta wuce da gudu,tayi shiru ta bita da kallo tana tunanin me ya kaita bedroom d’insa,bata gama tambayar kanta ba ta ganshi shima ya fito fuskarsa a had’e,kafin tayi magana taga ya bi bayanta,mamaki k’arara a fuskarta take tambayar kanta “Me ya had’a su.!?”,yana shiga bedroom d’in ya tarar da ita zaune saman bed ta zazzage jakarta tana dubawa,ya tako a hankali har bakin bed d’in ya zauna yana kallon yadda take wargaje komai yace “What are u looking for.!?” A hankali bata yi tunanin zai ji ba tace “My remedies” yayi saurin kallonta yace “are u sick.!?” Ta gyad’a masa kai kawai,silently yana tunanin me yake damunta? K’asa² ya furta “can i ask u about..!” Bai k’arasa ba tace “No.! Don’t ask.” Yayi shiru yana nazari,can ya rasa me zai yi kawai sai ya shiga mik’a mata diary da yake rik’e a hannunsa,tayi saurin kallonsa tana k’ik’k’ifta idanunta tace “What shall i do with it.!?” Yayi jim kafin yace “I just brought u because..” Sai kuma ya kasa kaiwa k’arshe,girgiza masa kai tayi alamun ya barshi,yayi shiru yana kallonta yaga ba ta da niyyar karb’a,a hankali ya tashi zai fita,har ya kusa kaiwa k’ofa tace “Uhmm! Ka ba ni to.!” Ya juyo yaga shi take kallo tana mik’o masa hannu,yayi ajiyar zuciya a hankali ya ajiye mata,ya juya zai fita tace “Uhmm! Baka ji ba” ya tsaya kyam a inda ba tare da ya juyo ba yace “Fad’i ina jin ki” tace “u never told me when did i get it back to u” softly yayi murmushi yace “Duk lokacin da kika yi ra’ayi” yana fad’a ya fice,murmushi ta tsinci kanta da yi,quickly ta fara tattara everything she out back into the bag saboda zumud’in taga mene ne a cikin diary d’in har ta manta da abunda take nema,mik’ewa tayi tsam bayan ta gama ta nufi inda ya ajiye mata a saman study table d’inta,ta d’auka ta koma saman bed tayi flexing legs tana sakin ajiyar zuciya,da sauri tayi ta bud’e Page’s d’in data wuce,har ta kawo wanda ta gama karantawa kafin ya shigo ta duba taga ta gama karantawa,da sauri ta sake bud’e page d’in gabansa.
Yana fitowa Annie followed him with a look of suspicion,shi kansa sai a lokacin daya d’aga kansa ya ganta,duk da bai san tana gurin ba amma ya tabbatar ta ga wucewarsa,yayi saurin wucewa zai bar gurin ta kira sunansa,ya juya a hankali yana kallonta tace “Come” babu musu ya wuce duk da yadda zuciyarsa take tsinkewa ya zauna saman armchair without ya yarda sun had’a ido,she just stared at him and tana girgiza kai kafin tace “Ka je hospital d’in kuwa.!?” Ya girgiza kai yace “A’a yanzun dai zanyi shirin zuwa” tace “Ok.! Allah ya tsare hanya” yayi saurin kallonta saboda yadda tayi maganar ya ji kamar ba iya abunda za ta fad’a ba kenan,yace “Annie akwai wani abun ne kuma.!?” Ta kalleshi tace “Like what.!?” Yayi shiru bai ce komai ba,itama bata sake cewa komai ba,dan kansa ya tsargu yace “Annie babu abunda ya had’a mu” ta kalleshi tana gesturing fuskarta tace “Na tambaye ka wani abu ne.!?” Ya girgiza kai yace “fad’a miki kawai nayi.!” Tace “Na ji,tashi ka tafi” ya kasa tashi saboda yadda take harhad’e fuska yace “Wollahi Annie da gaske there was nothing,babu abunda nayi mata ki yarda da ni” ta sake zuba masa ido tace “Ka ji na ce ka yi mata wani abu.!?” Ya girgiza kai yace “A’a” tace “Toh tashi ka tafi” da kyar ya mik’e ya fara tafiya,Annie ta bi shi da kallo a hankali,can bayan ya bar wajen tace “Da ni kuke zancen duk zan yi maganin ku” tana fad’in haka ta tashi itama ta bar wajen,yana shiga bedroom d’insa kasa zama yayi,ya d’auki wayarsa ya kira line Nusrah,just in time ta bud’e page d’in data tsaya,idanunta suka sauka a kan wani had’ad’d’en Calligraphy da akayi shi cike da k’warewa,ta k’urawa rubutun ido tana son gane me aka rubuta wayarta tayi k’ara,tayi saurin janyo wayar tana ci gaba da kallon rubutun ta amsa kiran tana sa wayar a kunnenta,muryarsa ta jiyo yana fad’in “Na san Annie will ask u whenever she comes in,please..” Tayi saurin d’aga wayar ta kalli sunan da yake kai,bata ji me ya ce ba k’arshen ta maida wayar tace “Why would she ask.!?” Yace “Baki ganta ba da kika fita.!?” Tace “Ehh” yace “Ehh.! Kika ce.? Kina nufin dana fad’a miki tana parlor kin manta.!?” Ta sake cewa “Ehh!” Yayi ajiyar zuciya a hankali yace “Ok then” zai katse kiran tayi saurin cewa “Then tell me,me zata tambaya.!?” Yayi shiru yana tunani can yace “No,i don’t know” tace “kuma kace za ta tambaye ni.!?” Yace “Ehh! She’ll ask u” tayi ajiyar zuciya bata ce komai ba,yace “Za muyi magana!?” Tace “Umm!” Tana fad’a taji alamun bud’e k’ofa,ta d’aga kanta taga Annie ce take shigowa,da sauri tace “Latter” ta kashe wayar ta ajiye,kallon da taga Annie tana yi mata yasa ta sha jinin jikinta,Annie ta nemi guri a bakin gadon ta zauna tana k’are mata kallo kafin ta watso mata tambaya “Ke da waye kike waya baby.!?” Tayi tsuru² ta kasa magana,Annie tace “Dake nake magana” a hankali tace “Wani ne” Annie cikin mamaki tace “is Nuraz became someone else.!?” Ta sake sunkuyar da kai,Annie ta gyad’a kai tace “Me ya had’a ki da zuwa bedroom d’insa daughter.!?” Nan ma tayi shiru bata iya bata amsa ba,ta girgiza kai tace “Do u love him.!?” Ji tayi kamar za ta nutse k’asa dan kunyar data kamata,Annie tayi murmushi tace “Fad’a min daughter kina son shi.!?” Ai da sauri Nusrah ta sauka akan gadon tayi hanyar bathroom,Annie tayi dariya tana girgiza kai and then she walked out.
Bedroom d’in Lolly ta nufa bcos akwai maganganun da take so suyi,tayi knocking door d’in taji shiru,ta sake knocking Lolly tana jin haka ta san ba Bareerah bace ta taso ta bud’e mata,bata iya kallonta ba har ta shigo,Annie ta kalle ta sosai tace “are u sick.!?” Ta girgiza kai tace “A’a” tace “What’s wrong with u.!?” Quickly looking at her as she did,irin kallon da take yi mata yasa ta wuce a hankali tace “Nothing”,Annie ta tsaya a inda take tace “Can we talk.!?” Ta juyo tana kallonta tace “Ehh!” Ta fara tafiya a hankali har ta isa inda take tace “Kin san me nake son fad’a miki.!?” Ta girgiza kai tace “I want u to take all ur stress out of ur life” ta had’iye saliva’s da kyar tace “I can’t adda” tace “Why not.!?” Lolly ta koma ta zauna tana jin zuciyarta tana yi mata wani iri tace “I just don’t want our..” Annie sat down next to her tana dafa shoulder d’inta tace “kiyi k’ok’ari ki raba kanki da damuwa,kin fi kowa sanin babu abunda hakan zai k’ara miki face yasa ki sake shiga wani halin,and kin san tunda akwai yaro a tsakanin ku dole har yanzun kuna da alak’a” tayi shiru tace “But Adda shi yace nayi masa alk’awarin babu abunda zai sake had’a mu,and to stay away from his family,ba zan sake neman inda suke ba,kuma na yi masa alk’awarin,me yasa su zasu shigo rayuwar mu.!?” Annie tayi ajiyar zuciya tace “Manta da wannan zancen,abunda nake so dake kawai ki nuna musu basa gabanki,and ki yafe musu a wuce wannan matsayar” kai tsaye tace “I forgive them but Adda..” Annie tace “Tunda kin yafe musu kada ki sa damuwarsu a ranki,ki ci gaba da harkokin ki yadda kike yi,magana ne sai kin ga dama kiyi akan duk wani abu da za suyi,but kada ki kasance mai manta alkhairi ko yaya yake” ta girgiza kai tace “In sha Allah i’ll never forget” Annie tace “Well,do u know what’s going on.!?” Ta girgiza kai tana kallonta Annie tayi murmushi tace “Ur angel found u a new son in-law” murmushi tayi tace “Really.!?” Annie ta lumshe ido ta bud’e tana yin murmushi tace “Haka naga alama” Lolly tayi shiru tana tunani fuskarta ta canja zuwa yanayin damuwa tace “amma Adda bakya tunanin abunda ya faru.?” Annie tace “Mene ne ya faru.!?” Tace “u know what happened few days ago tsakaninta da wannan yaron..” Annie tayi murmushi tace “Baki tambayi waye saurayin ba kin fara maganar tsoro da abunda ya faru kwanaki” ta tsaya tana kallonta a hankali tace “To waye shi.!?” Annie tayi dariya tace “I won’t talk about it right now,idan lokaci ya yi zaki sani” tana fad’ar haka ta mik’e ta fita tana fad’in “Find me in the parlor”,lolly tayi shiru tana tunani kafin tayi saurin biyo bayanta tana fad’in “Adda please help and tell me,i can’t understand what u mean” Annie dake zaune cikin parlor ta kalleta tana dariya dai² lokacin da Nuraz ya fito cikin shirin fita,Annie ta kalleshi tace “Yallab’ai come here” ya d’ago a hankali yana k’arasa buttoning waistcoat dake saman long sleeve dake jikinsa,a hankali ya tako inda take ya zauna,Annie tana kallon Lolly tace “Zauna magana za muyi” ta nemi guri ta zauna da tunanin abunda Annie za ta fad’a,inda yake Annie ta kalla tace “Idan na tambaye ka za ka fad’a min gaskiya habibiiy.!?” yayi saurin kallonta bcos bai san me zata tambaye shi ba,ya daure yace “In sha Allah zan fad’a miki gaskiya” ta girgiza kai tace “Mene ne tsakanin ku da baby.!?” Yayi saurin d’ago kansa ya kalleta yace “Annie!” Ta d’aga masa hannu tace “Amsa kawai nake son ji daga bakin ka” ya juya ya kalli mahaifiyarsa da shi itama take kallo,ya juya ya kalli Annie yace “Babu komai” tace “Kuma so kake na yarda.!?” Ya sunkuyar da kai yana murmusawa bcos ko babu komai ya gama tabbatarwa kansa ta gano shi,ya d’ago kansa yana sakin murmushi yace “Annie tunda kin gane ai ba sai na fad’a ba ko.!?” Ta girgiza kai tace “A’a sai ka fad’a” ya juya a hankali yace “Ina sonta ne” lolly ta zuba masa ido tana kallonsa ta juya ta kalli Annie suna had’a ido a tare suka kwashe da dariya,yayi saurin kallonsu bcos bai san mene ne yasa su yin dariya ba ya daure yayi murmushi shima…..
*#Afuwan fan’s wollahi these days i don’t know what’s going on,no matter how i explain u don’t really understand what i mean,but i need ur prayers.*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 29.
#Uɴᴘʟᴀɴɴᴇᴅ ᴍᴇᴇᴛɪɴɢ
Juya diary d’in tayi ta faman yi before she found out what was written fuskarta d’auke da tsananin mamaki ta furta *”NUSRAH!”* sai kuma tayi shiru tana tuno abunda ya fad’a mata yanzun babu jimawa,continuously tana turning diary tace “Is this what was written with calligraphy.!?” Tayi ajiyar zuciya mai had’e da murmushi,haka nan taji har ranta abun ya bata sha’awa sosai,ta d’auko wayarta ta saita camera ta d’auka sannan ta rufe ta tashi with the smile she didn’t know where it was coming from,tana fitowa daga bedroom d’in za ta wuce taji alamun dariyarsu a parlor da sauri ta kalli gurin da suke,suka had’a ido da Nuraz yana sakin murmushi,she is still looking at them before she slowly turns za ta koma Annie ta hangota ta yiwa lolly rad’a,da sauri ta d’ago ta kallo inda Nusrah take as she quickly passed out tayi saurin kiranta “Angel” babu yadda za tayi dole ta tsaya tana raba ido a zuciyarta tace “Shi kenan tawa ta k’are” ta juya a hankali lolly ta yafito ta,ta fara tafiya tana jin kafafuwanta suna hard’ewa bcos bata san mene ne dalilin kiran nata ba,har ta ratso cikin parlor’n dai² inda suke tace “Here i’m aunty” lolly tayi mata nuni da gurin zama,slowly Nusrah walked back down and bowed her head tana wasa da gefen skirt d’inta,ta jiyo muryar lolly tana tambayar ta “Baby did u really find me a new son in-law.!?” Ji tayi kamar za ta nutse a gurin saboda kunya,Annie tayi murmushi tace “Daughter d’ago kanki magana ma za muyi,amma sai kin cire kunya and i want u to tell the truth.!?” Ta gyad’a kai tace “toh” amma kuma sai ta kasa d’agowa sai wani mutsu² take duk tana jinta a takure,Annie ta kalli inda yake ta sake kallon Nusrah tace “Do u really love..” Tun bata k’arasa ba Nusrah ta tashi ta gudu,suka sake sa dariya Nuraz yayi murmushi ya tashi yace “Annie zan tafi” ta dakata da dariyar da take tace “Will u go to the hospital.!?” Ya gyad’a mata kai yace “A’a sai na dawo zan je” lolly tayi saurin kallonta tace “Adda waye ba lafiya.!?” Annie remained silent as she looked at Nuraz,shima ya kalleta jin tambayar da mahaifiyarsa take yi da sauri gudun kada ta dawo da tambayar kansa ya wuce yana yi musu sallama,ko tsayawa yaji me Annie za tace bai yi ba ya fice,bayan fitarsa lolly ta sake tambayar Annie waye babu lafiya,but she can’t answer sai hanya² take mata as if she doesn’t know what she is saying,da ta ga haka itama tayi shiru bata sake tambaya ba,,wajen 10am suna zaune suna hira wayar Annie tayi k’ara,ta duba taga Maimunatu ce ta d’auka tana satar kallon lolly data maida hankali kan TV,daga gefen Maimunatu bayan sun gaisa take fad’awa Annie sun koma gida yau da safen,Annie tace “Ya mai jikin.!?” Ta amsa babu kuzari a daddafe dai har suka yi maganar suka gama,Annie tace ta turo mata address idan sun samu lokaci sai su zo suga jikin nasa,Maimunatu tace ba sai ta turo mata ba,duk sanda suka shirya ta sanar mata za’a turo musu driver,bayan sun gama magana da ita ta ajiye wayar,lolly dai ta shiga sabgogin ta bata sake mata maganar mara lafiya ba,haka kowa ya shiga harkokin gabansa.
Kamar yadda Maimunatu ta fad’awa Annie,ranar kwana uku da dawowarsu gida ta mata waya,tun kafin su gama shiryawa sai ga shi an turo mota da driver har gida,suka fito ita da Nusrah cikin shirin fita,lolly da Bareerah suna parlor a zaune suna hira suka yi musu sallama,su kuma suka bisu da fatan dawowa lafiya,Annie ta kalli yadda lolly ke yi da fuska but bata kula ta ba,she knew she was sad when she asked her who was sick tak’i fad’a mata,tayi murmushi dai a ranta tace “Koma waye babu lafiya idan na fad’a miki ba amfani zai yi ba,tunda ba zuwa za kiyi duba shi ba mene ne na tambaya.!?” Suka fita inda driver yake jiransu,tun da suka d’auki hanya har suka shiga arean da mansion d’in yake mamaki duk ya cika su,Annie tayi ta jinjina lamarin a ranta even though she has been hearing about Rafeek for a while but not knowing anything about his exalt,kada kuso ganin k’auyanci lokacin da suka tsaya bakin apartment d’insa,bcos duk inda tunanin su da hangensu yaje sun duba k’ofar shiga amma sama ko k’asa sun rasa,baturen dake tsaye a gurin ya tambayi sunan su,Annie ta kalli Nusrah tace “Yau na ji gulma,shi kuma wannan mai zai yi da sunan mu.!?” Nusrah ta kyalkyale da dariya tace “Shi ya sani” juyin duniya yayi da su su fad’a Annie tace da ta fad’a masa gara su shekara a nan,idan sun gaji su koma inda suka fito,bature ya koma gefe ya k’ame kamar dodon gona,suka yi tsaye they were in the house but could not figure out where the door was,sun kusa mintuna ashirin a guri d’aya kafin ta kira Maimunatu a waya ta sanar mata suna cikin gidan tun d’azun,Maimunatu tace su d’an jira ta tana fitowa yanzun,bayan kamar mintuna biyu suka ga ta fito,daga Annie har Nusrah cikin mamakin wannan lamari suka bi Maimunatu da kallo har ta k’araso inda suke,fuskarta a sake ta musu barka da zuwa,tana amsa gaisuwar Nusrah ta kalli Annie tace “Adda maryam is this our baby.!?” (Kuji dai in banda d’aukewar tunani,did Maimunatu forget since before they were left 9ja Annie’s husband died) Annie ta kalli Nusrah da ta sunkuyar da kai tana murmushi tace “Ehh y’ar kuce” Nusrah tayi saurin kallon Annie kamar za tayi magana sai kuma tayi shiru,Maimunatu ta kalleta tana jinjina kai tace “Masha Allah,ai ga kama nan ta d’auko” Annie tayi saurin kallon Maimunatu tace “kamar waye ta d’auko.!?” Maimunatu tayi murmushi tace “Ta y’ar uwata Hauwa’u,but baby instead u look like i sai kika d’auko ta y’ar uwata.!?” Annie stared at Nusrah for the first time and wanted to find out what people were saying to her,ita dai tunda Allah ya had’a su da Nusrah take zaune a gurinsu abokan kasuwancin su suke yawan fad’a mata suna kama da yarinyar kasancewar da ita Annie da Lolly suna d’iban kama sosai sai dai lolly ta d’an fi Annie haske,and Bareerah has been telling her this for a long time itan ce dai bata yarda ba,a fili bayan wani lokaci ta furta “ikon Allah” duka suka kalleta Maimunatu tayi murmushi saboda bata gane abunda Annie take magana akansa ba,tana kallon Nusrah tace “what’s ur name baby.!?” Nusrah tana sunkuyar da kai k’asa tace “Nusrah” ta jinjina kai tace “Masha Allah,,ya karatu fa.!? Na san dai kina yi” tace “Alhamdulillah” dai² lokacin da suka tsaya bakin entrance,Maimunatu tayi y’an danne² tana jan su da hira,they didn’t take a moment tayi enrolling sunan su,kamar daga sama suka ji k’ofar tana mentioning sunayensu and welcoming nasu,suka d’aga kai a tare suka kalli juna,Maimunatu ce a kan gaba suna binta har suka shiga cikin apartment d’in daya kusa gigita tunanin su,dukiyar da aka zuba kad’ai ya zame musu abun kallo,suna ta tafiya su wuce wannan parlor su shiga wannan har suka k’arasa bedroom d’insa inda suka tarar da Hajiya,tana ganinsu ta saki fuska tayi musu maraba cikin mutunci,Annie da Nusrah suka zauna suka gaisa da Hajiyar da tambayarta mai jiki,ta amsa babu yabo saboda ta san idan tace da sauk’i kawai fad’a za tayi,kafin kace me har an fara jera musu kayan ciye-ciye,ta ko ina maidservant ne turawa sai shigowa suke suna hidima da su,tun abun yana basu mamaki har ya daina,,a tak’aice ranar har bayan maghreb suna gidan sai kusan isha sannan suka yi shirin tafiya,Hajiya ta cika su da goma ta arziki and tasa su Clark da driver su mayar da su gida,suka yi sallama,Hajiya thanked them saboda ta ji dad’i sosai tana ta basu hak’uri da sak’on su gaisar mata da Hauwa’u,ko da suka tashi dawowa motar da aka d’auko su a zuwa ba a ita aka mayar da su ba,,lolly was sitting in the parlor wondering where Annie went sai ga su sun dawo,ta bisu da kallo bayan ta yi musu sannu da dawowa,Clark ya shigo musu da kayan da Hajiya ta basu sannan yayi musu sallama,lolly ta bisu da kallon mamakin inda suka samo shi,dai² suna zama saman armchair,looking at them again tace “Adda ni kam ina kuka jene.!? Ni dai na san babu wanda kuka sani a garin nan,amma tun yamma da kuka fita sai yanzun,nayi tunanin ko mall kuka je..” Annie tace “Who knows ko we have found out a new family ne a nan k’asar” she quickly looked at her and was surprised by the expression tace “relatives? Here.!?” Ta gyad’a mata kai tana tashi tace “Ehh! Kin san komai nufin Allah ne ai” ta jinjina kai tace “Haka ne” daga haka bata sake magana ba,a ranta take ta juya maganar and ta k’udurce duk abunda Annien za tayi ba zata sake tambayarta ba,but zata sa mata ido har sai ta gano ko mene ne take hidden mata.
9:00pm His car stopped at the apartment,ya fito ya rufe a hankali ya nufo entrance,duka suna zaune a parlor har lokacin suna hira doorbell tayi k’ara Annie tace “Daughter je ki bud’ewa..” Tun bata k’arasa ba tayi zumbur ta mik’e tana fad’in “Kai Annie,ni dai ba sai kin fad’a komai ba” Ita Annie dariya ma Nusran ta bata,tace “Ku ji min ja’ira,do u know what am i going to say kika tari numfashi na.!?” Tace “No Annie! But if u say so Allah na san sai kin sani jin kunya” suka sa dariya har Bareerah dake fitowa daga kitchen,dai² tana bud’e masa k’ofa Bareerah tace “Ni dai Annie ban san me yake faruwa ba,duk naga kwana biyu baby kunyar ki take ji.” Annie tana dariya tace “To waye ya sani ne,ga ta nan dai tambayeta muji whether she’ll say anything to u”,suna had’a ido da shi yayi mata murmushi k’asa² yadda za ta ji shi yace “Hi.!” Ta bishi da kallo tace “Hello” He rolled his eyes and stood still where he was yace “how are u.!?” Tace “Uhm! Alhamdulillah” ya jinjina kai yana sakin ajiyar zuciya sannan ya fara takowa ciki,ta koma baya kad’an ta bashi hanya ya wuce ta mayar da k’ofar ta rufe sannan ta dawo tana cewa “Bareerah Aunty what are u asking.!?” Bareerah tace “Kunyar Annie naga kina ji,wai mene ne yake faruwa ne.!?” Tayi murmushi tace “Kema dai Auntyn nan ki ji ki da wani magana,kuma shi kenan ba zan ji kunyarta ba.!?” Bareerah tace “Amma da ai banga hakan ba,when did u start.!?” After she sat back tace “Yesterday” suka sake yin dariya.
Har ya wuce bayan sun gaisa da su Annie ta kira shi,ya tsaya kad’an yana jiran yaji me za tace,tana kallonsa tace “Ka je ka duba shin.!?” Ya girgiza kai yace “No,,i have no time to leave the hospital sai yanzun,amma idan Allah ya kaimu gobe i will go” tace “Ai suna gida ma yau da safe Maimunatu ta kira ta fad’a min sun koma gida” ya dawo ya zauna kad’an yace “Jikin nasa yayi sauk’i kenan.!?” Annie ta girgiza kai tace “Da sauk’i dai za’a ce amma yadda yake haka yake” lolly ta zuba musu ido tana sauraren hiran nasu,Nuraz ya tab’e baki yace “Allah ya basa lafiya” ya mik’e tsaye yana had’a kan wayoyinsa zai wuce,Annie tace “Ameen” yana juya baya k’asa² yace da Nusrah “please help and bring me some coffee” she slowly nodded tana b’ata fuska,yana barin gurin lolly ta fara harhad’e rai,Annie ta kalleta tayi dariya k’asa² tace “Ya dai madam.!?” She was quiet and did not say anything until maganar ta ciyo ta tace “Wai dama Adda shi kuka je dubawa tare da baby.!?” Annie tace “Ehh! What happen.!?” Ta tab’e baki tace “Nothing” Annie tace “A’a ki fad’a if there was” ta sake tab’e baki tace “Kawai banga amfanin zuwan naku ba ne” Annie ta tsaya kallonta tace “Really.!?” Tayi shiru bata ce komai ba,Annie ta jinjina kai tace “Allah ya kyauta,though i am not surprised da kika ce haka,amma ko babu komai ya ci albarkacin yaron mu” Nusrah tayi saurin tashi ta wuce kitchen,even before she asks herself mene ne alak’ar su Annie da gidan da suka je but she find nothing about,and as soon as she hear the conversation begins to find out,tana shiga kitchen ta d’auko coffee powder ta ajiye tasa ruwa a kettle tana tsaye har ya tafasa ta had’a masa cup d’aya tasa a saman midi tray ta d’auka ta fita,suna zaune har lokacin suna maganar ta zo ta wuce,tana shiga bedroom d’insa lokacin shi kuma ya fito daga wanka yana sanye da bathrobe,ta ajiye masa za ta fita yace “Ahmn! Baki ji ba” ta tsaya a inda take kamar wacce aka dannawa pause,yace “Thanks” ta gyad’a masa kai ta wuce a hankali tana tafiya,har ta kai bak’on entrance bai daina kallonta ba,za ta fita yace “I want to see u if u have nothing to do” hannunta rik’e da handle d’in k’ofa tace “when.!?” Yace “now if u don’t mind” ta girgiza kai tace “Okay.!” Tana fad’a ta fita,quietly yayi ajiyar zuciya,he turned around and took the cup ya fara sipping,sai da ya shanye sannan ya juya ya shirya cikin kanan kaya yana gamawa ya bud’e k’ofar da zata sada shi da balcony ya fita,tsaye ya hangota jikin realer looking outward ya tsaya da mamakin when she had come,ya k’araso inda take a hankali yace “Ba dai tun d’azun kike jira na ba.!?” Ta waiwayo a hankali tana sauke ajiyar zuciya ta girgiza kai tace “A’ah” ya lumshe idanunsa ya bud’e yace “ok then can we go and sit.!?” Ta girgiza masa kai bata ce komai ba,he began to adjusting his position and placing his hand on the realer yayi shiru yana kallon sararin samaniya da tunanin abunda zai fad’a.
Tun daya zo she didn’t look at him duka sunyi shiru babu wanda yayi magana,sai da taga shirun ya yi yawa tace “Why didn’t u go and visited him.!?” Bai kalleta ba yace “Aiki ya min yawa” tace “Amma ko na mintuna 10 da ka je ai” yayi murmushi yace “I’ll go ai” tace “when.!?” Kai tsaye yace “babu rana bare wata” tayi saurin kallonsa tace “Kamar yaya babu rana.!? Mahaifinka ne fa.!?” Ya girgiza kai yace “I know” she was silent as she looked at him,ya d’ago idanunsa daga kallon fulawowin gurin ya sauke akanta yace “Ya akayi ne.!?” Ta girgiza kai ta juya slowly ta fara tafiya daga gurin,ya bita da kallo kafin yace “Baki ji ba” ta waiwayo tana harhad’e rai,ya kalli yanayin ta yace “Me aka yi miki ne.!?” Ta girgiza kai a hankali tace “Babu komai” ya tab’e baki kad’an yace “Ko dan na ce ba yanzu ba.!?” Ta kalleshi sosai tace “No this is not” yayi murmushi yace “To mene ne.!?” Tace “Babu komai” yace “Ok then” daga haka bai sake magana ba,ta koma bakin pool ta zauna tasa k’afafunta a ciki,carefully yake watching how she had quieted duk ta had’e rai kamar ba ita ba,yayi dariya a ransa yace “Idan sai na je zai samu sauk’i ya shekara yana jinya”
*2 Month later…*
Since the incidence has taken place yau tsayin watanni biyu kenan Annie take bin Nuraz yaje ya duba Rafeek amma kullum sai kwacewa yake,kuma har wannan lokacin jikin Rafeek d’in dai ga shi nan ne,he is constantly undergoing treatment amma jiya tana nan a matsayin yau,though he came back from a long faint (suma),amma an rasa gane kansa kullum bashi da maganar data wuce a kira masa lolly da d’ansa ya nemi gafarar su,Hajiya ta gaji da kiran My son da yake ta kira Annie a karo na babu adadi kamar za tayi kuka tace dan Allah ta lallab’a Nuraz yazo,tace she would send him off if God willing,daya dawo daga hospital da dare ya iske su a parlor kamar kullum ta fad’a masa kai tsaye yace “Dan Allah Annie ki rabu da su,ni wollahi bana son ganinsa” Annie ta rasa yadda za tayi da shi,duk ta inda ta b’illo masa sai ya bi ya toshe da nashi hujjojin,even though she told him Rafeek’s situation was worse than amma ya bad’e ido da toka yace “Shi bai san me zai yi musu ba da suka damu yaje” maganganun da ya farfad’a basu yiwa Annie dad’i ba,ita kanta NUSRAH they made her feel bad,but she tried to look at him,after then she simply didn’t say anything ta mik’e ta bar wajen,ya bita da kallo har ta shige bedroom,daya koma bedroom d’insa ya kira ta saboda ya ga irin kallon da tayi masa,kasancewar a tsakanin kwanakin alak’arsu ta d’an fara k’wari,sai dai tak’i d’auka daya dameta da kira kai tsaye ta tura masa sak’on “Ita ya rabu da ita kawai since he is humiliating his father,what will she do to him.!?” Gabansa yaji ya fad’i he was completely unprepared ya bud’e k’ofa ya fita balcony,a dai² bedroom d’insu ya tsaya da yaga da haske a ciki yayi ajiyar zuciya cos yasan har lokacin tana nan,sai dai baya ganin komai saboda curtains d’in duk sun rufe wall glass d’in gurin,wayar ta ya sake gwada kira yana tsaye a gurin har ta katse bata d’auka ba ya koma jikin door d’in yayi knocking,Nusrah dake zaune saman bed ta juya a hankali ta kalli gurin,shade d’insa da ta gani tsaye yasa ta sauka taje ta bud’e k’ofar,yana tsaye yana kallon yadda ta had’e rai tak’i kallonsa yace “what.!?” Bata yarda ta kalleshi ba tace “Nothing” yace “Fad’a min mana” ta d’ago za tayi magana aka tab’a k’ofa za’a bud’e ya rik’o hannunta da sauri suka bar wajen,sai da suka je bakin pool sannan ya sake ta ya gyara tsaiwarsa yace “That’s because i said am not going anywhere shi ne kike fushi.??” She raised her wider eyes ta kalleshi slowly ta juya masa baya tace “A’ah” yace “A’ah me.!?” Tace “babu komai”,yayi murmushi yace “Kina so naje.!?” Tayi saurin kallonsa,ya d’aga mata gira yana tsare ta da idanunsa,ta d’auke kanta gefe tace “Idan ina so,kai ai baka so” he laughed and said “Uhn! I don’t want to,but if u said..” Sai kuma yayi shiru yana sakin murmushi,she looked at him eagerly taji ya k’arasa amma sai taji bai ce komai ba,ta tab’e baki tace “Ai ba zuwa za kayi ba ko nace ina so” yana kallonta yace “Kice naje to ki gani” ta juya tana murmushi tace “Who am i to say to u.!?” K’asa² yace “The mother of my upcoming kid’s” tayi saurin kallonsa because she wasn’t hear him,yayi saurin fuskewa yace “Kin ji” tayi squeezing face tace “What is that.!?” Yayi dariyar rainin wayo yace “kice naje please” tace “Idan ka yi niyya ba” yace “A’ah! Ba idan na yi niyya za kice ba,cewa za ki yi kaje ka dubasa” ta juya ta fara tafiya tace “Saboda nice Annie sai nace za kaje.!?” Ya bita da kallo yace “Ai baki fad’a ba,da kinga abun mamaki” tace “Ni babu abunda zance,duk lokacin daka sauko daga fushin ka je ka dubasa..” Tana fad’a ta wuce za ta shige yace “Since u know the house,tomorrow u will be ready to accompany me.!” Cak ta tsaya kafin tayi saurin juyowa tana kallonsa,ya shagwab’e fuska yace “please.. Will u go with me.!?” Ta tab’e baki tace “Kaje Kai kad’ai mana” ya girgiza kai “Yace idan ba zaki ba shi kenan na fasa” ta juya tana dariya tace “No offense”,dariyar shima yayi bayan tafiyarta,ya jima sosai a gurin yana mamakin kansa with the changes he has made cikin k’ank’anin lokaci.
Washe gari da yamma ya fito cikin shirinsa,ya zauna a parlor waiting for her arrival,about twenty minutes later yaga ta k’i fitowa ya gaji ya kirata,tana kwance a saman bed kiransa ya shigo,duk da ya fad’a mata tare za su je amma ita dai ta fi so yaje shi kad’ai,ta d’auko wayar tasa a hands free “u know i’ve been waiting tun d’azun kika k’i fitowa” ya fad’a cikin husky voice d’insa da ko wane lokaci bata sauyawa,tayi murmushin yak’e tace “What can i do for u.!?” Yace “Raka ni za kiyi ai kin san ban san gidan ba ko.!?” Tace “Ok then kace Annie ta baka address mana” ya katseta da sauri “I don’t want,idan ba zaki ba,just say it out” tayi murmushi tace “Nifa aiki nake yi yanzun” yace “Wane iri.!?” Tayi shiru,yace “Ba zaki ba.!?” Tace “Ni dai kayi tafiyarka kawai ba sai na je ba” yace “Ok.!” Zai kashe wayar tayi saurin cewa “will u go.!?” Yace “Ina ruwanki da zanje ko bazan jeba.!?” Tayi shiru tana tunani,yace “Tunda ba zaki ba nima ba sai na jeba,kuma kada ki sake min maganar nak’i zuwa daga yau” tace “Za kaje ne.!?” Yace “ina ruwanki.!? I said i won’t go” za tayi magana ya katse,da sauri ta diro daga saman bed tayi hanyar fita,tana fitowa ta ganshi zai shige bedroom d’insa,a ranta tace “Da gaske yake yi ba zai je ba.!?” Tayi saurin cewa “uhmm! D’an tsaya please” ko bi ta kanta bai yi ba ya wuce abunsa,,ta tsaya tayi shiru ta rasa me za ta yi bayan ya tafi,da sauri ta juya ciki a gaggauce ta sake sakarwa jikinta ruwa,ta fito ta shirya cikin atamfa Holland mai kalar sea blue,sai data gama tsaf sannan ta kira shi,yana kwance yana kallon kiran yayi mata banza,ta gaji ta tura masa text “Ka fito na shirya” yana gani ya sake yin banza da sak’on,taji shiru² bashi da niyyar kiranta,ta fito parlor nan ma bata ganshi ba,bakin k’ofar d’akinsa taje tayi knocking yana jinta yak’i tashi ta gaji da jiran ya bud’e ta tura k’ofan ta shiga da sallama,she saw him resting on top of the resting chair without any intention of getting up,,tayi shiru tana kallonsa tace “Ka taso mu tafi.” A hankali ya d’ago kansa ya saci kallonta,when he saw that she was so beautiful a cikin shigar mu ta hausawa sai tayi kamar sabon aure (Amarya) bai san lokacin daya gyara zama yana kallonta ba,ta juya za ta fita yayi saurin tashi yace “Ki jira ni mana kike tafiya” taci burki a bakin k’ofa bata ce masa komai ba,ya d’auko mukullin ya fito,a tare suka yiwa su Annie sallama suka fita,tana gaba yana binta,shi ya bud’e mata ta shiga ya rufe ya zagaya side d’in driver ya bud’e ya shiga ya tada motar suka d’auki hanya,ita ta dunga masa kwatance har suka k’araso mansion,ya gyara parking suka fito ya kalli mansion d’in ya kalleta zaiyi magana sai kuma ya fasa suka wuce zuwa entrance,to the surprise of Nuraz lokacin suka fito daga mota yaga hadiman gidan sai wani girmamasu suke,he didn’t even realize it until they stood in front of the glass building da zai kaisu cikin ainihin mansion d’in,nan yaji na’ura tana mentioning sunansa dana Nusrah,ya tsaya tunanin ya akayi shi da bai tab’a zuwa ba akayi enrolling sunansa as a young master.? (Ni dai na ce idan ya shiga ya tuhumin Rafeek),ya daure yana had’e rai ya bita suka shiga,sun shigo cikin parlor’n yana mata k’orafi k’asa² tana masa dariya,ta tsaya da niyyar bashi amsa ya tsare ta da idanunsa,tayi saurin juyawa za ta wuce ya fizgo hannunta da sauri ta dawo baya a tsorace ta juyo tace “What’s that.!?” Ya had’e rai yace “Ki daina ganin mun zo nan fa,dan na koma ba abunda zai ba ni wahala bane” tayi shiru bata ce komai ba ta fara k’ok’arin kwace hannunta daga rik’on da yayi mata,shi kuma yak’i sakinta tace “Wai mene ne hakan,ka sake ni mana,kai ko kunya ba ka ji ne.!?” Yayi squeezing face yace “What is it.!?” Ta harare shi tace “Nima ban sani ba” yace “Kuma kike tambaya ta.!?” Ta d’auke kanta a hankali tana harhad’e rai,kamar ance ta kallo cikin parlor’n ta hango mutane zaune,da sauri ta kalleshi tace “let me go ka ga dai da mutane” ya tsuke fuska yace “Ina ruwana da su.!? Kika dame ni da maganar su Allah i will take u straight in front of them,,ko baki yarda ba na gwada.!?” ta zaro ido za tayi magana wrongly suka had’a ido da,ido ta zaro waje fuskarta cike da tsananin mamakin ganinsa ta furta “Aatif.!”…..
*#😱😱😱 Jama’a mene ne ya kawo shi gidan nan kuma.!? Wayyoo Allah yasa ba….*
*#Abeg ke Smasher keep quite,,,no ur water inside oooooo…😷*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
_Hhhh! It seems that the followers of *’DAN MACE* want to forget that Maimunatu d’anta sunan sa *ARYAN* shin ma mene ne zai had’o Aatif da kasancewa d’an data haifa.!? Ko har kun manta cewa shi d’in asalin iyayensa *GOMBE* yayin da su kuma asalin iyayensu yake *YOLA* Idan bacci kuke yi ya kamata ku farka bcos babu yadda za’ayi Aatif ya zama d’anta._😀
Pᴀɢᴇ 30.
#Bᴀᴄᴋ ᴛᴏ ᴛʜᴇɪʀ ᴏʀɪɢɪɴ
Quickly Nuraz turned his face to look where she was watching,akan Aatif idanunsa suka sauka wani mahaukacin gimtse fuskar daya sake yi babu shiri as if he had never known how to laugh,ta kalli yadda yayi kicin² duk ya tsare ta da idanunsa da sauri kafin yayi magana ta riga shi “What is he doing here.!?” Harara ya zabga mata ya d’age shoulders yace “how do i know.!?” Nusrah envisioning the bitterness of jealousy lying in his beautiful eyes ta sake marairaicewa gudun kada yanzun a dalilin Aatif ta sake fad’awa ha’ula’i tace “But this is ur house.!” Siririn tsaki ya saki yace “when did it become our home.!?” Kamar za tayi kuka tace “Please tell me what brought him here.!?” Ya tab’e baki yace “Let’s just go ba sai mun k’arasa bama” tayi saurin girgiza masa kai tana lumshe idanunta da take jin suna mata wani irin yaji da zafi² tace “A’ah! We won’t do that” ya kalleta zai yi magana Hajiya ta d’ago za tayi magana da Maimunatu ta hango inuwarsu ta bayan pillar,ta zubawa gurin ido kafin tace “who’s there.!?” Gaban Nusrah ya fad’i ta marairaice fuska tace “Ka gani ko.!?” Ya sake tab’e baki ya fito yana harhad’e fuska yayi sallama,Hajiya ta saki fuska tana masa maraba saboda ba kad’an ba tayi farin ciki da zuwansa,har ya yi gaba ya waiwaya yaga bata fito daga inda take ba,ya dawo da baya yana kallonta yace “will u come out or not.!?” Ta kalleshi tana marairaicewa tace “Be quiet please” yace “Ank’i ayi shirun” tace “Please.!” Yadda tawani runtse ido abun ya so bashi dariya,ya fuske yace “Will u pass ko sai kinsa na d’auke ki a gabansu.!?” Tayi saurin bud’e idonta tace “Kai yanzu sai ka dauke ni.!?” He began to unbuttoning his shirts hand,quickly ta kalleshi tace “What are u planning to do.!?” Ya kalleta yana had’e rai yace “Wai da d’aukar kin zanyi kinga na rage miki tafiyan tunda yana yi miki wahala” ta zaro ido tace “I didn’t tell u so” yace “ai ba sai kin fad’a ba,ni na san haka ne” ta tsaya kallonsa kamar yadda yake yi,Hajiya taga bai k’araso ba ta sake kallonsa,ganin kamar magana yake yi tace “Noor kai da waye ne.!?” Yayi saurin kallonta a hankali yayi murmushi ya rik’o hannunta ya janyota waje,Hajiya tana ganinta ta sake sakin fuska tace “Baby! What a surprise.!” Ta harare shi ta gefen ido a hankali ta fara d’aga k’afarta tana tafiya,yayi k’wafa yace “Za mu koma gida ai” har suka k’araso bata yarda ta sake kallonsa ba suka gaisa da Hajiya,suna gama gaisawa da Hajiya kawai sai yaja baki yayi shiru,yak’i ya tambayi ya mai jiki sai da Nusrah ta nuna masa sannan yace “Arhm.! Ya mai jiki.!?” Hajiya ta amsa calmly bcos ta ga abunda ya faru,Aatif dake zaune yana watching nasu since their arrival ya rasa me zaiyi,yana tunanin will he speak to them since they have ignored him or will he leave.? Daya rasa abun yi and ya gaji da kallon su ya mik’e a salub’e yace “Hajiya zan koma” Hajiya data shiga hidima da jikokinta tace “Well,Aatif har tafiya za kayi.?” Yace “Ehh Hajiya” Hajiya tace “thank u very much” yace “Babu komai Hajiya Allah k’ara lafiya” tace “Ameen,mun gode sosai ka gaida Daddyn ka,ka yiwa Mommyn naka godiya” ya amsa yayi musu sallama,ko kallo bai ishi Nuraz ba har ya fice,Maimunatu ta shigo ta zauna tana kallon Nuraz da yak’i sakin jiki tace “Hajiya sun shiga gurinsa ne.!?” Hajiya tayi murmushi tace “A’ah ki bari su huta mana ko.!?” Maimunatu tayi murmushi itama bata sake cewa komai ba,basu dad’e da zuwa ba y’ay’an Maimunatu suka shigo su uku namiji d’aya da mata biyu,in honor of seeing them suka gaida su,Nuraz ya kallesu kad’an though the children were impressed saboda tarbiyyar da suka samu amma ya fuske ya mik’awa *ARYAN* hannu,shima yayi masa murmushi ya mik’a masa hannu kamar yadda yayi though Nuraz ya girme masa,ya zauna a kusa da shi yana kallonsa da tunanin inda ya san fuskarsa,y’an matan suka zauna kusa da Nusrah suna mata hira babbar duka da ba zata wuce 18yrs ba ta fad’a mata sunanta *KALTHOM*,kasancewar they had no friends apart of mutanen k’asar mu,nan da nan suka saki jiki da Nusrah sai janta Kalthom take da hira,cikin k’ank’anin lokaci suka saba,the young lady who never passed 13yrs asked Nusrah’s name Nusrah tayi mata murmushi tace “Nusrah” suka yi murmushi a tare da y’ar uwarta suka ce “Kina da suna mai kyau kamar ke” tayi murmushi tace “U too”,karamar da har lokacin bata fad’a mata sunan ta ba,tace “Ni ai baki san suna na ba” Nusrah ta sake yin murmushi tace “Ehh duk da haka na san mai kyau ne kamar ke” kalthom tayi dariya tace “kaii! Sunan tsofaffi aka saka mata fa” Nusrah tace “Ai yafi dad’i sunan tsofaffin” Kalthom ta kyalkyale da dariya saboda tsokana take ji tace “Do u know what her name is.!?” Nusrah ta girgiza kai tace “A’ah” tayi caraf tace “sunan Hajiya ne aka samin fa” Nusrah ta girgiza kai tana murmushi,Kalthom tana sake yin dariya tace “Sunan ta.. Na fad’a.!?” Kafin ta fad’a Hajiya tayi magana “Kinga Kalthom ki fita idona,ke saboda rashin girma kullum ki tsokaneta kuyi ta rigima kamar wasu k’ananun yara shi ne burinki ko.!?” Tana dariya tace “Hajiya to ai sunan tsoffin ne gareta” Hajiya tace “Sannu mai sunan y’an gayu,aka fad’a miki ita nata sunan bai da dad’i ne.!?” Tace “A’ah ni dai ban fad’a ba” Hajiya tace “Kima fad’a ki ga yadda zanyi dake” ta sauke kai k’asa tana yiwa k’anwartan gwalo,ta shagwab’e fuska tace “Hajiya kinga tana min gwalo ko” throw pillow Hajiya ta jefowa Kalthom tace “Ja’ira za ta aikata”,Maimunatu dake gefe tana duba ayatur-ruk’yah cikin littafin Addu’a’u min kitabi was-sunnah tace “Hajiya wollahi da kin fita sabgar *JIAN* tafi kowa tsokana kuma tafi kowa saurin kuka,ga kai k’ara kamar me,kuma wani abun ita take janyowa ayi rikicin,ga ta da d’an banzan ragwanci,ko yaya ka tab’a ta yanzun ta b’are maka baki” Hajiya tace “Ku kuka sani,ni dai ba zan saki takwara na rik’e iska ba,ko me za tayi ina bayanta” Jian tasa dariya ganin an goyi bayanta tana tsokanar kalthom,,haka sukai ta zama shiru sai dai ko yayi mata magana da ido,basu wani jima sosai ba Nuraz ya mik’e yana kallon Nusrah,he wants her to leave but the way they look at him makes him feel ashamed,Hajiya da taga haka bata ce da shi komai ba sai murmushin data k’irk’iro tace “Ba dai tafiya za kuyi ba.!?” Yayi ajiyar zuciya sama² yace “A’a Hajiya komawa za muyi” ta daure tace “Kuma baku shiga kunga jikin nasa ba” kamar zaice “Ba sai ya jeba” ya daure dai bai ce komai ba,Hajiya tace “Aryaan maza raka su suga jikin kawun ku” ya mik’e cikin ladabi ya wuce gaba,suka bisa a baya not because Nuraz wanted to go after him,tun kafin su k’arasa bedroom d’in san wanda tsakaninsa da su glass curtain wall ne da babu k’ofa suka hango shi,kwance yake saman wani irin lafiyayyen royal,duk inda tunanin mutum yake lamarin dole ya burge shi,k’asa² yadda ita da yayi maganar dominta ita kad’ai za taji yace “Kin sa mun wani zauna ko mene ne hakan oho.!” Ita dai bata kula shiba sai murmushin da tayi,suna shiga bedroom d’in Aryaan yaje dai² kansa da niyyar dubawa yaga ko ya tashi,da yaga idanunsa a kulle sai ya d’ago ya kallesu yana musu murmushi “Ina ganin kamar yana bacci” Nuraz ya lumshe ido ya bud’e yace “Don’t worry,ba jimawa dama za muyi ba bcos we are on our way” Rafeek who had only been awake for a long time idanunsan ne kawai bai bud’e ba a firgice ya bud’e idanunsa sakamakon muryar data daki kunnensa,shi dai ya tabbatar a duniyarsa mutum d’aya ya sani da irinta,even in the world of death yaji ta after then aka dawo da shi back to his life aka sake tambayar shi waye zai bada gamsashiyar amsar da dole a yadda da shi,a kan Nuraz ya sauke idanunsa masu cike da hawaye,Aryan ya kallesu yayi murmushi yace “He’s awaken” Nuraz ya tab’e baki yana d’auke kansa gefe,Aryan ya matsa kusa da Rafeek yace “Uncle anzo duba ka” ya girgiza masa kai slowly ya bud’e bakinsa yace “Thank u Aryan” ya gyad’a kai and then walked out ya ba su guri,Nusrah ta gaishe shi tayi masa ya jiki,ya amsa da kyar yana mata godiya,she turned to allow them to speak because of his attitude towards Nuraz but what? Tana zuwa za ta wuce ya rigata yin gaba,she quickly stopped and lost everything to do,taga dai da gaske niyyar fita yake hurrily tace “stop please” he turned angrily at her yana kallonta bcos ya san me za tace,ta matso inda yake k’asa² tace “Ka tsaya kuyi magana please,ko baka kula yana son maka magana ba.!?” Yayi kicin² da ransa yace “Ni wai.!?” Ta ga tambayar da yayi mata ya so raina mata hankali da sauri ta wuce shi,muryarsa ta jiyo yana fad’in “What if i stopped,what would he say to me.!?” Tayi saurin juyowa ta kalleshi with her soft-spoken voice tace “Well, it’s good to listen to him,yana da kyau ka bashi dama,sannan ka bashi hak’k’insa na kasancewarsa mahaifi..” Tana fad’a ta wuce ranta duk a jagule tana hasko yadda zasu k’are ta da shi idan suka tafi,bayan ta bar gurin kasa juyawa yayi,Rafeek ya zubawa bayansa ido yana kallonsa with tears streaming down,yaji shirun yayi yawa ya juya a hankali yana tura hannayensa a cikin aljihun trouser d’insa ya tsare uban da kallo,da kyar Rafeek ya d’ago hannunsa ya d’auki handkey ya goge hawayen da suke ziraro masa ta gefe,Nuraz ya tab’e baki yace “Ya jiki.!?” Murmushin dole Rafeek yayi ya lumshe ido ya bud’e da kyar ya amsa “Alhamdulillah” daga haka Nuraz bai sake ko yin tari ba,sai daya gaji da jiran Rafeek yayi magana ya juya slowly ya fara tafiya,Rafeek ya bishi da kallo har ya fice yana jin zuciyarsa tana masa wani irin zafi,yana fitowa bai yarda ya zauna ba suka yiwa su Hajiya sallama suka tafi.
Since they left the house bai kalli inda take ba,sai da suka kusa gida sannan ya juya ya kalleta fuskarsa a had’e “Kawai kin wani samu guri kinyi zamanki” ta juyo da sauri ta kalleshi za tayi magana suka had’a ido ya sakar mata harara,ta tab’e baki ta d’auke kai bata kula shi ba,yaci gaba da kumburinsa da magana shi kad’ai,wayarta ce ta katse masa maganar da yake yi,ta d’auki wayar ta kalla taga number Aatif ce,she was silent and wondered what the benefit of the call was to her,har wayar ta katse bata sani ba,can ya sake kira bata d’auka ba,Nuraz’s attention turned to look at the phone and then ya kalleta yace “u hear u are being called” tayi ajiyar zuciya tace “Koma waye idan ya gaji zai daina” ya gyad’a kai bai sake magana ba ya maida hankalinsa kan driven,sun k’araso gida yana niyyar fita wani kiran ya sake shigowa,yayi still yana kallonta yaga tak’i amsawa,ya kai hannu zai d’auki wayar tayi saurin damk’e abarta,bai kalleta ba yace “give me.!” Tace “What would u do with it.?” Ya juyar da kai gefe yace “Ba ni nace” ta girgiza kai tace “what would u do with if i gave u.!?” Ya girgiza kai yace “will u give me or not.!?” Tace “A’ah” tana girgiza masa kai,yace “Give me before i hurt u” ta zaro ido tace “Akan wane dalilin za kace sai na baka to.!?” He was too tired to tell her ya bud’e motar zai fita fuskarsa babu annuri tayi saurin mik’a masa tace “Ga shi” ya fizge wayar a hannunta yana zabga mata harara,miss call 5 ya gani a jere duka daga number d’aya,yayi shiru yana tunani a hankali ya kai hannu da niyyar yayi calling back,wayar tana tafiya muryar Aatif ta bayyana ya tsare ta da idanunsa Aatif yace “Nusrah!” hannu ta kawo za ta karb’i wayar ya hanata,cikin masifa kafin yayi magana tace “Aatif why do u want to restrict my life.!? Ni ban san me kake nema a gurina ba,ka daina kirana dan Allah idan ba so kake nayi maka rashin mutunci ba” murmushi yayi mai sauti yace “Abunda ba zai faru ba kenan baby” ta daure tana had’iye kukan da yake son taho mata tace “Me kake nema a gurina.!?” Kai tsaye yace “Abunda kika bawa wanda na ganku tare” tayi saurin kallon Nuraz tace “Ban gane me kake magana akai ba” Aatif yace “u know what i mean kina dai son bawa kanki wahala ne” tace “A’ah ka fad’a” yace “ina nufin ki mallakamin abunda kika mallakawa saurayin ki.!” Wata uwar tsawa data yi masa ta katsesa cikin hayaniya tace “Kai Aatif ka san irin maganar da bakinka zaina fad’a,kada ka sake ka furta k’azamin magana akanmu” dariya Aatif yayi yace “ko ban fad’i wani magana ba,u know u are not married,why did u choose that way baby.!? Ban yi tunanin za ki iya aikata haka ba,even someone has said it to me that i would not agree,but hausawa na cewa gani ya kori ji,sai dai ki sani kinyi matuk’ar bani kunya kuma kin bani mamaki Nusrah,nayi miki kallon mai nutsuwa ashe sab’anin haka kika kasance,ni ne kika yiwa lullub’in biri..” Uncontrollable her tears began to flow bcos she was so shocked by his words har bata san lokacin data durk’usa k’asa ba,wani irin nadamar tsayawarta da shi ya fara taso mata had’e da wani irin bak’in ciki,Nuraz stands as if he were built and unable to speak until he is in a state of depression,all of which is nothing more than Aatif’s words,kenan hakan yana nufin zarginsu yake suna yin wani abu behind the scene.!? Idanunsa da suka chanja launi ya lumshe yana jinjina kai,da kyar ya bud’e bakinsa yace “Well ka kyauta sosai da ka iya tsayawa ka tsara wad’annan kalaman,but duk da hakan i want u to know something” Aatif yayi siririn tsaki yace “Ohh! Are u close to her,hope u hear what i’m saying.!?” Ya sake lumshe idanunsa ya bud’e nerves dake goshinsa began to appear yace “I don’t give u a chance to talk” Aatif yayi murmushi yace “Ok father,ina saurarenka me za kace ne.!?” Nuraz ya gyad’a kai cikin d’acin rai yace “Kafin ka yanke hukunci yana da kyau ka fara tsayawa kayi tunani,and ka gama tara evidence,ka san waye za ka tunkara saboda ka san irin maganar da bakinka zai na furtawa” quickly Aatif whispers “Ok then.!?” Kalmar da Aatif ya fad’a ce ta sake tunzurota shi sadly yace “Well,if u are not an animal,me zai sa kayi irin wannan banzan tunanin akan mu nema.!?” Aatif yaji d’acin kalmar had’a shi da dabba da Nuraz yayi yace “hey Mr man,stop” A zafafe Nuraz yace “Ank’i a dakata d’in,idan kai ba dak’ik’i bane da jimawa ya kamata ka fahimci matsayinta a gurina” Aatif ya gyad’a kai kamar kadangare yace “Okay ta nan ka b’illo.!? To saurara kaji” Nuraz yace “Kai za ka saurara ba ni ba,idan ka manta ne bari na fad’a maka,itan k’anwa ce a gurina,ni kuma Yayanta ne,duk abunda zai faru a shirye nake na tsaya mata,ko da zan rasa komai ba zan lamunci ganin fad’uwar darajarta ba,u have to fix ur mouth before we met again bcos duk ranar da ka bari muka yi ido biyu ba zai maka kyau ba” yana fad’a ya katse wayar,a masife ya cilla mata wayar ya juya zai shige gida,tayi saurin tashi ta biyo shi da gudu tace “Dan Allah ka tsaya kaji” he walked into the courtyard of the apartment jin abunda tace yasa ya wani juyo yana kallonta with his evil eyes,idonta yana fidda hawaye tace “Please don’t..” Cikin hayaniya yace “Kada nayi me.!? Kada nasa a hukuntasa ko.!?” Ta girgiza kai tace “Ni ba haka nake nufi ba,amma..” Yace “but what.!? Amma nayi hak’uri na rabu da shi ko.!?” Tayi shiru yanayin dake fuskarsa ya sake tsoratar da ita za tayi magana ya d’aga mata hannu “Kinga ba sai kince komai ba,i have already known his position long before,ba sai kin fad’a min ba,shi d’in tsohon masoyinki ne da kike so,ni kuma i’m an idiot da bai san ciwon kansa ba,ina sonki tun tsayin lokaci na kasa fad’a,so i was not known until two months ago,saboda haka ba ni kika fara so ba,shi kin yarda da shi kin bashi soyayyarki d’ari bisa d’ari ko ba haka ba.!?” Tayi saurin girgiza masa kai,ya girgiza kai cikin takaici “Tun farko ni na bawa kaina matsala,na yarda da haka,sai dai son da nake yi miki ba ni na d’orawa kaina ba,but if u still like u can immediately go back to him,get married and live together,hakan ba zai sa na kasa rayuwa ba,son da nake miki zan rok’i wanda ya jarrabi zuciyata ya raba ni da shi,ki je kawai babu damuwa.. Na hak’ura zan barki kiyi yadda kika ga dama.” Kuka ta sake fashewa da shi tace “I don’t mean that,no matter what happened u should listen to my excuses” yace “Uzuri..!? What excuse of ur’s do i have to hear.!? After u’ve shown me my position right now,kin manta abunda kika fad’a min a bayan akansa.!? Shi kike so and u don’t want to lose him,ko har kin manta ne.!?” Ta sake girgiza masa kai tace “I know i have said this before,but i just realized who do i really love,alak’a ta da shi a bayan duk da na so shi k’addara ta had’a mu,amma a yanzun ko da kud’i aka had’a ni bazan iya sake tsayawa na sakanni biyar da shi ba,,Bcos u are my choice,ina nadamar tsayawa ta dashi and tun farkon ya kamata na fahimci ba irinsa ne ya cancanta da zama abokin rayuwata na har abada ba..” Wani irin kallon mamaki yake mata har ta dasa aya,and at the same time he felt a pity da yaga duk ta damu,yayi ajiyar zuciya calmly yace “Okay” ya juya yana niyyar tafiya,tayi sauri tace “u didn’t say anything” ya tsaya a inda yake ba tare daya juyo ba yace “Ba sai na ce komai ba,but dole kiyi hak’uri na koya masa darasi” tayi ajiyar zuciya tace “In dai akan wannan ne ba zan ce komai ba” kyakykyawan murmushi yayi ya waiwayo yace “come” ta d’an tsaya kallonsa tana sakin ajiyar zuciya ta shagwab’e masa fuska had’e da mak’ale kafad’a,murmushin da bai san da zuwansa ba ya saki a hankali ya fara tahowa yana kallonta tafiya itama ta fara yi da baya ya tsaya yace “Da kin bari na zo ai” ta sake mak’ale kafad’a tace “Na san me za kayi” yayi dariya ya yace “Zo muje kada kisa Annie ta fara tambayar ina muka zauna”,ajiyar zuciya tayi sannan ta taho,suka wuce cikin gidan tare.
Misalin k’arfe 9:00pm yana zaune a bakin pool yayi shiru yana tunanin abunda zai yi,maganganun Aatif suka dawo masa saurin tashi yayi ya bar gurin,parlor ya dawo da niyyar yin magana da ita ya tarar Annie bata nan,ya juya fuskarsa a had’e ya kalli inda Nusrah take yace “Annie fa.!?” Tayi shiru tana kallonsa da tunanin me yake damunsa ta ga idanunsa sun canja yayi making snap a dai² fuskarta yace “Magana nake kinyi shiru” lower lip d’inta ta tsotsa tace “Tana bedroom” juyawa yayi da sauri ta bishi da kallo,sai da yayi knocking kafin ya shiga,a zaune ya ganta da alamun tana neman wani abu ne mai muhimmanci,Annie ta kalleshi tace “Habibiiy.!” Ya k’araso ciki yana kallonta yace “Annie ina son muyi magana” tace “Toh.! Ina saurarenka” Ya nemi guri ya zauna,Annie ta dawo da hankalinta kansa tace “What happened.!?” Ajiyar zuciya yayi yace “Annie kin tuna wannan guy d’in.!?” Tayi saurin katse shi tace “Wane saurayi.!?” Yayi squeezing face yace “what’s his name.!? Yawwa Aatif ko.?” Tayi ajiyar zuciya tace “Wani abu ya faru.!?” Ya gyad’a kai a nutse ya bata labarin komai,ranta taji ya d’an b’aci tace “A can gidan kuka had’u.!?” Yace “Ehh!” Ta jinjina kai tace “Bari zan tambayi Maimunatu mene ne alak’arsu da shi”,a take ta kira Maimunatu bayan ta d’auka suka gaisa Annie tace “Yawwa Maimunatu dama wani abu nake son tambayar ki idan babu damuwa”,Maimunatu tace “Toh Adda Maryam Allah yasa na sani” Annie tace “Habibiiy said that they saw Aatif in ur house,and if there is no worry can i know ur relationship with him!?” Maimunatu tayi ajiyar zuciya tace “Laa! Babu komai Adda maryam i thought ko something had happen ne” Annie tace “A’ah nothing had happened,i just asked bcos we knew Aatif long ago” Maimunatu bata yi tunanin komai ba tace “Aatif ai d’an gida ne shi d’in d’a ne ga abokin Rafeek,they worked together in washington,to da suka tashi dawowa nan ma sai suka taho tare” Annie tayi ajiyar zuciya tace “Okay.! Na fahimta,na gode sosai” suka yi sallama da Maimunatu,tana ajiye wayar tayi masa bayanin komai as Maimunatu informs her,he bowed his head in anticipation of the punishment he is going to make,duka sunyi shiru kowa da tunanin da yake yi,zuwa can ya d’ago kai yana kallonta yana tunanin ko zata yarda da abunda zai fad’a,ya daure dai yace “Annie i thinks this is the right time for us to go to Nigeria” ta kalleshi tana jiran k’arin bayani ya lumshe idanunsa a hankali yace “Ina nufin ya kamata muje mu nemi y’an uwanmu” Annie ta zuba masa ido tace “i don’t think so habibiiy” yace “Annie ya kamata muyi hakan,bcos zuwa yanzun ina da tabbacin everything has changed,it has been taken for a long time ya kamata ku koma gida kuma,to that point i think everyone should understand the consequences of what he has done and i feel that hak’k’i na ne a yanzun na had’a ku da y’an uwanku,itama Nusrah ina ganin lokaci yayi da za mu sake neman mahiafinta muji daga garesa,if har yanzun baya sonta,shi kenan sai na nemi izinin neman aurenta daga gurinsa,saboda hak’k’in sa ne a nemi aurenta a gurinsa,i’m tired da jin irin wad’annan maganganun,gaba bamu san me wani zai sake fad’a ba,raina yana b’aci gaskiya,,but even if they do not understand,shi kenan sai mu sake basu lokaci har zuwa sanda za su gane…”
*#Wata sabuwa…* 😂
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Alhamdulillahillaziiy bi ni’imatihi tatimmus’salihaat..! Thank u so very much dearies for the prayers,na tabbata godiyata gare ku ba zai fad’u a baki ba,and i made sure that wannan d’an tak’aitaccen shafin nawa yayi kad’an na bayyana muku irin farin cikin da addu’o’in ku suke sani,,my parents and I have nothing to pay u for the prayers,but duk da hakan bahot² shukhuriya.*
Pᴀɢᴇ 31.
#Rᴇᴍᴏʀꜱᴇ
Since Nuraz walked out from his bedroom Rafeek could not lift his eyes daga kansa,and without even having the courage to speak har suka yi sallama da Hajiya suka bar gidan,after he made sure they left the house silently some tears of remorse da ke mak’ale a idanuwansa continued to pour over,ya jima yana kuka in such a moment har sai da yaji k’irjinsa ya fara masa wani irin ciwo,da kyar ya tsayar da hawayensa yana ta k’ok’arin d’ago hannunsa na dama sakamakon jikinsa da yake jin yayi nauyi ya dafe saitin zuciyarsa da yake jin tana masa wani irin azababben rad’ad’i,tunanin abubuwan da suka faru a baya ya dawo masa sabo kamar yanzun suke occurring,a sanyaye wasu sababbin hawaye suka sake gangarowa,kwatanta irin halin daya shiga in such a moment kusan za mu iya cewa abune mai wahalar gaske da har yayi sanadin da numfashinsa ya fara d’aukewa saboda damuwa da kukan da yayi,like an asthma patient haka ya shiga kokawa da numfashinsa yana fizgar iska da kyar,gumi kota ina sai keto masa yake yi,da kyar ya ja jiki ya zauna yana mik’a hannu a k’ok’arinsa na son d’auko bottle water,cikin wannan halin wani irin tari mai tsanani ya sake sark’e shi sakamakon yanayin da yake jan numfashi,a hakan yana tarin ba tare da ya samu damar aiwatar da abunda yake so ba yaci gaba da furta “Astagfirullah wa’atubu ilaiik.. Allahummagfirliiy warhamniiy”,su Hajiya suna zaune a parlor kowa da abunda ya dame shi suka jiyo tarinsa,da sauri suka yo d’akin gaba d’ayansu lokacin yayi daf zai fad’o daga saman bed,a gaggauce Aryan da Maimunatu suka kamashi suka mayar saman bed d’in asking if he wanted something? Ya gyad’a kai da kyar yace he wanted to drink water,but no one understood what he was saying,Hajiya kam hankalinta duk ya gama tashi banda kiran sunansa da jera masa addu’ah babu abunda take yi,though halin da Rafeek yake ciki ya yi tsanani but that didn’t stop him from smiling hawayen da suka taru gefen idonsa suka sake zubowa,muryarsa a can k’asa not being heard again yake cewa “Hajiyata please forgive me,and dan Allah ki rok’a min yafiyar duk wanda na yiwa ba daidai ba a tsayin rayuwata”,kamar Hajiya ta ji abunda ya fad’a ta zauna daga gefensa tana jin zuciyarta a karye,hanunta ta d’ora akansa tana shafawa a hankali tana ta k’ok’arin ganin bata zubar masa da hawaye ba tace “In sha Allah ba zaka tafi ka barni ba”,she saw that his mouth was moving but not being able to understand what he was saying,shi kuma a hakan bai fasa ba sai magana yake musu sai dai an rasa wanda zai fahimci abunda yake nufi,cikin wannan halin Dr Stevens ya tarar da shi,duk iya k’ok’arin da zai iya yayi akansa,bayan wuceqar wasu sa’o’i tarin yayi sauk’i sai dai numfashinsa da bai gama daidaita ba dole tasa ya sa masa oxygen.
Bayan Dr Stevens ya gama bashi taimakon daya dace,har bacci ya d’auke shi sakamakon allurai daya sa a cikin drip da yasa masa,ya juya ya kalli Hajiya dake gefensa tayi shiru abun duniya duk ya isheta,fuskarsa da wani irin damuwa yace “Ma’am it is good to take good care of him,in fact the situation i find him in today or that the situation he was trying to threw himself at the time was very dangerous,bcos zan iya cewa nan gaba kad’an idan har ba’a samu wani canji ba the truth is that he will find it difficult to regain a chance to live,and the truth of what’s happening now i can say that u have neglected the principles of his illness,u know it is good to calm him down especially at this time,u know the cause of everything,so that u know where his problem is and u don’t want me to say anything,or tell u what to do,if that’s been kept haka muke so dama.. But true idan muka yi sakaci sai dai nace muyi hak’uri.” Hankalin Hajiya ya sake tashi fiye da ganinsa a kwance cikin halin jinya,shima kuma Dr Stevens could not failed to inform her of what to do with Rafeek’s health care expectancy,which if they kept up and following the new rules there might be opportunities that might otherwise keep him safe,,Hajiya ta yiwa Dr Stevens godiya sosai shi kuma yayi musu sallama ya tafi yana sake jaddada mata a kula sosai,tace if God willing they would care.
Bayan tafiyar Dr Stevens gefen bed d’in da Rafeek ke kwance ta sake zaunawa tana kallonsa cike da tausayi,so da kulawa irin na mahaifiya,Maimunatu da yaranta suka shigo duba jikinsa bcos lokacin da Dr Stevens ya shigo fita suka yi sai Hajiya kad’ai da ta kasa matsawa nan da can,Maimunatu ta kalli Hajiya cikin damuwa tace “Anya Hajiya ba za mu sanar da su halin da ake ciki ba,u hear the doctor’s words,and even though we all know they have forgiven him,i think if he’ll even see the kid a kusa da shi tunda abunda ya sawa ransa kenan kamar hakan zai bashi k’warin guiwa ko yaya kike ganin za ayi.!?” Hajiya said nothing sai dai ta yi ajiyar zuciya and then ta girgiza kai,Maimunatu ta samu guri saman Arabian setting dake gefe ta zauna fuskarta tana sake bayyanar da damuwa tace “Well Hajiya kince a’a ni kuma a nawa tunanin ina ganin kamar hakan ya kamata ayi,tunda Allah ya sa mun gane inda suke ya kamata ace zuwa yanzun sun san komai,duk abunda ya faru fa a bayan idan muka tsaya muka yi tunanin duk da yake Rafeek ne mai laifi tun farko,but we should not forget that Ubangiji ya tsara faruwar komai,babu wani bawa da ya isa ya tsallake k’addararsa,but Alhamdulillah since he realized he was wrong and asked for their forgiveness,i think yin hakan ko yi musu bayanin abunda ya faru by then was nothing”
Hajiya was silent tana tunani bata ce komai ba,Maimunatu kuma was tired of talking alone,cikin alamu na mutumin daya sire tace “Hajiya yanzun ko fad’a musun ma ba za ayi ba su san halin da yake ciki.!?” Hajiya ta girgiza kai tace “Tunda yanzun da sauk’i ki bari kawai don’t let them know,yin hakan ma zai iya sawa idan basu amince ba ya sake shiga wani halin” babu yadda Maimunatu za tayi haka ta bar maganar,da yake tunda Rafeek ya kwanta jinyan kusan kullum suna zuwa gidan and ba su suke barin gidan ba sai dare sannan suke tafiya ita da yaranta,,ranar ma sai bayan sun koma gida ne sannan Annie ta kirata akan maganar Aatif,da kamar za ta fad’a mata abunda ya faru sai kuma ta tuna maganar Hajiya,haka ta danne damuwarta suka yi magana da Annie suka ajiye waya.
***
Jinjina kai Annie tayi ba tare da ta cewa Nuraz komai ba sai dai tana jin fad’uwar gaba sosai daya tuna mata matsalar da tayi silar raba su da gida,bayan dogon lokaci tayi ajiyar zuciya mai nauyi and not knowing a fili take magana tace “Allah sarki Baba,Ubangiji ya gafarta maka,yaji k’anka,ya k’ara maka lafiya,ya kula da bayanka.” Shiru Nuraz yayi yana kallonta da mamakinta,maganar komawar su gida kad’ai yayi but he can see the situation she has been through cikin k’ank’anin lokaci,lallai k’aunar da suke yiwa mahaifin nan nasu mai girma ce,duk girman laifin daya aikata musu ya raba su da jikinsa but a gare su har yanzun yana nan a cikin zuciyoyinsu,indeed the love between parents and their kid’s only Lord alone knows it’s weight (Yah Allah ka jik’an masoyanmu mahaifanmu,ka yi musu rahama,afuwa,ka yalwata makwancinsu,sannan ka tabbatar da mu da su a cikin bayinka y’antattu,ameen). Mik’ewa yayi jikinsa a sanyaye yace “Annie good night” ta gyad’a kai a sanyaye tace “Okay Allah ya tashe mu lafiya”,ya amsa “Ameen” sannan ya fita,,direct yana fita bedroom d’insa ya wuce,daren ranar tunanuka yayi ta yi ba shi ya samu daman kwantawa ba until he made sure that he had finally made the decision that he thought was right.
Two days in between duka gidan sun rasa gane kansa,Annie tayi tambayar duniya amma yak’i bata gamsashiyar amsa,ita kanta gimbiyar wani salon shareta ya d’auka idan za su b’ata sama da awanni biyar zaune a guri d’aya baya tab’a kallon side d’in take,kuma itama a lokacin duk abunda zai yi she didn’t care sai da taga anci gaba da tafiya,nan lamarinsa ya fara d’aure mata kai,and at the end of the day she was wondering ko tayi masa laifi ne bata sani ba,cikin kwanakin da suka wuce tana ta tunanin ko yanayin aiki ne ya sako shi gaba amma da ta tsaya ta fahimci lamarin sai taga sam babu abunda ya had’o aikinsa da shirun daya tsiro,and at first she thought she was the only one affected,sai da taga ya gwada a gabanta sannan ta fahimci ba wai ita kad’ai yake sharewa ba nata not dai yafi mata ciwo,sannan tsakaninsa da su Annie gaisuwa,to ita ko gaisuwar idan tayi yana tafiya yake amsawa shima a ciki ba yadda za taji ba,,yau dai taji ba zata iya jurewa ba ta zauna jiran ganin ta inda zai b’illo amma shiru har after 11:00pm bai shigo gidan ba,by then she was the only one a parlor’n duk mutanen gidan sun tafi sun kwanta,tana ta zaman jiransa har bacci ya fara fizgarta ta gyara zamanta zuwa yanayin kwanciya,daga haka bacci mai nauyi ya sace ta ranar a nan tayi rabin kwana sai about 3am ta farka,kanta ta d’aga ta kalli agogo nan idanunta suka hango mata 3:09am ta mutsike idonta a tunaninta ko itace bata ga daidai ba,but the clock showed her 3:09:45am,wayarta dake kusa da ita ta duba still taga hakan dai take nan ta tabbatar dai² agogon yake tafiya,she was silent tana tunanin ko ya dawo.? Slowly ta mik’e ta isa kusa da window da yake ana iya hango harabar gidan,ta janye curtains d’in gurin tana lek’awa ta hango motarsa parke a gurin,mamakin lokacin daya dawo har ya wuce bata sani ba ya kamata,a hankali tayi ajiyar zuciya tana mamakin sauyawar da yayi cikin kwanakin,she looked back at the clock before ta wuce da tunanin zuwa da safe za ta rutsashi sai ya fad’a mata gaskiyar abunda yake faruwa bcos ta gaji da sharetan da yake yi,dole ya fad’a mata idan ma laifi tayi masa bata sani ba sai ta bashi hak’uri,bcos ita dai Allah ya sani baza ta iya wannan rabin gabar ba,,da wannan tunanin ta samu damar shigewa bedroom,kayanta kad’ai ta iya canjawa ko fluorescence bata yarda ta kunna ba saboda gudun Annie ta farka tati mata fad’a,tana gama abunda take yi ta nemi kusa da Annien ta kwanta,idanunta suna kallon sama zuciyarta duk babu dad’i a haka ta daure tayi addu’ah,ta shafe jikinta had’e da rufe idanunta a tunaninta baccin zai sake d’aukarta but yanayin damuwar da take ciki ya hana ta sake jin bacci,all of which came after she did not really care like what happened just now,saboda ta san dole ta parlor ya wuce kuma ta san zai yi wahala ace bai ganta ba,shi laifin me tayi masa da zafi haka daya hana shi tashinta.!? Tunani iri² tayi ta yi zuciyarta cike taf da damuwa a haka har alfijr ya keto bata samu ta runtsa ba,da taga lokaci yana tafiya and ba baccin take yi ba,ta tashi ta shiga bathroom ta d’auro alwala,,bayan ta fito ta shimfid’a pray mat ta fuskanci mahaliccinmu,sai da ta fara yin raka’atayyil fajr sannan tayi subuh,after ta idar da sallah tana zaune tana azkar har wajen 6:00am da taji bacci yana neman daukarta a zaune ta tashi ta tattara komai ta mayar muhallinsa ta kwanta.
In the morning at about 7:00am ya fice daga gidan,ba shi ya dawo ba sai can misalin 10am,Nusrah dake zaune a parlor tana fama da assignment taji alamun shigowar sa,ta d’ago ta bishi da idanunta,kallo d’aya ta yiwa fuskarsa ta gane he wasn’t in the mood,as he did not speak haka nan itama bata kula shi ba har ya wuce,ko me ya tuna kuma taga ya dawo da baya,tana ganin ya juyo ta d’auke kai,ya kalleta kamar zai yi magana again ya fasa ya juya yayi shigewarsa,girgiza kai tayi ta maida hankali kan abunda take yi,zuciyarta ta sanar da ita “Kije yanzun kafin ya sake fita” da sauri ta tashi and left behind tana jin zuciyarta tana yi mata babu dad’i,knocking ta fara yi tana tsaye taji shiru ta sake yin knocking,Nuraz dake tsaye ya had’e rai yace “Who’s there.!?” Nusrah ta gyad’a kai tana danne b’acin ranta tace “Ni ce” shiru yayi bai sake magana ba,har ta yi kamar za ta koma taji ba zata iya tafiya ba ta tura k’ofar ta shiga,a bakin bed ta hangosa tsaye ya rik’e waist kamar mai tunani,ta mayar da k’ofar ta rufe,da sauri ya waiwayo jin an shigo ya tsare ta da idanunsa,ta tsaya daga inda take bata k’araso ba,tana sauke idanunta daga kansa saboda kallon da yake mata if she kept looking at him to know that za’a samu matsala,he was silent and waited for her to speak but for about five minutes she could not say anything,he turned slowly and continued to look at what was in front of him,ajiyar zuciya tayi and then ta fara k’ok’arin yin magana “I want talk to u” bai juya ba yace “Ok!” Ta kalle shi as he turned his back ta daure tace “But u turned away from me,how can i speak.!?” Yace “Ina sauraren fad’i abunda kike son cewa” kasa daurewa tayi a hankali ta fara tahowa har ya rage nisan da yake tsakaninsu ba shi da yawa sannan ta dakata,muryar ta tana rawa tace “I don’t know what’s going on cikin kwanakin duk ka canja min daga yadda kake,idan laifi nayi maka ya kamata ace ka sanar da ni saboda b’oyewar babu amfanin da zai mana,and a nawa tunanin yanzun mun wuce matakin da za mu b’oyewa juna wani abun,ni ban san mene ne nayi maka da zafi ba,i just kept quiet and waited for u to tell me,but sai na ga this was not the solution,,why are u always angry with me.?” Juyowa yayi ya ci gaba da kallonta har lokacin hannayensa suna saman waist d’insa,sai daya gama k’are mata kallo sannan ya tab’e baki kamar ba zai ce komai ba and then simply yace “Babu abunda kika yi” tayi saurin kallonsa bakinta har hard’ewa yake tace “If there is nothing me yasa za kana share ni,ko gaishe ka nayi sai ka ga dama kake amsa min,baka tab’a tunanin ina jin ciwon abun da kake yi min ba.!? I am a being like everyone who knows happiness and rivalry,idan ba laifi nayi maka ba me yasa da can baka tab’a min haka ba sai yanzun.!?” Idanunsa ya lumshe ya bud’e yace “Na fad’a miki babu komai!” A tsiwace tace “Wollahi akwai,bcos matuk’ar babu k’ira na tabbatar babu abunda zai ci gawayi,just come out and tell me idan ma ra’ayi ka canja akaina,ba sai ka ba ni wahala ba kawai ka fito ka fad’a min” Kasak’e yayi yana kallonta fuskarsa da tsantsar mamakin dama ta iya fad’a haka? Yadda taga ya tsare ta da ido tayi blinking idanunta tace “Baka ce komai ba” Yayi ajiyar zuciya yace “What do u want me to say.!?” Tana had’e rai tace “Say’s everything”,yayi tak’aitaccen ajiyar zuciya yace “I think na fad’a miki babu komai ko.!?” She quickly interrupted him “I can’t believe there’s nothing” yace “Ok.! K’arya nayi kenan.!?” Kuka tasa masa,yayi saurin matsowa kusa da ita a rikice yana fad’in “Look ni ban ce kiyi min kuka ba,daga tambaya kawai sai kisa min kuka” cikin kuka tace “To ni ya kake so nayi da rayuwata? Shi kenan ko wane lokaci ba ni da kwanciyar hankali,da wanne zanji dan Allah,da damuwar data dame ni ko kuma da naka.!? Idan na tambaya kace babu komai na yi shiru ina tunanin za ka fad’a min abunda yake faruwa nan ma babu mafita,kawai ni ka fito ka fad’a min abunda nayi maka” sumar kansa ya shafa a hankali yace “Ok na ji zauna muyi maganar tunda haka kike so” da kyar ta yarda ta zauna a saman study table d’insa shima bayan ya ci bak’ar wahala wajen lallab’ata,ya zauna saman resting chair yana kallonta,ta d’ago tana goge hawaye suka had’a ido da shi,ta sake tsuke baki kamar idan yayi wani maganar zata sake saka masa kuka,k’asa² yace “what do u want me to tell u right now.!?” Bata yarda ta kalleshi ba tace “Everything” yace “Akan me zan fad’a miki komai.??” Tayi shiru bata ce komai ba,shima shirun yayi mata sai data sake kallonsa and then he began to tell her about his plans for their trip to Nigeria,but ya b’oye mata da yawa daga cikin k’udurin sa na yin hakan,tayi ajiyar zuciya bayan ta gama ji tace “To amma shine sai ka dunga share ni akan wannan abun?” Yayi mata murmushi yace “Bana so a cikin ku duka wani yace ba zai je ba” tace “To kuma ai baka fad’a mun ce ba za mu je ba” yace “Ehh! Babu mamaki yanzun da nayi haka kuyi saurin amincewa” tayi ajiyar zuciya kad’an,daga nan kuma sai ta sakko saboda ta ji dalilin nasa,sun d’anyi hira sosai cikin raha da nuna kulawa sannan ta fita,tana tafiya yayi ajiyar zuciya ya fara shirin sake fita bcos zuwa next week yake shirya musu barin k’asar.
Cikin satin gaba d’aya bai samu zama ba,a hospital kuma tunda ya sanar da su maganar tafiyarsa cikin wani satin duk suka hana masa sukuni,kullum idan ya fita tun safe baya samun dawowa da wuri sai dare sosai,a haka kwanakin da suka yi saura suka yi ta zuwa suna wucewa,,ranar ana gobe jirginsu zai tashi suna zaune a parlor suna hira but duk wanda ka kalla cikin su ukun (Annie,Lolly da Nusrah) za ka iya gane damuwa and the fear that they still have but duk da haka basu fasa danne damuwar ba ta hanyar yin raha,Bareerah tana tsaka da basu labari Nuraz ya shigo parlor’n da niyyar tambayar Annie,shigowar kiran Maimunatu wayarta shi ne ya katse masa hanzari,ita kanta Annie da ta duba mai kiran tunanin ta kasawa yayi bcos bata sani ba ko lafiya ta kirata a irin wannan lokacin,ta daure ta d’auka da sallama suka gaisa Annien ta tambayi jikin Rafeek,bayan nan Maimunatu ta daure tace “Ni kuwa Adda Maryam kwanakin da suka wuce kamar munyi wani magana dake ko.!?” Annie tayi jim kafin tace “which is it.!?” Maimunatu tace “Akan Aatif nake magana,kamar naa so naji kin ce min kun san sa” Annie tayi ajiyar zuciya tace “Yes,i made that statement but ina fatan lafiya?” Maimunatu tayi ajiyar zuciya tace “Lafiya k’alau,sai dai ina son tambayarki ko wane irin alak’a ya had’a ku da shi har kuka san shi.!?” Annie was silent as she looked at Nusrah before she could explain to her,Maimunatu ta jinjina kai bayan ta gama sauraran bayanin Annie tace “But since suka rabu da baby wani abu ya sake had’a su.!? I mean ya sake zuwa gidan.!?” Annie bata yi k’asa a guiwa ba ta bata labarin abunda ya faru a ranar data kirata har ta sanar da ita cewar d’an abokin Rafeek ne,Maimunatu ta sake jinjina kai tace “Kiyi hak’uri Adda Maryam da kiran da nayi miki,but the fact is that yau tsayin sati guda kenan ana neman Aatif sai dai he has been lost,ana ta binciken inda ya shiga bcos at first we all thought whether the kidnappers kidnapped him duba da matsayin mahaifinsa,,ana ta sauraron aji kiran wayarsu but shiru until then a security guard came yake shaidawa mahaifansan Aatif was locked up at a police station” Annie cikin nuna damuwarta tace “Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un,, Allah ya tsare ya kiyaye gaba” without ta damu taji abunda ya kaishi station,Maimunatu tace “But for now maganar da nake miki bayan iyayen sunje station d’in da case yake gurinsu sun bibiyi dalilin kamashi and they were informed that Nuraz was the cause of his arrest” cikin k’arajin tashin hankali Annie tace “Shi habibiiyn ne ya aikata haka.!?” All of them who were there to hear what Annie had said sai suka tsare ta da ido and waiting to hear what was going on,Nuraz kam jin abunda ya faru and yanayin da Annie ta ambaci sunansa take gabansa ya fara dukan uku² yasan tabbas tunda yaji haka k’arshen ta abunda yake b’oyewa ne ya fito sarari,har Annie suka k’arasa magana da Maimunatu babu wanda ya san me ake yi,bayan ta ajiye wayar ta kalle su duk sun zuba mata ido jira suke suji me za tace,Annie ta girgiza kai cikin takaici tace “Habibiiy tell me the story” he quickly looked at her yace “Annie what kind of story do i have to tell u.!?” Kai tsaye tace “Labarin wanda kasa aka yi arrest” saurin kallonta yayi zaiyi magana ta d’aga masa hannu “If u know u won’t tell the truth kaja bakinka kayi min shiru,but be sure zuwa safiya before we leave the country ka fitar da wanda kasa aka kama” Lolly cikin tuntub’en harshe take tambaya “Annie waye yasa aka yi arresting.!?” Tsaki tayi tana girgiza kai tace “Yo banda shiririta irinta habibiiy wai wannan yaron tsohon saurayin baby fa yasa aka kama,yau tsayin sati iyayensa sai nemansa suke,amma saboda iya shege babu wanda ya sani” Lolly ta zaro ido tace “Why is he arrested.!?” Annie ta sake yin tsaki tace “Yo nima ina zan san meya sake had’o su,,nan dai kwanakin da suka wuce yazo ya bani labari nace yayi hak’uri ya bar komai a hannun ubangiji,yace min har sun had’u da shi Aatif d’in a can gidan,har yasa na kira Maimunatu na tambayeta ko suna da wani dangantaka ne da shi,tace min babansa ne abokin…” Sai kuma tayi shiru bata k’arasa ba,Lolly cikin jimami tace “Amma habibiiy baka kyauta ba gaskiya,me yasa za kasa a kama mutum a kulle.!? Ka san yaya iyayensa za suji da basu gansa ba.!?” Yayi shiru bai ce komai ba,Lolly tayi masa nasiha sosai sannan tace masa yasa a sake shi tunda su police d’in da yake hannunsu sun ce sai ya bada umarnin a sake shi za su rabu da shi,Nusrah tayi tsagal kamar an tambayeta tace “Aunty da kun bari ya d’an k’ara ko 2 weeks ne ba zai sake shiga abunda bai shafe shi ba” Annie ta zuba mata ido tace “Saboda haka ake hukunci a garinku.!?” Tayi shiru tana kallon yadda ya tsare ta da ido tace “To Annie ba shi dai ya b’atawa mutane suna ba,gobe ma sai ya sake d’ora zato akan wani ai,dama ai hausawa na cewa *Igiyar zato tafi alk’ali iya d’auri”* dariya Bareerah tasa tace “Haka yake y’ar d’aki na” Annie dai basu sake cewa komai ba daga haka hiran sai ya koma tsakanin Nusrah da Bareerah kad’ai,shima Yallab’ai d’in k’arshe since his parents asked him to expel Aatif yayi musu sallam ya shige bedroom d’insa.
In the morning after they had all packed up before su wuce airport yayi taking excuse na 20 minutes zai je ya dawo,Lolly tana tsare shi da ido tace “Ina fatan abunda can za kaje.!?” Ya gyad’a kai yace “Ehh! Zanyi sign ne shi yasa zanje” Ta jinjina kai suka yi masa fatan dawowa lafiya ya fita,before he returned they all covered everything in white,suna zaune daga su sai luggage’s d’insu sunyi jigum² har ya dawo,yana shigowa after he had assured them Aatif had been released suka fita da kayan yasa a booth,kai tsaye daga nan airport suka wuce,bayan an gama musu checking kayansu da komai suka wuce Nuraz kuma sai daya jira k’arasowan wani drivern office d’insu ya bashi car keys d’insa ya mayar masa da motar gida sannan ya wuce inda su Annie suke,suna ta zaune and waiting for the time har aka fara kiransu,zuwa lokacin kam da suka ga suna shiga jirgi nan suka sake tabbatarwa lallai tafiyar za suyi da gaske,gaba d’aya jikinsu sai ya d’auki sanyi,har suka gama shiga suka zauna babu wanda ya sake magana da d’an uwansa until their flight flew into space.
*Travel safely Nuraz’s family…*
***
On Rafeek’s side kuwa cikin wannan lokacin ma iya cewa Alhamdulillah.. Dalili kuwa shi ne tun a daren da al’amarin ya faru bayan Dr Stevens ya bashi kulawar data dace ya tafi,he was never able to wake up again until tomorrow morning,a safiyar kuma ko daya tashi jikin san yayi sauk’i kamar ba shi ne yayi daf da tafiya barzahu ba,in spite of all this there is a nurse da Dr Stevens ya ajiye ta dunga kulawa da shi but Hajiya tana nan a zagayensa,kullum safiya Dr Stevens yake zuwa ya duba jikinsan ya sake bashi shawarwari ya tafi haka Hajiya itama take saka shi gaba kamar k’aramin yaro tana sake d’ora shi a hanya har ta samu ya d’an fara samuwa.
Ranar ana gobe za su bar k’asar da dare yana zaune a parlor’nsa yayi shiru Hajiya met him,after she came in she began to told him what had happened to Aatif but he said nothing,sai data gama zaunawa jin yayi shiru bai amsa ba sannan ta fahimci hankalinsa baya tare da ita,ta sake yin magana taji shiru,kallonsa tayi ta jinjina kai kafin ta dawo kusa da shi ta tab’a shi,saurin dawowa duniyarsa yayi ya kalleta a hankali yana lumshe idanunsa,Hajiya tayi ajiyar zuciya tace “ina ta magana na ji baka ce komai ba,tunanin me kake yi ne.!?” Yayi ajiyar zuciya yace “Nothing Hajiya” ta girgiza kai a hankali tace “Ina fad’a maka abunda ya faru da Aatif ai naji baka ce komai ba,tunanin kake ci gaba da yi ko.!? Anya Rafeek ba zaka sawa ranka hak’uri ba?” Yayi shiru baice komai ba,ta d’an yi masa nasiha sannan ta fad’a masa abunda ya faru da d’an abokin nasa,har wayar da Maimunatu tayi mata yanzun babu jimawa ta sanar da ita,Rafeek was silent and wondered what had happened between Nuraz and Aatif,but till morning his thoughts were gone and he could not find anything,,yana zaune da safen tunanin abunda Hajiya take yawan fad’a masa ya dawo masa,cikin sauri ya kira Clark bcos yau dai ko me zai faru he wanted to go out and ba wani guri yake son zuwa ba illa gidan,so yake ayita ta kare tsakaninsa da su,bcos he’s tired of punishing himself,what ever he has done for them tuni ya gane kuskurensa and yayi nadama,but his intention is now to continue to live in peace…..
*So sorry dearies wollahi these days i don’t feel to type,a page d’aya sai nayi kwana biyu ban gama ba,abunda a lokaci guda nake yinsa that’s why za kuga bana posting muku a kan lokaci,,but kuyi addu’ah na dawo dai² in sha Allah sai kun gaji da ganin update..*🏃🏻♀️🚴🏻♀️
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 32.
#Iɴᴛᴇʀᴠᴀʟ
My deepest and best wishes to u *JAMILA MUSA (MEELAT TA-MU)* truly appreciate ur efforts in running of the book *KWARATA*,labarin da yayi shura,suna tare da share fage cikin zak’ak’uran litattafai a duniyar mawallafa *KWARATA* comes with a new style and structure,certainly *KWARATA* is a story full of enlightenment with preaching ta ko ina ya yi,though y’an hana ruwa gudu sun so ganin bayan labarin but ubangiji bai nufa ba sai da muka je k’arshensa,ubangiji yaci gaba da d’ora mu akan mak’iyanmu,ya raya mana zuri’ah,ya jik’an magabatanmu tare da dafa mana,,fatan alkhairi y’ar uwa ta gari ubangiji ya baki ikon fara *B’OYAYYAR SOYAYYA* lafiya. *Ur’s ASLI SMASHER😍* nake cewa ki huta ta wajena.♥
💃
In just a short time ya gama tsara yadda yake son komai ya kasance,at 8:00am he was dressed cikin wani long sleeve mai had’e da suspenders which are called braces/garter belt in the United Kingdom (is a kinda straps of cloth that go over a man’s shoulder and down to the front of his trousers,where they either clip or button to the waistband),k’afafunsa sakaye a cikin takalmin rossi skin laceup black one,sumar kansa da ta sha dying tayi bak’i sid’ik sai shek’i take hakan sai ya b’oye shekarunsa,since ya fito Hajiya take kallonsa saboda kyau da yayi mata ya koma wani d’an saurayi da shi as if he were not having a son like Nuraz,despite the fact that he was so pale in his illness but his depressed state of mind did not prevent his beautiful face from smiling,sallama yayi mata da yake ta san da fitar tasa yana fad’a mata sai ya dawo,ta bi shi da Addu’ar samun nasara,he comes out with his next guard dake biye da shi every time ya bud’e masa mota,his driver and Clark su kam tuni sun shige,ana rufe motar driver yaja suka d’auki hanyar Albert street,,as their car parked near the apartment Clark came out and uncovers the door,ya fito a hankali kasancewar har yanzun ba sosai yake jin k’warin jikinsa ba but yana ji a ransa muradinsa ya wuce ya zauna ya jira lokacin da zai gama warwarewa,Rafeek a gaba Clark yana biye da shi a baya until they stopped at the apartment,Clark ya matsa kusa da doorbell ya danna,kusan mintuna biyar suna ta jira for the door to be opened,Clark ya sake dannawa but shiru babu alamar da yake nuna akwai mutum a gidan,shiru Rafeek yayi yana tunanin ina suka tafi da safiyar nan.!? Suna ta tsaye baturen da Nuraz ya bawa keys d’insa ya dawo masa da motar gida ya k’araso,bayan ya gyara parking ya fito yasa rigar mota ya rufe ko ina,har zai fita yaga mutane a gurin yana kallon Rafeek tun daga nesa har ya k’arasa inda suke,ko bai tambaya ba ya gane fuskarsa sosai even though he was usually shown on TV,ya matsa kusa da su ya mik’awa Clark hannu,ya gaida Rafeek cikin girmamawa (note:ba kowane mai kud’i ko mai sarauta ake gaisawa da suba,cos da yawa ko da su suka baka hannu matuk’ar sun yi niyyar maka kyauta da zaran kun gaisa tofa ka gaisa da kyautarka,wasu kuma izzar mulki ke sawa suke d’aukar kansu,so za su dunga ganin wanda yake k’asa da su bai kai matsayin da za su had’a hannu da shi ba,but masu ilimi daga ciki ko kun gaisa basa fasa abuda suka yi niyya bcos suna kwad’ayin ladan sunnah),bayan sun gaisa mutumin yace “Who are u looking for?!?” Clark shows him the apartment and says “Ma su wannan gidan” mutumin ya girgiza kai yana kallon Clark yace “U have no idea that they have traveled.!?” Clark ya girgiza kai alamun basu sani ba,mutumin yace “but their flight was soon gone” zuciyar Rafeek kamar za ta fito waje dan tsoro,tun kafin Clark ya tambaya ya riga shi “Do u know where they went.!?” Mutumin ya kalli Rafeek a ransa yace “Is really him” a zahiri kuma sai cewa yayi “I wanted to hear like Sir says they were going to visit Nigeria” Rafeek yayi ajiyar zuciya had’e da lumshe idanunsa,though he couldn’t find them at home,but was relieved to hear exactly where they intended to go,quickly Clark looked at his master yace “Sir,are we soon going to Nigeria.!?” Mutumin da suka tambaya ya tsaya kallonsu da mamakin ko mene ne alak’ar wannan mashahurin da yallab’ai? Bai gama tunanin ba Rafeek ya bar wajen Clark yayi masa alkhairi bisa umarnin boss d’insa yayi masa godiya and then yabi bayan Rafeek da tuni driver ya fito ya bud’e masa k’ofar mota,,da sauri ya zagaya gefen driver yana shiga suka d’auki hanyar airport bisa umarnin Rafeek,suna tafiya a hanya yake tunanin maganar mutumin nan da yace za suje ziyara Nigeria “Gurin waye za suje ziyara d’in.!?” Ya yiwa kansa tambayar a lokacin kuma yaji zuciyarsa ta buga da k’arfi,saurin dakatar da drivern yayi yace ya juya kan mota zuwa gida,Clark zai yi magana yaga ya lumshe idanunsa,dole yaja bakinsa yayi shiru bcos yasan tunda yayi haka baya son dogon magana,as they entered the mansion he didn’t waste his time ya nufi apartment d’in Hajiya,a gaggace ya shiga ya tarar da ita zaune a parlor tana waya,sai daya jira ta k’arasa ta juyo tana kallon yadda fuskarsa take bayyanar da damuwa,jikinta a sanyaye tace “are u soon back.!?” He was silent and said nothing,Hajiya taji zuciyarta ya tsinke tace “Lafiya Rafeek kayi shiru,ko wani abu ya faru.!?” Ajiyar zuciya yayi sannan yace “Hajiya zuwa nayi na fad’a miki zan tafi Nigeria” Hajiya said in disbelief “What will get u there Rafeek.!?” Ya d’ago idanunsa da suka yi wani iri yana lumshe su yace “Hajiya tafiyar gaggawa ne ya same ni” murmushi Hajiya tayi tace “Can suka tafi.!?” Yayi saurin kallonta ta sake yin murmushi tana girgiza kai tace “Don’t hide it from me,since u came in i just realized something had happened” ya sunkuyar da kansa yana sake lumshe idanunsa,Hajiya tace “Shi kenan Allah ya tsare ya sauke ku lafiya” saurin kallonta yayi bcos baiyi tunanin idan ta san gaskiyar abunda zai kaishi za tayi saurin amincewa ba,a tired smile escapes from his mouth slowly he reaches out were she was and hug her and then suka yi mata sallama,har bakin mota tayi masa rakiya tana ta yi masa addu’ah,sai da motar su ta fita daga gidan sannan ta koma ciki.Lokacin da suka shiga airport basu samu jirgin da zai tashi a lokacin ba but da yake k’udi shi yake magani nan da nan aka shirya masa komai,within k’ananun lokaci aka gama musu abunda za ayi musu shi da Clark,driver’nsa kuma ya juya da mota zuwa gida,ko awa ba’a d’auka ba da shigarsu cikin airport d’in jirginsu ya tashi zuwa Nigeria.
***
*Some hours left..*
Their plane landed at *Malam Aminu Kano international airport* dake Kano,daga nan suna fitowa suka d’auki charter cab that take them to Sardauna crescent,since they landed no one spoke until the time of departure,lokacin da suka sauka a k’ofar gida sun tarar da unguwar kamar yadda suka sanshi,mai gadinsu yana jin tsayawar mota a gurin ya lek’o,when he saw Nuraz and Annie come’s out of the car quickly ya fito yana yi musu barka da zuwa,duk tsayin lokacin da suka d’auka basa k’asar saboda halacci yana nan yana ci gaba da kula musu da gidan saboda gudun idan babu kowa a ciki gidan zai iya samun matsala,wannan dalilin yasa ko da suka tashi tafiya they decide to leave him here,at the end of every month kuma Nuraz yake sending masa salary d’insa,,shi ya taimakawa Bareerah da Nusrah suka shiga da luggage’s d’insu ciki,lolly kam tunda suka sauka a mota ta kasa gaba ko baya,at the same time thinking about events of her life began to come back,wasu irin hawaye masu k’una suka fara zubo mata,Annie da su Bareerah har sun yi gaba ta waiwayo ta ganta tsaye kamar wacce aka sassak’a,slowly she came back to where she stood ta rik’e hannunta,saurin kallonta tayi Annie ta girgiza mata kai alamun kada tayi kuka,ta fara share hawayenta feeling her heart pounding fast,Annie tana rik’e da hannunta tace “Let’s go home” slowly she started to lift her legs har suka shiga ciki,tunda suka shigo take bin ko ina da ido,yanayin yadda take tafiya were just enough to make sure she was scared,Annie tana rik’e da ita and not to give her a chance to think to go back,har parlor ta shigo da ita tana kallon Nusrah da Bareerah da suka fara k’ok’arin tsaftace gidan though daga ganin alamun gurin ana sharewa,ta taimaka mata ta zauna and then sit next to her,nasiha tayi mata mai shiga jiki akan kada ta bawa tunanin abunda ya faru baya dama ya sake dawowa rayuwarta,idan ba haka ba zata fuskanci k’uncin daya zarta wancan,yanayin da tayi mata magana cikin sanyi yasa jikinta sake mutuwa,,after Nusrah and Bareerah had finished renovating the house,Nuraz da mai gadinsu suka fara shigo da kayan amfani,suna gama shigowa da su Bareerah started to prepare their evening meal,Nusrah kam tuni ta wuce tayi wanka,at the end of the day duka haka suka yi rayuwa sukuku babu wani hira kasancewar washe gari suke tunanin zuwa *K’ofar Na’isa* (Asalin gidan su Annie da Lolly).
The next morning ya kama ranar Wednesday,at about 11:00am duk sun shirya suna zaune jigum² kowa da tunanin da yake ransa,Annie tayi ajiyar zuciya tana kallonsu d’aya bayan d’aya a sanyaye tace “Get up ya kamata mu tafi kada rana tayi mana” babu wanda yayi magana sai dai duk sunyi harama kamar yadda ta ba su umarni,suka yi sallama da Bareerah and then suka kama hanyar tafiya,,at 11:35am motar data d’auko su ta fara gangarawa cikin Unguwar dai² line Madaka,tun da suka fara shiga cikin unguwar kafin su kawo k’ofar mararraba gaban mutum biyun yaci gaba da fad’uwa but sun daure suna ta addu’ah a zuk’atansu,fuskokinsu kad’ai za ka kalla ka tabbatar da tsantsar tashin hankalin da suke ciki,idanun Lolly a rufe bakinta yana ci gaba da motsawa taji Annie ta furta “Idan ka samu guri ya isa” gefen wani irin rantsatstsen makeken gida suka yi parking,Lolly tana jin motar sun ta tsaya ta fara k’ik’k’ifta idanunta,kafin ta fara bud’e su a tsorace hawayen da suke kwance a cikinsu suka samu damar gangarowa,ta bisu da kallo ganin yadda suke fita daga cikin motar a sanyaye,Annie data rigata fita ta mik’a mata hannunta ta rik’e sannan ta janyo jikinta ta fito,Nuraz kad’ai shi ne mai k’arfin hali a cikinsu,bayan ya sallami mai motar yana kallon yadda suka rik’e hannun juna ya had’iye wasu irin terrified saliva’s,a sanyayyen shima ya matso kusa da su,muryarsa a shak’e yana kallon k’asa yace “Annie za ku iya gane gidan ko sai munyi tambaya.!?” Annie watched him as she tried to hold back her tears ta girgiza masa kai alamun ba sai sun tambaya ba,he took a deep breath and looked around at the building’s structure,lolly ta sake damk’e hannun Annie tana kallon fuskarta tace “Adda I’m scared” Annie ta zuba mata idanunta da suka yi kamar an tsoma a mai tace “Nima tsoro nake ji” Nusrah bowed her head down and wiped the tears that had flowed over,Nuraz adjusting his voice still da yake a shak’e yace “Annie muje tsaiwar da muke yi a nan ma is also a waste of time,duk abunda zai faru in sha Allah ba zai zo a yadda kuke tunani ba” They all said in despair “Za mu so ace hakan ya kasance,da mun fi kowa murna a ranar yau” He closed his eyes and let his heart speak “ya Allah kaine ubangijinmu,duk abunda ya faru a bayan mun sani bisa k’addarawa da amincewarka ne ya faru,ya ubangiji kamar yadda kasa rayuwarmu tayi tsayi har ka kawo mu wannan lokacin ya ubangiji kasa dukkan wani bak’in cikin mu yayewa,ya rabb lighted our hearts with the occurrence of the event that we did not expect” Nusrah ce ta katse masa zancen zucin da yake yi,ya d’ago ya kalleta da narkakkun idanunsa da damuwa ta sake k’awatawa,ta had’iye saliva’s tana kautar da kanta tace “Let’s go sun yi gaba fa” saurin kallon inda suke yayi yaga basa nan,ya sake bin hanya da kallo ya hango har sun d’an yi nisa,yayi blinking idanunsa sannan ya gyad’a kai,he didn’t say anything suka fara tafiya tare.
Tun daga street har house line has nothing left their brain,but once suka shigo cikin line they find everything has changed from their familiarity,daga tsarin gine-gine har fasalin line all changed,gidajen da suka sani na k’asa zuwa masu d’an dama were all transformed into the tall floors,k’ofar wani gida suka tsaya tunani da lissafin where their house would be but har suka yi suka gama basu gano komai ba,Nuraz remained silent and thought ganin iyayen nasa sun tsaya,Lolly ta kalli Annie tace “Adda i don’t understand,all the houses have been changed” Annie dake lissafin gidajen tana son gane wanne ne nasu ta kalleta tana sakin ajiyar zuciya “Ni kaina na kasa ganewa,amma ina kyautata zaton nan inda muke tsaye a dai² nan gidan mu yake” Lolly cikin gajiyawa tace “Nima na san a dai² nan gidan yake,and lissafi na idan ban manta ba gidaje biyar ne kafin namu,yanzun kuma ki duba ki gani guda uku ne sai wannan na hud’u” jikin Annie a sanyaye tace “That’s what i was think” Nusrah stood by and said nothing sai kallon gidan da suke tsaye a kusa da shi take zuciyarta tana hasaso mata wani abun,kusa da Nuraz ta d’an matsa kad’an tace “u don’t think of anything.!?” Yayi saurin kallonta yana squeezing face yace “Like what.!?” Ta d’aga idanunta tana sake kallon gidan tace “Ni dai ina tunanin ko siyar da gidan Baba yayi suka tashi daga unguwar or something like that happened.!” Yayi shiru yana sake tsare ta da ido,can kamar wanda aka tsirawa abu yace “Ina dawowa” da sauri ya juya ya kama hanyar fita daga line,su Annie duka suka bishi da kallo.
***
Jirginsu yana sauka babu jimawa Rafeek yayi waya da driver’nsa da yazo tafiya da su,Clark ya bud’e masa k’ofa ya shiga shima ya koma d’ayan side na mai zaman banza ya shiga,daga airport direct basu tsaya ko ina ba sai cikin unguwar ta K’ofar Na’isa,,tun da suka k’araso cikin line rantsatstsiyar motar da yake ciki ta Parker a k’ofar tangamemen gidansu da aka canjawa fasali,idan ba wanda yake nan ba ko ya san lokacin da aka yi aikin gidan was probably hard to find gidan *ASS.COMPTROLLER ALH ZAKAR LABBO* ne ya koma haka,because of it’s magnificence and splendor,before and even though side d’in da gidan Alh zakar yake bai kai other side da gidan su Annie yake yawan gidaje ba but a yanzun the single-family home was converted into a halfway of the line,as they stood in the doorway driver yayi horn get man d’insu da kamar jira yake ayi horn ya zuge musu get motar ta kunna kai cikin tangamemen harabar gidan,,Subhanallah.! Glory,praise and thanks be to the master who created the soul that design this home that i can named as the new world,mai karatu in all the way nace zan zayyana muku had’uwar wannan gida da tsarinsa na tabbatar wannan d’an shafin littafin nawa yayi kad’an na iya gamsar da ku,but ku hasaso da kawunanku na tabar za kufi samun gamsuwa,,as soon their car stopped at the carport before Clark comes out guard dake tsaron gidan har sun k’araso,ana bud’e masa k’ofar motar ya fito cikin takunsa na wayayyen namiji mai ji da ilimi/k’udi had’e da iko,ta ko ina gaisheshi hadimansa suke yana tafiya yana amsawa har ya kai entrance d’in gidan,a nan duk wasu hadimai suka dakata ya wuce ciki tare da Clark.Bayan zuwansu wanka yayi ya sake shiryawa cikin kayan shan iska ya fito cikin parlor ya zauna,yana magana a waya “where are u.!? Find me in the parlor right now”,iya abunda ya fad’a kenan cikin harshen nasara ya ajiye wayar,soon the guard come over to where he was,sai daya risina sannan yace “Sir. Here i’m” Rafeek yana ajiye remote d’in hannunsa yace “have a seat”,”Thank u sir” ya fad’a and then ya koma saman kujera dake next to Rafeek ya zauna listening to what he had to say,kallonsa Rafeek yayi yace “Kun samu labari sun shigo cikin unguwar ne.!?” Ya girgiza kai a hankali sannan yace “No sir” Rafeek was silent and thought for a moment then ya sallami guard d’in yana fad’a masa if he heard that they had come ya gaggauta sanar masa,ya amsa a ladabce ya tafi.
Till next morning there was no news that proves Annie da ahalinta is in Nigeria,Rafeek yana zaune at 10am a cikin parlor yana ta k’ok’arin kiran Hajiyarsa,ta d’auka tayi masa sallama,ya amsa da yanayin damuwa har suka gaisa,Hajiya tace “Kun sauka kenan.!?” Yace “Ehh! Hajiya tun jiyan naso kiranki sai nayi tunanin na bari zuwa yau” tace “Alhamdulillah! Kun isa lafiya.!?” Ya amsa yana lumshe idanunsa,Hajiya taji yanayin yadda yake magana da kyar ta daure tace “Rafeek kodai jikin ne.!? I felt u were not responding properly” yayi ajiyar zuciya yace “A’a Hajiya lafiyata k’alau” Hajiya tace “Allah yasa” For some time they were silent and no one spoke again,sai da Hajiya taji shirun yayi yawa sannan tace “Rafeek! Ina fatan komai lafiya,na ji ka yi shiru baka ce min komai ba,ko dai ba nan suka zo ba.!?” Ya girgiza kai kamar tana kallonsa yace “Wollahi Hajiya nima abunda na kasa sani kenan,amma dai za mu jira muga abunda hali zai yi,zuwa nan da kwana biyu idan bamu samu labarinsu ba za mu dawo” Hajiya tayi ajiyar zuciya tace “To shi kenan,Allah ya tak’aita wahala” he could not answer har suka yi sallama,,yana ajiye wayar wani dattijo cikin hadiman gidan ya shigo,Rafeek ya d’aga idonsa ya kalleshi yana fad’in “Ya akayi Malam Idris??” Ya k’araso suka gaisa da shi,rafeek yana kallonsa yake fad’in “Yallab’ai mutane ne a bakin get sai fama ake dasu amma sun ce sai sun ganka” Rafeek ya lumshe ido a hankali yace “Ku basu hak’uri dan Allah gobe su dawo,yanzun ina hutawa saboda bana jin dad’in jikina” After Malam Idris praying him for ease and then ya fita.
Bayan fitar Malam Idris yana zaune yana tunani haka nan ya tashi ya koma bedroom d’insa,shirin fita yayi cikin wani d’anyen yadi na maza fari kar da aka yiwa d’inkin babbar riga,y’ar ciki da wando,ya kawo hula ya kafa dai² da wankan sa,tun daga sama har k’asa was white,he rushed out lokacin 11 saura suka fice tare da Clark.
***
Can farkon line ya koma kasancewar babu mutane sosai a cikin line d’in,sai almajirai da suka cika k’ofar gidan da suke da niyyar tambaya,yana fitowa suka had’u da wani saurayi yana niyyar shigowa line,Nuraz yayi masa sallama yana mik’a hannu suka gaisa,matashin ya bisa da kallo,Nuraz yace “Idan ba zaka damu ba tambaya nake dan Allah” matashin yayi murmushi yace “Allah yasa na sani” Nuraz yace “Gidan Malam Baba nake tambaya” matashin ya fara squeezing face yana tunani da maimaita sunan da Nuraz ya fad’a,can kamar an tsikare shi yace “Ohoo.! Gidan Alh Baba Muhammad former parliamentarian (d’an majalisa).!?” Nuraz yayi shiru yana tunani kafin yace “Wollahi I have no idea about this,but da jimawa he started politics” Matashin ya sake yin murmushi yace “Ai a nan unguwar matuk’ar za ka zagaye ta kana tambayar Malam Baba idan ba mu da muka san shi ba it would be hard to find anyone who knew that name,and i only know him by that name kamar yadda yake shi d’aya ne mai wannan sunan” Nuraz nodded his head as he listened to the young man’s information,bai jira ya k’arasa labarin daya fara ba yace “Sorry i will interrupt u,where is his house.!?” Daga nan inda suke a bakin line ya nuna masa gidan da su Annie suke tsaye yace “Ka ga inda matan can suke tsaye.!?” Nuraz ya gyad’a kai yace “Here is the house u are looking for” Nuraz thanked him had’e da yi masa alkhairi ya wuce,yana k’arasowa bai tsaya basu labari ba yace “Annie mu shiga ga gidan nan” duka suka zuba masa ido da mamaki,he smiled softly and said “Muje ga gidan nan” all of them couldn’t move,so he started passing to the door of the house,yayin da ya bar zuk’atan su Lolly da tunanin anya kuwa ba b’atan hanya suka yi ba.!?,but a hakan suna tunanin suke bin bayansa saboda hausawa na cewa “Idan rak’uminka ya b’ace har cikin tandu ka duba” bare su da suke neman gida,dai² suna tsayawa a k’ofar get d’in gidan kafin yayi knocking aka bud’e k’aramar k’ofa za’a fito,ganin haka yasa ya d’an koma baya kad’an ya jira,mutanen suka fito suna kallon su,Annie da Lolly was froze,haka suma mutanen da suka fito d’in,at this time kam their heartbeat was exactly the same as when their eyes fell on…..
*INTERVAL…*
*#🙏 Hausa people says that k’arshen tika tiki…*
*Back then,if the reader hadn’t forgotten,u heard that Baba was trying to run a contest,so how did he succeed and reach the level of *PARLIAMENTRIAN.!?*
*Is this really the house they are standing in front of belongs to their father.!? If it belongs to him how is he governed.!?*
*In the constitution of our country we all know that some of the candidates kad’an suke jira suji wani abun Allah wadai ya samu abokin hamayyarsu,shin shi Baba zab’ar sa akayi ko kuwa labarin abunda ya faru a gidan sa ne bai baza duniya ba? Ko kuwa dai jama’a ne suka ga dacewar sa daya shugaban ce su duk da abunda ya yiwa y’ay’an cikinsa har guda biyu?*
*Ga dai su Lolly/Annie harma da tsarabar Nuraz at the door of their father’s house,back then he claims that ya hak’ura da su,shin ko zai yarda ya karb’e su a wannan karon.?*
*As they stood we all heard that they had seen some people come out from the house which was the house of their father,ko su wane ne wad’annan mutum biyun da suka gani.!?*
*#To mai karatu a nan zan barka,u and i sai nace mu tara a shafi na gaba domin samun amsoshin tambayoyin mu.*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Alhamdulillah alaa kulli halin…👏*
Pᴀɢᴇ 33.
#Aᴅᴠᴀɴᴄᴇ
Akan Rafeek idanun su suka fara sauka,kafin su yi wani yunk’uri Yaya Abdullahi dake rik’e da hannunsa suna magana yayi shiru ya kafe su da kallon tsantsar mamaki,a tare Annie da lolly ganin irin kallon da d’an uwan nasu yake binsu da shi suka furta “Yaya Abdullah.!”,yaya Abdullahi dai tuni ya jima da suma a tsaye banda bakinsa dake motsawa babu wani sauran gab’a da yake nuna alamar yana cikin hayyacinsa fad’i yake “Wai da gaske ku nake gani.!?” Su kansu sun kasa magana sai girgiza masa kai kad’ai da suke yi,but kallo d’aya za kayi musu ka tabbatar they were in shock and awed to see him with Rafeek,they took a moment suna kallon-kallo and then Yaya Abdullahi trying to break their silence,yana kallon su cike da rud’ani muryarsa tana shivering ya furta “Mu.. Mu shiga ciki” babu musu suka juya dukan su,Rafeek yayi saurin tsayar da shi yana kallonsa silently yace “Arhm.! Ina ganin ni zan tafi” quickly Yaya Abdullahi yayi interrupting nasa “A’a u are going to no where,tunda kai ka fad’awa Baba sun shigo k’asar,sai ka wuce muje tare duk abunda za ayi ya faru akan idanunka” kafewa Annie suka yi a gurin da bud’ad’d’en baki,tsabar mamakin jin abunda Yayan na su yake fad’a ya sake jefa zuciyoyinsu cikin rud’ani tun ba ganin da suka yiwa Rafeek yana fitowa daga gidan mahaifin na su ba,babu yadda Rafeek bai yi da Yaya Abdullahi ba akan ya barshi ya tafi zai dawo daga baya but he said they should go back together,bisa dole yayi hak’uri ya bi shi suka kama hanyar komawa cikin gidan Nuraz da su Annie na biye da su,though kana kallon su za ka gane a tsorace suke,tun da suka shigo cikin get d’in gidan suke bin ko ina da kallo,yadda aka gyara gidan an canjawa komai fasali kai baza ka tab’a tunanin a irin wannan geto area d’in gidan yake ba,from the premises of any place na gidan ka kalla interlocking ne,aside from an yi decorating da wasu irin flowers masu sanyin dad’i,while daga ta wajen varenda kuma inda ainihin parlor yake an baza masa tiles brown masu adon tsalli²n fari,on the other hand na gidan luxury cars ne a carport,gidan ta ko ina an gama k’awata shi.
A bakin entrance na parlor da aka k’awata da wasu irin manyan flower vase suka tsaya Yaya Abdullahi yayi sallama,Baba dake ciki yana shirin fita yaji muryarsa mamaki ya kamashi bcos babu jimawa suka yi sallama,ya daure yayi murmushi ba tare da ya san adadin su ba ko ya ga fuskokin su waye a gurin yace “Kai da muka yi sallama yanzun yaya akayi ka dawo.!?” Kallon su Yaya Abdullahi yayi yana sakin murmushi yace “Baba wani daddad’an albishir muka kawo maka shi yasa muka kasa tafiya sai da muka dawo” Baba ya sake yin murmushi yace “Toh bismillah” Alama ya yiwa su Annie su fara shiga,babu musu suka wuce gaba zuciyoyinsu banda tsinkewa babu abunda yake,jikinsu kuwa har wani shivering yake all because of the fear of what they will find,a tare suka yi sallama ita da Lolly suna d’aga curtains dake zagaye da doors da windows na gidan,wani irin firgita dattijon yayi idanunsa akan k’ofa a matuk’ar tsorace muryarsa na kyarma and showing them with his thumb *”MARYAMU.! HAUWA’U.!”* Ya fad’a as he looked at them again,Yaya Abdullahi,Rafeek da su Nuraz da suke biye da su they were standing still an rasa wanda zai fara zama,Baba yayi shiru cikin tsananin firgici inwardly fad’i yake “Is that really true.!?” He turned around to looked at them again,yayin da gaba d’aya y’an sakon dake turo magana bakinsa lokaci d’aya without sun yi shawara da shi suka tafi wani mahaukacin temporary strike,a nan ya tsinci kansa da kasa furta komai all because of the shock daya shiga sai kallon su yake yana k’arawa,bayan wani lokaci Yaya Abdullahi yayi ta maza yace su zauna,duka suka fara neman guri suna zaunawa,for a while haka parlor’n yayi shiru,bayan Baba ya tabbatar su d’in ne da gaske ya sauke ajiyar zuciya mai nauyi idanunsa da already suka sauya launi ya daure ya sake kallon su,da kyar ya tattaro kalmomin da suka masa remaining a bakinsa ya furta “Alhamdulillahillaziiy bii ni’imatihi tatimmus’salihaat.. Alhamdulillahi alaa kulli halin.” Wannan kalma da suka tsinto daga bakin Baba ita ta kara musu k’arfin guiwar ci gaba da kasancewa a gurin,Baba daya kasa ci gaba da magana ya juya ya kalli gefen da su Yaya Abdullahi suke hawaye suna zubo masa yace “Abdullahi.! A ina ka samo y’an uwan naka.!?” Yaya Abdullahi yayi murmushin jin dad’i yace “Baba yanzu muka had’u da su a k’ofar gida za su shigo” Baba nodded his head and looked at them yace *”MARYAM.!* Ina kuka kasance tsayin wannan lokacin.!? Me yasa baku taba tunanin waiwayar gida ba.!? Ina kuka shiga haka muka yi nema har muka kasa samun inda kuke.!?” Annie tayi saurin d’ago kanta cikin tsananin mamaki har bata san lokacin data furta “Kun neme mu baku ganmu ba.!?” Baba ya sake nodding kai muryarsa a raunane yake fad’in “Duk inda muke tunanin samun ku mun bincika,sai dai ko wanda ya san labarin ku bamu had’u da shi ba,me yasa kuka bi shawarar zuciyoyinku kuka yi tafiyar ku.!? Me yasa za kuyi nesa da mu.!?” jikin su ne ya fara yin sanyi saboda kalaman da Baba yake furtawa,while gefe guda kuma gani suke kamar a mafarki al’amarin yake occurring.
Annie ta daure tana b’oye kukanta tace “Muna nan cikin k’asar nan Baba,babu inda muka je” Baba yana maimaita abunda ta fad’a da mamaki yace “Amma kuna cikin k’asar baku tab’a neman gida ba tsayin wad’annan shekarun.!? Me zai sa ku k’i zuwa gida ku duba lafiyar mu.!?” Annie ta lumshe ido ta bud’e hawayen dake cikin idonta suka gangaro,silently ta furta “Baba.” Then kuma tayi shiru because she felt the pain of repeating the past,Baba ya sauke kansa k’asa a hankali bcos ya fahimci damuwarta silently ya furta “Na tabbata duk abunda ya faru babu laifin kowa a cikin ku face nawa,da ban kasance irin wannan uban da duk abunda aka fad’a masa yake yarda ba tare da ya yi bincike ba,da ban kasance mara adalci ga iyalina ba,,da ban zama mai d’aukar maganar mutane ba,surely da hakan bai zame min makamin da nayi amfani da shi wajen tarwatsa ahalina tun daga tushe ba,sai dai duk da hakan ko kad’an bai kamata ace wannan dalilin ya zama sanadin da zai hana ku dawowa gida ba,why should we all be angry.!? Duka mun yi fushi bayan shugaba (S.A.W) ya hane mu saurin fushi da yanke hukunci cikin sa,dukan mu mun kasance masu laifi ta hanyar sab’awa maganarsa da bin khud’ubar zuk’atanmu,and this reason alone ya isa hujja da Ubangiji (S.W.T) zai hukunta mu gaba d’aya” Annie wiped the tears that poured out tace “Baba.! At that moment ka yi fushi sosai da mu how can we think if we come back u will forgive us and forget the fast.!?” Baba ya girgiza kai cike da jimami yace “Of course i made a mistake which i myself sure that it will be hard to correct,babbar damuwar kuma duk ba wannan ba,i contradicted the words of our holy Prophet (SAW) na raba ku da jiki na,na kore ku daga gida na,na raba ku da duk wani source da zai ba ku farin ciki,how can i ask forgiveness for what i have done to u.!? Na yi nadama a lokacin dana san gaskiyar al’amarin daya faru,na yi Allah wadai da halayyata ta saurin d’aukan magana,na yi dana sanin kasancewa ta irin wannan mahaifin mai korar y’ay’an cikinsa,what evidence do i have har ya janyo na aikata d’anyen hukunci irin wannan.!? Even before hadisin Annabi (S.W.A) ya kwad’aitar da mu hanyar samun aljannah ga duk mahaifin daya tarbiyyantar da y’ay’ansa mata,ya tsare mutuncinsu har zuwa lokacin da ya kaisu d’akin miji,,shin me yasa na manta da wannan hadisi a lokacin da ya kamata ace na yi amfani da shi.!? Ya Allah ka gafarta min sannan kasa yarana suji k’aina,ku yi hak’uri ku yafewa wannan mahaifin na ku.. Ba don halinsa ba,though ban cancanci hakan daga gare ku ba.. But..” Ba su jira ya kai k’arshe ba Lolly dake share hawaye tayi saurin katse shi da fad’in “We forgiven u Father”,duka mutanen dake cikin parlor’n sai da suka dago suka kalleta lokacin da suka ji ta furta hakan,yadda take hawaye tana k’arawa kai ba za ka yi tunanin wannan kalmar za tayi saurin fitowa daga bakinta ba,slowly without ta bari wani cikinsu yayi magana ta ci gaba da fad’in “Idan muka kasa yafe maka Baba shin duk duniyar nan waye muke da shi da ya kaika.!? Kai ne fa mahaifin mu,wanda ya tsaya akan tarbiyyarmu tun daga yarinta har zuwa girmanmu,ka bamu ilimi dai² gwargwado,duk abunda ya faru a bayan mun riga mun sani kaima ba laifinka bane,Ubangiji (S.W.T) ya k’addara faruwar komai since before we were created,tun ran gini tun ran zane,therefore whether we like it or not,we must be patient and accept duk abunda ya same mu as our destiny..” Mamakin maganganun da suke fitowa daga bakinta ne suka d’aure Baba a gurin da yake zaune,banda gyad’a kai da tsantsar mamaki da tarin kunya gami da nadamar abunda ya aikata babu abunda yake cikin zuciyarsa,hawayen da suka taru gefen idanunsa ya share,yayin da zuciya da kwakwalwarsa jin su yake a cunkushe da tunanin abunda yayi musu a bayan,wanda ko kad’an bai tab’a zaton za su yafe masa ba,sai ga shi a dai² lokacin da bai yi tsammani ba suna furta sun jima da yafe masa and ko ganinsa da laifin ba suyi ba,slowly ya sauke wani munafukin ajiyar zuciya,inwardly ya furta “Lallai Ubangiji ya cika alhakimu kuma albasiru,idan banda ubangiji how can we think of reunion.!? Har yaran nan su yafe min,duk girman laifin da nayi musu.!?” Baba sai sak’e² yake a zuci.
Haka aka zauna jigum parlor’n ya sake d’aukan shiru,bayan dogon lokaci Baba y’a numfasa cike da jimami yace “Maryam kin ce kuna cikin garin nan,shin a wane garin kuke zaune.!?” Ajiyar zuciya Annie tayi ta bashi amsa da “Baba a Sardauna crescent ne” Baba ya k’ura mata ido yana maimaitawa,quickly kuma he turned to look at Rafeek’s side yace “Cikin wannan gidan kuke.!?” Da mamaki a fuskar Annie tace “Baba wane gida.!?” Yana nuna Rafeek yace “Gidan da ya fad’a min ya mallakawa..” Bai k’arasa ba Annie tace “Shi ne Baba” Baba ya dafe chin d’insa da hannunsa cikin rashin yarda yace “Wannan gidan dai da muka je neman ku.!?” Not only Annie even Nusrah,Nuraz da Lolly sai da suka kalleshi,cikin alamu na mutumin da bai yarda da maganar da yaji ba Annie tace “Baba wane gida ne kuka je,gidan mu.!?” Ya girgiza kai with tears streaming down yace “Idan har gidan da Rafeek ya mallakawa y’ar uwarki kuke zaune me yasa duk zuwan da muka yi ba mu tarar da kowa a cikinsa ba.!?” Annie ta goge gumin daya tsatstsafo mata tana sauke ajiyar zuciya tace “Sure Baba a wannan gidan muke rayuwa tun tsayin lokaci… Sai dai wasu lokutan da muka kasance bama garin,but here we live”,a nan ne ta sanar da Baba asalin labarin daya faru tun daga korar da yayi musu,har zuwa yanzun da suke zaune gabansa,Baba da duk wani mai raunin zuciya dake zaune a gurin banda kuka babu abunda suke yi,cikin kuka Baba yake fad’in “Ya Allah ka gafarta min laifukan dana aikata,ya Allah ka yafe min,ba don halina ba,shin da wane baki zan amsa tarin tambayoyin da zasu riske ni a lokacin da na ganni gaba gareka.!? Ya Ubangiji kaji k’aina..” Kalmomin da Baba yayi ta maimaitawa kenan Rafeek kuwa ji yayi inama k’asa ta bud’e ya shige saboda tsananin kunyar abunda ya aikata,haka Baba yayi ta bawa su Annie hak’uri yana sake neman gafarar su,after sun samu yayi shiru da kyar Annie ta kalli Baba bakinta d’auke da tarin tambayoyi tace “Baba.!” Before she could say something Baba ya tari numfashinta “I was wrong dana kasance mai son kai,na kasance wani irin uba mai biyewa zugar shaid’an da son zuciya,da ace ban aikata wannan kuskuren ba da haka bata faru ba,,why should i become such a father.!? why.?”³ ya k’arasa da wani irin voice mai ban tausayi,lokaci guda jikin kowa dake parlor’n ya sake yin sanyi,Nuraz raised his eyes da suka yi wani irin narkewa kamar zai rusa ihu ya kalli gefen da Rafeek yake,even though ya san akwai k’addara aikin abunda ya faru but laifinsa da halayyarsa ne suka janyo,bayan shi kuma babu wani mutum da ya kamata a zarga a duk cikin abubuwan da suka faru shi ne silar faruwar komai,Baba ya goge hawaye ya ci gaba da magana “Twenty-eight years ago at the time of the incident,after all of u had left home there was nothing daya dameni,haka nan political issue ban fasa ba,but the incident that happened a cikin gida na ya baza gari cikin k’ank’anin lokaci,,wannan matsala kuwa shi ne ya zame min babban k’alubalen dana fara fuskanta and which is why people start condemning nawa a harkar siyasa,but despite this incident ban canja ra’ayi ba saboda a nawa tunanin,gani nake abunda mutane suke fad’a this is how really it is,by this time everything has turned me away from politics,yayin da a gefe guda wanda yayi min jagoranci na tsaya takara aka wayi gari lokacin da za’ayi primary election ba tare da ya sanar min ba ya sauya candidate,sai a ranar da za’a gudanar da zab’e aka kira ni a waya aka sanar da ni party ta canja d’an takara,my mind was blown after i heard about the change of candidate,na kira shi domin na ji yadda batun yake,here he let me know party leaders decided to change the candidate saboda basa so sunan jam’iyyar su ya b’aci ta dalili na,saboda haka suna masu ba ni hak’uri abisa rashin sanar da ni da wuri da basu yi ba,,lokacin da kunnuwana suka jiyo min wannan sak’on kamar zautacce haka na koma tunani na da duk wani damuwa ta shi ne,the money that i save and those da na samu alkhairinsu a wajen mutane duka na k’arar da su a harkar campaign da tunanin idan na hau karagar mulki zan samu wanda suka fi su,sai ga shi al’amarin ya sauya tun kafin aje wani mataki,ina ji ina gani haka aka yi zab’e aka gama ya tabbata babu suna na a cikin candidates,a wannan lokacin na yi bak’in ciki wanda ya janyo har fita ta so gagara ta saboda yadda ake nuna ni a gari ana zund’ena da zagi na,after a while al’amura suka fara tsanani,d’an abunda na tara a gida a hankali ya fara k’arewa,dole ba don na so ba na ajiye damuwa na fara fita ina buga² though abunda za muci wani lokacin da kyar nake samowa but i kept trying to find food to eat,in four years i have no job but a haka muka ci gaba da lallab’a rayuwar cikin tsanani da wahala.
In the fifth year of leaving u home Allah cikin ikonsa ya aiko mana yaron nan takanas ya zo k’asar domin neman yafiyar kuskuren daya aikata,cike da sa rai za muji k’ansa tunda yake ya gane kuskuren daya aikata yana fad’a min ba laifinsa bane rashin sani ne da jahiltar lamarin Ubangiji yasa shi aikata hakan but i hadn’t listened to him,tsayin lokaci haka muka kasance he was always bound to come to my house akan magana d’aya,even if i was at home or out he was following me yana ba ni hak’uri akan laifin daya aikata,but duk da haka ban tsaya munyi wata magana ba,all of a sudden while we were sitting a bakin masallaci sai ga Alhaji Zakar da iyalinsa sun dawo k’asar,it was during this visit that Alhaji Zakar himself came to my house muka zauna da shi,a nan yayi min bayanin duk abunda ya faru ya k’ara da ba ni hak’uri,maganar gaskiya a lokacin da na san gaskiyar al’amarin na ji b’acin rai kuma na ji tsananin fushi,but da nayi tunani duk cikin abunda ya faru ni ne mai babban laifi sannan halaccin da mahaifinsa yayi muku a rayuwa na yarda nayi hak’uri,ni kaina na sani da ace tun farkon na karb’i al’amarin a matsayin k’addara da ubangiji ya sauk’ak’a min,at that moment i understood the meaning of my failure on the other side,na yi kuka na rok’i ubangiji gafarar laifin dana aikata,bayan na d’an yi fushi na sakko kamar yadda shi Rafeek ya sanar da ni ya mallakawa Hauwa’u gida,da ni da shi har ma da Alhaji Zakar da yayan ku Abdullahi haka muka yi ta yawon zuwa unguwar but we did not find u there,a wannan lokacin babu inda ba mu neme ku ba,hatta radio station,television da newspapers sai da aka buga labarin but har tsayin wani lokaci shiru babu feedback,ko da muka ga haka dole muka yi hak’uri sai dai ba mu cire tsammani da ganinku ba,and ba mu fasa sawa a taya mu rok’on Allah akan ya bayyana mana inda kuke idan har kuna raye.. But a wannan lokacin da muke ta k’ok’arin neman ku labari ya sake baza gari ganin da jama’a suke yiwa Rafeek yana zuwa gurina da yanayin mu’amalar mu has attracted the attention of those who cannot keep their mouths shut suka fara yad’a jita-jita da wasu irin maganganu marasa tushe,wanda a lokaci guda har an fara jifanmu with such a bad words wasu suna fad’an mun had’a baki mun siyar da ku to a secret organization,without asking anyone for advice ya warwarewa y’an jarida yadda al’amarin ya faru,lokacin da ya sanar da ni abunda yake faruwa though na san wasu matsalolin da muke kan fuskanta akan case d’in,hakan yasa na sake gasgata nadamar da yayi akan lallai ne wancan lokacin ko da al’amarin ya faru ba shi da ilimi akan hakan,after a long time of trying to find u out Alhaji Zakar had to send him back to his job,tun daga wannan lokacin duk wata nasara da na samu long ago wannan yaro shi ne sila,takarar da aka hana ni a baya the one i was blamed at the same time was looking for me using his wealth,his health and his time ya tsaya min na cimma muradi na,harkar campaign da every change da kuka tarar a rayuwar mu yanzun da y’an uwanku da suka rasa aikin yi a baya a dalilin abunda ya faru yayi silar da a yanzun ko wannensu yake cikin rufin asirin ubangiji..” Dakatawa Baba yayi,bayan ya ja fasali ya ci gaba,nasiha mai shiga jiki yayi musu bayan ya tabbatar jikinsu duk ya yi sanyi slowly ya furta “if we haven’t forgiven him what do u think we should do.!? Ko ubangiji idan muka yi masa laifi muna da damar rok’on sa yafiya kuma ya gafarta mana,if what happened years ago a cikin zuri’ata ne zai sa ayi ta kallonsa da laifi i surely forgave him,wannan shi ne k’addarar mu,dan haka wani ko mu bamu isa canjawa ko hanawa ba,abunda duk ubangiji yaso shi yake faruwa,wannan kuma shi ne abunda ya hukunta akan mu.!”
Like a rainstorm haka parlor’n yayi shiru,with the exception of the AC noise sai ajiyar zuciyoyi shi kad’ai ne abunda ke tashi,yayin da kawunan da yawa daga cikin su ya kasance a sunkuye a k’asa sun rasa abun fad’a,all their bodies were cold,of course none of them disagreed with what Baba had said,they were certain that this was what the Lord had decreed upon them even if they did not love. After a long time of repeating the events and looking for forgiveness,Baba ya d’ago idanunsa a hankali da suke cike da hawayen farin cikin jin gudan jininsa a tare da shi ya sauke akan Nuraz,he made sure duk wannan abu da yake faruwa ba dalilin kowa bane face na sa kamar yadda ya samu labari,a hankali ya mik’a masa hannu ya kira sa,matsawa Nuraz yayi kusa da shi yana kallonsa,Baba ya dafa kansa muryarsa a raunane ya furta “Allah yayi maka albarka” lumshe ido Nuraz yayi a hankali ya bud’e yayi ajiyar zuciya,yadda yake jin zuciyarsa a yau ji yake kamar wanda aka ciro daga kurkuku,the joy in his parents eyes today erases any sadness he has been following through with the recent paintings,surely ubangiji ya isa abun godiya da ya bashi damar yin tunanin ya kamata su ziyarci gida,murmushi yayi mai sanyi had’e da amsa addu’ar Baba,briefly they spent the whole day a nan K’ofar Na’isa,cikin y’an uwansu ana ta sake tattaunawa akan rayuwar baya.
Till about eight o’clock pm sannan suka yi niyyar tafiya,bayan sun yi sallama da kaf y’an uwansu da Baba yasa aka kira wad’anda suke a cikin gari,har bakin mota haka aka yi musu rakiya kowa yana cikin farin ciki da zuwan wannan rana,while in the heart of Baba he felt as if he should not let them go,after they informed him that they would return home as soon as they had packed their belongings,suka yi sallama da kowa suka kama hanyar Sardauna crescent cike da kewar gida da y’an uwansu along with some of Rafeek’s guards,since they had made their way back home babu wanda yayi magana har suka k’arasa gida sai farin ciki suke yi,suna shiga parlor Bareerah tayi musu barka da dawowa suka amsa cikin tsantsar farin cikin da ya kasa b’uya,Annie ta kalli Nuraz da yayi shigowar k’arshe tana kiransa da wani murya,a hankali ya k’araso inda take ya zauna yana sakin murmushi,Annie ta rik’o hannunsa tana murmusawa itama ta furta “Thank u *Noor”* kai ya girgiza mata yana lumshe idanunsa da bud’ewa yake fad’in “Annie mene ne abun godiya kuma.!? I did nothing fa” she smiled and said “Kai kayi komai habibiiy,all the time we were unable to remember our identity,but today a dalilin ka all the fear we have conceived a cikin shekarun da suka gabata ya yaye,shukhraan’kthiir habibiiy surely kai d’in ka kasance such an indestructible *LIGHT* wanda ba iya gida d’aya yake haskawa ba duka duniyar yake yalwatawa da haskensa” girgiza mata kai ya sake yi “Haba Annie duk abunda ya faru fa kada ki manta kece sila,da ace a wannan lokacin baki shigo rayuwarmu ba surely da mun kasance a cikin duhu,kece hasken daya tsamomu daga wannan mummunar makomar,da baki kasance tare da mu ba da komai ya jima da lalacewa,dukan mu da mun kasance tamkar marayun nan who lost their privileges..”
Hawaye ne suka taru gefen idonta tana kallonsa da murmushi a fuskarta ta rungume shi tana shafa kansa da sawa rayuwarsa albarka,Lolly dake saurarensu da jimawa bata ce komai ba,ta nemi guri kusa da shi ta zauna suka sa shi a tsakiya,rubbing his body with tears of joy in her eyes and then began to speak “Of course u are all light to me,ba ni da kamar ku a duniyata,a kullum idan ina tare da ku ina jina cikin gata,and i find myself not to worry about anything related to my life,dan Allah ina rok’on alfarma kuci gaba da kasancewa tare da ni,do not give up because if i lose u,surely i do not know what kind of life i will find myself in.” Suddenly Annie wiped her tears in a calm voice ta fara magana “Our being together or on the contrary is all a rule of God,if he wants to keep us together no one can stop that,gata ubangiji shi yake bawa duk wanda yaso,amma ki dunga tunawa da cewa duk abunda ya samu bawa dama can is written down,both life and death are beyond his control,if he wants at the same time he will be able to hold us back or to leave us,so that whatever happens idan har daga gare shi ne dai² ne a gurinmu,bcos he made that promised,so abunda nake so mu gane shi ne duk a yanayin da muka samu kanmu ina fatan za muyi hak’uri mu karb’i jarabawarsa gare mu.” Gyad’a kai suka yi su duka da fad’in “we will if God willing” Annie tace “Allah yasa” suka amsa “Ameen” Tunda suka zauna Nusrah ta yi shiru bata ce komai ba sai kallonsu kad’ai da sauraren maganganunsu da take jin kamar dan ita suke yin su,lokaci guda yadda taga suna cikin farin ciki jikinta duka ya d’auki sanyi and she is wondering about how her Father is.? Is he alive or dead.? Wani abu ya same shi bayan tafiyar ta ko a’a.? Yana lafiya ko ba shi da ita.!? Shin idan yana raye zai yarda ya karb’eta a matsayin y’arsa yanzun ko a’a.? She was overwhelmed by such questions,and at the same time felt her heart sink,with tears that she was trying to avoid her eyes began to flood,ta jima a cikin wannan halin ganin no one a cikin su da ya kula da yanayin data tsinci kanta a sanyaye ta silale ta bar musu parlor’n bcos bata so ta b’ata musu yanayin farin ciki da suke ciki…..
*Rashin lafiya ba abune mai sauk’i da bawa zai d’orawa kansa ba,hausawa na cewa lafiya ke sawa a b’uya,sai dai a wani gefen sam ba haka bane,wasu daga cikin ku sun ji ni shiru sai dai basu yi min uzuri ba though sun san bana jimawa kamar haka ban yi posting ba,and they all know that jiki da jini wata rana dole a samu matsala,but they regard it as something different,if i’m perfectly healthy how can i keep u quiet for so long? But rayuwar duniya yau dad’i ne gobe kishiyarsa,ni kaina buri na bai wuce na kammala rubuta littafin nan kafin wannan lokacin ba but Allah bai nufa ba,in sha Allah idan muka yi hak’uri duka kafin azumi cikin yardar Allah zan kammala ku k’ara hak’uri,na gode sosai masoyana da addu’o’inku rabb ya saka muku da mafificin alkhairinsa.👏*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 34.
#Sᴜᴘᴇʀɴᴀᴛᴜʀᴀʟ ᴄʜᴀʀᴍ
Kasancewar hiran da suke yi ya tafi akan al’amarin daya faru a yinin ranar,shi yasa har Nusrah ta bar gurin babu wanda ya sani a tsakanin su ukun,kamar ance ya juya inda take zaune yaga wayam,after he realized that Nusrah was not there,at the same time he felt his heart beat so fast,a hankali ya rufe idanunsa inwardly yake jin bai kyauta ba,silently sai ya fara addu’ar Allah yasa duk abunda zai faru ko yake faruwa da ita ya zama mai sauk’i,though Nusrah bata jima da barin parlor’n ba hakan yasa yaji shi kansa zaman gurin ya dame shi,a wayance yayi sallama da su Annie,without ya bari sun gane halin da ake ciki ya wuce bedroom d’insa.
On the side of Nusrah kuwa tana shiga bedroom d’in zaunawa tayi gefen bed,as she feels her heart heave slowly sai kuma ta zame ta kwanta,kuka take son yi ko za taji saukin abunda yake damunta but the tears do not pour out,da taji zuciyarta na neman tarwatsewa a dalilin damuwa ta d’auki wayarta a hankali ta shiga applications side ta bud’e alk’ur’ani,zuciyarta a raunane ta fara karanta suratul anbiya’a in a kind of sad voice,ta d’auki lokaci sosai tana karatun until she reaches the suratun noor,,idanunta da suka cika taf da sababbin hawaye ta lumshe,while k’asan ranta tana jero addu’o’i akan Allah ya sauk’ak’a mata damuwar da take ji a ranta,even though ta ji sauk’in damuwarta da kashi 80,but still tana ji a ranta ba wai damuwar da take ciki ne yasa sauran damuwarta bai gama gogewa ba,sai dan tana jin tsoron halin da mahaifinta yake ciki,after she had cried a sad’ad’e ta tashi ta shiga toilet,sai da ta fara yin wanka and then ta d’auro alwala,after ta gama y’an sabgoginta bata yarda ta fita ba ta kwanta saman bed had’e da rufe idanunta,duka ranar haka ta dunga jinta cikin fargaba da rashin tabbas har gari ya waye,but still bata fasa yiwa mahaifin nata addu’ah ba akan Allah ya kawo masa sauk’i cikin al’amuransa.
In the morning duka suna zaune a parlor Nusrah ta fito cikin shirinta,despite her efforts is to hide her worries but fuskarta kad’ai ka kalla za ka tabbatar she wasn’t in a good mood,Nuraz dake zaune yana pressing phone jin takun tafiya ya d’ago a hankali ya sauke idanunsa a kanta,his eyes that filled with suspicion ya sake tsareta da su ganin yadda take tafiya kamar ba ta so,suna had’a ido ya aika mata tambayar tana lafiya.!? Ta lumshe idanunta a hankali and signaled that she was fine,he did not take his eyes on her until yaga ta d’auke kai tana b’ata rai saboda kallon da yake aika mata,idanunsa yayi saurin janyewa daga kanta ya tura mata text,the sound of her phone causing her to look a hankali ta fara bin content d’in da kallo “Ba ki da lafiya madam” this is what he wrote,d’agowa tayi ta kalleshi da taga bai kalli inda take ba,tayi ajiyar zuciya kad’an ta tura masa “Who told u.!?” When he sees the message siririn tsaki ya saki ya tura mata “did i need someone to tells.!?” sake kallon inda yake tayi still taga bai kalleta ba,then she slowly turns to look at where Annie is ganin hankalinsu baya kansu tayi ajiyar zuciya ta amsa masa “If u haven’t been told how can u know.!?” D’agowa yayi ya tsaya kallonta,suna had’a ido yayi saurin rubuta mata “find me out of here,i need to talk to u” yana tura mata ya mik’e yayi hanyar fita,saurin binsa tayi da kallo kamar za tayi magana sai kuma ta fasa,ta dai rubuta masa “I have no place to follow u,me za ka fad’a min da ba za ka iya fad’a a nan ba.!?” Yana tsaye jikin realer sak’onta ya shigo masa,yana gama karantawa yayi shiru yana tunanin abunda ya kamata yayi,for about five minutes bai sake tura mata sak’o ba and bai yi tunanin komawa ciki ba,da taji shiru bai sake mata magana ba,sai tayi tunanin ko haushi yaji da yace ta zo tace a’a,jikinta a d’an sanyaye ta fara k’ok’arin kiransa,kiranta yana shiga yayi reject,ta sake kira ya kuma katsewa,haka suka dunga yi idan ta kira yayi reject da taga abun nasa ba mai k’arewa bane tsam ta mik’e ta nufi hanyar fita,Annie da lolly suka bita da ido suna murmusawa,kafin ta k’arasa fita Lolly cikin salon rad’a tace “Ni kam Adda gulmar yaran nan naki tana damuna fa,gaskiya ya kamata ki hanzarta aurar da su ko ma huta..” Dariya Annie tayi tace “Well, that’s all i have to say,amma yanzun duk ba wannan ba,when are we going to their home.!?” Lolly didn’t say anything tana tunani,later tayi ajiyar zuciya tace “Whenever u say Adda,i think it’s not a problem at all” Annie smiled and said “Well,let them come in sai muji lokacin daya dace muje can d’in ko?” Lolly tace “To Allah yasa su dawo da wuri.”
With his hands on the edge of the realer ya coge k’afarsa d’aya,yadda ya hade rai his face was as if he didn’t know how to laugh,kad’an ta kallesa a fili tana sakin murmushi ta furta “Ranka ya dad’e barka da hutawa” d’auke kai yayi gefe bai kulata ba,ta tab’e baki saboda dama ta san za’a yi hakan tace “Allah ya huci zuciyarka” nan ma dai bai ce komai ba,ta d’an jima a tsaye ganin ba shi da niyyar yin magana ta had’e rai tace “since u don’t want to see me let me go” tana fad’a ta juya kamar za ta koma,kallonta yayi ya tab’e baki bai ce komai ba,har ta kai entrance sai kuma ta tsaya,tana juyowa suka had’a ido da shi,ashe tun data juya ya gyara tsaiwarsa ya jingina bayansa da realer d’in,cak ta tsaya ganin irin kallon da yake mata tana had’e rai tace “Wannan kallon fa.!?” tab’e baki yayi yace “Me zan kalla.!?” Ta d’age shoulders tace “I don’t know.” yana lumshe idanunsa yace “really.!?” Silently she lean her back against the parlor’s door tana lumshe idanu,yana kallon yadda tayi yace “What’s going on.!?” She quickly looked at him and said “When.!?” He said “i said what’s wrong with u.!?” She uttered slowly “Nothing” yace “really.?” Ta gyad’a masa kai,girgiza kai yayi cikin takaici yace “Ok yayi kyau” yana fad’a ya juya yana danna wayarsa,shiru tayi tana kallonsa ita bata tafi ba kuma bata dawo inda yake ba,jin ta kasa tafiya ba tare da ya juyo ba yace “u can go since u have nothing to worry” a hankali ta sauke ajiyar zuciya before she turn to where he was and stand next to him,d’agowa yayi yana kallonta kafin yayi magana ta riga shi “Nifa ba wani abu nake nufi ba” d’auke kansa yayi silently yace “Nima babu abunda nake nufi” ta marairaice fuska tace “Amma to ai na fad’a maka babu komai” saurin tarar numfashinta yayi yace “Please ba sai kin fad’a ba,tunda bakya son fad’a a barshi kawai ya wuce” kallonsa ta tsaya yi na wani lokaci a hankali ta furta “So why are u angry.?” Yace “Akan me zan yi fushi.!?” Tace “Nima ai tambaya nayi” he ignored and continued to do what he was doing,ganin ba zai yi magana ba a hankali ta furta “I’m just scared” saurin kallonta yayi yana squeezing face kamar ba zai tambaya ba,ganin yadda fuskarta ta koma abun tausayi lokaci guda ya tura wayar a aljihu yace “Tsoron mene ne.!?” Hawaye taji sun fara cika mata idanu,tana kallonsa da wani irin yanayi trying to hold her tears back tace “I just don’t know,but i’m scared because i do not know what my father’s situation is,all i know is mommy bata jin tsoron Allah,and duk abunda taga damar yi ko don ganin babu wanda ya isa ya dakatar da ita za ta iya aikatawa” wani abu yaji ya fara bijiro masa a cikin zuciyarsa,slowly in a calm voice ya furta “Kada ki damu da duk abunda mutum zai aikata ai akwai Allah ko.!?” Ta gyad’a masa kai,yace “Ya kamata ki daina sa damuwa a ranki,abunda Allah yaso shi yake faruwa akan kowane bawa,addu’ah itace abunda yafi buk’ata,mu ci gaba da yi musu addu’ah ubangiji zai fitar da su daga cikin dukkan tsananin da suke ciki” jikinta ne ya d’anyi sanyi a hankali ta kai hannu ta goge hawayen da suka fara zubo mata,siririn tsaki taji ya saki yana fad’in “Kinga matsalar ki kenan,sai ana maganar arziki dake yanzun ki farawa mutane kuka,ke ko kunya ma bakya ji!” Kallonsa ta tsaya yi,ya harareta yace “What are u looking!?” Murmushi ta saki tana girgiza kai ta juya a hankali tana fad’in “Ni kam bari na tafi kafin Annie tace me nake yi a waje” murmushi yayi bai sake cewa komai ba sai dai shima ya biyo bayanta,suna shigowa Annie ta kallesu tana murmushi tace “Kai Yallab’ai sai yaushe za mu tafi ne!?” Yana sosa k’eya a hankali yace “Dama yanzun nake shirin cewa ya kamata mu tafi ko?” Lolly dake kallonsu tace “Uhn! Ka ji gulma mu kam dama ai ku muke jira,muji yaushe kuka tsara za mu tafi.!?” Annie dai bata sake cewa komai ba ta bar wajen,bata jima sosai ba ta sake fitowa za tayi magana ta gansu a zaune,da sauri ta tsaya tana fad’in “What are u doing again? Za ku tashi mu tafi ko kuwa.!?” Saurin mik’ewa suka yi kamar masu jira tayi magana suka fara k’ok’arin fita,da ido Annie ta bisu tana fad’in “Wato da kun shirya shak’iyanci yasa kuka zauna,dole dai sai an sa na yi magana” murmushi suka yi babu wanda yace komai a cikin su,itama murmushin tayi tana girgiza kai,daga nan suka yiwa Bareerah sallama and then left altogether.
Since suka bar gidan their conversation were all about what happened yesterday at k’ofar Na’isa,yanayin yadda al’amarin ya kasance har lokacin gani suke kamar almara,Nusrah kam tunda suka d’auki hanyar gidansu tayi shiru,banda addu’ah babu abunda take yi har sanda suka shiga cikin unguwar,yanayin yadda take bin ko ina da kallo kamar bak’uwa shi ne ya bawa Nuraz mamaki ya kalleta kad’an ta mirror,yadda fuskarta tayi kalar damuwa duk sai ta ba shi tausayi,suna tsayawa a bakin get d’in gidan duka suka fito,Nusrah ta yi mamaki da taga ya gane gidan ba tare daya tambayeta ba,bayan sun sallami mai taxi d’in daya kawo su,kai tsaye suka tasarma get d’in gidan,su Annie a gaba sai ita da shi da suke bin bayansu yana mata magana k’asa²,sun shigo cikin gidan kasancewar k’ofar a bud’e yake,mai gadi dake cikin d’akinsa jin an bud’e k’ofa ya lek’o da niyyar yin magana yana ganin manyan mutane ne bai tsaya tambayar gurin waye suka zo ba,sun dai gaisa da su ya koma ba tare daya damu ya san gurin waye suka zo ba ko waye suke nema ba,since they came in not only Nusrah even Annie was surprised by the changes,the whole house was renovated and remodeled,though babu abunda gidan yayi but duk an fashe shi an sabunta gininsa,suna k’arasowa entrance d’in parlor suka tsaya suka yi knocking,ak’alla sun d’auki mintuna sama da biyar kafin aka bud’e musu k’ofar,zuwa lokacin Yallab’ai tuni ya fara haurawa sama,bcos he hates jira,Binitta tana ganin fuskokinsu ta tsaya tunanin inda ta sansu,Annie tayi siririn ajiyar zuciya tana kallonta ta furta “hope they’re here.!” Binitta ta gyad’a mata kai and then ta basu hanya suka wuce zuwa ciki,kasancewar bata ga Nusrah ba har lokacin and ko yanzun ma itace k’arshen shigowa tana zuwa za ta wuce Binitta ta ware ido tana kallonta,bakinta har kyarma yake wajen furta sunanta,kamar wata mara gaskiya da sauri ta kamo hannunta suka yi waje jikinta sai rawa yake,Nusrah couldn’t speak until they stood in the garden tana kallon Binitta da wani irin damuwa ta furta “what happen Binitta.!?” Idanun Binitta suna tara kwalla ta kalleta cikin rawar murya tace “why did u go all for a while.!? Do u know how ur father situation is.!?” Gaban Nusrah yana fad’uwa ta rik’o hannun Binitta tana fad’in “What happened to my father.!? Tell me Binitta” hawaye suna zubowa daga idanun Binitta tace cikin hausarta da bata fita sosai “The story was long but give me ur number and address na gidan da kike zan zo wani ranar,and ka fad’awa Hajiya da kuka zo da shi,kuyi tafiya.. ku tafi kafin Aunty ya sani kun zo” Nusrah tana kallonta tace “saboda me za mu tafi.!? Gurin Abbanah ai muka zo ba gurinta ba” Binitta ta runtse idanunta tace “Idan har kin yarda da ni,ya kamata kuyi tafiya daga gidan nan,idan Aunty ya sani anything can happen” jikin Nusrah har tsuma yake tace “We won’t go until we have done what brought us here,duk abunda za tayi sai dai tayi but we will never leave this house” Binitta tace “Ni ba ina cewa kuyi tafiya bane i’m just afraid of what will happen” A tsawace Nusrah tace “Ke da Allah ki bari mu ganta duk abunda za tayi kada ta fasa tayi mana,waye yake jin tsoronta?” tana fad’a bata jira Binitta ta sake magana ba ta wuce a fusace ta barta a nan,jikin Binitta yana kyarma ta biyo ta tana kiranta,but Nusrah bata jira ba ta wuce da sauri,tana shiga cikin parlor’n lokacin ya yi dai² da sanda Abba’nta yake saukowa from the staircase side bayansa hamshak’iyar ce tana tafiya cikin isa da izza,kasa zaunawa Nusrah tayi ta kafesu da kallo,yadda Abba’nta ya rame abun tausayi duk ya tsotse kamar kud’in guzuri,mutum mai ji da dukiya,kyau da matsayi amma kallo d’aya za kayi masa ka tabbatar a firgice yake,kamar ance ya d’aga idanunsa jin magana k’asa² a cikin parlor yana kallon cikin parlor’n idanunsa suka sauka akan Nusrah dake tsaye ta kafe shi da wani irin kallon tausayi idanunta suna tara hawaye,her heart were all weakened in some kind of expression ta furta “Abbah!” Not only him even Hajiya was scared of seeing her,jikinsa yana rawa da wani irin expression a fuskarsa ya juya ya kalli Hajiyar ya sake juyawa yana kallonta,bakinsa har b’ari yake lokacin daya tabbatar ita ce a tsorace ya furta “Nusrah.!” Yana fad’a ya fara sakkowa da sauri,da sauri itama Nusrah ta nufi gurinsa kamar yadda yake yi,daf da za su rik’e juna Hajiyar ta kira sunan Abba’n da wata irin murya *”ABUBAKAR.!”*,cak ya tsaya a inda yake ya juya yana kallonta jikinsa na kyarma ya furta “Na’am Hajiya ta” fuskarta a mugun had’e tace “Zo nan” babu musu kamar wani gaula yace “To” tiryan-tiryan ya koma kusa da ita har yana yi kamar zai tsuguna a gabanta,yadda lamarin ya faru akan idanunsu ba k’aramin tsoratar da su yayi ba,Nusrah kuwa k’amewa tayi a gurin da Abba’nta ya barta tamkar gini,Hajiya tana kallonsu tana yatsina fuska cikin fad’a ta furta “Da ka tafi gurinsu ka san su ne.!?” Saurin girgiza mata kai yayi muryarsa tana rawa yace “A’a” ta harare shi tace “Ka san bana son munafurci ko.!? Za ka fad’a min ko a’a.!?” Ya sake girgiza mata kai yana fad’in “Wollahi Hajiya ban san su ba” tsaki tayi ta fara sakkowa tana tafiya,ya biyo bayanta kamar wani bodyguard d’inta har suka ratso cikin parlor’n,zaunawa tayi saman armchair tayi shirim,Abba’n Nusrah kuwa ya takure a gefe kamar ba gidansa ba,yana goye da hannayensa a baya,yana shirin yiwa su Annie magana ta banka masa hararar da dole yayi shiru ya sake komawa baya,Annie da Lolly banda kallon mamaki babu abunda suke jifansu da shi,shi kuma Abba’n abun tausayi tunda ya koma gefe yayi tsuru bai sake attempting yin magana ba sai binsu da kallo kawai yake yi,saurin mik’ewa Annie tayi tana kallonsu tace “Kunga ku tashi mu tafi,ina ganin babu buk’atar mu ci gaba da zama” duka kamar jira suke ta basu umarnin suka mik’e,wani mugun kallon da Nuraz ya aika mata yana girgiza kai sai da yasa ta taji tsoron sake kallon cikin idanunsa,inda Nusrah take Lolly ta matsa ta kamo hannunta,cikin sanyin murya ta furta “Yi hak’uri daughter muje kinji akwai Allah” sai lokacin wani irin kuka ya kwace mata tana toshe bakinta da duka hannayenta,da sauri Annie ta matso kusa da su tana fad’in “Haba daughter kada kiyi kuka mana,duk abunda yake faruwa kin manta Ubangiji yana kallo,duk abunda mutum zai yi kansa ya yiwa,ke dai ki tsarkake zuciyarki sannan kada ki zalunci kowa,duk abunda za ki aikata ki dunga tunawa cewa ubangiji yana kallon ki”,ai kamar Annie ta watsa mata narkakken dalma haka taji saukar kalamanta,though ba ita take kallo ba lokacin da tayi maganar but ta fahimci magana ta fad’a mai harshen damo,girgiza kai kad’ai tayi ba tare da ta tanka musu ba har suka yi nasarar janye Nusran suka bar parlor’n,Abba’n Nusrah dake tsaye yana kallon sun fita ya faki idon Hajiyar zai bi bayansu,har ya je bakin k’ofa ta kalle shi tana fad’in “Kai kuma munafuki da kake k’ok’arin fita ina za kaje.!?” Da sauri ya juyo yana kallonta jikinsa na rawa yake fad’in “Am.. Umm! Dama ai kin san zan fita ana jira na a office” harararsa tayi tace “Da wane munafuki ne yace ka tsaya baka tafi ba.!?” Hak’uri ya fara bata tayi tsaki tace “Will u come back or not.!?” Ya tsaya a gurin jikinsa sai kyarma yake saboda baya so ta gane nufinsa cikin dad’in baki yace “Haba Hajajju ina na isa nace bazan zo ba,but da kin yi hak’uri na je mun gama meeting,na fad’a miki harkar kasuwanci ne and za’a samu alkhairi sosai,kiyi hak’uri mana nasarar duk da za’a samu taki ce fa” tab’e baki tayi sai kuma ta furta “Shi kenan sai ka dawo” tana fad’in haka yayi mata murmushin yak’e and ya juya a hankali yana tafiya gudun kada yayi sauri tayi zargin wani abu daban.
As Annie walked out of the parlor,Nuraz dake cike taf da bak’in ciki ya dakata yana kallonsu yace “Annie just go i’ll come after u” yana fad’a yayi saurin juyawa zai koma,quickly Annie pauses and ask him “Where are u going.!?” Idanunsa masu cike da b’acin rai ya sauke akan Nusrah yace “Just go i’ll follow u” Annie ta girgiza kai tace “Ka ga bana son fitina,idan ka koma me za kayi musu.!?” Yace “Amma Annie” hannu ta d’aga masa tace “Kawai ka wuce muje,duk abunda mutum yayi kansa ya yiwa” ba don ya so ba haka ya wuce suka fita,sai dai duk da hakan yana jin ba zai iya hak’uri ba,dole ne ya dawo ya karantawa matar nan,a wajen suka tarar da mai taxi d’insu yana jiran fitowarsu,jikinsu duk a sanyaye suka fara shiga mota,Nusrah kam tafiya kawai take tana share hawaye da waiwayen gidan a haka har ta shiga ta zauna,mai taxi dake jiran su gama shiga ya tayar da motar su tafi yaji an bud’e get,ko da ganin sun gama shiga nan yayi saurin yiwa mota key yana k’ok’arin barin gurin drivern dake cikin motar data fito daga gidan da sauri ya d’aga masa hannu,tsayawa yayi kad’an har ya k’araso gurin da suke,back seat ya lek’a yana kallon fuskar Nusrah yace “dama Alhaji ne yace ayi muku magana” duka suka bi driver’n nasa da kallon mamaki,kafin suyi magana Abba’n Nusrah ya k’araso gurin jikinsa har tsuma yake yi yana tafiya yana waiwaye,babu wanda yayi magana a cikinsu duka suka bud’e mota suka fito,suna binsa da kallon tausayi da jiran abunda zai fad’a da yasa aka tsayar da su,bawan Allah yanayin da yaga fuskokinsu duk sai ya shiga damuwa muryarsa tana rawa yake basu hak’uri akan abunda ya faru,Annie dake kallon Nuraz da yayi wani irin tsaiwa yana kallon mutumin da wani irin yanayi mai tattare da jin haushinsa tayi saurin yin magana “u do not worry about what happened Alhaji,idan zaman Nusrah ne a gidan nan matsalar matarka,we will take her back in Allah ya yarda ba zamu gagara bata kulawa ba,sai dai shawarar da zan baka ka dage da addu’ah” tana gama fad’a masa ta juya kansu tace “Ku shiga mota mu tafi” kamar masu jiran umarninta duka suka shiga mota,har za ta wuce ta waiwayo tana fad’in “Daga nan zuwa duk lokacin da kaji kana son ganin y’arka,this is the number u can find us” tana fad’a ta mik’a masa d’an k’aramin complementary card d’in data zaro a jaka,kai kad’ai ya iya gyad’awa ya karb’a,kamar wani soko haka ya bisu da ido har suka bar wajen bai iya cewa wani abu ba.
Since suka baro gidan no one spoke again saboda yadda suke jin zuciyoyinsu a cunkushe da damuwa,motar su tana yin parking a bakin get suka fice Nuraz ya tsaya ya sallami mai taxi d’in and then ya biyo bayansu,a bakin entrance ya tarar da Nusrah tsaye saman varenda,da mamakin abunda take yi a fuskarsa yake binta da kallo har ya k’araso,yana shirin yin magana ya jiyo k’arar horn juyawa yayi kad’an,fitowar mai gadinsu yasa shi binsa da kallo har sanda ya gama bud’e get,hankalinsa a gurin yana kallon manyan Jeep d’in dake tsaye ta waje da mamaki har sanda suka jero ciki suka yi parking a harabar gidan…..
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 35.
#Fᴏʀᴛᴜɪᴛᴏᴜꜱ
Manyan motocin da suka parker a harabar gidan suka bi da kallo,even though they were new but d’aya daga ciki kana kallo za ka gane ba’a tab’a hawanta ba until today,duba da yadda take shek’i and its seats are all covered,daga Nuraz har Nusrah kamar wad’anda aka sassak’a haka suka bi motocin da kallon mamaki,drivern dake cikin had’ad’d’iyar sabuwar motar brand new toyota k’irar landcruiser prado TX ya fara fitowa da sauri tare da clark dake gaba kusa da shi,a tare suka nufi d’ayar motar dake gefe suka bud’e ta duka side biyu,Baba ne ya fara fitowa ta gefe d’aya sannan Rafeek ya fito ta d’ayan side,Nuraz dake tsaye yana jira yaga waye zai fito yayi saurin bud’e ido looking at them in amazemen har suka k’araso inda yake tsaye he couldn’t make any movement,Nusrah kuwa didn’t seem to wait for them tuni ta silale ta bar wajen,Baba’s face with a kind of smile ya dafa shoulder d’in Nuraz yana fad’in “Kai Yallab’ai babu magana.!?” With a sigh of relief he kept his face smiling and welcomed them,a taren kuma suka nufi hanyar shiga gidan.
Shigowar Nusrah ne yasa Annie dake tsaye tana jiran ganin ta inda za ta b’illo kiranta,jikinta a sanyaye take d’aga k’afafunta har ta isa inda suke yayin da the tears she has been trying to put back on have begun to flow,duk da al’amarin daya faru babu jimawa yana damun zuciyoyinsu but ganin hawayenta ya sake tayar musu da hankali jikinsu ya sake yin sanyi saboda tausayin halin da take ciki,lolly na kallonta with a kind of tausayinta a zuciyarta take girgiza kai tana fad’in “Don’t cry Angel please.! Wannan itace k’addarar mu,a duk lokacin da aka ce k’addara ki sani a servant is not enough to change what ever Allah has decreed against him,idan Allah ya so one day the story will repeat it self,but ki daina damuwa kinji muma muna jin babu dad’i” fashewa ta k’arasa yi da kuka kafin ta k’arasa kusa da Annie ta durk’ushe a gurin,hannayenta duka ta rufe fuskarta da su as she felt her heart hurt again,muryarta na season take fad’in “Astagfirullah wa’atubu ilaik..! Allahumma ajirniy fiiy musibatiiy wa’aklufniiy khairan minha..” Not only Lolly dake zaune even Annie ganin yadda take yi sai data karyar musu da zuciya,da sauri ta k’araso ta rik’eta a jikinta tana rarrashinta da yi mata nasiha mai shiga jiki,it didn’t take long su Nuraz suka shigo cikin gidan,idanunsa suna sauka akan Nusrah jikinsa ya bashi akwai matsala,but ganin tare suke da Baba da Rafeek sai bai ce komai ba har suka zauna,da mamaki sosai a fuskokinsu suke kallon Baba da Rafeek,Nusrah dake jikin Annie jin sun shigo da sauri ta goge hawayenta bayan ta gaisar da su ta wuce bedroom jikinta a sanyaye,da ido Baba ya bita har ta bar wajen kafin ya juyo da hankalinsa kan Annie fuskarsa d’auke da tambayoyi ya kira sunanta “Maryam.!” Annie tayi ajiyar zuciya tana sunkuyar da kai ta amsa,Baba ya kalleta ya sake kallon lolly zai yi magana Nuraz ya tashi yabi bayan Nusrah,Baba ya sake bin Nuraz da kallo,bayan ya dawo da hankalinsa kansu yace “Where did u get that girl.!? Or.!?” Before he had finished speaking,Annie began to tell him how they had met Nusrah,jikin baba a sanyaye bayan ya gama jin labarinta ya girgiza kai yana fad’in “Ya Allah ka yafe mana,ba don halinmu ba.”
Durk’ushe a k’asa Nuraz ya tarar da ita ta zazzage jakarta tana hawaye tana duddubawa as he looked at her the signs assured him that she was looking for something,he continue to stand in the doorway until yaga ta birkito k’wayoyin medications tana ballewa da watsawa a bakinta,yayi still yana kallonta har sanda ta gama,slowly as she began to bend her head back tana lumshe idanunta da har lokacin basu daina tsiyayar da hawaye ba,kuka ne take yi in slow motion sam ba’a jin sauti,sai daya jera sauke ajiyar zuciya kafin ya fara takowa zuwa inda take,har ya k’araso kusa da ita bata sani ba shima bai yi magana ba ya nufi inda ta zazzage jakar ya tsuguna a hankali ya kai hannu kan magungunan ya fara tsintowa yana dubawa,pain relievers ne irin su aspirin,thrombolytics wanda akan iya kiransa da (clotbusters),sai antiplatelet agents,morphine,nitroglycerin,beta blockers,these medications help relax ur heart muscle,slow ur heartbeat and decrease blood pressure,making ur heart’s job easier,beta blockers can limit the amount of heart muscle damage and prevent future heart attacks.
Ido ya zaro bayan ya gama dubawa zuciyarsa na skipping yake tambayarta “Baby what are u doing with that.!?” Saurin kallonsa tayi with her red eyes jin maganarsa a daf da ita,without saying anything ta mayar da idanunta ta kulle,kallonta yayi jin bata ce komai ba yana nuna mata maganin dake hannunsa yace “I’m asking u,kin san maganin mene ne wannan.!?” She nodded without bothering to talk to him,yana sake tsareta da idanunsa yace “Are u sure kin san na mene ne.?” Ta d’age masa gitarta d’aya because of how she felt herself idan tayi kwakwkwaran motsi,lumshe idanunsa yayi a hankali ya furta “Ok! Tell me amfanin me suke yi miki.!?” Slowly ta nuna masa saitin zuciyarta da hannunta,ido ya zaro yana fad’in “What!??” She slowly opened her eyes to look at him with amazement,as if he scared to ask what she mean ya furta “u mean u have a heart attack.!?” She nodded her head as he could understand and then ta mayar da idanunta da suka yi wani irin ja ta kulle,”Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un.!” Was the first word that came out of his mouth had’e da dafe forehead d’insa,sun d’auki tsayin lokaci shiru ba tare da wani cikinsu ya sake yin magana ba,on the side of Nuraz he was overwhelmed by the turmoil she find her self,while Nusrah kuwa tarin damuwa yasa ko motsi bata son yi,bayan dogon lokacin da suka d’auka yana sauke ajiyar zuciya ya fara tambayarta since she was suffering from the disease,a nan ne ta sanar masa tun kafin ta had’u da su,at the time that she’s with mommy after her Mom’s death,but ko can bayan ma ciwon bai yi tsanani ba sai yanzun,jikinsa duk ya yi wani irin sanyi yayin da ya dunga bawa kansa laifin,bayan ya gama jin abunda ta fad’a duk da ya so ta bashi labarin abunda ya faru tsakaninta da Mommyn,aka yi knocking door d’in Nuraz dake aikin kallonta da tausayinta ya daure murya a shak’e yace “shigo” Bareerah dake tsaye wajen ta turo k’ofar ta shigo,tana kallon yadda suka zauna parallel tace “Annie tana kiran ku” amsawa yayi da suna zuwa,bayan fitarta daga d’akin a sanyaye ya mik’e yana fad’in “ki kwanta ki huta,bari naje” saurin kallonsa tayi cike da k’arfin hali ta furta “No.! Bari na taso muje” saurin juyowa yayi yana kallonta yace “Where are u going.!?” Tana calming kanta tace “Please let’s go,naga ai babu wanda ya sani” yana d’age gira yace “Really.!?” Ta gyad’a masa kai,carefully ya tsaya kallonta kafin yace “Ok.!”,a tare suka fito yana gaba tana binsa a baya har suka fito parlor’n inda suka tarar da su Annie sun yi jigum²,jiki babu kuzari suka nemi guri suka zauna while Lolly tana k’ok’arin barin gurin a fusace,Annie tana kallonta take fad’in “dama kin sawa ranki hak’uri,duk fa wannan abun da kike yi ni dai na san..” Bata k’arasa ba Lolly ta juyo tana marairaicewa da had’e hannayenta guri d’aya alamar rok’o ta furta “Please Adda.! Dan Allah”,fasa k’arasawa Annie tayi tana fad’in “I was quiet since u know i was telling the truth”,angrily she said “Uhn!” Without saying much she turned and sat down tana girgiza kai,daga Nuraz har Nusrah y’an kallo suka zama,bayan lolly ta zauna tana ta faman kumburi Annie ta juya gefen da yake zaune tana mik’a masa car key,kallon rashin fahimta yayi mata kafin ya tambaya “Annie what am i going to do with the key.!?” She moaned and said “Well, I don’t know,mahaifinka yace a baka” had’e rai ya fara k’ok’arin yi cikin b’acin rai ya furta “ni Annie na ce masa ina buk’atar mota ne.!?” Annie dake kallonsa tana had’e rai cikin fad’a tace “how do i know.!? Ka ga zo ka karb’a ni ba dani za kuyi wannan shirmen ba,shi ya gama rok’o kai kuma za ka k’ara min takaici” gimtse fuskarsa yayi yana fad’in “ni Annie ki barshi a gurinki babu amfanin da zai yi min,ni da zan koma ina zan tsaya wani karb’ar motarsa.!? An fad’a masa ina buk’ata ne.!?” Mik’ewa tayi a gurin ta ajiye masa tana fad’in “Za ka iya d’auka ka mayar masa tunda nima bance ya baka ba,amma ka sani idan naji ko na gani ka yi masa abunda ba shi kenan ba ni da kai ne” tana fad’a ta wuce ta barsu a parlor’n,lolly tana tab’e baki ta furta “Allah ya kyauta” daga haka bata kuma magana ba ta bar musu parlor’n itama,tunda ya rage su biyu Nusrah take kallonsa fuskarta d’auke da damuwoyi,like someone whose life had gone wrong ya mik’e ya nufi bedroom d’in Annie with the key she left behind.
*2 days later…*
Sanye take da train suit riga da wando na gucci with a p-cap,and her legs were wrapped in a black and white women’s fashion sneakers,,since he had set his eyes on her ya kasa janyewa har ta kusa k’arasowa inda yake,da yaga za ta wuce bata yi masa magana ba da sauri yasa hannu ya rik’o gefen rigarta,a firgice ta waiwayo tana ganinsa ta saki siririn ajiyar zuciya da fad’in “U scared me” tab’e baki yayi kad’an yana kallonta yace “Ina za kije ne a haka kike sauri.!?”,squeezing fuskarta tayi tana fad’in “zan d’an je morning exercise ne”,yana zaro ido ya furta “a haka za ki fita.!?” Tana duba jikinta take tambayarsa “da akwai laifi idan naje a haka.!?” Kallonta ya tsaya na wani lokaci yana had’e rai ya furta “Nop” not waiting too long ya barta a wajen in a fit of anger,since taga yanayin fuskarsa ya sauya ta sha jinin jikinta,yana barin wajen instead of tayi abunda ya fito da ita slowly ta juyo and heading back into the house,kusan a tare suka shigo Annie da suke magana akan matsalar Abba’nta ganin ta shigo suka bita da kallo,bcos babu jimawa ya wuce rai a b’ace ita kuma ta shigo jiki babu kuzari,za ta wuce bedroom Lolly ta kirata,she came back to where they were idanun Lolly a kanta take tambayarta “Angel why did u come back.!?” Murmushin yak’e tayi tana kad’a kai da k’irk’iro abunda za ta fad’a,suna kallonta Lollyn ta furta “Ko dai Habibiiy ne yasa kika dawo.!?” Kai ta sake girgizawa tana neman gurin zama da cire bluetooth dake kunnenta take fad’in “A’a Aunty nice dai naji na fasa zuwa”,kallon juna suka yi cike da rashin gamsuwa,lokacin shi kuma ya sawo kai cikin parlor’n yana fitowa daga bedroom d’insa yaji ta fad’i hakan,suna had’a ido da ita ya d’auke kai,girgiza kai Lolly tayi tana fad’in “Allah yasa haka ne abunda kika fad’a”,kai ta sunkuyar k’asa tana wasa da wayarta,Annie couldn’t speak to them except from the way yake had’e rai ta fahimci shi ne ya hanata fita,”Allah ya kyauta” they heard her say it su duka ukun suka kalleta,ba tare data damu da kallon da suke mata ba ta furta “Amm! Ni kam dama ina so muyi magana tun waccan ranar” sake kafeta suka yi da kallo kamar ba za su daina ba,tana kallonsu d’aya bayan d’aya ta furta “Akan matsalar ku ne daughter ke da mahaifinki” her body was frozen to hear her father mention but she says nothing,a nan taji Annien tana fad’in “Ina ganin kamar lokaci yayi daya kamata ace mun sake mik’ewa tsaye wajen ganin munyi yak’i da wannan hatsabibiyar matar,saboda ina tunanin kamata yayi ace tun wancan lokacin mun tuntub’i Malam d’in munji ko Allah zaisa a dace tunda aikin su ne,kuma ko a wancan lokacin ma idan baku manta ba ta dalilinsa ne muka samu nasara,idan Allah yasa an dace sai kuga munyi nasarar yak’i da wannan matsalar ko kuwa yaya kuke gani.!?” Tana yin maganar hankalin Nuraz ya koma kai shima,nan duka suka yi na’am da shawararta,as they knew which Malam she meant sai basu d’auki dogon lokaci suna tattaunawar ba,after she found they all answered that it should be tested suka ajiye maganar zuwa yamma idan Allah ya nufa za su gwada zuwa Yakasai su tuntub’i malam d’in suji.
Kamar yadda suka yi shawaran zuwan,in the evening after asr prayers they came out in a jeep that Rafeek owned by Nuraz 2 days ealier a cewarsa bai kamata ace sai suna fita suna hawa abun hawan titi ba,Nusrah dake gefensa sai addu’ah take yi Allah yasa su yi nasara,har suka shigo cikin unguwar ita dai sai mamakin kaifin basirar da Allah ya yiwa Nuraz d’in take yi,a iya tunaninta da sanin da tayi masa tsayin shekaru hud’u tana tunanin yadda ake yi baya saurin manta abu,if he knows it is difficult to forget or to ask about it again,she is in such a state of mind bata ankara ba sai ji tayi sun tsaya,a hankali ta sauke ajiyar zuciya before tayi removing seatbelt from her body (ni da nake gefe nace abunku da wad’anda suke wata duniyar suke kuma bin doka),kai tsaye suke takawa daga inda yayi parking d’in suka fara gangarawa da k’afa har suka iso k’ofar gidan Malam d’in,kasancewar yamma basu tarar da mutane ba sai dai almajiransa dake karatu a k’atuwar rumfar dake k’ofar gidan,bayan an yi musu iso they find him sitting on the pray mat,since they come in and find him charmingly saying “Maraba da bak’in turawa” Annie da Nuraz suka yi murmushi,yanayin yadda yake yi har yana tsokanar Nuraz lamarin ya sake d’aurewa Nusrah kai,ta tafi tunani da tambayar kanta “Dama suna zuwa ne bayan mun tafi.!?” Rashin samun wanda zai bata amsa yasa dole ta kasa kunne a gurin,bayan an gama gaisawa Malam d’in yana kallon Annie yake fad’in “D’azun muna waya kin fara sanar da ni maganar,sai kuma kika ce za ku zo shin me yake faruwa.!?” As she flex her leg’s and then began to explain him as their eyes could see,Malam dake saurarenta bai ce komai ba har ta dasa aya sannan ya d’ago yana fad’in “Tabbas wannan aikin bak’in sihiri ne,amma idan Allah ya so kuma ya ara mana rai za muyi k’ok’arin da za mu iya mu lalata shirinta,Allah ya bamu aron lokaci” They answered faithfully,Malam ya waiwaya gefensa sannan ya waiwayo yana fad’in “ina ganin yanzun abunda yafi dacewa muyi shi ne za mu fara da yin saukar alk’ur’ani,sannan akwai ruwa da za’a karanta ayatus-sihr a ciki,da sauran wasu magunguna da zai dunga amfani da su zuwa nan da wani lokaci muga abunda Allah zai yi,idan Allah ya so yayi amfani da su kuma ya dage da addu’o’i yana yin azkarus’sabah wal-masa’a in Allah ya yarda komai zai zama tarihi” Annie ta numfasa tace “Allah ya amince”,Nusrah ce ta d’an kalli Nuraz k’asa² tace “To amma mu da ba ganinsa za muna yi ba a ina ne za mu bashi maganin.!?” Shiru ya d’anyi a ransa ya furta “Of course wannan ma abun dubawa ne”,Annie ya kalla ya furta “Annie” ta d’ago tana kallonsa silently ya furta “But we need to think about how to get him har mu bashi magungunan ko.?” Murmushi kawai tayi tana fad’in “If God permits all this will not be the problem” babu wanda ya sake yin magana a tsakaninsu,a haka har suka tashi tafiya inda a nan Malam d’in yake sanar da su zuwa gobe sai a zo a karb’i magungunan,after sun yi masa godiya and they would occasionally say good-bye to him,Annie tayi masa alkhairi kamar yadda ta saba though ta jima ba ta k’asar but tana yi masa aike ta hannun wacce ta had’a su,kuma lokaci-lokaci suna gaisawa a waya shi yasa duk da basa nan suka saba da shi sosai,shima kuma bai manta su ba.
Tun bayan da suka baro gurin Malam suke tunanin ta yadda Annie take zaton za suga Abba’n Nusrah and to carry out their duties without any problems,but they can’t find any solution har suka dawo gida,,washe gari kuma kamar yadda Malam d’in ya fad’a da yamma Nuraz da Nusran suka je karb’o magungunan,duk yadda za ayi amfani da su he explained to them kafin suka karb’o,by then they returned to tell Annie the same way Malam d’in ya fad’a musu k’aidar amfani da maganin da zai kasance ruwan shansa a ko wane lokaci,Annie was silent and thought,Nusrah that sits by the side abun duniya ya taru ya mata yawa,a sad’ad’e ta d’ago tana kallonsu silently tace “Annie shall i try to go to my father’s office.!?” Saurin kallonta suka yi with desire to make them more aware of her words,she nodded and said “Since we don’t really go there to see him,i wonder if the office will be.?” Annie dake kallonta didn’t know when smile yayi escaping mata,har sauri take ta furta “Well,my daughter u make the right decision,kuma nima na fi gasgata wannan hanyar,tunanin da nake yi kenan ko dai ba za mu dunga ganinsa ba akan lokaci,this is the way i think we can find the problem”,Lolly dake gefe tana sakin murmushi tana kallon Nusrah tace “kuma Angle ke ya kamata kuje ku kai masa,saboda haka sai ku fara shiryawa ku san dabarar da za kuyi masa kada yak’i karb’a” Nusrah dake jin farin ciki ta wani gefen na zuciyarta tayi saurin amsawa cikin walwala,Annie tayi murmushi itama ganin lokaci guda Nusran ta fara dawowa cikin walwalarta tace “Daughter do u know where his office is.!?” Ta gyad’a kai cikin wani yanayin farin ciki tace “Ehh! Da muna zuwa da Abbah,kafin Mammana ta rasu” jikinsu a d’an sanyaye suka furta “Allah sarki,Allah yayi mata rahama”,cikin yanayin farin ciki da su kansu suka manta rabon su da zama kamar haka suka ci gaba da kasancewa a ranar har sai da dare ya raba kafin kowannensu ya nufi d’akin baccinsa.
As it is common to say “da sanyin safiya ake kama fara” haka ce ta faru a gefen wannan family,a washe garin at about 10:00am Nusrah da tun kafin lokacin take jiran taji ya ce tazo su tafi ta sake fitowa parlor as she sat for countless hours,ganin bai fito ba har lokacin ta gaji da zaman ta kirashi,yana kwance saman bed yana bacci kiranta ya shigo,yana bud’e idonsa ganin ita take kiransa ya saki murmushi,yana shafa sumar kansa data kwanto saman goshinsa carefully yayi detaching spread that he covered half of his body and then ya ajiye k’afafunsa into a custom adjustable velcro slides slippers daya fito daga company puma ya nufi hanyar fita,like a demon he found her sitting alone in the parlor duk da ya san za’a rina wai an saci zanin mahaukaciya,but yadda ta zauna shiru ta buga tagumi da duka hannayenta biyu abun sai daya so ya bashi dariya,ci gaba yayi da takowa har ya tsaya a gabanta bata sani ba sai daya janye hannunta daga tagumin da tayi da sauri ta kalleshi,ganin daga shi sai sleeveless da short tayi saurin rufe idonta gabanta sai dokawa yake,ita dai tun da take da shi bai fi sau biyu ta tab’a ganinsa a hakan ba,sai ko yau da zai iya zama na uku,murmushi yayi shi ko kula da abunda take yi bai yi ba ya fara magana “Saurin mene ne kike yi haka,tun kafin na tashi har kin gama shiryawa,k’asar za ki bari ne kike gaggawa.!?” She did not pay any attention on him bare ta amsa shi,ganin haka ya tab’e baki as he watched her ya juya ya bar gurin yana fad’in “sai ki jira na shirya mu tafi” ita dai har sannan bata yi yunk’urin yi masa magana ba har ya bar parlor’n yana tafiya ta bar gurin itama gudun kada ya sake dawo mata a yadda ya fito yanzun.
In just 30 minutes he finishes packing in his favorite outfit,men plaids dress waistcoat double-breasted vest mai launin orange check,takalmin k’afarsa k’irar billionaire couture apricot suede loafers bak’i,since he came out after she make a look at him for the beauty he had ta tsinci kanta da kasa janye idanunta akansa,he continues walk around and adjusting the watch’s hold on his wrists,yana d’agowa da niyyar yayi magana yaga ta d’auke kai gefe tana kumburi,after his warm smile releases and shaking his head ya k’araso gabanta,though since he came out he just realized she was looking at him amma bai nuna mata ba saboda yasan za ayi hakan,bayan ya k’araso inda take a hankali ya furta “Ya ne baby.!?” Tab’e baki tayi tana harararsa tace “Isn’t that nice” He just smiled and nodded ya furta “Ok! Let’s go” babu musu ta mik’e tana tafiya tana mitar ya barta tana jiransa,bai kulata ba har sanda suka yi sallama da su Annie suka tafi,a hanya tunda suka taho bata kula shi ba,he also kept her quiet and listen to his cool music in exchange for there silence,yana driving yana bin abunsa har suka k’araso bakin C.B.N (central bank of Nigeria),yana kallonta da mamaki yake tambayarta “Right here Abba works.!?” Ta gyad’a masa kai,yana bin gurin da kallo ya furta “Lallai dole su yi kamanceceniya ta wani gurin”,saurin kallonsa tayi tana tambayarsa “Su waye.?” Saurin kallonta yayi as he was not clearly aware yayi maganar ne a fili,slowly ya lumshe idonsa yana fad’in “Nothing” daga haka suka fice suka nufi entrance da zai kaisu cikin bank d’in.
At the office of Abba’n Nusrah kuwa,as if he’s in a dream yana zaune da waya a kunnensa yana magana his eyes fixed on the large plasma screen dake office d’in,a d’an tsorace ya zubawa hoton camera d’in da yake d’auko can wajen bank d’in ido zuciyarsa cike da rud’anin da gaske su yake gani ko dai kama ne? While a hankali kuma yana ci gaba da bin cameras d’in duk data nuna masa hoton lokacin da suke tahowa da kallo,har zuwa sanda aka yi knocking door d’in office d’insa where he could see them standing outside,a sad’ad’e kamar wani mara gaskiya ya furta “come in”,a tare suka tura k’ofan suka shiga,idanunsa suna sauka kan Nusrah ya zabura ya mik’e tsaye yana…..
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*In memory of my father 😢 Allahummagfirhu allahummarhamhu.👏*
*No gift in the world can match a wonderful brothers like u,u’ve been the pillar of support for our family and today we wish to thank all of u for the same..Have a super successful year ahead brothers. JANAMDIN MUBARAK!* 🎊🎉
*@Muhammad Bello Muhammad (Yah D’an yaro)*
*Sulaiman Muhammad Usman (Yah Walee),and*
*Abubakar Muhammad Usman (Sadeeq)*
*Via with it dude’s ban samu na yi editing ba..*
Pᴀɢᴇ 36.
#Bʟᴀᴄᴋ ᴍᴀɢɪᴄ
Yana nunata da hannu yake furta “Nusrah.!” She was looking at him in spite of her heart full of fear that he would chase them away,her eyes almost as oily as tears filled ta daure tana rufe bakinta all because kada kukanta ya fito ta furta “Abbah.!” Jikinsa a sanyaye yana kallonta with some kind of warmth a zuciyarsa ya fara k’ok’arin tahowa inda take,Nusrah dake tsaye ji tayi k’afafunta sun hard’e ta kasa motsawa,banda tarin tsoron abunda zai biyo baya babu abunda ke ranta,ba ta son tayi yunk’urin yin wani abu ya zama an sake samun akasi,a yadda zuciyarta tayi rauni ta san za ta iya bugawa nan take,har ya k’araso inda take tsaye tana rangaji bata daina kallonsa ba,Abbah kam yana zuwa inda take bai jira ya sake yin magana ba ya rungume ta,jinta clings to her father’s body take taji ta kasa controlling kanta ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya,banda ajiyar zuciya babu abunda Abba’n nata yake yi yana shafa bayanta cikin sigar lallashi,Yallab’ai Nuraz ganin abun nasu nayi ne a hankali ya fara takawa ya nemawa kansa gurin zama saman armchairs dake gefe d’aya yana sauraren su gama shauk’in ganin junan,bayan wani lokaci da suka kasance a tsaye Abbah da kansa yaja hannunta suka nufi inda Nuraz yake zaune,sun gaisa da Abba’nta fuskarsa babu yabo bare fallasa,bcos in most cases his condition is not fully understood sai dai kawai ka ganshi kadaran kadaham,Abba’nta yana kallonsa bcos ya gane shi ya fara basu hak’uri akan abunda ya faru wancan ranar da suka je,and shi kansa abunda ya faru bai masa dad’i ba,by then sai yanzun ne ya fara tuhumar kansa akan wasu abubuwa da suke faruwa da rayuwarsa,cikin k’ank’anin lokaci komai na rayuwarsa yake neman lalacewa,Nuraz didn’t say anything to him until suka zauna kusa da shi,Nusrah da tana k’ank’ame da shi she is so accustomed to feels that they could remain so forever,jikin Abba’n a sanyaye as she was happy to see him yake tambaya “Baby daga ina kuke ne.!? Or did u just came to see me.!?” Har ta fara girgiza kai za tace a’a suka had’a da ido da Nuraz,yanayin kallon da yayi mata made her realize what he meant,da sauri ta d’aga masa kai tana fad’in “Ehh! Abba gaishe ka kawai muka zo” yana yin murmushi yace “Aikuwa na ji dad’i sosai” murmushi Nusrah tayi kafin tace “Abbah.!” Yana kallonta yace “Ya akayi Nusrah.!? Ko kina da wani damuwa ne.!?” She was completely surprised by the question,looking at him with a look of shock on her face ta girgiza kai tace “A’a Abbah i have no more problem than seeing u” jikinsa ya d’anyi sanyi kad’an jin furucinta sai dai bai ce komai ba ya fara tunanin maganarta,a hankali Nusran ganin yayi shiru ta fara masa hira tana bashi labarin karatunta,da yadda take zaune a gurin mutanen da suka taimaka mata,abban yayi shiru looking at her thoughtfully,Nusrah ta kula baya cewa komai sai ta koma yi masa tambayoyi akan abunda ya shafi rayuwarsa da bata gidan cikin sigar kamar tana bashi labari because he was quiet a times and forgetting of what he was doing,ko idan ya fara magana da ita sai ya d’auko mata wani zancen daban ba wanda suke yi ba,sun jima sosai a office d’in Abba’n nata a nan suka yi lunch tare da shi,da yake sun taho da abincin daga gida and ya sha magungunan karya sihiri,bayan sun tabbatar ya ci ya k’oshi ganin yamma ya fara neman yi musu suka tashi tafiya,after sun yi sallama da shi Abba himself accompanied them to the parking area sai godiya yake musu da ziyarar da suka kawo masa,suna tsaye bakin mota Nusrah ta d’an kalli Nuraz ganin bai yi maganar maganin ba,a fakaice tace “D’ayan sak’on fa.!?” Bai kalleta ba ya wuce ya barsu a nan,da kallo ta bishi hankalinta a d’an tashe but she didn’t try to talk again until taga yana k’ok’arin bud’e backseat sannan hankalinta ya kwanta,duka kayan ya fito da su yana kallon Abba’n a dake ya furta “Amm! Abbah wannan sak’o ne aka ce mu kawo maka” yana kallon kayan yace “Toh,inji waye.!?” Nusrah dake rik’e da hannunsa tace “Abbah Mammansa ce taje Saudiyya umrah shi ne ta taho da zamzam da yawa,to shi ne da nace zan zo gaisheka tace a kawo maka wannan,su kuma wad’annan scent’s ne suma tsaraba ne sai kuma wannan.” Kallon da Nuraz yake mata da mamakin abunda take fad’a yasa ta kasa k’arasawa,yana jinjina kai yace “Ci gaba mana” shiru tayi bata ce komai ba Abbah addressed them both with satisfaction yace “Well,idan kun koma kuce na gode sosai,Allah ya saka da alkhairi”,Nusrah tace “Toh Abbah mun tafi” he continue praying them to return safely daga nan suka shiga mota,har za su tafi ya tsayar da Nuraz ya karb’i number sa,Nusrah dake kallonsa tana jin dad’in yadda suka tarar da shi ba kamar lokacin daya koreta daga gida ba tace “Abbah!” Yana kallonta da murmushi a fuskarsa yace “what happen baby.!?” Tayi murmushi tace “Shi kenan idan muka koma zan kira ka sai na fad’a maka” yayi murmushi shima,so they left him standing there yana waving musu hannu,Nusrah tana kallonsa ta mirror da wani irin murmushi akan fuskarta daya kasa gogewa ta lumshe idanunta tana kwantar da bayanta a jikin seat,muryarta a can k’asa ta furta “Alhamdulillah alaa kulli halin.!” Juyowa Nuraz yayi ya d’an kalleta yana maida hankali akan driving ya furta “Professor” saurin bud’e ido tayi tana kallonsa tana squeezing face tace “what’s that.!?” Bai kalleta ba yace “ina ruwanki ko dake nake.!?” Tab’e baki tayi ta juya tana kallon gefe tace “Nima ai bance da ni kake ba”,daga haka duk babu wanda ya sake magana a cikinsu har suka shigo gida,yana yin parking ta bud’e motar ta fita,har ta wuce za ta tafi yana rufe motar yace “Who will pick up the belongings u left!?” She turns around and says nothing at all ta bud’e back seat ta d’auko basket da warmers suke ciki ta nufi cikin gida.
A parlor suka tarar da su Annie,tana shigowa da fara’ar ta tayi sallama,suna amsawa duka suka kalleta not only Lolly dake kallon basket d’in hannunta ta furta “Alhamdulillah.!” Saurin ajiye kwandon tayi ta nufi inda suke tsabar farin ciki hak’oranta sun kasa rufewa,Annie ma dai murmushi ta saki tana fad’in “Masha Allah” as she began to tell them yadda suka yi da Abba’n nata Nuraz ya shigo,ya bita da kallo ganin sai zumud’i take wajen bada labarin,Lolly tace “Don’t u all suffer?” Tace “Ehh Aunty,da muka je ya ci abincin,su kuma sauran kayan da zamu taho muka ba shi ya karb’a” Annie tace “Allah yasa yayi amfani da su” Nusrah tace “Annie in Allah ya yarda zai yi,zan kirasa ma anjima” Duka suka yi murmushi Lolly tace “Allah yasa”,hirar ranar duka idan Nusrah ta motsa she continued talking to her dad until garin Allah ya waye,tun daga wannan ranar kullum sai ya zama daga gidan Annie za ta sa a shirya masa healthy lunch,idan an gama a zuba maganin a ciki su kuma su d’auka su kai masa,within a period of time suka fara ganin nasara,on the other hand kuma always Annie was available on the phone tana notifying Malam of any change taga an samu kamar yadda yace duk canjin da suka gani a dunga sanar da shi.
In less than 2 weeks many things happened,ciki kuwa harda fara warwarewar black magic da matar Abba’n Nusrah take tufkawa,abunda ya faru a gidan kuwa shi ne,since ranar da su Nusrah suka je kai masa ziyara office bayan sun tafi,Abba’n ya koma da ruwan addu’ah that they had brought to him as a zamzam kamar yadda Nusrah ta sanar masa,bayan sun tafi sun barshi haka duk ranar Abba’n nata ya zauna shiru a office yana tunanin dalilin da yasa ya rabu da y’arsa da sauran wasu al’amura da suka dunga faruwa a baya kad’an har ya fara tunanin family d’insa,which by the time of almost seven to eight years rabonsa da yasa wani d’an uwansa na jini a idanunsa,all the changes that he would make that day feels like he was going through something but his heart was locked so that he couldn’t understand the questions he was asking himsel,da lokacin komawarsa gida yayi ya fara shirin tafiya but sai yaji sam ma baya sha’awar zuwa gidan,ko daya fito daga office maimakon ya wuce gida sai ya tsinci kansa da wucewa plaza d’in daya gina ya zuba kaya ake business,abunda bai saba yi ba idan ya fito ya kai 10pm ranar shi ne a waje til 11:00pm,ko daya ga lokaci ya tafi sosai and babu kuma sauran inda zai nufa nan ya lallab’a ya fara niyyar komawa gida though baya jin dad’in jikinsa kamar yadda zuciyarsa da duk wani tunaninsa suka kulle but ya daure ya kama hanya,daf da za su shigo cikin gidan motarsu tana bakin get kiran Nusrah ya shigo wayarsa,da farin ciki sosai a zuciyarsa yana zumud’i ya d’auka because bayan tafiyarsu ta yi masa text message ta sanar masa itace,to sai ya ajiye number nata a wayar saboda ba ko wane bak’uwar number ne ake kiransa yake d’auka ba,bayan ya d’auka ta gaishe shi ya amsa mata in a friendly manner,suka d’an tab’a hira irin ta tsakanin y’a da mahaifi,a nan ta sake masa bayanin zam-zam d’in yana da matuk’ar amfani saboda haka yayi k’ok’ari yana sha ko wane lokaci idan ya sha kuma ya d’an rage ya shafa a jikinsa musamman lokacin da zai yi bacci,daya tambayeta amfanin shafawar tace it is of great use and will help him ko dan samun lafiya da rage wasu ciwuka,and then it will protected him from any evil intentions,he gladly answers and assures that if God approves he will use it as she needs,after much discussion in the conversation she reminded him of the importance of prayer,especially azkarus’sabah wal-masa’a,yace in Allah ya yarda suma zai dunga yi,but he would have suffered only one problem at a time yana jin harshensa da zuciyarsa a wani irin yanayi duk lokacin daya bud’e baki da niyyar yin addu’ah he finds himself in a state of weakness,ko daya fad’awa Nusrah haka tun daga lokacin ta d’aura d’amara every morning and evening she calls him to remind him to pray while she is reading to him yana bin bakinta though ba wai bai iya ba,har ya zama tana kiransa ko gaisawa ba za suyi ba sai yayi addu’ar ta ji sannan suyi hira su ajiye wayar,tun abun bai zame masa jiki ba har ya saba a cikin tak’aitaccen lokaci,yayin da a gefen hamshak’iyar tun daga wannan ranar da Abba’n nata yaje gidan da magungunan ya ajiye su a d’akinsa idan dare yayi yake amfani da su,turare kuma kamar yadda ta fad’a masa ya dage yana shafawa duk lokacin da zai fita,as the medicine that is poured into it is not known for its color bcos the perfumes are dark and he doesn’t realize that. On the first day of using it Hajiyar tana jin k’amshin taji bai mata ba,ta fad’a masa she did not want,yace tayi hak’uri shi dai turaren yayi masa kuma ai da shi yake amfani,data dage lallai he must change some,to say that it is not necessary if she does not want ta daina zuwa d’akinsa,shi ne fa tayi fushi ta daina zuwan a tunaninta zai zo yana rawar jiki ya bata hak’uri,shi kuma sai rashin zuwan nata ya zame masa kind of great opportunity da yake ci gaba da amfani da magungunan ba tare da an samu matsala ba.
*2 weeks later…*
Lokacin yayi dai² da kwanaki ya ragewa Nusrah su koma UK saboda skul wanda zuwa lokacin tuni shi Nuraz ya koma bakin aikinsa sai dai kusan a 9ja yake weekend,dan dama ko da suka tashi tahowa ba wai ya d’auki dogon hutu bane,kasancewar ranar Saturday in the morning both of them were sitting in the parlor suna hira wayar Nusrah tayi k’ara,a hankali ta kalla tana ganin sunan mahaifinta tayi murmushi ta amsa,bayan sun gaisa kafin suyi hira yana tambayarta iyayen rik’onta tayi murmushi tace suna tare yanzunma,yace ta gaishe su sai cewa tayi ga su Abbah ku gaisa,kafin ya furta wani abu ta yi sauri ta bawa Annie wayar,sun gaisa da su sai godiya yake musu saboda lokacin abunda yayi masa saura sihirin ya gama warwarewa duka kad’an ne,Nusrah picks up the phone and says “Abbah we will soon come to ur plaza” yace “Toh baby Allah ya kawo ku lafiya” tace “Ameen Abbah sai mun zo” suna gama waya Annie tana kallonta tace “Yanzun da kika ce za kuje,can k’ofar Na’isan fasa zuwa za ku yi.!?” Murmushi tayi tace “A’a Annie ai kinga gobe ba zan samu zuwa ba,saboda zan k’arasa shirya abunda zan tafi da su,kuma zanje ayi min wankin kai,tare za mu tafi sai naje na dawo ko?” Annie ta gyad’a kai tace “Sure,Allah ya nuna mana lokacin.”
As they had set out,in the evening bayan sun fito sai da suka fara zuwa K’ofar Na’isa suka ajiye su Annie,but su sau basu tsaya ba suka wuce Plaza wajen Abbah,since suka k’araso suka tarar da Abba’n cikin office d’insa na nan,suna gaisawa da Nuraz yace zai je ya dawo,nan ya barta sai hira take yiwa Abba’n yana biye mata,suna zaune kamar daga sama lokaci d’aya taji Abba’n ya yi shiru gumi sai keto masa yake kamar wanda ya had’iye kunama,ta kalleshi tana rik’o hannunsa da tambayar “Abbah.! Are u okay.?” Yayi shiru baice komai ba,juyawa tayi da sauri ta d’auki remote and increasing the speed of AC but still bai daina gumin ba,ta dawo kusa da shi hankalinta a tashe tana jera masa tambayoyi but baya cikin nutsuwar da zai iya amsa mata,after a while he began to squealed sai dai babu abunda yake fitowa face wani irin bak’in ruwa mai wari,hankalin Nusrah idan ya je d’ari a lokacin duk sun tashi nan ta fara k’ok’arin kiran Nuraz ta sanar masa halin da ake ciki,he did not take long ya k’araso da waya a kunnensa,tana kallonsa yana tsaye a gefe yana waya da Annie waiting him to finish and telling her what Annien had said,ganin bai gama ba ta kasa hak’uri ta fashe da kuka,zuba mata ido yayi while yana ci gaba da magana da ita cikin nutsuwa,basu kai ga gama maganar ba Abba’n ya fad’o daga saman kujerar da yake zaune and a time d’in was breathing hard,Nusrah knelt down in front of him looking at him in tears tana tab’a shi,tasowa shima Nuraz d’in yayi ya matso kusa da inda suke yana fad’a mata ta dunga masa addu’ah,wiping away the tears da suke zubowa take k’ok’arin karanta masa,wata irin mik’ewa gab’b’ansa suka yi da k’arfin gaske ya furta “Hasbunallaahu wa-ni’imal wakiil” yana damk’e saitin zuciyarsa da yake jin kamar ana hura masa wuta a ciki.
*****
The thing that happened during the time at home,dai² lokacin da Nusrah suke zaune tare da Abbah,Binitta ta shigo bedroom d’in Hajiyar quickly and bring her phone back that she leave it there in the parlor,tana shigowa ciki sai ta tarar ta shiga toilet,Hajiya who heard her coming in,from the toilet tace “What brings u there Binitta.?” Binitta tace “i’m sorry Aunty,dama waya na kawo miki ana kira” still bata fasa ba tace “Ajiye ki tafi” amsawa tayi da toh,she turned around in front of the mirror and left the phone,bisa tsautsayi garin ta ajiye waya ta jefo wani abu dake d’aure cikin kyalle,fad’uwarsa da k’arar fashewarsa yasa Hajiya dake cikin toilet daka mata tsawa tana tambayar “Uban me kika tsaya yi Binitta.?” Cikin Binitta ya bada wani irin sauti k’uuuu! In fear of the consequences tace “Ka yi hank’uri Aunty yanzun zan tafi” cikin masifa Hajiya take fad’in “Kada ki tafi ki jira na fito kiga yadda zai mayar miki da wannan bak’ar fuskar ta ki” jikin Binitta yana kyarma to know that if she came out and found bata tafi ba had’uwarsu would not be good for her,har ta kama hanyar fita ta waiwaya and looked at what she had thrown down da sauri ta dawo ta tsuguna a gurin ta d’auka and then she quickly went outside,since she felt like something was moving inside a tsorace ta fita daga cikin gidan,can bayan apartment d’in ta zagaya tana zuwa without ta jinkirta she begins to unties the threads da aka d’aure bakin kyallen da shi,tana gama warwarewa her eyes settles down on the broken bottle that holds kinda black water,looking out for something like a heart moving ta dafe k’irji tana fad’in “Hey Jesus!” Gyara tsaiwarta tayi tana kallon kayan after an exploded bottle da wannan abun dake motsi mai kama da zuciya a gefe,on the other side kuma ga b’awon kwai wanda ruwansa bai gama tsiyayewa ba,tana jinjina kai da mamakin amfanin me Hajiyar take yi da su ta koma apartment,kai tsaye kitchen ta fara nufa da zuwa ta d’auko ashana bayan ta fito da gudu² taje gurin mai gadi ta rok’e shi ya samo mata kerosene a waje da sauri,yana tambayarta abunda za tayi da shi ta k’irk’iro k’aryar gas ne ya k’are yanzun and she forgot to tell Aunty earlier idan taje yanzun ta fad’a mata za ta iya korarta bcos ta yi mata warnings ba sau d’aya ba,mai gadi cikin tausayawa ganin yadda Binitta tayi with a face full of pity yace ta kawo yayi sauri ya siyo mata,bottle d’in ta mik’a masa da k’udi a hannunta ya karb’a ya fita da sauri and tell her to wait for him here,ta amsa jikinta sai kyarma yake she was standing there waiting for his return,it didn’t take long sai ga shi ya dawo,ta karb’a tayi masa godiya ta wuce cikin sauri da gudu,direct inda ta bar kayan ta wuce tana zuwa bata tsaya jira ba ta kwance bakin jarka ta kwarara kero akai tasa musu wuta,tana tsaye tana kallo har suka gama k’onewa and then taking the rest of her belongings ta wuce cikin gidan tana sauke ajiyar zuciya.
Shigowarta cikin apartment d’in Hajiya ta bita da kallo ganin tana wucewa ta kira ta,jikin Binitta har tsuma yake saboda tsoron ko ta gane ta d’aukar mata abu,kafin ta k’araso Hajiya to ordered her taje ta kwashe kayan data bari saman bed ta zuba su laundry,amsawa tayi saurin yi tun bata ajiye kayan data shigo da su ba ta wuce za ta tafi bedroom d’in Hajiyar ta daka mata tsawa “Ke dan ubanki ina ne za kije da wannan kayan na hannunki.?” Da sauri Binitta ta dakata jiki na b’ari, Hajiya tace “Je da Allah ki ajiye kada kije ki haddasawa mutane gobara” saurin wucewa tayi,bayan ta ajiye ta fito ta wuce bedroom d’in,tana gama tattara kayan ta fito ta zuba a loundry ta jiyo Hajiyar tana haurowa saman,da sauri ta k’arasa ajiye su ta bar wajen,kai tsaye bedroom d’in ta nufa data hauro saman tunawa da d’azun ta fito da abu ta ajiye saman mirror sai dai tana tunanin kamar bata mayar ba,tana shigowa ta kalli saman mirror taga wayan,sai tayi ajiyar zuciya har ta juya za ta fita another heart said to check where she had been stored,dawowa tayi ta bud’e closet d’inta can daga sama ta kai hannu ta d’auko wani small wooden box,tana k’ok’arin bud’ewa taji shi a bud’e,tsaki tayi a ranta tana mitar sakacin da tayi na k’in rufewa da yanzun tsautsayi ya sa garin d’aukowa ya fad’i fa? Shi kenan ta yi asara? She didn’t finish talking kalmomin bakinta suka tsaya cak sakamakon ganin box d’in was empty,at the same time she threw a box tana zazzare ido take fad’in “Fool me.! Shi kenan k’arshe na ya zo” Binitta dake lab’e a saman jin ihun Hajiyar tana kwad’a mata kira a guje ta sauka daga saman tayi hanyar kitchen,she rushes out of the room after looking wherever she thinks za taga abun nata but she doesn’t see it,wannan dalilin yasa tana sakkowa ta fara neman Binitta dan ta san babu wanda yake shigar mata d’aki sai ita,she finds her in the kitchen jikinta sai tsuma yake tana kallonta ta hango rashin gaskiya a tare da ita,idonta a waje tana zazzare mata su tace “Ina abuna da kika d’auka.!?” Binitta cikin in’ina tace “Ban ganshi ba Aunty” tace “u are a lier,,will u bring me what i asked for ko sai na kashe ki.??” Binitta jikinta yana kyarma jin an ambaci za’a kasheta ta fashe da kuka tana fad’in “Ni ban d’aukar miki komai ba” Hajiya tace “K’arya kike munafuka,na ajiye abu saman mirror yanzun babu dad’ewa kuma kece kika d’auka,where are u taking my things.!?” Binitta began to swear uncontrollably tana fad’a ita bata d’auka ba,hankalin Hajiya a tashe tace “Dan ubanki what have u done with the match and kerosene that i have seen in ur hand.?” Shiru Binitta tayi tana rarraba ido,suddenly Hajiya picks up the knife and says that she has to kill her tunda ta tozarta ta,jikin Binitta banda tsuma babu abunda yake nan suka shiga zagaye kitchen d’in,Hajiya na binta tana kururuwar sai ta yi ajalinta,Binitta taga da gasken if she plays the woman will ruin her,nan take ta arawa k’afarta (R) tayi waje,tana fita tayi sa’ar kulle k’ofar ta waje,a gurguje ta nufi d’akinta ta tattaro kayanta har ta fara k’ok’arin tafiya ta tuna da number da Nusrah ta bata,take ta kirata jikinta yana shivering har sannan,on the side of Nusrah kuwa su kuma a dai² lokacin har sun samu Abbah ya dawo hayyacinsa suna shirin fitowa daga plaza kiran Binitta yana shigowa wayarta,tana d’auka Binitta ta zayyane mata kaf abunda ya faru yanzun babu jimawa,hankalinta a tashe tace ta jira a inda take ga su nan zuwa gidan yanzun…..
*Ku k’ara hak’uri masoya na,all these days NEPA suke mana rashin mutunci shi yasa bana samun damar yin update.*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 37.
#Cᴏɴᴄʟᴜꜱɪᴠᴇ
As they rushed out of the plaza a k’ok’arin su na zuwa Yakasai gurin Malam,wayar da Binitta tayi mata yasa dole suka hak’ura da zuwan,a gurguje suka shiga mota suka nufi ainihin gidan su Nusrah hankulansu a tashe,tafiyar mintuna goma sha biyar ya kaisu gidan,suna tsayawa a bakin get suna jira get man ya bud’e musu su shiga Binitta ta k’araso gurin tana janye da trolley d’inta,mai gadi ya bud’e get yana musu barka da zuwa suka wuce ciki Binitta ta biyo bayansu,a bakin apartment suka yi parking,motar tana tsayawa Nusrah comes out and watches Binitta dake tsaye hankalinta a tashe though ita kanta Nusran a tsorace take da maganar da Binitta ta sanar mata but sai tace “let’s get in Binitta” kai Binitta ta girgiza tace “No! I don’t want to die right away,zan yi tafiya before Aunty coming out and kill me,i’ll go back to Ogun state where my mother is today and work here.” Tausayi ta bawa Nusrah ta rik’o hannunta tace “Don’t worry as we are together she can’t do anything,just follow me and watch.” Binitta tana goge siraran hawayen da suka zubo mata ta sake girgiza kai za tayi magana Nusrah tace “Ke dai Binitta kin cika tsoro da yawa,na fad’a miki babu abunda za ta iya yi miki,and we are here with Abbah,*YANANAH* too,i know baza su bari ta yi miki komai ba” ba don Binitta ta yarda Hajiyar ba za tayi mata komai ba ta yarda ta biyo ta a baya,a tare Abbah da Nuraz suka shigo cikin apartment d’in yayin da Nusrah da Binitta su kuma suka biyo su a baya,suna tafiya Binitta sai sand’a take tana lek’awa as a result of Hajiya’s words “she will kill her”,Abbah dake saukowa daga saman bene was disturbed to see who the woman was he married after *KHADIJAH* Nusrah’s mother died,yana kallon Binitta who was terrified yace “Where did u leave her.!?” With her hand Binitta pointing to the kitchen door,kai tsaye Abbah ya wuce wajen kitchen yana zuwa ya bud’e,cikin fusatuwa Hajiya came up with knife in her hand and whispered “Sai na kashe ki Binitta,yau zanga uban daya tsaya miki” tsabar idanunta a rufe suke she couldn’t even recognize was Abbah in front of her ta yi kansa da wuk’a,Allah ya taimaka ya ganta yayi saurin kaucewa yana daka mata tsawa,a sukwane ta tsaya tana haki da zazzare ido,Abbah yana kallonta with such a wondrous look on his face not knowing when to call her name *”Karima.!”* She quickly looked up at him in amazement to hear her name mention,and this is the first day in the story of her staying at the house,bcos idan har bata manta ba tun kafin ya amince zai aureta ne yake iya fad’in sunanta,a wannan lokacin da suke zuwa kai abinci cikin plaza d’insu,but he has not yet mention her name sai dai yace Hajiya/Hajajju/Hajiya ta,after which he can’t say the name anymore,gumi yana tsatstsafowa daga jikinta saboda tsananin tashin hankalin da ta shiga as a reminder that her witch had said duk ranar da *ALHAJI ABUBAKAR* ya kira sunanta kamar yadda kowa yake fad’a babba da yaro,lallai ta tabbatar daga ranar ba za ta sake kwana cikin gidan ba,he will divorce and drive her away with a humiliating sakin da ba za ta tab’a komawa ba,sannan duk wasu kulle² da tayi a baya duk za su warware da kansu,bata gama tunanin da take yi ba Abbah ya katse mata hanzari “Karima! Me kike yi a gida na.!?” Abbah asked in a silent tone,sosa kanta tayi ta fara in’ina daga Nuraz har Nusrah nan suka koma y’an kallo,Abbah shouted at her in anger and asked again “I’m asking what are u doing in my house!?” Jiki na b’ari tana soshe² tace “Umm! Arhm! Dama..!” Then she kept silent,Abbah looked at her with his eyes full of suspicion yace “Dama me.!?” Tace “Dama.. Dama..” Yace “Ba na son iskanci,ki bud’e baki kiyi min bayani,idan kika sake cemin dama zan miki hagu yanzun ni kuma” (Kasancewarsa lefty,he’s doing everything left),she said “We’ve been married for years..” Bata k’arasa ba Abbah cikin k’araji yace “Married with whom.?” Tace “Da kai.!”
“Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un..” It was the first thing that came out of his mouth,yana jinjina kalmar auren da tace sun yi ya kalleta yace “Burinki ya cika,kin aure ni ko.?” Tayi shiru,Abbah cikin bakin ciki ya girgiza kai yace “Ba ni kika yiwa mugunta ba kanki kika yiwa,da kin zauna a matsayinki da na taimaka miki kamar yadda nayi *ALK’AWARI* amma tunda aka yi haka maza ki fice ki barmin gidana na sake ki saki..” Bai k’arasa ba ta kurma wani uban ihu tana durk’usawa k’asa take fad’in “Dan Allah Alhaji don’t let me go,wollahi..” Yana jifanta da wani irin kallon tsana yace “Na sake ki,saki uku..”,ihu ta sake runtumawa Nuraz dake zaune ya d’ora k’afa d’aya a saman d’aya suna had’a ido ya sakar mata wani mugun smirk,Hajiya Karima tayi saurin janye idanunta a kansa tana kallon Abbah take fad’in “Alhaji dan Allah ka rufamin asiri..” Kafin ta k’arasa Abbah ya d’aga mata hannu “Karima sunan ki ko.?” Ta d’aga masa kai alamun haka ne,yana nuna mata hanyar fita yace “Kin ga nan.!?” Ta sake d’aga kai yace “Maza follow here before i finish researching what u have done that has led me to ur marriage,if there is any thought in ur head i would advise u today to hide urself whenever u hear my name is mentioned,if not… Make sure the day will not be good for u”,Abbah yana gama fad’a ya haura sama da sauri yana tafiya yana fad’in “Kafin na dawo make sure u leave this house..” Kamar yadda idonta suke a k’ek’ashe haka ma zuciyarta,a yadda take ji da gani there’s no signs of remorse or sadness,as she is sure if she returns to her witch ko dai da babu aure tsakaninta da Alhaji Abubakar yanzun,but she might have another chance,mik’ewa tsaye tayi tana hura hanci Nuraz yana kallonta kamar yadda Nusrah take yi da mamakin mene ne asalin labarin alak’ar *Hajiya Karima* da mahaifin nata? Suka tsinto muryarta tana fad’in “Idan kuka ga kun zauna lafiya tabbas daga wannan ranar ba suna na *Karima* ba,har ni za’a ciwa mutunci? Ni Karima? Shi kenan ga gidan nan zan bari sai dai kamar yadda zan fita haka kwanciyar hankali da zaman lafiya za su tattara su fita daga gidan nan..” Tana gama fad’a ta wuce za ta bar gurin,Nuraz smiled softly and began to speak in his husky voice “There is nothing u can do,as i said to u that in the past,u began to see the consequences of ur evil deeds,if u had the sense that u could repent kafin lokaci ya k’ure miki!” She angrily turned to look at him,but since they were too focused ta kasa furta komai,so she turned quickly ta fara haurawa sama a zafafe,they were about to clash with Abbah who was trying to come down,immediately ya matsa baya staring at her cike da mamakin abunda ya kawota saman ya daka mata tsawa “Hey! Hey!! What brought u here?” Tab’e baki tayi tana kallonsa and ignored him,as she passed her bedroom Abbah was shaking his head and started calling the DPO of the police station nearby,Hajiya Karima dake cikin bedroom heard him yana maganar a zo a fita da ita,she picked up her luggage’s and began to loaded her belongings,tana gamawa ta fara jansu tana fita da su,making sure she had taken all her belongings and left to get a taxi that take her home,lokacin da yayi saura akwati d’aya ta gama fita and she knows she won’t come back idan har bata koma gurin bika ba,tana kallon gidan da masu gidan take fad’in “I’m gone.. But I’ll be back..!” Nusrah dake kallonta bata iya magana ba,Yallab’ai ya karb’e zancen da fad’in “Allah ya kiyashe mu tab’ewa..” Hajiya Karima dai bata tanka musu ba ta fice daga gidan zuciyarta cike da mugun nufi.
Bayan tafiyarta suna zaune shiru Abbah ya sakko yana kallon Nusrah da tayi shiru tana tunani ya kira sunanta,a hankali ta d’ago ta kalleshi after he sat next to her ya rik’o hannunta,Nusrah ta bi hannun da kallo cikin sanyin jiki,they were all silent and thoughts in missing of the words that Abbah had to say to her sak’o ya shigo wayar Nuraz,a nutse ya ciro wayar daga aljihunsa yana kallon sak’on jikinsa ya bashi akwai abunda yake faruwa,da sauri ya mik’e ya fara tafiya,Nusrah ta bishi da kallo kafin ta tambayeshi inda zai je ta ga ya juyo suna had’a ido ta fahimci akwai matsala,kallon Abba’nta tayi ta sake kallonsa kafin yayi magana ta riga shi tana tambayarsa “Is there a problem?” Lumshe idanunsa yayi ya bud’e a hankali ya furta “I’ll go back to k’ofar Na’isa,na barki a nan or shall we go.?” Abbah yana kallonsu duka su biyun ya furta “What’s going on Noor.?” Girgiza kai Nuraz yayi then yace “Wollahi Abba ban sani ba,amma dai an turo min sak’o naje yanzun babu lafiya,ina son zuwa naji me yake faruwa” Abba ya gyad’a kai yace “Idan babu damuwa ai sai mu tafi tare ko tunda baka san wane irin matsala ne take faruwa ba” jikin Nusrah a d’an sanyaye tace “Haka ne Abbah,Allah yasa komai lafiya” Nuraz said nothing daga nan suka fita tare su ukun suka bar Binitta working in the kitchen da suka hargitsa.
*****
A k’ofar Na’isa kuwa dai² wannan lokacin da suka d’auko hanyar zuwa,Baba ne zaune yayin da yaya abdullahi da Rafeek ke zaune suna sauraron rikicinsa tun bayan da su Lollyn suka sanar da shi sun zo su yi musu sallama za su koma UK,shi kuma nan Baba ya kafe kan lallai babu inda su Annie za suje,shi bai yarda su tafi wata k’asa su zauna ba al’halin ba aure suke yi a can ba,Annie dake sauraron fad’an da yake yi ta kalli y’ar uwarta da tayi tagumi,bayan ta tabbatar ya gama fad’an Annie ta d’ago tana kallonsa cikin tausasawa tace “Amma Baba ni sai nake ganin da ka yi hak’uri mun koma d’in ko ba dan saboda mu ba,yaran nan su ne abun dubawa tunda yake ba aure suka yi ba,why should we let them go alone,ko a bayan dalilin da yasa muke zaune a k’asar gudun fad’awa matsala ne yasa muke tare da su,even if they are not at the moment the evidence of what is going on between them can only be understood,and at any rate the devil can intervene and cause such things da har mu k’are rayuwarmu ba za mu manta da shi ba” Zuba mata ido Baba yayi yana kallo har tayi shiru,daya tabbatar ba zata sake cewa komai ba yana kallonta ya furta “Kin gama.?” Tayi shiru bata amsa ba,Baba yace “Ba zan canja maganar da nayi ba,muddin kuna son zaman lafiya da ni must commit urself to live in another country ku zauna a taku,suma yaran ba don dalilin aiki da karatu ba me zaisa su zauna a can d’in.!?”,Annie ta sake d’agowa tace “Shi kenan Baba idan har yin hakan ba zai zama matsala ba,we agreed we would stay here..” Saurin kallonta Lolly tayi za tayi magana ta girgiza mata kai,slowly she bowed her head,Baba cikin fad’a yace “Fisabilillahi idan na barku kuka koma can me kuke so duniya ta fad’a akaina.? Na barku kuna zaman kanku.? Tunda babu me aure a tsakaninku ina amfanin yin hakan.?” A kunnen Nuraz kalaman Baba suka sauka lokacin yana shigowa cikin parlor’n.
Sallamar Abba’n Nusrah dake biye da Nuraz interrupted Baba’s words,bayan sun amsa Abbah suka k’araso cikin parlor’n tare da Nusrah,Rafeek ya d’ago saboda tunda Baba ya fara fad’a kansa yake k’asa suka had’a ido da Nuraz,gabansa ne ya fad’i saboda irin kallon da yayi masa ya ba shi tabbacin har yanzu yaron yana ganin bak’insa akan abunda ya faru,har suka zauna kuma bai daina kallonsa ba,Abba’n Nusrah ya nemi guri ya zauna bayan sun gaisa da Baba ya mik’awa Yaya Abdullahi hannu suka yi musabaha,ya juya gefen da Rafeek yake da niyyar yin magana ya k’ame a guri d’aya cikin tsantsar mamakin ganinsa a lokacin da bai yi zato ba ya furta *”LABBO.!”* Da sauri Rafeek ya d’ago ya kalli mutumin dake zaune,idanunsa a waje cikin tsantsar mamaki ya dafe baki yana fad’in *”KUMO.!”* At once the parlor’s people turned and wondered where they knew each other,Abba’n Nusrah yana kallon Rafeek yace “Rai kan ga rai Labbo.?” Rafeek yayi murmushi yace “Rafeek smiled and said “well ga shi ka gani,Allah (S.W.T) has united us after so many years.”
Abba ya gyad’a kai cike da gamsuwa yace “That’s it,to ya bayan rabuwa.?” Rafeek ya sake murmusawa yana tambayar Abba “Wace duniyar ka shiga bayan mun rabu a skul.?” Abbah yayi ajiyar zuciya yace “Labarin yana da tsayi,amma idan mun samu lokaci tunda na ganka yanzun tabbas ba zan sake bari ka b’ace min ba,i’ll let u know how it happened” Baba da duk mutanen dake parlor’n lamarin su Rafeek ya d’aure musu kai but they just stared at them waiting to hear more details of how they knew each other daga bakin su,Nusrah tana kallon Abba’nta ta furta “Abbah dama kun san shi.?” Murmushi Abba’nta yayi yace “Kwarai na san shi baby,wannan shi ne babban abokina da muka rayu tare a makaranta,duk duniya ba ni da kamarsa haka shi ma,duk inda d’aya a cikinmu yake tabbas za kiga d’aya a d’akin karatu ko a d’akin kwananku d’alibai,sai dai bayan mun kammala degree a A.B.U lokaci d’aya na neme shi na rasa,na rasa duniyar da ya shiga,kin ganshi nan sai yanzun da Allah ya nufa mu sake had’uwa ta dalilinki..” Rafeek yana kallonsa yace “No! Yallab’ai tell them the truth.. Was it i went ko kuma kai ne ka guje ni.?” Abbah yace “Ai ba sai na fad’i haka ba,shekaru 28 rabon mu da ganin juna fa.” Babah ne ya numfasa zai yi magana Nuraz dake zaune ya had’e rai yace “I have a word please da nake son fad’a idan an ba ni dama.!” Parlor’n yayi shiru yayin da Baba yace ya fad’a suna saurarensa,gyara zama yayi yana kallonsa yace “Ku yi hak’uri,though maganar da nake son fad’a ba wata mai tsayi bace,sai dai za ta iya yiwa wasu a cikin mu rashin dad’i,but it is true and the truth in many cases is irrelevant,i don’t want to repeat the past,but to speak the truth idan har baku manta dalilin da ya kawo mu k’asar nan ba,ina ganin rashin dacewar ace za mu koma mu biyun,shin ba mu da iyaye a raye? Ko kuma mu d’in babu wanda yake son mu ne da za’a tura mu wata duniyar? What is the difference between this and the other? What is the difference between this and that? Duka d’aya suke babu bambanci,Annie’s statement is true,though we two are in love,but that doesn’t mean za mu iya zama a guri d’aya ba tare da an samu matsala ba,mufa ba muharraman juna bane,sannan jinsinmu ya bambanta ita mace ce ni kuma namiji shin me zai faru when we are alone? Annabi (S.W.A) ya fad’a a cikin hadith:”Whenever there is a man and a woman who are not related to each other,the third one will be the shaid’an” if u decide to send us zuwa wata k’asa ba tare da kun duba matsalar da za’a samu ba,tabbas aikata hakan zai kasance babban kuskure a gare mu,kafin kuyi hakan ku fara duba matsalar,,,so the decision is in ur hands and the decision will be taken seriously.. Ina fatan za ayi min afuwa idan na fad’i abunda bai kamata ba.” Tunda ya fara magana Annie ta zuba masa ido,tabbas maganarsa gaskiya ne kuma itama ra’ayin ta kenan,ko da Baba ya kafe akan lallai baza su koma ba,she just wanted them to be separated saboda tana gudun bala’in da zai b’illo a dalilin aikata hakan.
Baba yana jinjina maganganunsa a ransa ya furta “Yes! Noor u are right,it is probably more dangerous to send them to another country than to see myself living there with them,but i still do not agreed.. They have to stay here su kuma suje su ci gaba da aikin su,Allah ya tabbatar da alkhairi.” Rafeek looks at Nuraz’s face that turns into a mischievous and turns his head to himself as he begins to say “Idan har wannan maganar Baba kana yinta ne akan abunda mutane za su fad’a,i think u should just let them continue to speak because the human being is always inaccessible,if we say that because of the words of peoples we will do something,i assure u that one day we will even worship just because of them,all we have to do is to purify our hearts wannan shi ne dai²,amma maganar mutane ya kamata mu ajiye ta a gefe..”
“Exactly whatever my friend said shi ne dai²” fad’in Abba’n Nusrah da yake sauraren su tun d’azun bai ce komai ba,Baba yana kallonsu su duka biyun yayi murmushi yace “Before that time u knew me right.? Magana idan na fad’a ba na canjawa,so i want this word to be collected and saved because i’ll never change my decision.” (Wah.! U old man u are too stubborn wollahi),duka shiru suka yi bcos they just didn’t know what to say since he made the decision,Rafeek ya numfasa still yana kallon Baba yace “Baba! But i have another idea,ina ganin tunda har Allah ya sa ka yanke hukunci akan maganar,why not both of them should come home and live.!” Before he reaches the end Nuraz raised his head in confusion and looked at him,Baba zai yi magana Yaya Abdullahi ya tari numfashinsa da fad’in “Ni kuma sai nake tunanin tunda Allah ya sa suna son juna da a tsaya ana wahalar da kai akan abunda it doesn’t have to be the solution at all me zai hana mu yi musu aure,so that everyone can rest and think about what can happen next,ko kuwa yaya kuke gani game da wannan shawaran.?”
Ajiyar zuciya Nuraz ya sauke bcos he never agreed to stay in his father’s house,saboda shi dai yana ganin tunda har ya yafe masa,he didn’t like what they had to deal with right away har wata maganar alak’a tsakaninsu ya b’illo.However,the words of Abbah brought him back from his thoughts “Of course this decision is going to be a blessing to all of us..” Baba yana kallonsu yace “well,duk ba wannan ba,just before ace an d’aura aure an yi duk wasu al’adu dole za su koma,haka ne?” Suka amsa da “Haka ne Baba” yace “Well! Before then i would like to apologize to u,ku yi hak’uri ku zauna a can gidan shi mahaifin na ka” Zuciyar Rafeek fal farin ciki bcos to him all his ambition was soon to see Nuraz around him,no matter how much it takes shi dai ko yaya ne yana son ya samu shak’uwa da gudan jininsa,really he knew that one day he would forget what happened and accept him as his father,Nuraz ya yi shiru bai ce komai ba,even though bai ji dad’in hukuncin ba,but not sure how he could avoid being in that house,itama dai Lolly duk da bata so hakan ba,but just in case ta san idan tayi magana za’a iya samun matsala,Annie dake zaune tana sauraren muhawaran da suke yi a tsakaninsu ta kalli Nuraz ta kalli Lolly,the moment she realized their concerns ta gyara zama a nutse ta…..
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 38.
#Pᴏꜱɪᴛɪᴠᴇ
A nutse ta d’ago tana kallon sashen da Baba yake tace “Ni kam Baba ina ganin shawaran Yaya Abdullah shi yafi cancanta muyi amfani da shi,saboda yanzun a babin laruri muke” gaba d’aya suka maida hankali kanta don jin abunda take shirin fad’a,Annie doesn’t care what they look like ta ci gaba da fad’in “Nima a nawa ra’ayin ina ganin duk ba sai an tsaya wannan muhawaran ba,kamar yadda muka sani ne shi aure abunda yake sawa ya zama halatacce bayan shaidu/al-waliy/sadaki ne,tunda duka ciki ba’a ambaci al’adu ba,kuma idan muka duba tsayawa ace sai anyi wasu hidima dai² yake da b’ata lokaci wanda ta wata fuskar zai iya zame mana barazana da zata iya kusanto mana da waccan matsalar da muke gudu,so i think the best thing for us shi ne a d’aura auren nan ko ba don komai ba,saboda tafiyar da take kusanto su,su kama hanya Allah ya ba su zaman lafiya,idan kuma ya zama dole sai anyi taro ina bada shawaran tunda mu muna nan mun isa muyi bikin mu tare da sauran y’an uwa da abokan arziki”,tunda ta fara magana Baba yake kallonta kuma har tayi shiru bai ce komai ba,duk da a yanayin yadda taga yana kallonta ta yi tsammanin ko zai ce wani abu ne game da maganar ta,shi yasa sai taji jikinta yayi sanyi cos she didn’t know what was going to happen,sanda baba yaga ba ta da niyyar cewa wani abu,he slowly turned around and looked at Nuraz and Lolly yaga ko suma za suce wani abu,except that their facial expressions were so enchanting that u asked for more information za kayi saurin gane they didn’t want to talk about anything da zai alak’anta su da Rafeek d’in,instantly ya fahimci motive d’in Annie na yin maganar,and their purpose na had’e rai da rashin cewa komai,to wai duka da suke wannan fushin how can they do it tunda Allah ya k’addara musu rayuwa under the same shadow? He knows that just as it al’amarin ya faru long ago,one day sooner or later it must be forgotten to look back and embrace one another,because duk wasu take-taken Rafeek d’in he understood long before,sannan kuma ko bayan wannan tunda har suka haihu rufin asirin su shi ne su yi hak’uri su rungume juna,haka k’addara ta zana musu shin za su iya canjawa na su daga yadda ubangiji yayi nufin su da shi? Gyaran murya Baba yayi looking at Rafeek’s face that showed signs of anguish,a nutse Baban ya fara magana “Of course i just listen to ur excuses,except what i want u to know shi ne maganar aure ba a yi masa gaggawa bcos abunda Allah ya nufa shi ne yake kasancewa,if we go after everything daki² wata rana sai labari,and then ina so mu yi hak’uri yanzun gaba d’ayan tunda dole ne mun sani akwai batun zuwan neman auren ita yarinyar a gurin danginta,so we have to wait and see what her parents will decide on the matter before we make any decision,,and before that time i just want the kids to be patient and start living in the house,it’s all just a matter of time daga zaran anyi bikin me za a jira kuma ba shi kenan ba dai.?” Tsuke fuska Nuraz yayi yana kallon Baba dake magana,tsabar tuk’uk’in bacin rai da yake taso masa lokacin da yaji yana cewa su fara zama a can gidan ji yake kamar yaje ya shak’e shi har sai ya daina numfasawa,da yake kuma a wuya yake zuciyarsa ta kai k’ololuwa wajen b’aci har bai san lokaci da yayi k’wafa ba bcos shi dai ya san wannan maganar da Baba yake yi duk dalilin Rafeek ya taimaka musu ne shi kuma har a yanzun duka bai fara jin tausayinsa ba bare ya karb’e sa a matsayin mahaifi,kusan a tare mutanen dake zaune a parlor’n suka juya suka kalleshi,he did not care what they looked like to him ya mik’e a fusace zai bar musu parlor’n,Baba daya zuba masa ido yana kallonsa a ransa ya furta “Lallai yaron nan akwai bak’ar zuciya!” a fili kuwa sai ya fara kiransa cikin tausasawa,he clearly heard but not paying any attention on it except to stay where he was,after a while ya waiwayo yana sake yin cid’in-cid’in da fuska,not only Baba even sauran mutanen dake gurin sun yi mamakin yadda fuskarsa ta kasa b’oye damuwar da yake cikin zuciyarsa,da hannu Baba ya yafito shi,yana kallon dattijon kamar ba zai motsa daga gurin da yake ba a hankali kuma yana sakin siraran ajiyar zuciya ya fara takawa zuwa inda yake,Rafeek yayi k’uri looking at him in awe da tunanin yadda gobensa za ta kasance,sanda Nuraz ya dawo bai iya zaunawa dai² ba Baba ya dafa shoulders d’insa in a gentle manner,he fix his mouth as if to speak and then ya fasa,Baba yana kallon Lolly da ta sauke kanta k’asa ta k’i yarda ta d’ago ya furta “what’s ur problem with this matter Noor.?” Shiru yayi yana d’ane baki alamar akwai rikici idan aka tafi akan sai sun fara zama a gidan Rafeek d’in,without responding to Baba’s question until yayi repeating masa,sai daya fara nodding masa head as if he couldn’t says anything,then he just declares “Nothing!” Bcos a yanayin da ya tsinci kansa ciki he did not plan to talk to any of them,and to avoid being discouraged from doing so,he just preferred to keep quiet because he knew that it would be the best for them,Baba yana shafa kansa yace “A’a Noor if u are worried gara ka fad’a mu sani da wuri sai mu san yadda za mu b’illowa lamarin”,d’auke kansa yayi daga kallon Baba,as he focused on Rafeek ya furta “Nothing,i just feel bad” the way he speaks ma kad’ai ya isa abun dubawa bare ya fito ya fayyace musu abunda ke k’asan ransa,sannu Baba yayi masa ba wai dan bai fahimci matsalarsa ba,sai don ganin shima Nuraz d’in da yake yaro baya son ayi maganar shi yasa shima Baban sai bai sake tambayarsa wani abu game da zancen ba,Abbah who was sitting next yana kallon Nuraz softly ya saki murmushi and then began to say “If there is nothing can i say something.?” Baba ya jinjina masa kai ba tare da ya ce komai ba sai dai hankalinsa yana kan abun da zai fad’a,Abbah ya fara magana yana yi yana kallon Nusrah who sit next to him da sunkuyayyen kai “In fact if this is the case da zai janyo anyi delaying a maganar auren,i just support the statement of two of us a matsayina na mahaifin Nusrah,saboda haka ko k’uri’a ya kama ayi ina bada goyon baya idan hakan zai sa a samu masalaha” Baba heard no surprise at what Abbah said ya yanko masa tambayar “Ko za mu iya sanin dalilinka na bin wancan ra’ayin.?” Abbah yace “Duk da ba wai zan maimaita abunda ya riga ya gabata ba,but if we look at their statements suna kan gaskiya and in my opinion ina ganin wannan ba abune da zaisa mu tsaya b’ata lokaci ana maimaita yinsa bane,batun neman aure ne da yadda za’a nemi auren ko.? If this is the case kuma sai da amincewar iyaye,a matsayina na mahaifi who is responsible ya zab’awa y’arsa miji a yanzun and in front of ur eyes,i just agreed na bada auren Nusrah ga Noor based on the legitimacy da ya yiwa rayuwarta na ba shi ita duniya da lahira,even if i was not alive i wanted u to testify,and from now on whenever he wants na ba shi damar neman aurenta a gurin aminina!” Sosai maganar Abba’n Nusrah ta bawa duk wanda yake zaune a gurin mamaki,bcos babu wanda yayi tsammanin faruwar hakan daga gare shi,Baba yana kallonsa da matuk’ar mammaki yayi saurin tarar numfashinsa “Amma ba ka ganin aikata hakan zai iya zama matsala.? Ka ba da auren yarinyarka ba tare da ka yi shawara da wani a cikin danginka ba,and ka yi bincike ba,shin ka san halin yaron kafin ka bashi damar neman auran y’arka?” Girgiza kai Abbah yayi cike da gamsuwa ya furta “If yarda ita take sawa a amince da mutum,tabbas na jima da zama convinced akan *NOOR*,and if the good worth of the man is to be assured,the good worth of Noor will be enough for any father to hope for becoming a son-in-law to him” jinjina kai baba yayi cike da gamsuwa yace “But don’t u think ya kamata ace wasu cikin relatives d’inka they should know about the marriage.?” Abbah yana girgiza kai yace “A ko da yaushe mahaifi shi ne mafi girman hak’k’i ya nemawa y’ay’ansa miji,and in my opinion Noor is the best choice i can make for Nusrah,saboda na tabbatar ba za ta tab’a yin nadama akan zab’in da nayi mata ba” Baba yace “Kenan ka yarda da shi d’ari bisa d’ari?” Abbah was nodded and saying “If there is more than one hundred there is absolutely nothing that can stop me from mentioning it as my pleasure”,Baba yana sak’e jinjina kai and to look at Nuraz beside him yace “Masha Allah! Idan kuwa har haka ne then i think it will not take long for us to think that everything will be fine tunda Allah ya sa al’amarin ya zo a haka.”
“In Allah ya yarda,muna fatan haka” is what everyone saying,zuk’atan su Annie taf² da farin ciki suke as they see the matter come to light har ji suke yi kamar za su cire zuciyoyinsu suyi kyauta da su (lolz),Abbah yayi murmushi yana kallon yadda Nusrah ta sunkuyar da kai ta kasa d’agowa ta kalli kowa k’asa² yace “Baby da gaske yanzun ma sake tafiya za kiyi ki barni.?” She smiled and hid her face in his arm tace “Abbah ai kaima za ka sake yin aure”,Baba yana kallonsu cike da sha’awa yace “Well,shin yanzun ina ne za muje neman auren? Ya kamata mu sani da wuri” Abbah yana sakin murmushi ya d’ago ya kalli Rafeek yana fad’in “Here is her father,since he is a relative of mine ina ganin ba sai anja da tsayi ba” saurin kallonsa Rafeek yayi da mamakin furucin Abba’n yana fad’in “Ni kuma.?” Abbah ya girgiza masa kai yace “Sure kai ne waliyyanta,saboda haka kai za ka bada aurenta” lumshe ido Rafeek yayi a hankali bcos bai tab’a zaton wannan karramawar da gaggawa ba,ya bud’e idanunsa a hankali yana kallon mutanen parlor’n d’aya bayan d’aya,after a while he swallowed some of the tears of joy da suke son zubo masa,Baba ma da kansa sai da yayi murmushi yana jinjina karamci irin na Abbah yace “is this ur decision.?” Abbah ya gyad’a kai alamun haka ne,Baba ya sake yin murmushin jin dad’i ya furta “Ina tunanin ya kamata ku matan ku bamu guri,u should go inside and wait for us to decide.. Kai kuma Abdullahi sai kaje ka samo shaidu yanzun ba da b’ata lokaci ba saboda ayi komai akan idanunsu” With a happy look on their faces suka amsa sannan duka suka mik’e suka nufi ciki,Yaya Abdullahi kuma yayi waje domin neman wasu daga cikin dattawan unguwar,bayan fitarsa nan ya bar Baba yana waya da wasu daga cikin amintattun abokansa na kusa,kafin wani lokaci parlor’n har ya sake cika da sababbin fuska,a nan Baba ya maimaita musu dalilin kiran na su da niyyar yaji shawaran da za su bayar,kusan duk bakinsu a had’e yake kowa ya tashi magana sai dai kaji ya bada shawaran abunda side d’in su Yaya Abdullahi suka fad’a shi yafi cancanta a bi saboda samun masalaha,cikin k’ank’anin lokaci sai duk ga shi an tafi akan wancan maganar kuma ko da akayi k’uri’a sunfi yawa,dole Baba ya hak’ura ya sakko daga kan nasa ra’ayin ya bi wancan,karo na farko kenan a tarihi da Baba yayi magana ya canja,bayan wasu y’an mintuna duka aka ware waliyyan ango da amarya a nan Baba ya bada sanarwa ga limamin unguwar bayan sallar isha’a za ayi d’aurin auren bcos yana son auren yayi albarka duk da ya so ace an bari sai washe gari Sunday,but the divine plan for the wedding was to be on that day.
Lokacin da aka idar da sallar maghreb aka yi sanarwar d’aurin aure a unguwar kowa mamakinsa da tambayar da yake yi shi ne auren waye za ayi a gidan *ALHAJI BABA MUHAMMAD* former parliament yake,bcos zuwa lokacin duk wasu y’ay’ansa na cikinsa maza da mata duk ya gama aurar da su,,kamar yadda aka tsara bayan an fito daga sallar isha’a aka d’aura auren *NURAAZ BIN HAUWA* and his bride *NUSRAH ABUBAKAR KUMO* auren da ya tara d’umbin jama’a,ka-ma daga kan y’an siyasa har zuwa manyan y’an kasuwa,yadda k’ofar gidan ya cika mak’il da mutane u wouldn’t think a yau kad’ai ne aka yi sanarwar d’aurin auren ba,sai dai bayan gama d’aurin auren ne kuma wasu k’ananun maganganu began to arise as a result of a change in the name of the groom,instead of his surname ya sakasance sunan mahaifi sai aka ji sunan mahaifiya,nan take wad’anda basu san badak’alar da ta faru ba suka fara cece kuce,while those who are well versed kasuwarsu ta bud’e they begin to recount what happened since then,kafin lokaci mai tsayi labarin ya baza ko ina,abunku da maganar ya shafi manya kuma y’an siyasa.
A ranar su Annie didn’t get a chance to go back to Sardauna crescent a nan k’ofar Na’isa suka kwana kasancewar yadda mak’ota suke shigowa yi musu Allah ya sanya alkhairi so they decided to spend the next day,misalin k’arfe goma na daren suna zaune cikin bedroom Annie ta shigo lokacin dawowarta kenan daga kiran da Yaya Abdullahi yayi mata ta nemi guri ta zauna tana kallon Lolly dake cike da fargaba,yadda Lollyn tayi zugum tana tunani sai ka rantse da Allah tana da masaniyar abunda yake faruwa a can waje,ajiyar zuciya ta sauke da fad’in “Allah ya kyauta”,dai² nan Nuraz yayi sallama a bakin bedroom d’in tare da Bareerah wacce Annie tace ya taho da ita lokacin da ta aike sa can gidan bayan an gama d’aurin auren because she felt that if they had left her alone there kamar basu kyauta mata ba,saurin d’agowa Nusrah tayi jin muryarsa a daf da k’ofar d’akin cikin kame² bcos a time d’in daga ita sai wani women sleeveless kanta ko d’an kwali babu,before she made any attempt ya shigo ciki,a daburce ta bisa da kallo,suna had’a ido taji gabanta ya yi wani mugun fad’uwa saboda kyau da yayi a cikin kayan da ko a mafarki bata tab’a tunanin yana sawa ba,milk color shadda ne a jikinsa babban riga da y’ar ciki banda kyalli da haske babu abunda yake yi uwa uba kuma k’amshin scent’s d’insa da suka cika d’akin,har ya gama yiwa Annie bayanin aiken da tayi masa zai fita yana ankare da yadda take kallonsa,cikin zolaya yana daf da k’ofa zai fita he look back at her had’e da mata winking then ya fita,tana ganin ya fice ta had’iye saliva’s da kyar tana sakin nauyayyun ajiyar zuciya,Annie ta kalleta tana tambaya “Daughter lafiyarki k’alau kuwa?” A d’an tsorace ta kalli Annien tana son tambayarta but she could not speak,ganin haka yasa Annie girgiza kai tana b’ata rai tace “Tashi ni ki ba ni guri tunda wankan yana miki wahala” sumi-sumi ta mik’e ta nufi bathroom,bayan shigarta Annie tana kallon Lolly and exclaims “Wai yau lafiyarki k’alau kuwa?” D’agowa tayi ta zubawa Annie ido ba tare da ta ce komai ba,Annien ta harareta tace “kin zuba min ido and u didn’t even talk to me,i said are u okay?” Lolly gives her a kind of smile but kallo d’aya za kayi masa ka gane irin a babu yadda mutum zai yi ne ya yisa,Annie ta tab’e baki trying to talk to Bareera ta ji Lollyn ta furta “I just don’t know what’s wrong with me,but haka nan yau duka nake jin fad’uwar gaba” Bareerah tayi mata sannu,Annie kuma was advising her to pray,if something was about to get out of her window it will come to her with ease.
In the morning gidan was once again filled with family and friends,but duk wannan taron ko kad’an babu Nusrah bare Nuraz kasancewar tun safen misalin k’arfe 11:00am suka fita,shi ya kaita gurin saloon da tace za taje tun jiyan,a can aka yi mata gyaran jiki da k’unshi,daga can kuma ana gamawa instead of da suka taho ya dawo da ita K’ofar Na’isa sai taga sun d’auki wani way d’in daban,a d’an tsorace take kallonsa ganin suna nufar Sardauna crescent,but ta kasa bud’e baki ta tambaye shi abunda za suyi a can har yayi parking,yana tsayawa kuma bai tsaya yi mata magana ba ya bud’e motar ya fice,tana nan a zaune tana kallonsa ya bud’e entrance d’in parlor’n ya shiga,after a long moment of silence he could think of calling her over the phone,tana d’auka yace “What are u doing outside?” A dake tace “Me.. Well.. what are we going to do here?”
“Kamar ya me za muyi.?” Ya mayar mata da tambayar,tana sauke ajiyar zuciya a wahalce tace “I thought za mu koma can”,tab’e baki yayi yace “Kinga ni ba na son aikin wahalar da kai,just come in i’m waiting!” Her hand where clenched to her chest as the pain in her face worsened,she quickly closed her eyes cikin in’ina tace “Dan Allah ka yi hak’uri ka zo mu tafi” lumshe idanunsa yayi yana shafa kwantaccen dark beard d’insa,in a low voice yace “What are u afraid of.?” Shiru tayi because literally she just can’t seem to say what she is afraid of,katseta yayi da fad’in “Ke nake jira kada kisa mu b’ata lokaci a nan,since u want to go back there and don’t let Annie to start making phone calls tana tambayar abunda ya tsayar da mu” yawun tsoro ta had’iye tace “To amma ai..” Saurin katseta yayi da fad’in “Babu wani to amma,abunda nace ki shigo ciki ki same ni,if u let me out abunda kike tsoro zai faru” a d’an tsorace ta bud’e ido za tayi magana ya katse kiran,she was silently thinking,ta d’auki tsayin mintuna biyar kafin ta yi shahada ta bud’e motar ta fita,she slowly walks as if she doesn’t want to come har ta tsaya a bakin entrance nan d’inma ko kafin ta bud’e k’ofar ta shiga sai da tayi jim tana tunanin anya ya kamata ta shiga kuwa? Saboda yadda zuciyarta take cike da tsoro har ji take yi kamar tana jin fitsari,da kyar ta aro jarumta ta tura k’ofar ta shiga had’e da yin sallama,yana zaune saman armchair that he could see everyone who entered the parlor,yadda tayi wuk’i-wuk’i da ita sai da yaso yayi dariya,but ya danne dai bai yiba yace “have a sit please” she continue to lift her legs and sit on the armchair that was far away from him,the wicked smile released yana k’ura mata ido yace “Come back here” he spoke yana nuna mata kusa da shi,she watched him with her eyes da suka yi raurau suna shirin fara zubar da hawaye,kansa ya d’auke gefe as he feels that if he continues looking at her he may lose his senses and she can realizes what he means,idanunta duk sun cicciko da hawaye dan gani take yi wani abun zai mata shi yasa duk ta firgita,bai damu da yadda tayi ba yace “I have only one problem idan kika bi ni a yadda nake za kiji dad’in zama dani,but the truth is a rayuwata na tsani idan nayi magana sai na sake maimaitawa and u know that” Sadly she got up tana juya idanunta and returned to where he was,but then she sat down from the corner not letting them sit too close,ya kalleta and to look at the distance between them yana had’e rai ya furta “Now what is all this space? That is no secret between us? whenever i say something u must be kind to me to repeat it or what does that mean.?” Quickly hawayen da take tarawa a idanunta suka fara gangarowa,he looked at her with great vigor ya furta “Have i done anything to u before? Uhn! Lallai yarinya da sauran ki” saurin sunkuyar da kanta tayi tana goge hawayen,yana matsowa kusa da ita ya furta “What are u doing? Ke baki san wasa ba duk sai ki firgice?” She looks up at him with amazement,ya d’aga mata gira yasa handkey d’insa yana goge mata fuska,tayi k’uri tana kallonsa da mamakin abunda yace,kallon idanunta yayi yana sake d’aga mata gira yace “What.?” Saurin girgiza kai tayi ya tab’e baki yana fad’in “Any way! Magana ne nake son muyi,ina son sanin abunda kike buk’ata game da kayan lefe” nauyayyen ajiyar zuciya ta saki wanda yasa shi kallonta,ta d’auke kai gefe tana sakin murmushin samun nutsuwa,jin ta yi shiru ya kalleta yace “Baki ce komai ba,al’halin na san kin ji abunda nace” tana rausayar da kai gefe tace “Me zance ni.?” Ya d’age shoulders yace “How do i know what u want to say.?” Juyawa tayi tana kallon hanyar bedroom d’insu tace “Duk abunda ka yanke ni ba ni da matsala da hakan” tana fad’a tayi saurin mik’ewa za ta bar wajen,he quickly took her hand and looked at her yace “Sit we haven’t finished” a marairaice ta juyo tana fad’in “i’ll be back” yace “Ina ne za kije da kika tashi.?” Tace “Please akwai abunda zanyi” yace “what is it.?” She was silent because she was ashamed to say that fitsari za taje tayi,even though she knew he was doing it but da kunya ta fad’a,he looked at her with a shy look yace “Fitsarin ne ba za ki iya cewa shi za kiyi ba.?” A mamakance ta kalleshi but ta dauje tana fad’in “I’m not going to do it” yana had’e rai yace “Tunda ba shi bane zauna mu gama maganar” marairaicewa tayi tana fad’in “Please ka bari to na dawo” yana sake had’e rai yace “u don’t need to go anywhere else” kamar za tayi kuka saboda ta san ya gane what she was going to do tace “Please ba don ni ba ka bari naje” how her face was yasa shi sakin hannunta da sauri ta bar wajen,tana tafiya yayi murmushi to find that she was just not able to tell fitsari take son zuwa tayi,baya yayi ya kwantar da kansa yana sakin murmushin da na kasa gane ma’anar sa,almost three minutes with his eyes locked then he got up and followed her,as he was coming in ita kuma tana fitowa daga bathroom ya bita da kallo mai cike da tuhuma,sunkuyar da kai tayi tana blushing because ta fahimci irin kallon da yake mata,bata ankara ba taji yana tambayarta “Yanzun kuma me za kice Mr’s NOOR.?” She started nodding and leaning against the bathroom door tana yin murmushi,shima murmushin yayi yana matsowa inda take tsaye,a daf da ita ya tsaya irin bai fi three inches su had’e ba,yace “Tambayarki nake yi me kika yi.?” Ji tayi kamar ta tsaga k’ofar ta shige ciki dan kunya,yasa hannu ya d’ago chin d’inta yana kallon kyakykyawar fuskarta da aka yiwa light make up,cikin wahalallen murya ya furta “Are u a deaf.?” Tayi murmushi tana sake runtse ido,ji tayi ya furta “Well,since u stop talking to me,let me do something da zai sa ki bud’e baki kiyi magana” girgiza kai tayi alamun a’a bai saurareta ba ya dafe door d’in da take jingine a jiki da hannunsa d’aya,d’ayan kuma ya rik’o chin d’inta da shi yana matsar da fuskarsa dai² nata,jin saukar numfashinsa a saman fuskarta a tsorace ta bud’e idonta tana zaro ido,dariya yayi wanda yasa hak’oransa bayyana yana d’age mata gira d’aya yace “what.?” Tayi saurin girgiza masa kai,yana sake sakar mata murmushinsa mai kyau yace “Oyah! Close ur eyes to tunda babu komai” da sauri tace “What would u do for me idan na rufe.?” Dariyar da yake yi ya tsayar yace “Ke dai ki rufe za kiga abunda zan yi ai” girgiza kai tayi za tayi magana yayi saurin rufe mata baki da hannunsa tana sake zaro ido taji ya sumbaci hannunsa dake bakinta a hankali kuma ya juya yana fad’in “Matsoraciya kawai!” Dariya ta samu kanta da yi ganin ya bar gurin tana lumshe ido ta dungure kanta da fad’in “Gaskiya na ji tsoro sosai” saurin juyowa yayi yana kallonta yace “Me kika ce?” Saurin bud’e ido tayi tana girgiza masa kai tace “nothing” tsayawa yayi kallonta da tunanin anya hakan ne kamar yadda ta fad’a d’in duk da ya so jin abunda ta fad’a,a hankali kuma dai sai ya juya yana kama hanyar closet d’insu yake fad’in “Zo ki d’auki abunda kike buk’ata mu tafi.” Bayan sun gama d’aukan abunda za ta buk’ata shi da kansa ya d’aukar mata kayan suka fita suka kama hanyar komawa K’ofar Na’isa inda yan uwa suke ta faman hidimar yin wunin biki.
*****
Da daren ranar bayan taron biki ya watse suna ta shirin komawa Sardauna crescent Baba ya aiko ayi kiransu,and at that time they were alone Annie tana yiwa Nusrah Nasiha,Lolly and Bareerah by their side suna saurarensu,so they stopped what they were doing in response to Baban’s call,lokacin da suka shigo sun tarar da parlor’n a cike da y’an uwansu maza sai Abba’n Nusrah dake zaune next to Rafeek,and he’s also sitting next to Yaya Abdullahi,Lolly ta kalli inda yake as she wondered why he was being invited to a meeting where they thought dan su da y’an uwansu kad’ai aka yisa,tamke fuska tayi ta d’auke kai daga kallon da yake mata tana sakin siririn tsaki,bai daina kallonta ba har ta zauna sai da Abba’n Nusrah ya tab’a shi cikin rad’a yace “Aboki ba kallonta za ka tsaya yi ba” saurin kallonsa yayi da fuskar tambaya Abbah yayi masa alama da ido k’asa² yace “K’ok’ari za kayi ta dawo gare ka,shi ne kawai za ka samu damar wanke laifinka” lumshe ido yayi yana fad’in “Kana ganin za ta yarda da ni kuwa.?” Abbah ya gyad’a masa kai yana fad’in “for sure she still loves u,but she’s just angry at what u did to her” sake kallon gefen da take yayi yace “I don’t think har yanzun tana..” Maganar Baba ce ta dawo da hankulansu kansa,inda yayi sallama had’e da yin addu’ah,duka suka amsa masa cikin had’in baki,Baba yana kallonsu d’aya bayan d’aya then he began to say “Dukkan nau’ikan godiya sun tabbata ga Allah,wanda yayi nufi mu had’u a wannan ranar a kuma dai² wannan lokacin,sai dai na san wannan had’uwar ta mu dole ne wasu daga cikinmu zai zamar musu wani iri while the other’s kuma za su yi farin ciki bisa ga abunda zan fad’a ba da b’ata lokaci ba!” Gefen da su Annie suke ya kalla ya…..
*#Gwargwadon yadda kuke comments haka za ku koma ganin update,because ba zai yiwu kullum na zauna ina hana kaina sukuni ku kuma kuna sa ni damuwa ba,fatana ko da yaushe baya wuce na faranta muku,amma tunda ba kwa ganin hakan shi kenan mu ci gaba da tafiya a haka,idan azumi ya zo na sake samun hutu zuwa bayan sallah idan Allah ya kaimu sai mu k’arasa…*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*معاكم بلبيت…*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Oh Allah! We seek refuge in u from leprosy,insanity,elephantiasis,and evil diseases.*
*STAY HOME,BE SAFE.*
Pᴀɢᴇ 39.
#Bᴇᴛᴛᴇʀ ʜᴀʟғ
Gefen da su Annie suke ya kalla yace *”HAUWA.!”* a tsorace Lolly ta amsa saboda yadda gabanta ya fad’i daya kira sunanta,tana kallon Annie da ta sunkuyar da kai taji muryar Baba yana fad’in “Ina rok’on afuwar ki idan har na yanke hukuncin da baki ji d’akinsa ba” tsintar kanta tayi da fad’in “Whatever decision u make matuk’ar a kaina ne,in Allah ya yarda ba zan kalleka da wannan laifin ba,shin wane hukunci ne za ka zartar a kanmu muce ba haka ba.?” Girgiza kai yayi yana fad’in “gaskiya ne,sai dai duk da haka ina son ki gafarce ni because ya kamata ace na tuntub’e ki and to ask for ur approval before i make any decision,saboda ke ba yarinya bace!” Rufe idanunta tayi tana jin yadda k’irjinta yake bugawa da sauri²,but duk da hakan bata fasa cewa “Ka yanke duk hukuncin da kaso a kaina Baba,if that would make u happy ni wace ce da ba zan amince ba.?” Kalamanta babu wanda basu bawa mamaki ba,although many of them knows that their mother has a mild temper,but they have never imagined abunda ya faru a bayan lokacin da Baba yayi expelling nata zai sa a yanzun tayi irin wannan furucin,jikin Baba a sanyaye yana kallonta da tausayawa had’e da soyayya irin ta tsakanin d’a da mahaifi ya furta “A jiya na sake d’aura miki aure,even though i did not ask for ur consent but i want u to say it to me,do u accept the choice i have made for u or not.?” Saurin kallonsa tayi hawaye suna cika mata ido,though she was scared to hear what he had to say but there was no way da za ta fito ta nuna bata amince ba,tana sunkuyar da kai k’asa cikin muryar kuka tace “Thank u Father,Allah ya k’ara maka lafiya yasa ka gama da duniya lafiya.!” Zuciyar kowa a gurin ta yi wani irin weaken suna kallonta da tausayawa as she wipes away the tears that pour out,Baba yace “Do u accept the choice i made for u or not,yanzun nasa a warware auren.?” Kai ta girgiza masa tana fad’in “A’a na amince Baba” Tana fad’in haka ta goge sauran hawayen dake zubo mata,Baba yace “Allah yayi miki albarka” ta amsa tana sake share hawaye yayin da take jin wani gefe na zuciyarta yana bata shawaran ta bijere,nan ta fara addu’ah tana neman tsari daga sharrin shaid’an,tun daga nan bata sake fahimtar komai ba har Baba yayi musu nasiha ya sallame su,suka yi sallama da sauran y’an uwa aka yi musu rakiya har bakin mota suka tafi. Tun da suka d’auki hanyar Sardauna crescent she did not speak to anyone,suma d’in a cikinsu babu wanda ya sake ko tari,Nuraz dake driven lokaci² yake kallonta ta mirror,wani irin tausayin mahaifiyar ta sa yake ji,while a ransa kuma banda tarin tambayoyin me yasa Baba zai yi mata hakan babu abunda yake damunsa har yayi parking,jikinsu duka a sanyaye suka wuce ciki suka bar shi yana rufe motar,bayan shigowarsu kamar wasu kurame haka suka zama,kowa ka kalli fuskarsa a cike take da damuwa,ranar duka babu wani al’amari da ya kasance musu mai dad’i bayan auren Nuraz da Nusrah,and till gari ya waye babu mai wadataccen kuzari a cikinsu.
As early as 7:00am they all set off for the trip,while Annie and Bareerah are trying to accompany them to the airport kasancewar ba da su za’a koma UK ba,fuskokinsu d’auke da jimamin rabuwa da Annie da take yi musu nasihar su yi hak’uri da duk yadda suka samu kansu suna rayuwa,sannan su zauna da kowa lafiya,suna tafe a mota duk take yi musu wannan nasihar but a gurinsu ji suke kamar su fasa ko kada lokacin tafiyar sun yayi,a haka suna ta jan lokacin suka iso airport d’in inda suka tarar da su Baba,Abba’n Nusrah da wasu cikin y’an uwansu bayan sun gaisa da kowa suka samu guri d’aya suka zauna shiru har lokacin tafiyarsu ya cika,lokacin da suke da y’an uwa basu wani ji damuwa ba kamar lokacin da suke sallama da Annie,a wannan locin not only Nusrah even Lolly kuka take yi because shak’uwarsu da ita ya wuce ace za su tafi su barta basu ji damuwa ba,kasancewar Annie mutum ce ita mai sauk’in hali ga iya zama da mutane besides kuma su d’in suna d’aukarta ne a matsayin shugabarsu wacce dukkan abunda za suyi sai da shawararta,haka nan idan ta nuna ba ta son suyi duk sonsu da abun suna k’ok’arin ganin sun barshi,,wani daga cikin y’an uwansu maza ne mai suna Abdurrahim yana kallonsu yace “wai wannan koke-koken na mene ne.?” Bareerah on the side tana taya su matsar hawaye ta goge idonta tana kallonsa tace “Shekaru 28 suke yiwa kuka,the closeness they get at this time will be gone,shin wannan ba abun kuka bane.? Duk wanda yake tunanin kukan da suke yi suna yi ne dan jin dad’i tabbas ya yi kuskure,da ace ya san yadda shak’uwa take,da ace ya san yadda rayuwarsu ta kasance surely da ya taya su zubar hawaye,because da ciwo ace rana d’aya sun rabu,rabuwar da ba iya unguwanni bane tsakaninsu da ko yaushe suka yi ra’ayi za su had’u,ba kuma garuruwa ba,is a country in which before they reunite definitely sai wani abu ya faru.. Wacce suke d’auka matsayin mahaifiya za ta rabu da su,shin wannan ba abun kuka bane.?” Jinjina kai da yawa daga cikinsu suke because of the harsh words da Bareerah ta dunga fad’a musu,as they found out that they had made a great mistake of breaking their relationship as the Prophet (pbuh) ya fad’a a hadith,and sai yanzun ne suka sake gane kuskuren da suka yi a lokacin da Annie da Lolly suke nuna musu so su d’in kuma suna jin haushin yadda suke mu’amala da junansu saboda rik’e zumunci da suka yi,lallai Annabin rahama ya yi gaskiya da yake cewa “Zumunci a rataye yake da al’arshi,yana cewa ya ubangiji duk wanda ya sadar da ni,ka sadar da shi zuwa ga rahamarka,wanda duk ya yanke ni ka yanke rahamarka daga gareshi”,surely da sun rik’e zumunci da ubangiji (S.W.T) ya sa rayuwarsu ta inganta fiye da yadda suke a yanzun,but da suka watsar da shi fa.? Su kad’ai suka san abunda ya faru da su a bayan (Fatan Allah ya bamu ikon yin zumunci domin sa).
Jikin kowa daga cikinsu a sanyaye sakamakon jin tak’aitaccen tarihin yadda suka rayu da juna tunma Lollyn ba tada cikakkiyar lafiya har zuwa bayan ta samu sauk’i,suna nan tsaye suna jimanta al’amarin aka fara kiran sunayen matafiya,sun yi sallama da kowa kamar kada su rabu a haka Nuraz ya lallab’a su saboda jin ana ta maimaita sanarwar su kad’ai ake jira jirgi ya tashi,da kyar ya samu Lolly da Nusrah suka rabu da jikin Annie suna tafiya suna waiwayenta da d’aga mata hannu har suka shige ainihin filin da jirage ke sauka da tashi,Lolly tana sauke ajiyar zuciya mai nauyi ta kalli inda ake k’ok’arin shigar da su b’angare na musamman,ta kalli Nuraz tana son tambayarsa me zai kaisu can but kafin tayi tambayar ta hango fuskar Rafeek a ciki,she was silent and wondering why they should go with him,without looking at where he was tana had’e rai ta shiga ta samu seat d’in kusa da Nusrah she sat and kept praying in her mind,tunda ta zauna tayi shiru har sanda aka yi sanarwar jirgi zai tashi bata sake cewa kowa komai ba hatta Nusrah da Nuraz,tana nan zaune shiru tana saka da warwara a zuciyarta about how to deal with him once they landed safely jirgi ya tashi zuwa cikin sararin samaniya,tsayin awannin da suka d’iba suna shek’a gudu a cikin hazo da giragizai haka ta shafe su akan neman mafitar yadda za ta hukunta Rafeek d’in cikin ruwan sanyi,,lokacin da jirginsu ya sauka a airpor bayan sun sakko daga jirgi before Nuraz had made the call to bring him a car guards d’in Rafeek suka bayyana,manyan motoci na alfarma da aka jera masa a wajen were waiting for him kamar wani minister ko president,except when Rafeek speaks to them su zo su tafi gida,Lolly pretends not to go by and starts walking around trying to get out of the airport without saying anything,Nusrah da Nuraz da suka san they had no choice but to go after her,nan suka juya without saying even a single word but Nusrah’s face was disgusted by what had happened she turned slowly to look at her father’s friend,Rafeek dake gefe yana kallon ikon Allah yaji gabansa ya fad’i da yaga lolly suna tafiya,damuwa ta sake bijiro masa because bai yi tunanin hakan zai faru ba tun farkon,ya dafe kansa da yake jin kamar zai tsage a hankali ya lumshe idanunsa,Clark ya k’araso kusa da shi da sauri zai yi masa magana ya d’aga masa hannu had’e da yi masa alamar su bi bayansu,babu musu suka fara binsu a hankali.
They were standing at the airport after their arrival with the intention of getting a cab da zai kaisu Albert street,while Rafeek and Clark together with some of his security guards were trying to get out of the airport dai² nan dandazon journalists da suka k’araso gurin suka yo kansu,wasu daga ciki suka nufi gefen Rafeek wasun kuma suka yi side da su Nuraz suke tsaye suna neman zagaye su al’amarin bai gama ba su mamaki ba sai da suka ji y’an jaridun suna watso musu tambayar “What is the truth of what they see going through social networks? They hear that there is a strong link between them,shin da gaske ne akwai secret relationship tsakanin shi *SUPERIOR* da *DR PSYCHO?* If so what kind of closeness is between them.?” On the side of Rafeek his security guards who were with him and those who were waiting for their arrivals tried their best not to let the journalists approach him as they did to Nuraz,gaba d’aya suka zagaye shi until they made sure to get him to the car ya shiga ya zauna,while on the side of Nuraz kuma rashin mafita yasa shi fad’in “I’m really sorry because u will not get what u want from me but maganar alak’a kamar yadda kuka ji ko kuka gani,tabbas akwai b’oyayyar alak’a tsakaninmu..” Tambayar da wata y’ar jarida tayi masa shi ne “Shin ko za mu iya sanin alak’ar da ke tsakaninkun.?” Murmushi yayi ya girgiza kai da fad’in “There is still a time,but if the need arises,the world will witness about it” haka suka ci gaba da yi masa tambayoyi even though ya fad’a ba zai iya bayyana musu wace irin alak’ar ce tsakaninsu ba,a lokacin ne kuma waccan tawagar da suka nufi gurin Rafeek suka juyo suka dawo inda suke ganin kamar a nan d’in za su fi samun wani abun kaiwa gaba,Rafeek daya samu damar shigewa cikin mota ba tare daya kalli inda guards d’insa suke ba ya ba su umarnin suje su fito da su daga cikin y’an jaridun dake kewaye da su,cikin girmamawa suka bazama cikin taron y’an jaridun dai² lokacin wani bature yake tambayar Nuraz “But Sir mun ji ana cewa kai d’ansa ne,shin haka wannan maganar yake.?” Idanu Nuraz ya zuba masa as if he were looking for an answer,Clark daya ratso tsakiyar taron yayi k’asa da kansa yadda Nuraz d’in zai ji yace “Sir we have to leave right now,if not this people doesn’t let u even to rest” wani irin kallo Nuraz d’in yayi masa zai yi magana ko me ya gani kuma sai ya fasa,cike da gajiya yana sake rik’e hannun Nusrah dake cikin nasa tun d’azun da y’an jaridun suke neman tureta suka fara k’ok’arin barin wajen,suna tafiya y’an jarida na binsu kamar kura ta ga nama,cikin sauri sauran guards d’in mahaifinsan suka kewaye su,ko da suka k’arasa bakin motocin basu tsaya musun ba za su jeba ana bud’e musu mota suka shige,kai tsaye daga airport mansion suka wuce dake nan a cikin Oxford.
When they arrived after all the vehicles had parked duka sun fito but Lolly sai tak’i fitowa ta kafe akan lallai ita ba za ta shiga ciki ba,idan har sunga ta fito to gidan su aka kaita,while on the other side tuni labarin k’arasowar su ya isa wajen Hajiyarsa,da yake dama tun yana Nigeria ya fad’a mata yadda al’amarin ya kasance har mayar da auren da Baba yayi,sannan ya sanar mata washe garin za su taho UK d’in gaba d’ayansu,though she did not think that they would soon come da sauri ta fito tarbarsu tare da Maimunatu da kids d’inta,ko da suka fito *KALTHOM* tana ganin Nusrah tayi gurinta da murnanta ta rungume ta,JIAN dake biye da ita taga Nusrah ta sakarwa kalthom fuska nan ta turb’une fuska tana kumburi akan me Nusrah za ta fara murna dan ta ga Kalthom ita ko ta ita bata yi ba,Lolly was still in the car before Hajiya spoke da sauri ta fito daga cikin mota,while kafin zuwan Hajiyar babu yadda ba’a yi da ita ba tace baza ta shiga ba,as she was trying to get down Hajiya tayi saurin rik’ota zuwa jikinta ta rungume tana fad’in “Marabanku da zuwa daughter” cike da jin kunyar matar ta sunkuyar da kai ta k’i yarda su had’a ido lamarin daya bawa Nuraz mamaki,daga nan bata sake yunk’urin cewa komai ba ko tayi musu akan baza ta shiga ba gaba d’aya suka d’unguma ciki,Lolly was suddenly surprised at how Rafeek had owned the mansion,even though she knew it was years ago da yake fantamawa da naira but bata tab’a zaton ya kai haka ba,lamarin bai gama d’aure mata kai ba,sai da taji entrance na mentioning names d’insu,she humbly looked to the power of God and asked herself when hakan ya faru but ta kasa samun amsa,k’ofa tana gama bud’ewa the fragrant smell and sanyayyar cold air that blows in the parlor ya sa ta lumshe ido kafin a hankali ta fara bud’esa,fes idanunta suka sauka kan wani k’aton live tv dake displaying pictures d’insu ita da Nuraz sai wasu kad’an na su Maimunatu da kids d’inta,ko da aka zo nan mamakinta kasa b’oyewa yayi because ita dai ta san bata tab’a zuwa gidan hoto ba bare tace can aka d’auketa hana k’arya wani lokacin Nusrah tana d’aukansu a phone idan suna cikin nishad’i,ta daure tana ci gaba da d’aga k’afafunta tayi sallama duk da tare suke da masu gidan,kamar ance ta d’aga kanta idanunta suka sake sauka akan wani k’aton hoton Nuraz dake welcoming na duk wanda ya shigo apartment d’in,because of the size of the painting har kamar idan ka kira shi zai fito daga jikin picture d’in,ta tab’e baki a hankali suka k’arasa cikin parlor’n da yaji ado,kusan duk parlor’n were adorned with their pictures daga na ta sai na Nuraz kad’an ne na Rafeek a gurin,sun zazzauna aka fara gaisawa,kafin kace me maidservant d’in gidan sun fara jera musu kayan ciye²,yadda ake d’awainiya da su yasa jikin Lolly fara yin sanyi because not only Hajiya even their maidservant zuwa guards da duk wani mutum dake gidan kowa girmama su yake and to be ware of anything that might upset them,uban gayyar kuwa ganinsu ma kad’ai a gefensa yafi komai faranta masa rai,da ya juya ya ga sun yi shiru alamar tunani yanzun zai yiwa Maimunatu ko Hajiya alama to ask them if they had been hurt by something. Yadda mutanen suke yawan tambayarsu da tarairayarsu me suke buk’ata ko wani abu na damunsu yasa suka fara jin nauyinsu,wannan dalilin yasa har dare ya fara mik’awa basu iya cewa za su tafi gida ba,ko suyi complaint akan wani abu,hakan ya yiwa Rafeek dad’i sosai Hajiya kuwa who looks radiant in Rafeek’s face does not even know ina za ta saka su because rabon da taga yana irin wannan rawar jikin tun kafin aurensa da baturiyar k’asar amuruka *(LYDIA)*,wajen misalin 9pm Maimunatu tayi sallama da su ta tafi ba don ta so ba,but Kalthom da Jian suka ce su ta barsu su kwana,Hajiya tana yi musu tsiyar basu isa su kwanar mata a gida ba sai sun zo sun tafi gidansu tunda basu tab’a kwana ba sai yau kawai dan kinibibi suce su kwana za suyi,suka hau bata hak’uri har da cewa za su dawo nan da zama gaba d’aya,suna ta zaune shiru babu wani conversation mai tsayi har to 10pm,Hajiya da ta fara jin bacci ta mik’e da nufin tafiya apartment d’inta,Rafeek yana kallonta ya marairaice fuska Hajiya tayi murmushi tana girgiza kai ta kira wata maidservant d’insu mai suna *Angelyn* tasa ta kaisu d’akin kwanansu daga nan ta tattara Jian da Kalthom za su wuce Jian tayi tsalle ta dire tace ita atafau sai ta kwana gurin Nusrah,da kyar Hajiya tayi mata dabara da cewa suje za ta bata sak’o ta kawo musu,ta bi Hajiya da sauri tana cewa Nusrah za ta dawo,suna ficewa Hajiya ta rik’o hannunta tana cewa “Ke dan gidanku ina kika tab’a ganin an kwana d’akin ma’aurata.? Kada na sake ji kince za ki kwana gurinta kin ji ko.?” Jian tace “Toh Hajiya in Allah ya yarda bazan kuma ba” suka wuce apartment d’inta tare da su sai hira suke yi mata.
After Hajiya had left Lolly was quietly looking at her picture,tun da suka zo gidan she was busy and thinking of where they got their pictures but she couldn’t find sai yanzun da take kallon wannan,ranar tana zaune a parlor’n gidansu na Albert street Nusrah ta fito daga bedroom za su fita da Nuraz zuwa Ali Jericho store she will pass by quickly ta dawo tana murmushi tace “Aunty na d’an yi miki photo wollahi kin yi kyau sosai” tayi murmushi ita kuma Nusrah ta d’auke ta,most of the time haka take mata idan taga ta yi kwalliyar da tayi kyau sosai ko tana zaune shiru tunani sai ta bijiro da abunda zai sa damuwarta tafiya,sake juyawa tayi tana kallon pictures d’in dake cikin parlor’n da mugun mamaki ta rik’e baki bcos duka pictures d’inta dake cikin parlor’n irin wad’anda Nusrah take yi mata ne,but bata yi magana ba ta wuce tabi Angelyn who guides her to the bedroom next door to Rafeek,bayan ta rakata ta wuce ta nunawa Nusrah bedroom d’in da Hajiya ta fad’a mata,she goes in after she thanked Angelyn and sat down on the couch tana kallon yadda aka tsara d’akin with the remembrance of her past life from childhood till rayuwarta a gidansu gurin mahaifiyarsa and how they held her in a high position,duk wasu alkhairan iyayensa babu wanda bata tuna ba,tana zaune jigum wata zuciyar ta umarceta da yin alwala tayi nafila,ta mik’e tsaye tana sake kallon d’akin da mamakin irin dukiyar da aka narkar wajen gina sa ta shiga bathroom ta d’auro alwala,bayan ta fito ta bud’e luggage d’inta da Angelyn ta shigo mata da shi ta d’auko hijab ta saka,ko da ta tsaya sosai da niyyar yin takbiratul’ihraam kasa gane gabas tayi she went back to think of how they had entered the house sannan ta gane da kyar,tayi sallah raka’a biyu tayi addu’o’i had’e da neman zab’in ubangiji mafi alkhairi a rayuwarta data Yaranta and then tayi shafa’i da wutr.
A b’angarensu Nusrah kuwa lokacin da Angelyn ta nuna musu bedroom d’insu tana tafiya Nusrah ta had’e rai as if she had never known how to laugh,Nuraz who was standing behind her yana kallon yadda aka k’awata d’akin da pictures d’insu ya tab’e baki lokacin da yake k’ok’arin zama saman d’aya daga cikin armchairs dake gefe guda,kamar ance ya d’aga kansa idanunsa suka kan Nusrah dake had’e rai,zuba mata ido yayi yana nazartar yanayinta kafin daga bisani ya gyara zama yace “Zo ki fad’a min abunda nayi miki kike hararata.” Saurin kallonsa tayi har lokacin fuskarta tana yadda take bata sake ta ba,sai ma tab’e baki da tayi tana k’ok’arin wucewa ya rik’o hannunta tayi saurin kallonsa za tayi magana ya tsareta da idanunsa masu cike da kwarjini,cikin yanayin rashin son wasa yace “sit down!” Babu musu ta zauna kusa da shi,hannunta a cikin nasa yana murzawa yace “Uhn.! Me aka yi miki ko nace laifin me nayi kike hararar na.?” Gyara bakinta tayi kada yace ta murgud’a masa baki kuma ba tare da ta kalleshi ba tace “Babu abunda aka yi min” yace “Amma kike kallona haka.?” Sakin baki tayi tana kallonsa a hankali tace “Ni wane kallo nayi maka.?” Yace “Oho! Ke za’a tambaya” jikinta taji yana mata wani iri like irin small insects suna binta tsikar jikinta ta fara tashi so she tried to grab her hand which he was holding yana mata wani irin abu,once again ya sake damk’e hannun she closed her eyes as she was breathing heavily,bai wani damu da yanayinta ba yace “I’m listening u,tell me what are u angry about?” she did not say anything but straight to the point she wants to leave him close,tana tashi ya fizgota ta fad’o jikinsa,a tsorace ta bud’e idanunta tana kallonsa,ya d’age mata gira da tambayar “What happen.?” Kai tayi saurin girgizawa,ya lumshe idanunsa ya bud’e yana sassauta muryarsa yace “Then fad’a min laifina sai na kiyaye gaba pleaseee.!” The expression of how he pronounced please d’in yasa tayi shiru tana tunanin yadda za ta fad’a masa,hannunta dake cikin nasa ya d’ago ya sumbata,carefully yayi separating fingers d’inta ya had’a palms d’insu yana goga hannuntan a jikin beard d’insa da lumshe idanunsa but not completely closed yace “Please!” As he tug his head to side like a fatherless,ajiyar zuciya tayi and then gently she whispers “If i said it out baza ka ji komai ba.?” Ya lumshe mata ido yana gyad’a kai,ta tab’e baki tace “I don’t believe unless u promised me ba za kaji komai ba” yace “promise ba zan ji komai ba” tayi shiru tana kallonsa kafin tace “Ka tuna da girman alk’awarin da kayi,kada sai na fad’a ka b’ata rai” yana girgiza mata kai yace “I won’t” ta jinjina kai a hankali tace “Da fari ina son ka amsa min me yasa kake yiwa Uncle haka,or did u forget that he was ur father.?” Saurin bud’e idanunsa yayi sosai zai yi magana ta rufe masa baki da d’ayan hannunta tana girgiza kai tace “sincerely ba na jin dad’in hakan da kake yi,fisabilillah da wanne zai ji? Ciwon da yake damunsa ko abunda kuke masa? Ina son ka tuna whatever happens in the past we know it is our fate and mu ba za mu iya canjawa ba,but me zaisa ka dunga wulak’anta shi? Remember the position of the person who is hurting his parents,his future and where he will be tomorrow,,whatever he has done in the past ba fa kai ya yiwa ba ma at all,even if u are talking about ya wulak’anta ka wannan tsakaninsa ne da ubangijinsa,but don’t look at what he has done for both of u please,even if he is still on his spectrum he doesn’t want u and bai amince kai d’ansa bane ya kamata ace kai d’in ka kyautata masa ta yadda he should feel ashamed of his past deeds kamar yadda ubangiji (S.W.T) yace a cikin Suratul isra’a verse 23-24:”Bismillahir-rahmanir-rahiim.. Wa-k’adhaa rabbuka allaa ta’abudu illa iyyahu wabil walidaini ihsanaa,immaa yablughanna indakal kibari ahaduhuma aw kila humaa falaa tak’ul lahumaa uffin walaa tanharhuma wak’ul lahumaa k’aulan kariymaa,wakhfidh lahumaa janahazhulli minar rahmati wak’ur-rabbirhamhumaa kama rabbayaniy saghiraa..” (The meaning of the saying is:-And ur Lord decree that u worship none but him,and with respect to do good to two parents,either if one of them reaches old age with u or both,do not say ‘uffin/tur’ nor speak harshly to them but ka fad’a musu magana mai dad’i. And lower unto them the wings of compassion and says: “Oh my Lord! Have mercy on them,as they did to me when i was a little child). And then Allah (SWT) called for the respect of parents,sannan yace a mutuntasu as the verses of the Holy Quran confirmed,such as verse 36 of surah an-nisa’i,verse 151 in surah Al’an’am,and verse 23 of Is-ra’i,and verse 14 in surah Lukman,and in several hadith of Bukhari and Muslim said that,the Messenger of Allah (S.A.W) was asked:”Ayyul amaal afdhaal? He said:”Prayer on time,and then what? He says that,obedience to parents”,in another hadith of Bukhari he says that:-“the Messenger of Allah (pbuh) was asked about the serious crimes? He said that:-“polytheism to Allah and disobedience to the parents”,yana daga cikin parental right,k’aunar su/girmamasu/ciyar da su/tufafatar da su/yi musu ladabi da biyayya/yi musu addu’a/girmama y’an uwansu/their friends/establish good deeds with their names after their death,and do not forget that a ciki Ameen (3) da Annabi (S.A.W) ya Amsa a lokacin yin khud’uba zai hau mambari har da wadda aka ce duk wanda ya riski iyayensa bai yi musu biyayyar da zai shiga Aljanna ba… May Allah curse him. The Prophet said Ameen. So how do u think idan akace wani babban malami ya amsa maka adduarka bare kuma rasulullah (S.AW)? Akwai hadith daga Annabi (S.A.W) inda yace:”Sab’awa iyaye yana daga cikin manya manyan zunubai,and ka sani maganar Annabi ba tatsuniya bace da za muyi tunanin za ace kurunk’us.. A wani hadith d’in Annabi yana cewa:”Ku bautawa Allah kada ku had’a wani da Allah kuma ku kyautatawa iyaye. An karbo daga Abu-Umamata (R.T.A) Hak’ik’a wani mutum yace:”Ya Manzon Allah,mene ne *HAK’K’IN IYAYE AKAN D’ANSU!?* Sai Manzon Allah (S.A.W) yace:Su ne *ALJANNARKA DA WUTAR KA.”* If u obey ur parents u will be successful,but if u disobey them u perish and u are approaching to hellfire,Allah ka tsare mu baki d’aya..”
K’ura mata idanunsa da suka tara hawaye yayi,tana kallonsa itama tace “hope u understand what i want to remind u.?” Ta fad’a tana janye hanunta data rufe masa baki,saboda yadda kalamanta suka shige shi bai iya magana ba sai wani wawan runguma da yayi mata a hankali hawayen dake cikin idonsa suka fara sauka a jikinta,jin d’umin abu a jikinta yasa tayi saurin janye jikinta,abunda ta gani ba k’aramin mamaki da tsoro suka bata ba,tana kallonsa a hargitse take fad’in “Ya salaam.! Me kake yi wai haka.? Dan Allah kayi hak’uri wollahi ban fad’i haka da wani nufin ba,na fad’a ne just to remind u of what u are trying to forget” Tana magana hawaye suna gangaro mata bcos sosai ta tsorata,yana sake k’ank’ameta ajikinsa yake fad’in “u are the best part of my life,since i have never met a man/woman da lokaci guda naji ya shiga duk wani hanyar da jini yake bi a jikina ba,tabbas ubangiji kad’ai ya barwa kansa sanin dalilin had’a mu a lokacin da d’ayanmu bai yi tunani ba ko yayi shawara da shi ba,ke alkhairi ce a rayuwata,u are a woman who’s every man ya samu kamarta zai yi alfahari da ita,anjaad shukhran,shukhraan² for reminding me,ahabbuk-thtiir habibtiiy.!” Yana fad’a ya d’ora mata wani irin warmth and strongest kiss a cheek d’inta,ajiyar zuciya tayi mai nauyi,tana rik’e hannunsa da yake mata wiping tears ta furta “This is the right thing for every good woman to do to keep her husband on the road,and i don’t want this reason ya kasance sanadin da za ka shiga cikin la’anar ubangiji,because if u are not with me a duk inda zan kasance zanyi rayuwa ne mai cike da k’unci.. Please ka ci gaba da kasancewa tare da ni ko zan ci gaba da samun nutsuwa a rayuwata..” Kai yaci gaba da gyad’a mata kamar ba zai daina ba,ita kuma tana ci gaba da tunatar da shi.
Bayan wucewar wasu sa’o’i lokacin sun gama maganar har sun shiga wani ya mik’e tsaye still tana rik’e a jikinsa,giving her some kind of cuddling look yayi k’asa da muryarsa dai² yadda za taji yace “My teacher shall we pray.?” She quickly watched him za tayi magana ya marairaice yace “I don’t do anything” as he said despite she feels doubtful about what he was going to do to her,hakan bai hanata darawa ba,ya d’age shoulders yace “ai na ga tun jiya sai wani tsoro kike ji like kinga sabon halitta,let’s go and please feel free because for now ina jin bacci+gajiya and gobe ina son zuwa hospital na duba wasu ayyuka” bata musa masa ba ta wuce suka nufi toilet tare suka d’auro alwala suka fito yayi musu jagoranci suka yi sallah bayan sun idar yayi musu addu’o’i for seeking peace between themselves and their parents,after that Nusrah began to arise ta nad’e hijab d’inta da abun sallah tayi hanyar bathroom,ruwa ta fara had’awa tayi wanka then ta sake d’auro alwala ta fito,kasancewar yadda ta shiga da kayanta haka ta fito bata kalli inda yake ba ta wuce inda taga Angelyn ta shigar da luggage’s d’insu,sai data fara shiga gurin sannan ta fahimci closet d’in d’akin ne a gurin,had’ad’d’en walk-in closet despite shi wannan ba irin wanda za ka ganshi mai kama da d’aki bane wanda yake zagaye da walls da door,shi wannan kawai anyi sa ne irin yanayin kamar wall na bricks da za kana hango mutum ta y’an wasu ramuka sannan kuma shi ba shi da door idan ka shiga ta nan za ka iya wucewa ta can d’aya hanyar ka fito ba tare da ka tsaya bud’e door ba,tana shiga ta saki baki tana kallo dan yadda aka tsara gurin,kaya duk a sak’ale jikin hanger wasu kuma suna cikin leda but komai ka kalla na wajen da room d’in sabo ne babu abunda yake nuna an tab’a yin amfani da shi,gefe d’aya kayan mata while d’ayan side kuma na maza,she slowly begins to walk but all her eyes do not see where Angelyn was carrying their luggage’s,har za ta koma taji ba za ta iya kwanciya da kayan jikinta ba,a hankali ta fara duba kayan bcos ta san dai tun da aka sauke su a d’akin da yadda aka yi adonsa ya nuna komai na ciki mallakinsu ne,so wannan dalilin ya ba ta k’arfin guiwar ci gaba da dubawa kai tsaye,akan wani night gown mai d’an tsayi da duhu black color hannunta ya sauka,despite her hands na sleeveless ne but almost za ta iya cewa gara ita da wasu data gani,d’aukowa tayi tana kallo and then she was slowly looking back da ta tabbatar baya nan ta saka rigar a gurguje ta koma wajen mirror ta fesa turaruka then ta shige into the spreadsheet and reciting bed time prayers…..
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*معاكم بلبيت…*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*STAY HOME,BE SAFE*
Pᴀɢᴇ 40.
#Eᴍᴏᴛɪᴏɴᴀʟʟʏ
Lokacin da ya fito daga bathroom tuni ta fara yin nisa da garin da take a bacci,because dama ita haka take tana kwanciya ne babu wahala ta yi bacci,he smiled yana kallonta and remembered the struggle he had fought in the past before he could say how much he loved her,and how their lives begin,here he is once again grateful to Allah daya k’addara ta zama mallakinsa,not too long yayi sauri ya shirya kansa in the lightweight pyjamas daya fito da su daga jikin hanger,as he finished ya fito a hankali ya tako bakin bed d’in,he sat silently yana kallonta yana blushing while yana tuna maganganun da suka yi yanzun babu jimawa yana sake yiwa Allah godiya for the greatest gift da samun nutsatstsiyar mata wacce yake kyautata zaton idan har yayi ba dai² ba za ta d’ora sa a turba,after a while he turned off the light and lay down next to her yana reading bed time prayers,yana idarwa ya shige cikin spreadsheet d’in had’e da saka ta cikin jikinsa,for the first time in his life yaji fad’uwar gaba had’e da wani irin bak’on yanayi yana ziyartar cikin jininsa,ya ja numfashi heavily ya sauke yana lumshe idanunsa da suke wani irin farfari ya sake k’ank’ame ta a jikinsa har yana jin kamar ya tsaga jikinsa ya sanyata a ciki.
On the other hand,tunda Nusrah ta kwanta she had no idea on what was happening,but lokacin daya sanyata a jikinsa da yake kuma ba tada nauyin bacci take ta farka tana zare idanunta that were filled with fear of what was about to happen,yadda taji jikinsa ya fata tsuma nan yasa tsoronta k’aruwa,despite her knowledge and research on the fact da ake cewa many women’s were feeling difficulties in their first night but not as others thought,she narrowed her eyes and swallowed some terrified saliva’s jin yadda ya sake matseta sosai and reading all the prayers that came to her mouth,taja ajiyar zuciya a wahale ta sauke trying to turn around in an unknown manners a zuwan duk cikin giyar bacci tayi hakan,before she made any attempt he put his hand on top of her chest,kamar za ta fasa k’ara dan tsoron daya ziyarceta,as he squeezed her teat ta daure bata bari ya ji maganarta ba but continued to bite her lips tana runtse idanu,tana jin yadda yake caressing nata carefully but still tayi d’if trying to do nothing because she didn’t want him to understand idonta biyu,she kept on being in fear while he was still on his own he did not to give up his intentions,his affair was not come over until he turned her suna fuskantar juna,trying to remove her night wear but he couldn’t do so because she was lying on the other side,da yaji hakan ba zai samu ba he pull it back up,since there was no bra in her as a result of her illness started with chest pain,which is why the doctor said to her ta daina wearing idan za ta kwanta bacci,because a time d’in the pain doesn’t immediately appear as heart attack until later,tattausan palms d’insa suna sauka on to her breast ya dank’o su yana twisting,rad’ad’in da ya ratsa kwakwalwarta that’s why she doesn’t know when she said “please stop it..!” Maganar yayi escaping mata,yana jin ta fad’i haka ya fahimci idonta biyu da sauri ya juya ta ta koma kallon sama,yana adjusting kwanciyarsa to the point that he would feel right ya fara k’ok’arin lalubo lips d’inta while his hands were on her teat,without waiting for her approval ya had’e bakinsu guri d’aya and began to send her a series of warmth messages that must have been difficult for her tayi reject,yanayin yadda yake tafiyar da ita cikin sanyi da salo tayi luf ba tare da ya sha wahala ba,while a gefen Nusrah kuma yadda yake sending mata sak’onsa yasa ta kasa jurewa har take mayar masa as she began to feel the whole world needed nothing but him to break her through,sai dai tarin tsoron yadda al’amarin zai kasance mata duk ya hana ta samu nutsuwar zuciya,and as she heard him reciting the prayer before sexual intercourse ta fara zare idanu,da sauri tayi k’ok’arin kwace bakinta dake cikin nasa,tana sauke numfashi da kyar maganarta yana season tasa bakinta dai² kunnensa ta furta “Please don’t do this to me.!” As she speaks the wind of her mouth goes up and down had’e da katsewar kalmomi take hankalinsa ya sake tashi,banda numfashi da slender groans babu abunda yake yi and trying to find his way through,kasa jurewa tayi tana k’ok’arin janye jikinta ya rik’ota sosai cikin wani irin makirin murya ya furta “Please dear kada ki yi min haka,sau d’aya zan yi na barki please ki bar ni nayi kin ji?” Kai ta girgiza kamar yana ganin abunda take yi cikin muryar tsoro tace “But u said u won’t do anything for me!” Tana fad’ar haka yaji he couldn’t bear with her as matuk’ar he didn’t go to where he wanted,yana sake rik’eta a jikinsa ya furta “Please ki bari na yi yanzun bazan iya jurewa bane baby” kuka ta fara yi a hankali sautinsa k’asa² tace “Amma fa cewa kayi baza ka yi min komai ba” yana rik’e da ita yake begging but ta k’i yarda da yaga rok’on nata babu amfanin da zai masa tuni ya ci gaba da k’ok’arin komawa madakatarsa,yana ta kokarin ganin ya shigeta sai dai ya kasa gane inda hanyar take nan ma haka yayi ta lallab’ata,tana jin yadda yake rok’onta ta nuna masa hanyar tak’i kula shi,sai tureshin da take yi and kept on saying he said he would do nothing for her,as he was tired of jin yadda take masa kuka quickly yayi turning bedside lamp,he looked up at her crying face jikinsa sai kyarma yake yace “did i promise u that.?” Ta gyad’a masa kai alamar a’a ya lumshe idanunsa as he felt himself overwhelmed saboda masifar daya tsokanowa kansa,he looked at her as she pressed her legs against his back a ransa yace “she want but tsoro ya hana ta fahimci komai..” Saurin kashe lampshade d’in yayi ya d’agota yana k’ok’arin haska k’asanta tayi saurin had’e k’afafunta,babu yadda bai yi da ita ta bud’e ya gani ba ta k’i yarda,dole haka ya hak’ura ya kyaleta ba don ransa ya so ba ya sauka ya nufi hanyar bathroom,even though cikin duhu ne but daga yadda take she could see him when he got up,barely ya shiga bathroom and lay down in the tube,letting himself and his body cool with his eyes closed yana sauke ajiyar zuciya yayi wanka ya fito,slowly he continued to walk past to the closet ya canja wasu night wears d’in and then ya wuce saman resting chair ya kwanta idanunsa a rufe ya dafe mararsa da har lokacin bata daina masa ciwo ba,Nusrah who had just cried long kafin ya fito tuni bacci ya sake d’aukarta banda ajiyar zuciya babu abunda take yi,and on Nuraz’s side kuwa that night there is nothing he can sustain after his misery,duk sanda zai kalli inda take zai hangota ne tana bacci cikin nutsuwa but shi dai ko da ake cewa bacci b’arawo ne bai samu ya sace shi ba,da asubah tayi he wakes up and goes to the bathroom ya d’aura alwala yana fitowa ya zo ya tasheta,data bud’e ido ta gansa a kusa da ita tayi saurin komawa ta rufe jikinta bcos yadda ya barta a haka tayi bacci bata samu damar suturta jikinta ba,ya wuce bai tsaya kallonta ba gudun kada lokaci ya k’ure masa,yana barin gurin tayi k’ok’ari to get her dress up and then ta tashi ta nufi hanyar bathroom,bayan ta yi wanka ta d’auro alwala ta fito a hankali tana bin gefe da sunkuyar da kai saboda wani irin kunyarsa da take ji,bayan ta idar da sallah ta yi azkarus’sabah wal-masa’a a nan inda take ta fara gyangyad’i,he looked at her and said nothing until he finally let her falling asleep,ya d’auketa ya mayar saman bed,he turned with the intention of leaving the place yaji ta rik’o hannunsa,he quickly turned suka had’a ido da ita,cikin jin kunya tayi k’asa da idanunta tace “Morning.?” He answered with his face slightly frown because of the pain he had been feeling through the night,slowly ta sake masa hannu ganin yadda ya wani had’e rai,tana kallonsa ya wuce saman resting chair ya zauna yana juya kai da matsa saman kafad’arsa but yak’i kwantawa,as soon as he closed his eyes slowly she descended from the top of the bed ta lallab’a ta bayansa a hankali ta kai hannunta saman inda taga yana yawan matsawa ta fara matsa masa,saurin rik’o hannunta yayi ya zagayo da ita gabansa,looking at her with his coloured eyes saboda baccin da bai samu ya yi ba yace “What are u doing.?” Tayi wearing fuskar tausayi tana kallonsa tace “Taimaka maka zanyi na ga kamar suna maka ciwo ne gurin” ya tab’e baki yace “Uhn! Then?” Ta langab’ar da kai gefe tace “Nothing” ya sake tab’e baki yana had’e rai yace “Je ki kwanta za su daina”,she said nothing at all,ganin haka yasa shi sakin hannunta,bai sake cewa komai ba ya ci gaba da matsa kafad’arsa yana yamutse fuska,she silently stared at him and turned around to look at the bed then she slowly return to her own words “To kai ka kwanta a can” he was silent ba tare da ya tanka mata ba,ta gaji da tsaiwa dan kanta ta koma saman bed tana ci gaba da kallonsa daga nan she didn’t know when bacci ya sake d’aukarta.
Kwanaki biyu tsakani rayuwarsu a cikin gidan abun sha’awa duk da har lokacin Lolly bata wani saki jiki ba,and kuma da yake oga Rafeek baya nan tun washe garin da suka sauka a k’asar ya tafi United States for his business career,sai gidan yayi remaining daga su sai Hajiya with her granddaughters,sai kuma guards dake tsaron lafiyarsu. At night she was sitting on top of the resting chair bayan ta gama shirin bacci ya shigo yaga tana gyara kwanciya,he looked up at the bed she had left slowly ya k’araso inda take and pulled off her spreadsheet data rufe half of her body,tayi saurin bud’e ido tana kallonsa,yana tsareta da ido yace “Me ya dawo dake nan?” She was silent and wondered what answer would she give him,carefully looking to the side tace “I just want to lay here” he stared at her and asked “Why?” She said “Because i always see u turning ur head and i don’t feel that way.” He raised his eyebrows as he whispered in his mind “If u are kind to me why don’t u give me what i want?” He was literally looking at her until she leaned ta d’ago kanta a hankali taga ita yake kallo,tayi wearing fuskar tausayi tana rausayar da kai tace “Kaje ka kwanta a can,i’ll lay here” ya girgiza kai da sauri yace “No,I usually lay here,u don’t worry about that just go to bed.” She nodded slowly tace “I won’t lay there but u..” Gefenta ya samu ya zauna yana kallon bed d’in ya furta “Tausayi na kike ji?” She was silent as she looked down,he looked at her and said “Answer my question” gently she nodded her head,the smile on his lips released ya juyo ya fuskanceta yace “Really?” She lifted her head again,ya lumshe ido yana jinjina abunda ta fad’a a ransa,ta d’ago ta kalleshi tace “will u lay there?” He pulled his head back yana squeezing face and said “No.” She quickly asked “Why?” Yace “i just dont want” tace “Let’s go together” he replied to her yana tab’e baki “That doesn’t make sense.” Tace “Why not?” Yace “Because u don’t want me to be around u all the night.” She bowed her head shyly,k’asa² yace “Haka ne maganar da na fad’a?” She couldn’t answer him ya tab’e baki yace “Well,kije kiyi kwanciyar ki,tunda haka kika zab’a” ta marairaice tace “Are u not angry with me?” Yana kallonta cike da tuhuma yace “Me yasa da na yi magana sai kin tambaya am i not to be angry?” As if she were being annoyed tace “Because if u are angry with me mala’iku za suna tsine min” he kept looking at her a ransa yace “Lallai ma yarinyar nan,wato ni ta mayar wanda bai san abunda yake ba” ya jinjina kai yace “Gani nayi abun a jikinki yake,and baki amince na tab’a ba,why should i be angry tunda ba nawa bane?” Tayi ajiyar zuciya kafin tayi magana yace “But u know what? Whether nayi fushi ko kada nayi,i have no way dole ne na hak’ura because i can’t give myself anything da nake ra’ayin samu,except fushin da kike tsoron nayi,na fito na nuna ko kada na nuna,tab’a kin da ba kya so nayi,da hana ni hak’k’i na da kike nothing will stop the angels from condemn..!” Kafin ya k’arasa tuni tayi firgigit ta sakko daga saman resting chair d’in,ya kalleta da sauri ganin a yadda ta diro yace “What is it?” She’s as if she’s going to cry tace “Are they really cursing me?” He nodded and said “Ehh! Because it’s not as sai miji yayi fushi a zahiri ne za suyi la’antar matarsa.” She was silent tana kallon wani gurin a hankali tace “But i’m scared” yace “Well,that’s what every woman was saying,but u forget that kwanciyar aure shi ne jigon da yake sawa ayi auren,ba wai an auro ki ki zauna miji yana kallonki ba” she was silent and thought about his words,ya mik’e ya fara tafiya ta d’ago tana kallonsa ya shiga bathroom,tana nan a zaune ya fito,sai da ya gama shiryawa ya dawo inda take ya haye saman resting chair ya kwanta had’e da juya mata baya,tayi tagumi tana kallon bayansa a hankali tace “so let’s get up and go to bed” yana jinta yayi banza da sabgarta da ta dame shi da magana ya waiwayo ya tsare ta da idanunsa yace “will u let me sleep or not?” Ta girgiza masa kai tace “Sai dai idan ba a nan za ka kwanta ba” ya yamutsa fuska yace “So where.?” Ta nuna masa bed,ya girgiza kai yace “Ina tab’a ki kice na bari,idan na dawo nan ki zo kina rok’o na banyi fushi ba? Na ce banyi ba ki koma kiyi kwanciyar ki babu abunda ya dame ki” tayi k’asa da kai cikin jin kunya,yaja numfashi yana lumshe ido yace “Ki je ki kwanta kada ki damu,but zan fad’a miki kada ki k’ure malejin hak’uri na,bcos duk ranar da na gaji zan saka k’arfina na karb’a,so kada ki bari muje wannan madakatar because ina jin tausayin ki ne,but if u let me get angry za ki sha mamakina..” Yana fad’a ya sake juya mata baya,kuka ta fashe masa da shi,he quickly turned around and looked at her but he didn’t say anything until she was calm enough,tana goge idonta da suka fara tasawa saboda murzasu da ta dunga yi tana jan numfashi ta furta “Tunda ka daina tausayina just send me back to Annie na san ita bata daina tausayi na ba” mik’ewa yayi ya zauna yana d’ora chin d’insa a saman hannunsa daya had’e guri d’aya yace “Ko ita Annien da za taji abunda kike yi ina kyautata zaton..” Sai kuma yayi shiru yana sakin siririn tsaki had’e da komawa ya kwanta,ta sake fashewa da kuka ganin ya sake juya mata baya,da sauri ya sake waiwayowa yana fad’in “Will u keep quiet or not?” Cikin kuka tace “To ni ya za ayi ka dake ni kuma ka hanani kuka.?” Ya zaro ido waje cikin saurin baki yace “When’s it?” She wiped her face and said “Ai ba da hannunka ka dakeni ba” yace “Yau na ji sharri da me na dakeki.?” Tace “Ba bak’ar magana kake ta fad’a ba” yayi ajiyar zuciya yana tab’a dai² zuciyarsa ya furta “Ni ban fad’i komai ba,amma tunda kince shi kenan,please ki tashi ki bani waje bacci nake son yi kink’i bari nayi” tace “To ai nan ba gurin yin bacci bane,idan gaskiya ne ka tashi mana ka koma can” yana gyara kwanciyarsa yace “Na kwanta tare da ke,ina tab’a ki kice na bari,na ce ba zan yi miki komai ba.?” Tayi shiru yace “Haka ne?” Tayi shiru,yayi murmushi yace “u have to go Allah ya ba mu alkhairi” she quickly replied “Shi kenan” yace “shi kenan me?” Tace “Ka taso mu kwanta d’in” yace “i have no where to go” ta kalleshi tana harararsa tace “u know what? Tunda ba za ka kwanta a can ba nima bazan kwanta ba” he said “So what? Idan kinga dama daga yau ki daina kwantawa” tace “haka kace?” Yace “Haka naji kin fad’a shi yasa na fad’a” she went over and took a blanket and pillow ta dawo kusa da shi ta shimfid’a a fusace ta kwanta tana fad’in “Nima a nan zan kwanta” ya juyo yana kallon yadda ta rufe idonta yayi murmushi kafin ya had’e rai yace “Waye kika bari ya kashe miki hasken?” Bata bud’e ido ba tace “Mu kwana a haka” he did not speak again ya juya ya rabu da ita sai juye² take yi saboda rashin sabo da kwanciya cikin haske,zuwa wani lokaci mshe was tired and had to go ta kashe ta dawo ta kwanta,but still saboda rashin sabo haka tayi ta juyi a gurin ta kasa bacci,and Nuraz who sits on the bed since she turned off the light yana kallon shade d’inta yayi murmushi yace “Girl u will soon come back here,just a little..” ko gama rufe bakinsa bai yi ba ta mik’e ta zauna,he smiled again and began to count out with his fingers “ten,nine,eight,seven,six,five,four,three,two..!”
Before he could say one tayi zumbur ta mik’e ta d’auki pillow and blanket da tayi shimfid’a ta nufo gadon,dariyar dake cinsa ya rik’e and watching for her shadow,before she attempted to climb the bed he came close tana kwanciya taji mutum close to her da sauri ta mik’e za ta sauka jikinta sai b’ari yake ya fizgota ta dawo,za tayi masa ihu ya rufe mata baki dai² kunnenta ya rad’a mata “Ke matsoraciya” ta saki numfashi da kyar cikin tsoro tace “When did u come back?” Yace “Since u turned off the light” looking at his shadow tace “did u know i would be back here?” Yace “I know u can’t sleep on the floor” tayi ajiyar zuciya daga haka she didn’t say anything,shima d’in he didn’t speak,but his hand was moving around her,she quickly closed her eyes,he kept caressing her body until ya gangaro saman k’irjinta,ta had’iye saliva’s da kyar and relaxing her mind,even though she was enjoying the situation but her fear was too much,ya sake gangarowa as he lick her lip ta rufe bakinta tak’i yarda ta bud’e,babu yadda bai yi ba ya samu kanta lamarin ya gagara,yayi k’wafa ya saketa baice da ita komai ba,so he decides to leave the bed and to leave the room,tana ganin yayi hanyar fita tace “Ina kuma za kaje.?” Yayi mata banza yak’i kulata tana nan a kwance taga ya fice daga room d’in quickly ta biyosa har tana had’awa da gudu², she found him lying on armchair ta bud’e ido da sauri ta k’araso tana kallonsa and asked “Do u mean u to sleep here?” He angrily raised his coloured eyes and began to said “Mene ne damuwarki if i go to bed here?” She swallowed saliva’s hardly because as he spoke she knew he was angry ta daure even though she was afraid tace “Please ka taso to” yayi saurin katseta “Get out of my sight before i slap u..” Tace “Korata fa kake” a hasale ya sauke idanunsa a kanta yana datse hak’oransa because he don’t want sautinsa ya yi sama wani ya ji su yace “Na kore ki d’in,ke ba gara ma ni cewa nayi ki tafi ba,ke fa me kika yi? Imagined u shunned my kiss saboda ga k’azami wanda bakinsa yake wari ko me kike nufi.?” Ta zaro ido tana dafe k’irji,yayi k’wafa mai ciwo yana cije lips d’insa,she quickly slid down on her knees tana rik’e k’afarsa muryarta sai rawa take saboda yadda taga yanayinsa ya koma tace “Please i’m really sorry,i won’t do it again.” He closed his eyes and squeezed his forehead because he was so shocked and disturbed by the fact,ganin ya k’i kulata ta rik’o hannunsa tace “Please don’t u apologize to me?” He looked up at her and said “Je ki na hak’ura,since u have a mouth to ask for forgiveness” tayi shiru tana kallonsa jikinta duk yayi sanyi tace “To ka taso mu tafi” ya girgiza kai saboda ransa da yayi mugun b’aci yace “Na rantse da Allah da wata ce tayi min haka ba ke ba,ko kallonta bazan sake yi ba na hak’ura da ita,but ke d’inma dan kinga ina sonki ne kike min haka ko? Shi kenan idan har zalamar da nake nunawa akanki will be the case that pointing it out to u to make it so,if God allows me i will stay away from u and not to do it again since u don’t want,but to know that i have to marry someone who will give me the right to” saurin kallonsa tayi kuka yana son kwace mata ta daure tace “Aure fa kace za ka yi” yace “Haka nace” tace “saboda wannan dalilin shi ne zaisa ka yi wani auren.?” Yana kallonta a wani iri yace “shi wannan d’in bai kai dalilin da zaisa nayi wani auren ba ne?” Ta girgiza masa kai tace “A’a amma gani nayi duka kwana nawa da auren mu har ka fara maganar sake yin wani?” Suddenly ya katseta da fad’in “Even if we got married yesterday,kika yi min haka i will remarried tomorrow” ta jinjina kai tana share hawayen da suka zubo mata tace “Shi kenan Allah ya baka hak’uri ni dai,amma ka taso muje mu kwanta” yace “I told u i have no where to go,so ki yi tafiyarki” ta girgiza kai tana sake share hawaye tace “Even if i agreed u wouldn’t?” Bai kalleta ba ya tab’e baki yace “It is impossible” tace “me d’in?” Yace “abunda kika fad’a” tace “idan ya kasance fa?” Ya kalleta kad’an yace “Sai dai idan a mafarki” she was so lost that she couldn’t hold back tace “Shi kenan” yayi saurin kallonta yace “That’s what?” Ta rausayar da kai tace “Ka ce ba zai kasance ba sai dai a mafarki” he insisted “don’t start this statement bcos na hak’ura da abun,but Alhamdulillah lord has protected me from adultery,so i don’t want to wait any longer,i’m going to get married soon” looking at him angrily tace “so u’re going to married?” Yace “Haka fa” a zafafe tace “u’re still talking about remarried,if u can yanzun ma kaje kayi mana,or have u been told i’m worried about ur marriage?” Yace “If u don’t care mene ne kike tadawa jijiyoyin wuya?” She said “God forbid naji wani abu,why should i worried akan ko ma wace ce za ka auro?” Yace “Abunda na gani kenan,na ga duk kin damu kanki,ni kuma ba fasa auren nan zan yi ba,saboda haka ma baturiya zan aura dan na ga auren bahaushiya ba shi da wani riba,gara mutum ya auro wacce za ta nuna masa so ba wacce kullum zai dunga shan wahala akanta ba,kana lallab’ata tana janka a k’asa.. But kinga baturiyar nan ita da kanta za ta dunga nemanna ko bana ra’ayin yi,za ta sa naji sha’awar yi..” Harararsa ta sake yi with her eyes filled with jealousy tace “To kaje ka auretan mana,ba baturiya ba ko duka duniyar za ka aura what will happen to me?” Cike da son ya sake k’ara mata haushi yace “Ai shi yasa nima nace haka saboda na san babu abunda za kiji,mijin da ba sonsa kike ba shi yake sonki,ta ina za ki damu dan ya ce zai yi aure?” Bak’in ciki ne ya kunnota da sauri ta mik’e tana kallonsa tace “Who told u i didn’t like u? If i didn’t love u do u thought zan yarda ka aure ni?” Ya bud’e ido sosai yana kallonta yace “Nawa aka yi aure irin wannan,amarya ba ta son ango?” Ta rik’e waist d’inta and whispered “Well,ni dai banda ni a ciki” yace “Really?” Tace “Sai ma ka tambaya?” Yace “yeah! I must ask since i’m not part of this” ta saki baki tana kallonsa tace “Baka ga alama ba?” Yace “Haka nace” tace “Sai na fito na ce ina sonka za ka gane?” Ya tab’e baki yana girgiza kai yace “No u don’t have to say it out,but i want to see it in action” tace “A aikace kamar yaya?” Yana rage ganinsa ya furta “Kamar dai yadda matan turawa suke yiwa mazajensu” ta tab’e baki za ta juya yayi saurin fad’in “I know u have nothing to do sai cika baki” ta juyo tana kallonsa tace “Ai suma dan ba su da kunya ne” yace “Hakan da suke yi shi ne rashin kunyar?” Ta gyad’a kai yace “Saboda dai sun fi ku wayo da dabarun yadda za su rik’e mazajen su shi yasa kuke ganin hakan a matsayin rashin kunya” tace “Ko ma dai yaya za kace su dai dama ba su da kunyar” yace “Idan kunce rashin kunya ne ku da kuke da ita me yasa ba kwa yin abunda ya dace?” Tayi shiru tana kallonsa kafin tace “What shall we do?” Yace “to give ur men their rights” ta lumshe ido tana bud’ewa tace “Here is ur word,da anyi magana kuma kuce God said that matayanku gonakin ku..” Saurin rufe bakinta tayi tana kallonsa,ya tab’e baki yana adjusting zamansa yace “I’m not saying anything,since u’re a teacher,ur education is enough to give u all the answers u are looking for.. But sanin kanki ne duk wanda yake da ilimi bai yi amfani da shi ba,abunda zai biyo baya ba sai na k’arasa fad’a ba” jikinta ne ya d’anyi sanyi a hankali ta kalleshi kamar za tayi magana sai kuma ta fasa ta juya ta bar gurin,yana kallonta har ta shige bedroom bai ce mata komai ba,yana ganin ta shige yayi k’wafa yace “well,since u have chosen this way let’s go on,but zan yi maganin ki soon..” Ta jima sosai da tafiya sannan ya tashi ya bi bayanta,a zaune ya tarar da ita saman bed k’afafunta a nad’e ta zabga tagumi,he didn’t say anything to her ya kwanta a d’ayan side d’in had’e da juya mata baya,ta kalleshi tana sauke numfashi hardly tace “Ka yi hak’uri” yana jinta yak’i yin magana sai da yaji tana ta rok’on sa sannan yace “Ya wuce”,tayi shiru shima yayi shiru yaga ba ta da niyyar kwantawa ya juyo yace “Ba za ki kwanta bane.?” Tace “A’a zan kwanta” yace “What are u waiting for? Baki san dare yayi ba?” She was silent and unable to speak,ya tab’e baki ya juya yayi addu’o’insa,as she was tired dan kanta ta kwanta.
Washe gari da safe tun daya fita hospital bai kirata ba har bayan maghreb,suna zaune suna hira da su Kalthom but hankalinta duk baya gurin,ta gaji da zaman ta tashi tace musu tana zuwa ta nufi hanyan bedroom,da ta shiga kasa zama tayi duk ta damu da rashin sanin inda ya shiga,she picked up her phone kafin ta kira ta ji yayi sallama,da sauri ta waiwaya ta kalleshi tayi masa sannu da zuwa,he didn’t look at her ya amsa and then went over and kept his briefcase da wayoyinsa ya rage kayan jikinsa,ya wuce bathroom yayi wanka,yana fitowa lokacin za ta fita ya bita da kallo a gurguje ya shirya ya fito,a babban parlor ya tarar da su gaba d’aya suna kallo ya gaida Hajiya da Lolly su Kalthom suka gaishe shi,ya amsa yana satar kallonta ta gefe,bai jima sosai da zama ba Angelyn ta k’araso gurin and she was telling Hajiya that the table was ready,Hajiya answered and ordered them to have dinner,so they all set out suka nufi arean da dining yake,sun zazzauna kowa yayi serving kansa da abunda yake so except Lolly,Nuraz da Nusrah,Kalthom ta had’awa kowa plate d’insa ta ajiye musu,Nusrah was near to Nuraz,shortly after everyone had left and returned to the parlor for a few minutes Nusrah began to feel jikinta yana mata wani iri kamar k’wari suna binta,ta tashi da kyar za ta wuce Hajiya looked at her and didn’t speak,Lolly ma haka nan sai bata yi magana ba duk da dama tun zuwansu gidan ba sosai take maganar ba,he also looked at her but he didn’t say anything to her,except Jian da taga tana tafiya barely tace “Aunty Nusrah ba kya jin dad’i ne.?” Ta gyad’a mata kai bata iya magana ba,tayi mata sannu ita kuma ta wuce ta barsu a nan,shigarta bedroom babu jimawa gaba d’aya ta rasa abunda yake mata dad’i,ita dai ta san lafiyarta k’alau before then but daga cin abinci yanzun she has no idea on what she is going through,ta shiga bathroom ta watsa ruwa ta fito but still babu sauk’i,ta zauna ta kwanta ta tashi tsaye ta tsuguna da ta gaji gashi ta rasa ina ne yake mata ciwo ta d’auki wayarta ta kira shi,Allah ya taimaketa a time d’in he’s with his phones,she just burst into tears and shouted “ka zo ka duba ni ba ni da lafiya”,ya tab’e baki slowly yace “ok” and then he left,as he came in he saw her laying on the floor sai kuka take,ya zaro ido quickly looking up at her yana tambayarta abunda yake faruwa,ta d’ago idanunta da suka k’ank’ance ta fad’a jikinsa tana wani irin kuka mai tab’a zuciya,ya rik’ota a hankali yana rarrashinta ta fizge ta sake kwanciya a jikinsa tana rik’e shi because she was in an emotional state of despair,k’ok’arin d’ago ta daga jikinsan yake yi ta sake fashewa da kuka,ya jinjina kai yace “What’s wrong with u?” Ta kasa magana yace “sake ni tunda babu abunda yake damunki” tana kuka tace “Ai ka san abunda yake damuna” ya zaro ido yace “ni kuma taya za’ayi na sani?” She was crying and said “Well,ain’t u a doctor?” He chuckled and said “likitan mahaukata ba!” Tana jin ya ce haka she squinted in misery tace “please do something” yace “what should i do?” Tace “do everything u want” yayi dariya yace “Banda komai dai” kuka ta sake b’are baki za tayi yace “Well,what do u want me to do?” Once again she was breathing heavily but couldn’t say anything sai lalubensa da take yi yayi saurin rik’e mata hannu yace “What are u doing?” Tasa kuka tana dukansa da d’ayan hannuntan,da kyar ya lallab’ata because he already knew what she meant,looking at her crying face yace “u want it.. Right?” Ta gyad’a masa kai,yayi murmushi yace “well,tunda ke kike so zan baki kada ubangiji ya kama ni da laifin na cutar da ke but let’s have a deal ko kada wani ya cutar da wani?” ta sake gyad’a kai,yace “No quarrel?” Ta gyad’a kai,ya sake cewa “whenever u cry or said na kyale k’i zan kyaleki,agreed?” Ta gyad’a masa kai,yace “oyah! Let’s get up” kuka tasa tana had’e k’afafu tace “Bazan iya ba ni”,ya dafe kai yana had’e rai yace “za ki iya yi min shiru ko sai na tafi na barki?” Da sauri ta had’iye kukan da take yi,ya d’agota yana kallonta dariya sai so take ta kufce masa but ya danne sai daya kaita saman bed ya kwantar,yadda ta wani narke a kan gadon ya kalleta yana had’e rai yace “Get up Hajiya ai yau ba ni nake nema ba,tunda ke kike so sai ki tashi kiyi aikin ki,ni babu abunda zan iya yi miki” da kyar ta d’aga idanunta tana kallonsa ta had’e hannayenta guri d’aya tace “Pleaseee..!” He was very pleased yana kallonta yace “Ok! C’mon.!” Ya fad’a to sit down beside her and uncovers his hand,quickly ta matso jikinsa with her eyes closed,as his lips pressed against her cikin azama ta sake rik’e shi numfashinta yana canja salon fita,supporting her facial expression again and to sends her hot and warmth messages,tayi luf tana karb’ewa,not knowing where she’s again as he struggles to get into her surroundings ta rik’e shi tana juya kai barely she exclaimed “Please..” Before she end her words he quickly tried to get down da sauri ta rik’e k’ugunsa tana sakin kuka,he breathed heavily and said “didn’t i tell u whenever u said no i will allow u to go?” As she squeezes her face tana matse legs ta gyad’a masa kai,yace “ok then?” Tayi shiru tana juya kai,to give her a wicked smile and then continued to twisted her,tana juya kai hawaye suna bin gefen fuskarta ya nemarwa kansa hanya,azaba ta isheta ta fara rok’on sa ya barta ta huta,but ta yi rashin sa’a bcos yadda take kuka shima haka yake yi duk magiyarta bai ji abunda take fad’a ba,bayan da nutsuwa tazo masa ya kwanta gefenta yana sauke numfashi a nan ya fahimci irin b’arnar da yayi,ya d’agota ya kwantar a jikinsa yana rarrashinta feeling like ya cire zuciyarsa ya mallaka mata because of the joy he feels in her. After he has rested himself ya cire beddings d’in ya sauya because of the tsalli²n blood da yayi staining a jiki,ya had’a musu ruwan wanka,ya gasata sosai sai kuka take yi muryarta a dashe but ta ji dad’i a jikinta sosai then ya taimaka mata tayi wanka,da kyar ta yarda ya cud’eta daga cikin ruwan saboda dad’in da yayi mata,ya d’auko ta ya dawo da ita bedroom sai blushing yake saki,,that night he finds himself dive in a kind of nutsuwar da that he never imagined he would find anywhere near him,clinging to her after he gave her painkillers bacci mai dad’in gaske ya d’auke su sai sauke numfashi take in difficulties…..
*Well,here’s my number as i promise to u guys 08165726609.*
*Whoever say’s that Nuraz’s picture bai yi muku ba,i’m waiting to see for ur choice but idan nima bai min ba shi kenan ba sai an canja ba..😉* Pᴀɢᴇ 41.
#Lᴏᴠᴇ ᴏʀ ᴄᴏᴍᴘᴀꜱꜱɪᴏɴᴀᴛᴇ?
Da asubah shi ya fara tashi,he slowly wakes up to avoid waking her ya wuce bathroom ya d’auro alwala,abunda bai sani ba yana tashi itama ta bud’e idonta,as she watches him calmly yana nufo inda take da sauri ta rufe idanunta,before he speaks ta turo baki muryarta k’asa² tace “Ni fa na tashi!” He smiled as he looked at her and said “well,tashi kiyi alwala” ta harari inda yake tana murgud’a masa baki tace “To ka tafi ai zan tashi” He laughed clearly and said “Do u need to help?” It was as if she would explode dan haushin daya cika ta a fusace ta sauke k’afafunta tana mik’ewa zugin daya ratsata yasa ta fad’in “Argh! Wayyo Abbanah!” K’arasowa yayi inda take zai kamata ta matsa tana cewa “u shouldn’t touch me” ya danne dariyar dake son taho masa ya koma baya yana kallonta,slowly getting herself up ta fara tafiya barely,har ta shiga bathroom idanunsa suna kanta da tausayawa,he nodded his head as she passed by ya furta “Rigimammiya” and then ya wuce saman pray mat da ya shimfid’a ya kabbara sallah.
Nusrah kuwa tana shiga toilet she starts to heat up her body,as she bites her lips trying to warmth her body kamar yadda yayi mata,after she has finished so as not to get out of the water,ta yi wanka ta d’aura alwala and then she came out,slowly continue to lift her legs ta wuce shi yana zaman tahiya,cikin closet ta wuce ta d’auko wani long sleeveless mai dan fad’i and then ta kawo hijab ta saka,ta fito tana tafiya a hankali,cikin dauriya ta yi sallah ta idar because of the apetite that she was loos and her face was pale sai yamutse fuska take duk tana jinta wani iri,ta idar bayan ta yi azkar tana d’agowa suka had’a ido da shi,tayi saurin kawar da kanta tace “good morning” he smiled and asked how was she feeling,she was silent and didn’t say anything ga wani sabuwar kunyarsa da take ji,yayi murmushi with his eyes closed yace “come here” as if she were going to sink in the place ta kasa motsawa,ya bud’e idonsa yana kallon yadda ta duk’unk’une kanta yace “didn’t u hear me?” Tayi shiru ta kasa amsawa ta kuma kasa motsawa,yayi murmushi yace “If u let me get down i will take u and repeat what happened at night” she pressed her head again between her thighs,ganin ba ta da niyyar zuwa slowly ya sauko and coming to where she was yana sakin murmushi,tana jin ya d’aga ta sama ta saki siririyar k’ara tana cewa “Please let me go myself” yayi dariya yace “is that really u girl making me a toy?” Ta girgiza kai idanunta a rufe,yayi mata rad’a a kunne da sauri ta girgiza kai tana cewa “No,i’m sick fa” yayi murmushi yace “Ok let’s see if it’s really true” ta marairaice fuska har lokacin idanunta a rufe ta k’i yarda ta bud’e tace “Ni dai ba sai ka gani ba” tsokanarta ya ci gaba da yi tana masa rigima har ya kwantar da ita a saman bed yana kallon yadda tayi cike da zolaya ya had’a tip noise d’insu,ta sake firgicewa jin saukar numfashinsa a saman fuskarta,nan ta fara kokarin guduwa ya d’ora mata rabin jikinsa,yana kallon yadda tayi tsumu² teasingly,then he softly sucked her lips and went back to lay down yana fad’in “Sleep tight wife” she silently sighed,shortly kuma she began to feel some coldness come into her silently ta furta “Ina jin sanyi” yayi murmushi yana had’a jikinsu ya furta “u will be fine since i’m around” tayi luf a kan k’irjinsa tana sauke ajiyar zuciya and daga nan she doesn’t know where she is anymore until 10am,tana farkawa lokacin ya shigo bedroom d’in ya k’araso kusa da ita fuskarsa sai haske take ga wani annurin da take fitarwa na musamman,yayi mata murmushinsa mai sanyi yace “are u awake?” Ta gyad’a masa kai tana yamutsa fuska a hankali saboda bakinta har lokacin tana jinsa babu dad’i,ta sauke k’afafunta a hankali sannan ta tashi ta nufi bathroom,bai jima da zama ba Angelyn ta nufo bedroom d’in,though daga inda yake ta san yana hango lokacin da take tahowa but da ta k’araso sai da tayi knocking ya ba ta izinin shigowa,she comes in with a basket full of dishes togather with flowers da aka ajiye agefe sai k’amshi suke fitarwa,bayan ta ajiye ta d’an risina and asked him if there was anything she could bring yace taje kawai,tayi masa godiya ta fita,yana zaune rik’e da d’aya a cikin wayoyinsa he decide to call Annie,wayar ta d’an d’auki lokaci tana ring kafin ta d’auka,tana yin sallama yayi murmushi ya gaisar da ita ta amsa tana tambayar lafiyarsu,bayan sun gama gaisawa take tambayarsa Lolly yace yanzun ya barsu suna break tare da su Hajiya,har ranta taji dad’i sosai because tunaninta ya bata zuwa yanzun Lollyn was relieved by the fact,they took much time to speak while more than half of their conversation tana sake yi masa nasiha ne until Nusrah came out of the bathroom,a nan ta tarar da shi yana waya,duk da yake ba a gabanta ya fara wayar ba but the only circumstance da ta kalla ya sanar mata Annie ce,ta wuce bata ce masa komai ba,tunda ta fito yake kallonta har ta wuce ta nufi closet,he was talking to Annie but his whole mind was on her,ta fara saka kaya and then she slowly walked up and sat on the stool and began to rubbing her lotion,bata jima da zama ba taga ya taso da wayar a kunnensa,yana zuwa ya tsaya daf da ita muryarsa a low idan ba kana kusa da shi bama ba lallai ka gane waya yake yi ba taji yace “Annie ga ta bari na bata wayar” gefen Annie tace “To ba ta muyi magana” wayar ya mik’a mata yana mata murmushi da fad’in “Ga Annie za ku yi magana” ta gyad’a kai kad’an ta karb’i wayar,while shi kuma ya d’auki lotion da take shafawa da niyyar ci gaba da shafa mata,tayi still tana kallon ikon Allah,bata gama yin sallama ba taga ya janyo couch and sit in front of her had’e da d’ago k’afarta ta dama ya fara shafa mata,ta bud’e baki cike da mamakinsa a ranta tana fad’in “is that the way he is or am i just not aware of him until now?”,a thought that came to her mind on the matter of the day before they had dinner,tayi shiru tana son gano wani abu but she can’t remember anything until they finished talking to Annie and gave him the phone,he doesn’t receive it until a sign da yayi mata ta sa masa a kunne,tayi kamar yadda yace tana kallonsa taji ya furta “Annie i’ll call u” Annie tayi murmushi tace “to habibiiy but Daddy’nka ya dawo?” D’agowa yayi ya kalli Nusrah dake kallonsa ya d’aga mata gira da sauri ta rufe idonta k’asa² yace “No Annie,but i heard Hajiya saying that he would soon come back” tace “Ok! Allah dawo da shi lafiya,sai an jiman?” ya amsa yana cewa sai ya kira,tace “ya gaida mata da kowa” yace zai fad’a musu.
He smiled and looked at her ganin har lokacin bata d’ago kanta ba,k’asa yace “Mr’s Noor” kasa motsawa tayi ya sake yin murmushi yana fad’in “Let’s go” she suddenly said “I’m not going anywhere” yana kallonta yace “why?” Tayi shiru bata ce komai ba,ya gyad’a kai cikin tsokana yace “ko na d’auke ki ne?” Tace “ina ne za ka kaini?” Yace “thought it was a trip u couldn’t do urself?” Ta d’ago ta hararesa tace “Did i say this to u?” He smiled softly and said “No! but u also want to say it.” She ignored him and got up za ta tafi yayi saurin rik’o hannunta,ta waiwayo a hankali tana kallon yadda ya rik’e mata hannu,bata ce komai ba ta tsaya ta kasa kallonsa,ya mik’e tsaye yana rik’e da hannunta suka wuce wajen kujerun dake cikin room d’in,ya zaunar da ita a saman rug but ya sa mata throw pillow mai d’an girma,ta zauna tana jin yadda gurin yake d’an yi mata zafi har lokacin,shi ya had’a musu komai suka yi break,while duk wata kulawa da nutsuwarsa ya tattara su guri d’aya motsi kad’an za tayi zai kalleta ko ya tambayeta me yake damunta,tun lamarinsa yana ba ta mamaki har ta daina. Cikin kwanaki kad’an soyayyar da yake nuna mata yasa ta sake sallama masa dukkanin rayuwarta,idan ya fita aiki yana samun tazara zai kira ta yaji lafiyarta,a gida kuwa yadda yake bata muhimmanci da kulawa ko a gaban waye shi ba damuwarsa bane,burinsa ya bayyana mata abunda yake ransa.
On Rafeek’s side a cikin satin ayyukan da suka kai shi U.S suka yi masa sauk’i,so he began to think about returning home ko dan ya fuskanci matsalolin dake gabansa,even though ya san sun hak’ura sun zauna a gidan saboda yana yin waya ya tambaya and Hajiya was telling him how things are going on in the house,but he is worried ya fi son ya dawo,he spend five days a U.S and then ya fara shirin dawowa London,a ranar da zai dawo Hajiya ta so a shirya masa tarba mai kyau but sai yace su bari kawai ba sai sun yi masa wani special tarba ba bcos ba ya so lolly ta san da dawowarsan a tak’aice,da misalin k’arfe 7:00pm motocin da suka je d’auko sa a airport suka shigo gidan,suna yin parking bayan an bud’e masa mota ya fito guards da sauran maid’s gidan sai yi masa barka da zuwa suke,ya amsa yana wucewa cikin apartment d’insa,tun bai gama shigowa ba ya hango su a parlor Kalthom was laughing and his eyes fell on Lolly sitting next to Hajiya suna hira,kamar ance mata ta d’ago kanta ta ganshi yana shigowa cikin parlorn,tayi still tana kallonsa da mamakin dama yana hanyar dawowa? Ya yi musu sallama fuskarsa babu walwala sosai,kafin yayi magana yaran suka fara yi masa welcome,ya d’an yi k’ok’ari ya saki fuskarsa but inwardly shi kad’ai yasan fargabar dake damunsa,ya k’araso cikin parlor’n ya gaida Hajiyarsa,tun da ya shigo gidan suna gaisawa da su gaba d’aya parlor’n sai yayi shiru suka daina hira da duk hayaniyar da suke yi and dama daga Hajiya,Lolly sai Kalthom da Jian,bai wani jima ba sosai shima ya wuce bedroom d’insa sai sak’a da warwara yake a zuciyarsa,har yayi wanka ya fito bai samawa kansa wani mafitar da yake ganin za ta zame masa garkuwa ba,bayan ya gama shiryawa cikin lightweight outfit ya fito parlor just in time for Nuraz to come out for dinner because all the family members suke had’uwa suyi since their arrival,he looks at their situation yayi ajiyar zuciya and to thinks of their past,in an unfamiliar situation they both greeted him,his eyes on Nuraz da yake ganin canji a tare da shi,ya tafi tunanin sauyin yanayin da yake gani akan fuskarsa but bai gama tabbatar da zatonsa ba,ya lumshe idonsa a hankali irin yadda Nuraz yake yi,here the memories of his past began to come back to him as if everything yana faruwa ne a time d’in,since lokacin samartakar sa up to lokacin da aka yi masa aure bai sani ba,he had no memory of all his lives da bai tuna ba in a very short time,a hankali ya sake yin ajiyar zuciya ya bud’e idonsa da suka canja launi,hoping that everything would turn out to be a history ya bud’esu akan gimbiyarsa,the look on her face wanted to scare him a little as he read it yanayinta sam babu sassauci,yayi shiru yana sake tafiya duniyar tunani lokacin ne Angelyn ta k’araso tana sanarwa Hajiya an gama shirya table,ta amsa tana kallonsu duka tace suje su yi dinner,they all set out and went to the dining area except Lolly who had stayed in the parlor,suna zuwa kowa ya zauna Rafeek a center kasancewarsa shugaba,bayan duk sun zauna Hajiya looked up at Lolly who had not been coming,za tayi magana Rafeek ya tashi zai bar wajen Hajiya ta kallesa tace “where are u going?” He looked at Hajiya as he breathed a sigh of relief and said “Hajiya ina tunanin zamana a gurin shi ne matsalar,but bari na barku ku ci abincin,ni zan wuce d’aki..” Duka suka kalleshi saboda jin abunda yake fad’a,Nusrah ta kalli Nuraz da shima ya kalleta fuskarta tana bayyanar da damuwa,as he eyeing her to calm down,ta d’auke kanta daga kallonsa tana jin zuciyarta ta yi mata wani iri saboda tausayinsa da take ji,tunma ba tunanin da tayi akan ciwon zuciyar da yake fama da shi tsayin shekaru ba,it was Hajiya’s words bring her back to her senses “Can’t u eat?” Murmushin k’arfin hali yayi yace “No Hajiya i will make a phone call to get another one for me” she just nodded and said “Well,babu damuwa” he look at them and smile then he began to walk cikin nutsuwarsa,yana barin gurin babu jimawa Hajiya ta kirata da ta d’ago kanta taga baya gurin a hankali ta tashi fuskarta a had’e babu alamun fara’a ta k’araso,as she sat Nuraz staring at her haka kawai sai yaji bai ji dad’in abunda ya faru ba,though a times he was angry at what his father had done back then but from that point of view ya canja and Alhamdulillah duk nasihar Annie da maganar da suke yawan yi akan problems d’in that happened ya fahimci komai,and he’s now making excuses for his father,shin to wai ma da suke fushi akai yaya za suyi ne? Since Allah (S.W.T) originally designed their lives a haka,do they have the right to change their destiny daga yadda Allah yayi nufin su kasance? any slave makes a mistake in his life,kamar yadda yake ko wane bawa yake sab’o sannan ya nemi gafara kuma ubangiji ya yafe masa,so who are they to say they will not forgive others? Kansa ya d’auke daga kallonta for the first time yaji babu dad’i a ransa game da abunda tayi,he didn’t watch anyone else ya tashi zai wuce Hajiya tayi maza ta kalleshi tana ajiye spoon d’in hannunta tace “Noor where are u going?” Fuskar nan babu fara’a yana d’ane baki yace “I’m just satisfied” yana fad’a ya juya ya fara tafiya,da sauri Nusrah tayi making excuse ta biyo shi bcos she knew there must be something wrong ba haka kawai ne zai ce haka ba,and if there was no reason for him ta yaya mutumin da yake a k’oshe zai je dining har ya zauna ayi serving d’insa ya d’auki spooon kafin ya fara ci kuma ya ajiye yace he was satisfied? She came into the bedroom and found him lying on his back and supported his backhead with his hands,she looked up at him with suspicion,ta zauna a kusa da shi ta kai hannunta cikin curly hair d’insa tana yi masa wasa da su,a hankali ya bud’e idonsa and rested his head on her thigh,looking into her eyes yayi ajiyar zuciya,da ido ta tambayeshi lafiya? He blinked his eyes carefully ya furta “gaskiya ba na jin dad’in abunda Lolly take yi” she breathed slowly and kept playing with his hair,ya bud’e idonsa ya kalleta yace “Why would she do that?? Ko ba za ta kula shi ba mutum ya dawo daga tafiya babu sannu da zuwa babu komai,bai dace ta hana shi zama inda yake so ba,kalli fa shi da gidansa but ta sa dole ya bar mata wajen kuma wai ta zauna dan k’arfin hali” zuba masa ido tayi as she knew he was disturbed by what had happened,she slowly said “To kaje kuyi magana da ita mana” yayi saurin kallonta yace “Na ce mata me?” Tace “Whatever is appropriate,fad’ar gaskiya da nuna musu hanyar dai² ai ba laifi bane,but the unwanted thing is to shout or say unkind words to them” yace “ba da ni za ayi haka ba” tace “why not?” Yace “haka kawai,but zan sanarwa Annie ta kira ta yi mata magana,ko ba za ta daina ba to bai kamata mutum da gidansa ta hanasa sakewa ba,idan kuma auren ne ba ta so sai a..” Bai k’arasa ba ta tari numfashinsa “kana nufin sai a warware? Uhn! Kada ma ka fara fad’ar wannan maganar” yana kallonta yace “why not? Since she don’t want mene ne abunda za’a tsaya ana wahalar da kai akansa?” She nodded her head and said “no! She is just angry with him about what had happened,but if God allowed komai zai wuce ba da jimawa ba” ya tab’e baki yace “i don’t think so” tace “ai Allah na ce” yace “Uhn! Well,let me be quiet since u say if God wills,but da sai nace anya za ta daina?”,she replied with nothing,sai da aka d’auki lokaci ganin idanunsa a rufe tana shafa bread d’insa tace “muje ka ci abincin” bai bud’e idonsa ba yace “Ba zan ci ba” tana kallonsa tace “da ka ci me?” Yace “Zan ci dai yanzun” tace “What are u going to eat?” Wani mugun murmushi yayi lokaci guda kuma ya disashe a fuskarsa,placing his hand on her waist very silently ya furta “wannan abun za ki ba ni,dama kwana biyun kina yi min rowa,and i was hungry for saura kad’an hak’uri na ya k’are” ta zaro ido tana fad’in “Me na hana ka?” Ya bud’e idonsa d’aya yace “do u not understand Hausa?” Ta gyad’a masa kai,yace “sai wane yaren?” Tace “English ko Arab” ya tab’e baki yace “How long have u stopped understanding Hausa?” Tace “Yanzu” ya gyad’a kai yace “I see but u will soon understand.” She smiled and said “I do not understand” he said “u will my girl” ta girgiza kai alamar A’a,ya gyad’a kai yace “Ok let’s see” yana fad’a ya tashi zai rik’o ta tayi sauri ta sauka za ta gudu bcos she really understood him,before she made any attempt he get her back tana dariya take fad’in “i’m just kidding” yace “ni ban san wasa ba” ya janyota ya matse a jikinsa yana rik’o fuskarta tayi saurin k’wacewa za ta fella a guje ya fizgota ta dawo bayanta ya had’u da k’irjinsa,yasa hannunsa ya zagaye cikinta,ta kyalkyale da dariya tana cewa “please ka bari na huta ka ga bai gama healing ba” yace “really?” She nodded,yace “kin fi so sai na sha wahala ko??” She looked up and said “Like what?” Yace “I mean,sai kin sa na wahala sannan ki barni na yi?” Ta zaro ido yace “kin yi shiru or should i do the same tactics i had back then?” Tace “which tactics?” Wayancewa yayi yace “nothing” tayi wearing fuskar tausayi tace “to ai i’m not cured” ya d’ago kansa da sauri yace “let me see please” ta girgiza kai tace “what do u really do?” He said “gurin zan duba” tana kallonsa tace “It’s not good looking at someone naked fa” yace “Ai na mata ta zan gani” ta zaro ido ganin yadda yake sake mak’ale ta tace “wai da gaske kake yi?” He nodded and said “C’mon please i don’t want to bothering u” ta marairaice fuska tace “I’m really scared” yayi saurin tarar numfashinta yace “What else?” Tace “but it’s still aching” he nodded his head and said “It won’t be hot like that” kamar za tayi kuka tace “Allah kawai dan baku san yadda ake ji bane” yana b’oye dariyar dake son taho masa ganin yadda ta koma lokaci guda yace “kuma ai ku ne kuke bawa kanku wahala,abunda kun san dole ne a cikin aure amma ku dunga zancen tsoro” she looked at him very carefully,ya rik’o ta sosai yace “Let’s go and bathe first sai ki ba ni ko?” Idanunta ta zaro tace “wanka kuma?” Yace “Yes ko ba za kiyi da ni ba?” Ta gyad’a kai yace “Kullum haka kike bari na nayi ni kad’ai,yau kuma sunnah nake son muyi” tace “I don’t understand” yace “u will understand but muje muyi wanka” tace “uhn! Ba da ni za kayi ba” ya tsaya kallonta yace “why not?” Tace “Shall i take a bath with u?” He was still looking at her before ya watso mata tambayar “is it wrong to take a bath with me?” She said “No! I just can’t” yace “u will” ta girgiza kai za tayi masa musu ya rufe mata baki yace “though na san kin sani but let me remind u,as many hadith’s confirm the Prophet (S.A.W) took a bath with his wife,is it wrong for us to have a bath together?” Ta girgiza kai,yace “What else?” Ta girgiza kai alamar babu,yace “Oyah muje” there was no doubt ta wuce but she immediately felt her heart beat faster because cikin kwanakin da suka gabata he hadn’t done anything to her and that didn’t mean she wasn’t coming near him or lying to his body,hasalima idan suna d’akinsu shi da kansa yake d’orata a jikinsa tun tana jin kunyarsa har ta fara ragewa kuma da yake dama akwaita da son jiki sai hakan yake mata dad’i,amma yau kam from the point of view da irin kallon da yake mata ta fahimci dole ma sai wani abu ya faru,yadda take sand’a tana yin abu kamar ba ta so yasa ko da ya rage kayan jikinsa bai tsaya b’atawa kansa lokaci ba ya kamota yana k’ok’arin bud’e mab’allan rigar dake jikinta ta rik’e hannunsa cike da tsoro za tayi magana ya d’agata cak,bai sauketa ko ina ba sai cikin bathroom ya ajiyeta had’e da rufe k’ofar,tana gefe tana raba ido ya had’a ruwan yana juyowa bai tsaya magana ba because he realized it was just a matter of wasting time ya dawo gabanta zai cire mata riga she quickly raise her panic-stricken eyes her voice whispers “Please let me do by myself” yace “wasa kike yi daga yau ai banga dalilin da zai sa na sake gangancin barinki ki yi wanka ke kad’ai ba,Allah na tuba ni ba gauro ba amma a taimaka min ma ba za ayi ba,al’halin na san kina da sanin ki dai² gwargwado,Allah ya sani wad’ancan kwanakin da suka wuce ma na kyaleki ne saboda ki huta,but yanzun kam sai dai kiyi hak’uri,bcos nawa hak’urin ya fara k’arewa” ta sunkuyar da kai cikin jin nauyin abunda yake fad’a,shi kuwa yaci gaba da fad’in “da gaske fa,kin san abun ne musamman da ya had’u da wanda bai tab’a yi ba yanzun kuma ya samu” yayi k’asa da kansa dai² kunnenta yace “And it took a long time yana taruwa,kin ga kenan yanzun sai kin koyi hak’uri da jurewa ko?” Feeling like she were going to sink in the place saboda kunyar da maganarsa ta bata,ya sake matsarta sosai jikinsu yana gugan juna without ya kula da yanayin da take ciki,a hankali ya sauke forehead d’insa a jikin nata,yana k’arasa unbuttoning mata rigar idanunsa suka yi landing on to her medium boobs that came out of her bra,as he place his palms and rub them gently their breath continued to pull out together,he moved his hand behind her ya bud’e marik’an rigar and to remove it,his eyes resting on her teat and black mark da suka k’awata su his dick began to shoot,he put his palm over ans gently ya fara twisting and concentrated,tayi ajiyar zuciya in the fashion of traveling to another world,not knowing when her own mouth ya gogi nasa,the lightning and electrification that flashes in their eyes quickly made them sink into another world ya d’ago chin d’inta ya had’e bakinsu and ya fara sending mata a series of warmth messages ma su wahalar gogewa a kwakwalwa,a kind of gentle kiss da yake mata take ta fara jin notinan kanta suna kuncewa da kansu ta,quickly ta sake mak’ale shi,hannayenta a zagaye da wuyansa,the way ta rik’o shi jin yadda k’afafunta suke rawa let him feel some new emotions,as his body began to shake ya d’agota fastened again,supporting her thighs to make his way out of the bathroom bcos he liked to blance over,he laid her down on a bed and covered her up,then he continued to turn his will,not letting her go until he was 100 percent satisfied,ya d’auketa yayi hanyar toilet da ita har lokacin idanunta a rufe tak’i bud’esu,yana shiga da ita ya direta ya bud’e lane da ruwan zai fita ya sake had’a musu wani,Nusrah dake mak’ale da shi jikinta duk yayi laushi ga k’asanta da take jin yana d’an yi mata ciwo kad’an²,tayi lumui ajijinsa k’afafunta a had’e,har ya gama she did not know but she felt him lift her up and place in the water,tayi saurin bud’e idonta da suke a lumshe,ruwan yana fara ratsata ta sake lumshe su ta gyara kwanciyarta a cikin ruwan,sun d’auki lokaci a cikin toilet d’in kafin suka yi wankan,suna fitowa Hajiya ta aiko a kira mata su,they hurry up and prepare for each other and then suka fito babban parlor,Hajiya tana kallonsu tace “Go over and have ur dinner” Nuraz ya d’ago kai ya kalli dattijuwar yace “Ni Hajiya na k’oshi” ta kalli Nusrah za tayi magana,kafin tace “and what about u?” Nusrah had already says “Nima haka Hajiya” tayi still tana kallonsu,by the time Lolly looked at them ta d’auke kai,musamman ganin yadda Nuraz ya had’e rai letting her know what was going on,tana jinsu bata tanka musu ba Hajiya tasa su dole sai da suka ci abincin.
After sun gama dinner they didn’t sit suka wuce bedroom,here Nuraz ya kira Annie on video call,and they chatted for a long while before suka koma discussing on his feelings about Lolly’s behavior,fuskar Annie tana nuna mamaki tace “na yi tunanin komai ya wuce yanzun,because idan mun yi waya da ita na tambayeta tana fad’a min komai lafiya ashe ba haka bane,so i will talk to her if God willing idan ma auren ne ba ta so shi kenan sai ta dawo gida mu taru mu zauna,kafin Allah ya kawo mata wani mijin” ya had’e rai even though ya yi irin maganar d’azun yace “And Annie if she doesn’t want to get a divorce?” Annie said “so what are we going to do since it’s not ur dad idea?” He narrowed his eyes and said “Uhn!” yayi blinking idanunsa fuskarsa babu walwala and he didn’t say anything anymore,Annie tana kallonsa figure out where he intended,she simply smile and said “Habibiiy are u jealous of ur Daddy?” Ya zaro ido yana kallonta ta cikin tab d’in hannunsan yace “A’a Annie kawai dai ba na jin dad’in abunda take yi ne” Annie ta sake yin murmushi tace “kada ka damu zan yi mata magana kuma za ta gyara in Allah ya yarda” yace “Allah yasa” Annie ta d’an karkata kanta as if she were looking for something before saying “ina ka baro min daughter na?” Murmushi yayi yana kallon Nusrah dake zaune tana game da wayarsa ya juya fuskar tab zuwa kan Nusrah yace “here she is” Annie tana kallon Nusrah tace “hello daughter” tana d’aga mata hannu,Nusrah tayi saurin tsayar da game d’in da take yi ta matso jikinsa tana cewa “Annien mu when are u coming?” Annie looked up and said “do u want me to come this sooner?” She smiled and “Ehh Annie we have missed u” Annie ta sake yin murmushi tace “nima na yi kewarku daughter,but cikin wani satin maybe za muje order kaya Dubai da Bareerah,idan mun gama abunda za mu yi akan lokaci za mu zo mu ganku” Nusrah shout out loudly tace “Please Annie ku zo ko baku gama ba sai ku koma daga baya” Annie tace “To za mu zo daughter idan Allah ya so” sake kwantawa tayi a jikinsa playing with his bread tace “Yawwa Annie sai kun zo” Annie tayi murmushi ganin y’ay’an nata cikin farin ciki,ta gyad’a kai tace “To mu tashi lafiya,na ga dare ya yi muku a nan” they smiled and said good-bye to her,daga nan hira suka ci gaba da yi cikin farin ciki,mafi yawa daga ciki kuma akan zuwan su Annie UK ne idan sun zo Dubai,and that was their conversation during the night until lokacin baccinsu yayi suka kwanta cike da farin ciki.
Kwanaki sun ci gaba da tafiya a haka while on Lolly’s side it wasn’t easy musamman idan ta ga Rafeek ya shigo,ko hira ake da ita tana ganinsa u wouldn’t hear her talk again until ya bar wajen,yayin da shi kuma Nuraz idan abun ya dame shi sai ya d’auke ya daina zaman hira,tsakaninsa da ita gaisawa da sun gama kuma zai wuce,and a times she just stared at him and said nothing because she knew what he meant but bata yi niyyar sakkowa ba,cikin haka Annie came to the country together with Bareerah,without anyone knowing about their arrival except su Nusrah da ta sanarwa,at which point Annie was so overwhelmed by the events da suka faru akan idonta,a nan ta yiwa lolly fad’a sosai,Lolly tana kuka because of haushin abunda ya faru tace “To wai ni Adda ya ake so nayi da rayuwata,the man who accused me of being pregnant in his home and said he didn’t like the child,why my life would i want him after ya gama sawa na tsanesa more than anything?” Bud’ar bakin Annie tace “since u don’t like him i think whenever i went back i would just tell Baba gara a raba auren nan bcos hakan zai fi zama alkhairi” ta share hawaye tace “Kuma Adda Maryam ke kin fi kowa sanin abunda ya faru because kece kika yi wahala damu,tsakani da Allah me yasa Baba ya rasa wanda zai sake aura min sai shi? Gaskiya ni ba’a yi min adalci ba” Annie ta zuba mata ido cike da mamaki tace “The injustice u are saying ba’a yi miki ba shi yasa nima naga dacewar idan na koma tunda ba kya sonsa zan sanarwa Baba halin da ake ciki,amma ki sani idan har ba kina son yiwa Allah butulci ba,even though he is the cause of everything but ya taimaka muku and ba don dalilin sa ba da yanzun kuna can cikin wahala da rashin gata,but u’ve to think if this is the way u choose i’ll take my hand away from u,Allah (S.W.T) has seen that i have done all i can to u,amma tunda ba ni da muhimmancin da zan ba ki shawara ki yi amfani da ita shi kenan ki yi duk yadda kike so zan zuba miki ido” hawaye ne suka sake zubo mata ta goge tana jin damuwa tana neman fin k’arfin zuciyarta,a hankali tace “Ki yi hak’uri Adda ni ba ina cewa haka da wani nufin ba,amma dai maganar gaskiya ni ba zan iya zama da shi ba” Annie tayi k’wafa mai ciwo bata sake cewa komai ba ta juya ta bar mata d’akin,kwanansu biyu a UK suka yi sallama da su suka kama hanyar Nigeria,and har a time d’in Annie is still angry with her sister,while on Lolly’s side tun bayan da suka tafi da taga Annie bata sake kiranta ba,and even if she called her most of the time Annie was talking to her some how,so she became very worried,cikin k’ank’anin lokaci ta yi rama while a gefe guda kuma she lost someone to talk about damuwar da take ciki ko dan ya ba ta shawara.
*Three months later..*
The days are long gone,while during this time the number of events have taken place,including Lolly’s sudden outburst of anger,but it is still far from over,while a gefen Nuraz zuwa lokacin he has been able to alter the relationship between him and his father in accordance with his duties and respect and treat him as Allah (S.W.T) commands,but it is also zaman hira da shak’uwa ne babu in their midst har yanzun,while on Rafeek’s side he is constantly in prayer for Allah to settle his affairs and his family though yanzun ba sosai yake samun zama ba,yau yana wannan k’asar gobe yana waccan,but he has no hope except to get everything back to normal.
Yau ma d’in ya kama cikin irin ranakun da zai dawo daga tafiya,but still babu wani special tarba da aka preparing saboda shi,bcos a mafi yawan lokaci ma shi yake hanawa ayi,kasancewar yau tafiyar da wuri suka taso daga India shi yasa suka samu damar sauka a k’asar da yamma,directly after their departure from the airport suka nufo gida,ba tare da ya yi waya ya sanar da kowa yana hanya ba,when he finally got out of the car ya wuce cikin apartment,he didn’t meet no one in parlor because it is the time of asr prayer ne a gurin mu musulmi,he goes past to his bedroom door ya ji kansa yana masa wani irin azababben ciwo,cikin satin gaba d’aya tunda yayi tafiyar yake fama da shi ga shi ya k’i sauka sai dai idan ya sha magani ya lafa,ya ci gaba da tafiya cikin nutsuwarsa zai wuce bedroom jiri ya fara d’aukansa,ya daure da kyar ya dafa ya zauna saman armchair yana rik’e kansa da yake tsananta yi masa ciwo,after everything has gone ya tashi jikinsa babu k’arfi here yayi baya zai fad’i da sauri Nuraz da yake shigowa ya k’araso ya rik’e shi yana masa sannu,he lift his eyes that their color changed and thanked him,Nuraz felt something in his mind da yaga yanayinsa,ya mayar da shi ya zaunar yace “sit down please and have some rest” he nodded and gestured,Nuraz continued to look at him then yace “Are u sick?” Har ransa yaji dad’in kulawar da ya bayar a kansa,ya girgiza masa kai a hankali yace “No it was just a headache” he sighed again and then yace ya jira shi zai je ya dawo,ya amsa masa Nuraz ya fice da sauri,it didn’t take long ya dawo gidan da medications,while har time d’in Rafeek yana gurin bai tashi ba,Nuraz ya k’araso yana sake yi masa sannu ya amsa yana ta kallonsa,ya janyo table ya ajiye medications d’in and went past himself to bring him some water,bayan ya dawo he helped him ya bashi maganin,yana kallonsa yace “Za ka iya tafiya ko na taimaka maka?” Rafeek yayi masa murmushi and said he could,Nuraz yace to suje tare ya raka shi,ya mik’e a hankali yana tafiya Nuraz yana binsa suka wuce bedroom d’insa,after making sure he was fine yayi masa sallama zai fita Rafeek yace *”NOOR!”* Nuraz paused kafin a hankali ya waiwaya ya kalli Rafeek dake zaune gefe gadonsa,yace “Thank u” as Nuraz began to felt sensation cold in his heart ya girgiza kansa yace “It’s my pleasure,but please if there is nothing u can do ka kwanta and to get enough rest..” Yana fad’a ya juya ya fita,Rafeek ya bishi da kallo yana jin wani irin nadama a ransa game da abunda ya aikata a baya,he slowly closed his eyes hawayen nadama suka zubo masa,he sat down for a long time before ya tashi ya shiga bathroom to take bath.
No one knew he was coming home after Nuraz,dan haka ko da ya fito babu wanda ya sanarwa ya dawo ya wuce kitchen for the first time tun zuwansu gidan ya bada order a had’a masa healthy food akai masa,daga nan ya dawo parlor ya zauna yana tunanin al’amuran duniya,a haka mutanen gidan suka fara had’uwa a cikin parlor’n,bayan d’an lokaci Angelyn ta zo wucewa da kwandon kayan abinci za ta je bedroom d’insa Hajiya tana kallonta tace “Angelyn where are u going to take the food?” Tace “Ma’am zan kaiwa boss ne” Hajiya ta kalleta da mamaki tace “When does he come back?” Angelyn says that she doesn’t know,but young master ordered her in the meantime,Hajiya turned and looks at Nuraz dake kwance tace “Noor when did Rafeek come back?” Bai d’ago kansa ba yana ci gaba da clicking waya yace “yanzu ne ba jimawa” tace “Amma shi ne baka fad’a ba?” Yace “Hajiya saboda kada kuje ku dame shi ne” Hajiya was silent and looked at him with surprise tace “daga sannu da zuwa sai ya zama mun dame shi?” Yace “Hajiya ku kyaleshi ya huta to baya jin dad’i” tayi shiru tana kallonsa da mamaki tace “Ya akai ka sani?” Ya d’ago idonsa yace “Hajiya na ga lokacin da ya dawo fa” ta jinjina kai and said nothing more.
Da dare after maghreb prayers they were sitting in the parlor’n Rafeek came out sanye da jallabiya mai gajeran hannu brown color,Hajiya watched his condition that prove to be unhealthy as Nuraz said,ya k’araso cikin parlor’n suka gaisa da Hajiya,gaba d’aya yaran suka gaida shi suna yi masa sannu da jiki,gefen da Lolly take ya d’an kalla kanta a k’asa ta k’i yarda ta d’ago,he slowly turned to speak to Hajiya,Lolly tayi k’arfin hali muryarta tana rawa ta daure tace “Sannu da dawowa,an dawo lafiya,ya sauk’in jiki.?”
*Ku yi hak’uri wollahi these days wayana ke neman ba ni ciwon kai..*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan..👏*
Pᴀɢᴇ 42.
#Oʙᴇᴅɪᴇɴᴛʟʏ
Not only Rafeek even Nuraz,Hajiya and Nusrah were also surprised to hear her speak to him,because tun bayan dawowarsu three months kenan but bata tab’a kallonsa ba bare tayi attempting yi masa magana,shi kuwa yallab’ai Rafeek ai ji yayi kamar a mafarki hakan ya faru,bakinsan nan har b’ari yake wajen amsawa,Nuraz stared at Lolly and feels like he’s about to fly ya d’auko Annie ta zo ta ga abunda yake faruwa,parlor’n yayi shiru maganar da Rafeek zai fad’a ya manta,saboda tsantsar farin cikin yau ta kula shi har wani sabon kuzari ya ji ya k’ara samu,he blinks his eyes slowly yana godiya ga Allah and hoping that the future will be the complete solution of everything,sai da aka d’auki lokaci babu wanda ya sake cewa komai a parlor’n,suka ji maganarta ta furta “Allah ya k’ara lafiya” he completely closed his eyes again ya bud’e yana jin wani irin sanyi mai tattare da farin ciki da nutsuwa mara misaltuwa yana sauka masa a zuciya,ya amsa “Ameen! Thank u very much” ta sunkuyar da kai tayi shiru,Hajiya tana kallonsu zuciyarta cike da farin ciki a ranta ta furta “da yardar Allah k’arshen wahalar ku ne ya kusanto,Allah ka nuna min ranar da wannan al’amari zai faru” she smiled as she looked at Lolly’s side tace “Wai nace me yake damunka ne?” Rafeek ya d’ago kansa ya kalli Hajiya bakinsa ya kasa rufuwa yace “Ciwon kai ne kawai yake damuna Hajiya,ban san wane iri bane,but idan na sha magani yana lafawa” Hajiya ta jinjina kai tace “And ka je ka ga likita ne a can?” Ya tab’e baki yace “Hajiya kin san idan na yi irin tafiyar nan ba ni da lokacin kaina,ta yaya zan samu lokacin ganin likita?” Hajiya tana kallonsa tace “Ai ka ga matsalarka tunda ka san larurar dake damunka,ta ina za ka k’i zuwa ka ga likita? Sai na yi magana kuce ina da fad’a bayan fad’an nawa akan gaskiya nake yi” he smiled ganin za ta fara yi masa fad’a a gaban yara cikin salon kwantarwa da mutum hankali yace “Hajiya this is not what u think fa” ta harareshi tana cewa “kai tafi can haka ko wane lokaci kake fad’a,saboda kada nayi magana” teasingly ya sake kallonta but bai iya yin magana ba saboda hankalinsa da ya koma kan Lolly wacce ta sunkuyar da kai,Nuraz who sit besides was unprepared to look at Nusrah,quietly as if he don’t want to speak yayi musu sallama,Hajiya was watchful as he stared at Nusrah ta d’auke kai because ta san k’arshen zancen,cikin sigar tsokana tace “ku kuma sai ana fira,ka sata dole sai ta bika,ku shige d’aki kamar daddawa” Rafeek yayi murmushi saboda ranar yau ji yake kamar an y’anto shi,Nuraz ya kalleta yana shafa beard d’insa yace “To Hajiya idan mun zauna aikin me za mu yi miki?” Tace “Kai tafi can ni ba da kai nake magana ta ba” yayi murmushi yana gyara tsaiwarsa yace “Idan ba ni ba dawa kike da?” Ta harare shi tace “me za ka yi min da zan yi magana da kai,mutum kullum fuskarsa babu fara’a” murmushin da ya bayyana hak’oransa yayi yace “well Hajiya kin fi so mutum yayi ta dariya ne?” Tace “zai dai fi yi maka kyau” ya d’age gira yace “ni ba mahaukaci ba kawai sai na fara dariya babu dalili?” Ta kalleshi tace “sai mahaukata ne suke dariya?” Yace “to Hajiya dama duk mutumin da kika ga yana dariya haka kawai ai matsala ce da shi” harararsa tayi tace “waye ya fad’a maka?” Yace “ni da nake ganinsu kullum”,ta tab’e baki tace “kai ni wuce ka bani guri na san dai tunda ka tashi ba zama za ka yi ba” yayi murmushi yace “Haka ne kam”,tace “Allah ya ba mu alkhairi,umma ta gaida ashsha” bai amsa ba ya sake murmusawa,kallon Rafeek ta sake yi tace “Kai kuma ka samu lokaci ka kira likitanka saboda irin wannan ciwon idan ba ana tuntub’ar su likitocin ba matsalar da suke bayarwa yana wuce misali” yace “If Almighty God please allow me i’ll call him” because yana son ta bar maganar,tace “it will be better” Nuraz who was about to go yace “Well,Hajiya since he said he will call mene ne abun fad’a kuma?” Ta juyo ta kalleshi ganin yana tafiya tace “Ja’iri da ka tsaya ai” yayi murmushi bai juyo ba ya wuce bedroom d’insu.
Shortly bayan tafiyarsa Nusrah set out to follow him,Hajiya ta bita da kallo tace “Ja’ira kema guduwa za ki yi?” She laughs shyly tace “A’a Hajiya bacci zan yi ina da class da safe” Hajiya tace “to Allah ya bada sa’a” ta amsa tana sake yi musu sai da safe,tana shigowa bedroom ya bita with a tired look ta d’auke idonta daga kansa ta wuce closet da nufin rage kayan dake jikinta,ya biyo bayanta ya sameta tana cire turban cap dake kanta,ta baya ya rungumeta had’e da d’ora fuskarsa a saman wuyanta yana sauke numfashi,as he breathed out ta sauke ajiyar zuciya itama,ta d’an karkata kanta kad’an tana kallon yadda ya zagayeta da hannunsa,kafin ta yi magana ya rigata “Shi ne kika barni ina jiranki?” Tace “Uhn!” she was silent daga hakan and said nothing at all ya d’ago kansa yana bud’e idonsa dake lumshe yace “speak ur mind” she closed her eyes very calmly tana girgiza kai tace “I have nothing to say” juyo da ita yayi suka fuskanci juna,hannayensa a saman waist d’inta ya rik’eta sosai yace “u will say it right now” murmushin yak’e tayi ta sake girgiza kai bata ce komai ba,forehead d’insu ya had’a yana kallon cikin idonta yace “Ba za ki fad’a ba?” It was as if she were going to crying tace “I have nothing to say fa” yace “Ok then?” She nodded and said “Nothing!” yace “Mu je ki yi min wanka to” dariya ta yi masa cikin zolaya tace “I’m not going to bathe u,sai dai ka kwanta haka” ya shagwab’e fuska kamar yaro yace “Please Aunty” ta zaro ido tace “Aunty? Who do u call Aunty?” Fuskarsa har lokacin tana shagwab’e ya nuna ta kamar yadda sangartattun yara suke yi,ta had’e fuska tana kamo kunnensa tace “From now on kul ka sake cewa Aunty” yace “Ok Aunty” ta rik’e waist da hannunta d’aya tana zare masa ido tace “ban fad’a kada ka kuma ba?” Yace “Kin fad’a but ai ba zan iya fad’an sunan ki ba” tace “Daga yau *NUSRAH!* za ka dunga fad’a ka ji? Maimaita na ji” he nodded and said “Aunty Nusrah” cheeks d’insa ta kamo tace “Aunty ne ba za ka daina fad’a ba?” Ya gyad’a kai tace “Oyah kneel down here tunda ba ka ji” he said “ban iya ba ai” tace “za ka koya” yace “Za ki dake ni idan ban yi ba?” Ta girgiza kai tace “no but ba zan je wanka da kai ba” yace “please ki yi da ni” ta sake girgiza kai tace “Ai ka daina jin magana ni ba zan yi da kai ba” kukan shagwab’a ya fara yi yana rik’ota sosai,ta k’wace za ta tafi da sauri ya fizgota ta fad’o jikinsa,ya sake matseta sosai a jikinsa,ta yi saurin kallonsa tana yi masa murmushi,he raise his eyebrows and said “will u go with me?” She nodded her head and said “No” yace “Really?” Ta sake d’aga masa kai lips d’inta ya kalla yace “well bari na yi abunda za’a je da ni ko?” Duk da ta fahimci abunda yake nufi but sai da ta tambaya “me za ka yi?” Yace “I just want to be with u” ta shagwab’e fuska tace “to ai wanka zan yi yanzun,and ina jin bacci because gobe ina da class” yace “daga baya za mu yi,and yanzun ma ga wani class d’in kin samu” dariya suka yi a tare daga haka he never gave her a chance to talk saboda yadda yake mata yawo da hannayensa a saman cikinta like yana mata cakulkuli,ta yi ajiyar zuciya jin ya gangara da hannunsa k’asa playing with her navel,ta sake rik’e shi sosai tana fitar da numfashi heavily,ya d’ora fuskarsa a saman wuyanta and began to kiss her,daga nan ya yi sama zuwa lips d’inta,she clenched his backhead professionally ta ci gaba da licking tongue d’insa as she needed ya tura mata,when she had to suck on he felt like ya fita daga duniyar mutane,he backed them up to the bed because of how the game had gone,tun kafin su k’arasa taga yana k’ok’arin kwantar da ita da sauri ta juya akalar wasan,yadda take twisting d’insa sai ku rantse da can ta san duk wannan abubuwan da take yi masa,ya rik’e waist d’inta sosai saboda yadda dick d’insa ta yi erecting tana tab’a jikinta it’s length ak’alla ya kai 7.5cm (3 inches),ta kwanta jikinsa suna ci gaba da twisting juna,sun d’auki lokaci suna buga wasan,after they have been satisfied Nusrah tana kwance jikinsa idanunta a rufe tana wasa da hannunta a jikinsa,ya shafa bayanta a hankali yace “Ta shi mu yi wanka kada kiyi min bacci” ta yi murmushi tace “Ban fara bacci ba ai” yace “Na san ki ai yanzun sai na ji kin yi shiru” she smiled again tana bud’e idanunta,ya kalli yadda idanunta suka yi yace “Ta shi to,na ga idanunki sun fara canjawa” dariya tayi tana sauka daga jikinsa tace “Ai kai ne kasa suka canja,ni ba bacci nake ji ba” he nod his head and said nothing ya saka nickers d’insa,ta sake yin murmushi tace “and kaima ai na ka idanun ba farare bane” he turned ya kalleta yana rik’e da waist yace “da waye ya fad’a miki maza suna da ido mai haske? Farin ido ai sai ku mata” she smile tana adjusting kwanciyarta a cikin spreadsheet,ya wuce ya nufi closet yana cewa “ta shi za ki yi ba na ga kina gyara kwanciya ba” ta lumshe ido tana kallonsa yaje ya d’auko mata towel ya dawo,da kyar ta bud’e idonta ta kallesa,ya rik’e waist yace “well,get up or do u forget to have a class in the morning?” She smiled and said “No,i didn’t.” Ya mik’a mata hannu yace “get up” she slowly got up and straightened the towel over her body,ganin kamar ba za ta gama ba yasa shi d’agata ya nufi hanyar bathroom da ita,tayi dariya ta rik’e shi sosai,ko da suka shiga bathroom sun d’auki lokaci kafin suka fito because a can d’inma sai da suka jik’a juna da soyayya then suka yi abunda ya kaisu suka fito.
A parlor kuwa bayan sun yi sallama da su Hajiya suna tafiya,parlor’n yayi remaining silence,da zaman shiru ya damu Hajiya babu shiri ta tattara granddaughters d’inta ta yi musu sallama suka nufi apartment d’inta,here parlor’n ya rage daga Lolly sai Rafeek,haka suka zauna satar kallon juna but an rasa wanda zai fara yiwa wani magana har tsayin lokaci,Lolly was tired of sitting here ta tashi tana kallonsa ta gefe a hankali as if she don’t want to talk tace “good night” he couldn’t answer saboda mamakin da take ba shi,har ta yi gaba kad’an ta waiwaya luckily lokacin shima itan yake kallo,she quickly lifted her eyes ta wuce bedroom d’inta without saying anything,as she passed by ya lumshe idanunsa and breathed a sigh of relief,ba’a wuce mintuna goma da tafiyarta ba ya tashi quickly ya wuce bedroom d’insa,yana shiga ya d’auka phone and thought of whom to call,number Abba’n Nusrah ya fara tunanin kira da sauri bai gama yanke hukuncin ba ya kirashi,as the phone rang he happily exclaimed “Labbo! Kai ne a wannan lokacin?” Yayi ajiyar zuciya silently yace “Ko yanzunma neman shawararka yasa na kira ka” Abbah yayi murmushi suka gaisa and suka tab’a barkwanci then ya tambayi Rafeek da cewa “Ya aka yine aboki na? Ya amarya da yara?” Ajiyar zuciya ya sake yi yana lumshe idanunsa yace “Ka bari kawai D’an uwa,duk suna lafiya but ni d’in ne dai ina tunanin kamar ba ni da lafiya” Abbah yayi saurin amsawa “What is going on? Hope it’s not ur pain?” Rafeek ya girgiza kai kamar Abba’n yana kusa da shi yace “Wollahi d’an uwa ba ciwo na bane,tsakanina da amaryarta ne” Abbah yayi ajiyar zuciya yace “do u mean that u have not yet find any solution?” Rafeek ya shafa beard d’insa and said “That’s the answer” Abbah was silent and thought while Rafeek remained silent in anticipation of what will he say,Abbah ya numfasa cikin sanyin jiki yace “Well,i don’t understand u,wai kana nufin ka sameta kun yi magana ne ko har yanzun ka kasa bawa zuciyarka damar fad’a mata yadda al’amarin ya kasance?” Yace “that’s it” yace “If so i think u are the culprit” yace “Me yasa za ka yi saurin yanke hukunci? Na fad’a maka fa ko kallona ba ta yi tun da suka zo,ta yaya kake ganin zan samu damar yi mata wannan bayanin since bata ba ni damar yin hakan ba?” Abbah yace “Ka ga ni dai na fad’a maka laifinka ne,kai gaba d’aya yadda kake kullum haka kake,baka san yadda za ka kwantar da kai ba idan kana neman abu,waye ya fad’a maka ana yiwa mace haka? Su fa da kake ganinsu sai ka lallab’a su ka nuna musu duk duniya su d’innan dai su ne a gaba before ka samu abunda kake buk’ata a gurinsu,but idan ba haka ba za ka yi ta zama a guri d’aya kuma jiya tana nan a yau,shawara d’aya zan ba ka,whether u have the time or not to make it necessary and kana son kanka da lafiya ka sauke duk wasu ayyukan dake kanka ku zauna ku fahimci juna,whatever the stubbornness of a person is if ya ga ka nuna damuwarka a kansa yana ragewa,and i know that if God allows za ta yi maka uzuri” ajiyar zuciya yayi very hardly then yace “Kana ganin idan nayi haka shi kenan?” Yace “I didn’t tell u that,but ina da yak’inin za’a samu ci gaba” he said quietly “Well, if this is what i have to do,if God allow me cikin satin nan zan zo maka da labari mai dad’i” Abbah yayi dariya yace “banda ka tsaya wasa ai da tuni an wuce nan,maybe har mun samu..” Rafeek yace “Kana nan da halinka mutumin nan” Abbah yayi dariya yace “A’a an samu changes tunda ni kad’ai nake rayuwa without a helper” Rafeek yayi murmushi yace “well,am i going to look u for a helper kada zaman kad’aici ya illata min amini.” Dariya Abbah yayi yace “ka bari aboki ni harkar mata yanzun tsoro yake ba ni” Rafeek yace “A’a dai kada ka yi musu kud’in goro,ka dai samu wata ka gwada in Allah ya yarda za’a dace”,Abbah yace “banni na huta haka nan,na yi banji dad’i ba,duk da k’addara ta kaini ba don son raina ba” Rafeek ya sake numfasawa yace “well shi kenan Allah ya iya mana,but da har na gano maka wata,and na yi maka sha’awarta because ina da yak’inin za ta kula min da kai,amma tunda ba ka ra’ayi yanzun bari na bari kawai” Abbah yayi ajiyar zuciya yace “Aboki ka fahimce ni mana,ni a yanzun ba auren nake gudu ba,halin wacce zan auro shi ne abun dubawa,da ace ina aure na rabu da matar gara ace na samu wacce za mu zauna har abada” Rafeek ya jinjina kai yace “Haka ne,but wannan d’inma da ka ji na yi maganarta saboda na san ko wace ce ita,and idan ka aureta asirinka zai rufu za kuyi zaman lafiya bcos ba ta da hayaniya” Abbah ya numfasa yace “Shi kenan aboki zanyi addu’ah akai idan alkhairi ce a gare ni Allah ya daidaita ya had’a mu da alkhairi” Rafeek ya amsa kafin yace “Ya maganar mutanen Gombe ka je kuwa na ji baka fad’a min komai ba akan maganar da muka yi?” Abbah ya numfasa yace “Ka bari kawai d’an uwa har yanzun na kasa zuwa saboda kunyar su nake ji da tsoron fuskantar malam” (Mahaifinsa) Rafeek ya bud’e idonsa sosai yace “cewa za ka yi matsalar ta mu iri d’aya ce,kai baka je ba ni banyi abunda ya kamata ba” yace “Wollahi i want to go but ina tunanin ya kamata ace na kai musu Nusrah,sai dai lokaci ya k’ure tunda mun yi nisa” Rafeek yace “Ba na tunanin za a samu matsala game da tafiyarka da ita,but za muyi magana zuwa da safe” Abbah yayi saurin tarar numfashinsa “Kana ganin ba za’a samu matsala ba idan ka yi maganar?” Yace “There will be no problem if God approves” yace “Allah yasa” sun jima sosai suna sake tattauna yadda za su tunkari al’amuran kafin suka yi sallama kowannensu yana farin ciki da shawarar d’an uwansa.A wannan daren a gefen Rafeek bai kwanta ba sai da yayi nafila raka’a biyu to ask the Lord to forgive his sins and to ask for k’arfin guiwan da zai iya tunkarar Lolly ya yi mata explaining how things happened before then.
While on the side of Lollyn bayan ta barshi zaune cikin tunani da mamakin d’abi’unta tana shiga ta d’auro alwala tayi nafila,ta jima sosai tana addu’o’i da neman zab’in ubangiji mafi alkhairi then ta yi shirin bacci,bayan ta gama komai ta d’auki wayarta with the thought and fears of confronting Annie ta kirata,she made three miss calls ba’a d’auka sai a na hud’un,her body was cold enough to greet Annien in spite of yadda take amsawa babu fara’a sosai a tattare da ita,after sun gaisa duka suka yi shiru for a moment Annie za ta yi magana saboda shirun ya yi yawa Lolly ta numfasa tace “Adda dama i just call u for nothing but to apologize for what had happened,in Allah ya yarda i can’t do anything u don’t like again,and i will be sorry and to live with him a duk yadda yake,fatan Allah ya k’ara min hak’uri da juriyar zama da su.” She was saying this and didn’t wait for Annie to say anything ta kashe wayar gaba d’aya ta ajiye,tana jin hawaye suna saukowa saman fuskarta but ta kasa d’aga hannunta ta goge,ta jima sosai a cikin wannan yanayin kafin ta tashi taje toilet to wash her face from the tears da suka bushe mata,continuously thinking about how za ta yi accepting Rafeek as her husband for the second time.
Washe gari da safen kamar kullum after sun gama breakfast Nusrah ta mik’e da sauri ta yi musu sallama saboda za ta shiga skul,ta wuce bedroom kenan Nuraz ya biyo bayanta,tare suka gama shiryawa suka fito,sai da suka sake yi wa Hajiya sallama,daga nan ya fara ajiyeta skul and then ya wuce hospital *ASYLUM WELCOME,* tun da ya barta a skul ranar haka nan ta wuni tare da su Veronica but she could not perceive anything except mutuwar da jikinta yayi da wani irin yanayin da ta kasa gane masa,she was sitting there waiting for him lokacin sun fito sai yamutsa fuska take saboda komai ma ba ta jin dad’in sa tayi siririn tsaki tana kallon hanya,as Sarah looking at her cikin harshen nasara tace “Madam da ba don kada na yi shishshigi ba da na fad’i wani abu” ta d’aga idanunta hardly ta kalleta tace “What is it?” Sarah laughed and said “The King’s death will not be heard in my mouth.” Nusrah ta tab’e baki ta harareta,dariya tayi kad’an za ta yi magana Maria Robles dake gefensu ta tab’e baki tace “ku dai babu ruwanku,bikin sunma da bamu sani ba saboda rashin muhimmancin mu” lumshe ido Nusrah tayi a hankali because ba tun yau suke mata k’orafi ba tana ba su hak’uri tace “Haba mana Maria sau nawa kike son na fad’a muku auren nan haka aka yisa ba’a bamu damar shiryawa ba,ban san me yasa kike son maimaita maganar ba” Veronica looks at Maria who was ready to speak again and said “please Maria don’t say anything,we should excuse her since she told us the reason,but mene ne abun fushi tunda ga shi za ta ba mu baby?” Dariya suka sa su ukun Nusrah tayi saurin bud’e ido tana kallonsu tace “What are u saying Veronica?” Veronica laughed as she walked past tace “I said nothing” su Sarah suka sake yin dariya as they took their belongings suka yi mata sallama because they saw Nuraz’s car tun daga nesan tana nufo wajen da suke,ita kuwa uwar tawagar ko kulawa bata yi ba sai flat tummy d’inta da ta zubawa ido cike da mamakin abunda k’awayentan suka fad’a,a hankali ta sake nutsuwa ta lumshe idanunta tana lissafin rabonta da ganin menses,ta d’auki lokaci tana lissafa kwanakin but idan ta yi gaba sai ta rikice dole sai ta dawo baya,finally she started to find out kusan wata biyu kenan yanzun rabon da ta sake yi.
Tun da ya nufo gurin yake kallonsu,he didn’t know what had happened ya ga su Veronica suna dariya sun bar wajen,yana k’arasowa wajen trying to park ya zuba mata idanusa especially as she closed her eyes sai bai yi mata alamar da za ta san ya zo ba,he pulled the door out to see that she had no intention of getting her eyes open ya nufo inda take zaune,tun kafin ya k’araso his scent’s began to let her know that he was nearby,da sauri ta bud’e idonta ta sauke su a kansa,murmushin da yake mata yasa ta sauke ajiyar zuciya a hankali and then ta fara tattara kayanta yana zuwa ya yi mata sallama,ta amsa tana kallonsa kamar za ta yi magana ta fasa,hannunsa ya mik’a mata ta kama sannan ta tashi ya karb’i jakartan ya rik’e yana rik’e da hannunta suka k’araso inda yayi parking,ya bud’e mata ta shiga sannan ya wuce ya shiga ya tada motar suka fara tafiya a hankali,sun fita daga skul ya kalleta yace “what’s wrong with u?” Ta gyara kwanciyarta bata bud’e idonta ba tace “Nothing ni lafiya na k’alau” he just smiled and said nothing har suka shigo gida,yayi parking ya fito ya bud’e mata tana fitowa hadiman gidan suka fara yi musu barka da dawowa,ya rik’e mata hannu suka wuce ciki,suna shigowa parlor suka tarar da Hajiya zaune ita da Lolly da alamun maganar da suke yi mai muhimmanci ne duba da yadda Lolly ta sunkuyar da kai,suka yi musu sallama bayan sun gaisa suka wuce bedroom,Hajiya da ta tsagaita da magana ta bisu da kallo da mamaki ta kalli Nusrah tace “Baby zo nan na ga” a d’an tsorace Nusrah ta kalleta ta kalli Nuraz,ya lumshe mata ido alamun kada ta tada hankalinta,ta had’iye wasu irin saliva’s tana tafiya kamar ba ta so,ta dawo inda Hajiya take zaune,Hajiya was looking at her eagerly and says “Are u sick?” Ta girgiza kai alamun a’a,Hajiya dai bata yarda da amsar Nusrah ba tace “Babu inda yake yi miki ciwo?” Ta gyad’a kai alamun ehh,daga haka Hajiya tayi shiru tana kallonta,zuwa wani lokaci kuma tace “Shi kenan tashi ki je ki huta” ta tashi a hankali kanta a k’asa,haka kawai sai ta fara jin fad’uwar gaba musamman da ta tuna maganar da su Sarah suka gama yi mata a skul,she slowly re-watched herself had’e da shafa flat tummy d’inta,har ta shigo bedroom d’in bata daina tunanin da take yi ba,jin motsin shigowarta yasa Nuraz dake arean closet ya waiwayo ya hangota ta shigo but kamar ba ta cikin nutsuwarta,he was quietly looking at her yana jira ta k’araso ya tambayeta abunda yake damunta because ya san ba haka ya barta ba,but bai sani ba ko bayan tafiyarsa hospital wani abu ya faru duk da ya tambayeta yanzun babu jimawa ta fad’a masa babu komai,gajiya yayi da jiran ta ya fito lokacin ya rage kayan jikinsa ya sameta zaune saman armchair,yana k’arasowa ya fara cire mata vail d’in kanta tayi ajiyar zuciya tana kallonsa,he raised his eyebrow and said “What’s going on?” She nodded her head alamun babu komai,yace “I don’t believe” ta sake yin ajiyar zuciya za ta yi magana ya rigata “Kin kalli yadda kika koma kuwa?” She looked at him with surprise,ya kalli fuskarta yace “Ina tunanin ba haka na tafi na barki a skul ba,can u tell me what’s wrong with u right now?” Lumshe idanunta tayi tana yamutsa fuska tace “there is nothing happen to me” yace “really?” Ta gyad’a masa kai,ya tab’e baki yace “I can’t believe babu abunda yake damunki” tace “why not?” Yace “Haka kike kullum ko yaune kika dawo haka?”,”ya ya nake to?” She said with a dry smile on her lips,as he sat next to her jikinsu yana gugar juna yace “Do u want me to tell u?” Ta gyad’a kai,ya tab’e baki yace “what will u give me if i said it out?” Dariyar da ta bayyana hak’oranta tayi tace “za ka samu duk abunda kake so” ya d’age gira so excited yace “really?” She roll her eyes and whispers,yace “Wah! It’s a fun day” dariya maganarsa ta sata,yana kallonta yayi murmushi,tace “Akwai ranar da ba na shagali ba a gurinka?” Ya sake yin murmushi yana d’age shoulders yace “Akwai mana” tace “which day?” Yace “if u don’t want sai kin ba ni wahala kike karb’a” ta zaro ido bakinta a bud’e tace “Sharri za ka yi min?” Ya harareta yace “Babu wani gaskiya na fad’a” tayi rau² da ido kamar za tayi kuka,yayi saurin cewa “no! Ba haka nake son fad’a ba” tace “to me za ka ce?” Yace “We are always in fun” ta harareshi tace “Ai ba haka kace ba da farko” he raised his eyebrows and said “i have change my words” ta sake harararsa tace “u will come later” he looked up and said “please don’t judge me so bad,i don’t want to say so” ta tashi tana kallonsa tace “Ai kuwa sai ka bawa mutanen k’asar ku labari” da sauri ya bi bayanta yana cewa “Please mana Mr’s I” tace “there’s no patience and no fun today” as he came forward ya rik’e kunne yace “Please Rooh” ta d’age kai tana kallon sama tace “Please let me take off my dress” yayi saurin cewa “Muje na cire miki” ta mak’ale kafad’a tace “I don’t want” yace “Please!” Yadda ya furta kalmar cikin salo yasa ta turo baki bata ce komai ba,ya sake cewa “please Rooh” ta kalleshi kamar za tayi magana sai kuma ta fasa,ya sake cewa “Please!” For the third time,kallonsa ta tsaya yi as if she was looking for something in his face,ya sake rik’e kunnensa yana rage ganinsa yace “shall I?” she slowly leaned her back a gefen closet tana nodding masa kai,murmushi ya sakar mata yana nufo inda take sai da ta bari ya kusa zuwa quickly ta janye jikinta ta fice ta d’ayan side d’in,he quickly followed her yana cewa “ki bi a hankali kada ki fad’i” tsayawa ta yi cak tana sauke numfashi even though ba wai gudu tayi ba,ta kalleshi her eyes were filled with suspicion because she didn’t understand the meaning of their words from Sarah,Hajiya har zuwa na sa da yayi yanzun,ya k’araso inda take tsaye tana kallonsa ya rungume ta yana shafa bayanta,she was still feel him in shock,da kyar bakinta ya bud’e tace “what do u mean?” He smiled correctly and said “Don’t u really know what is going on?” She nodded her head,he smile again tace “I don’t understand what u want to say” yace “When last kika ga menses d’inki?” She looked at him in surprise and said “I don’t understand” he said “u will soon understand” she was silent and thinking yace “kin tuna?” ta tab’e baki tace “I like to remember but i still can’t” yayi murmushi yana copping fuskarta yace “look into my eyes” tayi kamar yadda yace,yayi mata murmushinsa mai tattare da nutsuwa yace “Kusan two months kenan rabonki da yi right?” ta zaro ido za ta tambayeshi yadda aka yi ya sani yace “Ina sanin lokacin da kike yi tun ba yanzun ba,kwanakin farkon kowane wata from 3-9,yau nawa ga watan da muke ciki?” she was silently looking at him tana juya maganganunsu a zuciyarta if that is the case,do they seem to indicate she is pregnant? Yace “But I’m not sure just na fad’a ne,sai mun je hospital za mu tabbatar,idan zatona ya zama dai² mun samu k’aruwa idan kuma ya sab’a maybe an samu matsala ne daga menses d’inki” banda binsa da ido babu abunda take yi dan tsabar mamakin daya jefa zuciyarta a ciki ko kwakwkwaran motsi kasa yi take,yayi ajiyar zuciya yana shafa cikinta yace “I will be glad idan zaton da nake ya tabbata” the way yayi maganar ta ji wasu irin hawaye sun fara taho mata,da sauri ta rungume shi tana fashewa da kuka,yayi saurin rik’ota hankalinsa a tashe yana rarrashinta because he didn’t know what caused her to cry,tana farin ciki ne ko kishiyar sa ne? She hugged him again with a sigh of relief and said “Take me to the hospital please” he hugged her tightly and said “do u want?” Instead of ta ba shi amsa sai tace “Please mu tafi” yayi dariyar da ta bayyana fararen hak’oransa yace “We will go but not this sooner” tace “please” ya shafa bayanta yace “ok we will but for now muje mu yi wanka” cikin zumud’i ta amsa tana rik’o hannunsa suka wuce bethroom,sun b’ata lokaci suna soyayya a cikin tube then suka yi wanka suka fito,a gaggauce suka shirya suka fita ba tare da sun fad’i inda za suje ba.
Bayan fitarsu daga gidan Rafeek ya shigo kai tsaye ya wuce apartment d’in Hajiya saboda kiran da tayi masa babu jimawa,he came in and found her in the parlor,ya risina ya gaisheta ta amsa tana kallonsa tace “Sit magana za muyi da kai” ya ji gabansa ya fad’i but ya daure ya zauna,yana kallon gefe for not knowing what Hajiya would say to him,quietly Hajiya whispered “Rafeek I want u to tell me the truth,,do u love ur wife or u don’t?” He quickly looked at Hajiya da ta had’e rai as she saw that he had no intention of speaking tace “da kai nake magana ka tsaya kallona” Yayi saurin k’ifta ido yace “Hajiya ina sonta” ta gyad’a kai tace “Me yasa duk tsayin wad’annan watannin ka kasa daidaita al’amuranka da iyalinka?” He bowed his head and said nothing,Hajiya said “Well,what i’m going to tell u is,if u don’t want me to ruin ur marriage,nan da wasu y’an kwanaki na baka idan ka bari na yi fushi ka ji na fad’a maka zansa almakashi na raba abunda yake tsakaninku” saurin d’agowa yayi fuskarsa babu walwala yace “ki yi hak’uri Hajiya in Allah ya yarda zan yi yadda kike so,amma Hajiya ki taya ni addu’ah wollahi ban san da yadda zan fuskanceta na yi mata bayani ba amma da tuni na yi hakan” ta d’aga kafad’a tace “wannan kuma kai ya dama,na riga na yanke hukunci ko ka gyara ko kada ka yi duk wannan kai zai dama ba ni ba” kamar zai kurma ihu haka ya tsaya kallon Hajiya yana son yin magana but damuwar halin da zai shiga idan Hajiya ta raba auren sun kamar yadda ta fad’a yasa shi yin shiru zuciyarsa cike da nadamar k’in nemawa kansa mafita tun dawowarsu,Hajiya dake kallon yanayinsa tace “u can go but remember what i told u” ya gyad’a kai ya yi mata godiya when he gets up,he goes out but zuciyarsa a cunkushe da tunani iri-iri especially Hajiya’s word su ne abunda yafi komai tayar masa da hankali,ya fito daga apartment d’inta guard d’insa da suke jiransa wani ya zo zai bud’e masa mota,ya dakatar da shi ya wuce apartment d’insa,yana shigowa kai tsaye ya wuce bedroom d’insa with his suit in his hand ya ajiye a gefen bed ya zauna and dropped the suspender above his shoulders,ya fara unbuttoning long sleeve d’in dake jikinsa due to the kind of sweat da ya fara tsatstsafo masa,his thoughts and anxieties were now on nothing but the way to overcome the problem sai dai ya kasa,he was afraid to look at her bare ya yi mata magana all because of what he had seen in her eyes,ya lumshe idanunsa da suka yi masa nauyi continued to pray in his heart akan Allah ya ba shi juriyar fuskantarta.
He spent long time sitting here ba tare da ya san adadin lokacin da ya b’ata ba then ya tashi ganin lokaci ya tafi sosai ya wuce bathroom after ya yi wanka ya shirya cikin lightweight outfit masu haske ya fito parlor saboda jin apartment d’in da yayi shiru,he sat on the armchair and powering the plasma,BBC NEWS channel ya kamo,yana zaune shiru shi kad’ai ya rasa abunda zai yi,a zahiri duk wanda ya kallesa zai ce TV d’in yake kalla but inwardly his attention turned away from what was said in the news,Lolly da tun d’azun ta ga shigowarsa lokacin tana fitowa daga bedroom ta zo wucewa ta ga ya fito yana zaune a parlor shi kad’ai,ta kalleshi a hankali ta yi masa sannu da dawowa,da yake hankalinsa ba ya tare da shi sai bai ji ba,ta yi kamar za ta wuce sai kuma ta dawo ta wuce ta d’auko ruwa da drink a medium tray ta d’auko cup,even though she was afraid of what might happen but ta daurewa zuciyarta because she wanted to forget the past and agreed to accept him as her husband for the second time,for no other reason than kyautatawar da mahaifansa suka yi mata,their love,care and respect da suka ba ta tun a wancan lokacin,and then she wanted to show Annie she’s always ready ta sadaukar da farin cikinta akan duk wani umarnin da za ta bata,for nothing but to show respect,love,willingness and obedience to her…..
*#Not everyone can get it the way he wants,ita rayuwa dole ne kamar yadda Ubangiji (S.W.T) ya halicce mu differently ka fi wani ne,wani kuma ya fika,we are not all alike,and ko a jikinmu idan muka duba even our fingers ba dai² suke ba,so this is how Allah creature is wani ka gansa dogo,wani gajere,wani fari,wani bak’i,wani kyakykyawa,wani akasin haka,wani mai lafiya,wani mara lafiya,wani mawadaci,wani talaka,whatever God wills to see his servant a haka zai barshi,Alhamdulillah da yadda Allah ya halliceni kuma yaso ya ganni,i won’t say anything to u,but u have to know duk wanda ya zage ni ko yayi min abunda ban ji dad’in sa ba na barshi da Allah,iyawa ko rashin iyawa Allah (S.W.T) has create my existence in between,but abunda kuka manta ku d’in da kuka iya why don’t u decide to fix it? Ba ni da girman kai and ba wai ina alfahari da kaina ba,turanci da nake sawa a book ba damuwarku bane idan har wad’anda nake yi dominsu suna fahimta Alhamdulillah,every language in the world uses English ba Smasher ce ta fara ba da zai zama abun magana and ba za’a gama akanta ba,number na da kuke nema zan ajiye muku duk mai k’arfin guiwa a cikinku da kuke maganata ya dawo min,i would like to please from now on duk lokacin da kuka ga ya yi muku ku neme ni,not to ask for my forgiveness but to know that ubangijin da ya haliccemu yana kallonku kuma maganganunku ba za su rage komai ba sai abunda Allah ya so,kada ku yi tunanin na yi fushi,ur words are nothing and bai dame ni ba,but ko dan gaba da ku zauna kuna yi da mutum behind his eyes gara kai tsaye ku same shi ku yi magana da shi,idan mai fahimta ne zai gane,if akasin haka yake shi kenan,no one is capable of doing wrong,and babu wanda yafi k’arfin ayi masa gyara. But thank u very much. And anyone who’s looking for Smasher here’s my number 08165726609 u can save ko wata rana a gaisa.*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan..👏*
Pᴀɢᴇ 43.
#Tʜᴇ ᴄᴏғғᴇᴇ ᴛɪᴍᴇ
*I don’t really know what kind of words should i use to express my happiness,na yi farin ciki sosai and i’m always proud of u dearies,whoever loves Smasher may he for whose sake u love me,love u ❤,live longer my foes i don’t really have time to waste akan maganganun kun nan bare raina ya b’aci,for sure wanda suke yi dan naji haushi za ku shekara a nan baku ga fushi na ba. Thank u so much my people for sending ur best wishes and warmth prayers. A duk inda kuke Smasher loves u fisabilillah.!☝*
💕
Tana shigowa cikin parlor’n she goes straight to where he was,very calmly ta ajiye tray d’in a saman table,remote d’in da yake ajiye next to him ta wuce ta d’auka had’e da turning TV d’in off because ta fahimci hankalinsa ba ya tare da abunda yake yi,da sauri ya dawo cikin hayyacinsa yana kallon TV d’in da aka kashe,yayi ajiyar zuciya ya lumshe idonsa without bothering to find out who had turn it off,ta kalleshi ganin bai yi magana ba though fuskarsa ta bayyana damuwa,jikinta a sanyaye tace “Barka da dawowa” kamar a mafarki yaji maganarta,he quickly opened his eyes ya sauke a kanta tana tsiyaya ruwa a glass cup,ya kasa amsawa saboda mamakinta har yau ya k’i barin zuciyarsa,ta d’ago kanta lokacin da ta mik’o masa cup d’in suka had’a ido da shi,yayi still bai karb’i cup d’in da take mik’o masa ba,da taga kallon ya yi yawa ta bud’e bakinta tace “Ka karb’a” without any doubt ya kawo hannunsa zai karb’a ta mik’o masa,kasancewar bai rik’e dai² ba garin ya karb’a cup d’in ya fad’o daga hannunsa,the sound of the explosion na cup d’in yasa ta rufe idonta,yayi still yana kallon yadda tayi,a hankali yayi ajiyar zuciya a nutse ya d’auki telephone ya k’ira kitchen,Angelyn came out quickly za ta gyara wajen Lolly ta d’ago idanunta jin abunda yace a wayar,ta kalli Angelyn tace ta tafi za ta gyara,Rafeek ya sake zuba mata ido,yana kallonta ta gyara gurin without even having a chance to talk until ta dawo ta zauna kanta a sunkuye tana kallon k’asa,he took a deep breath zai yi magana itama ta d’ago with the intent to speak,yayi shiru ya fasa yin maganar,itama ta yi shiru ganin yana son fad’ar wani abu,they took a moment a haka babu wanda yayi magana ya bud’e baki a wahale yace “Fad’i abunda kike son cewa” she nod her head and said “A’a ka fara fad’a” he said “don’t worry ki fara fad’a” tace “ai kai ne namiji kai ya kamata ka fara fad’a” yayi shiru yana tunanin abunda zai fad’a,da taji shiru ta d’ago kanta a hankali ta kalleshi,yadda yayi shiru kasan ba wai abunda zai fad’a ya rasa ba he just didn’t know how to start,ta numfasa a hankali ta fara magana “D’azun mun yi magana da Hajiya,and she said za ku yi magana idan ka dawo..” he quickly stared at her ganin she picked up the thread he had lost yace “wane magana kuka yi?” As she bowed her head yanayinta kamar na mutumin dake cikin damuwa tace “She said!” Before tayi concluding statement that she were intended to say yace “she will split up our marriage idan bamu daidaita kanmu ba?” She quickly looked up at him,ya had’iye saliva’s very hardly yana jan numfashi,ta girgiza kai a hankali tace “this is what she said” ya rufe idanunsa that he feel as if they were being filled with soil,muryarsa a low tone yana jin fad’uwar gaba yace “I don’t really know how to say it out,even though i knew it was my fault and i accepted my mistake but i couldn’t figure out how to apologize to u,i’m ashamed of my Lord for the blame i have inflicted on him,no matter what happens though akwai k’addararmu a ciki but the mistakes i made have been worse,abunda kowa ya dunga hango min zan aikata tun wancan lokacin i just closed my eyes because my thoughts and knowledge were showing me akan gaskiya nake,this gave me opportunity to do what i did yau ga shi ranar da kowa yake jin tsoron ta riske ni ta zo,i’m ashamed to apologize,ina jin tsoro and infinite remorse,a times i feel as ina ma ace ina da dama to look back,probably da na yi hakan for nothing other than to correct my mistakes,but duk hukuncin da kuke ganin ya dace da laifina,idan har daga gare ku ne,and doing so will make u feel at ease from the suffering da na saka ku a ciki,a shirye nake na karb’i duk hukuncin da kuka shirya yi min,ni na janyowa kaina faruwar komai,duk da na san abunda ya faru was heavy and painful a hakan na dage sai da na rabaku da duk wani farin ciki,i still apologize to u and asking u again for forgiveness,i don’t really know what happened saboda tsananin kunyar laifukan da na aikata,but of course everything that happened at that time was linked to my lack of religious knowledge,i know kina da sani akaina da rayuwana,kasancewar kin zauna a cikin gidan mu,ba sai na fad’a miki wannan ba,kin sani i’m more focused on ilimin boko,that is why i have never known that daga kwanciya sau d’aya u could easily become pregnant,but later i just heard one of our religious teacher explain akan irin matsalar mun at a preaching conference that we attended,here i realized what i had done wrong,and thought to go and get an education,because i don’t know what will happen next,and na nemo ku na rok’i afuwa,but a lokacin i didn’t get this opportunity because of an incident da ya faru,which is why i didn’t do it until later,na shiga Nigeria neman ku but i have never found u,because a lokacin shekaru biyar kenan da rabuwarmu,kamar yadda Baba ya fad’a muku yadda al’amarin ya kasance na jima ina zuwa tun ba ya kula ni because he was so angry har ya fara tsayawa and to listen to the words i had with him,this was only bayan na samu Abbah (Alhaji Zakar) nayi musu bayanin abunda suka faru,later on na samu suka shiga cikin maganar da kyar,tare da su muka yi nemanku but we couldn’t find u,wannan dalilin yasa dole muka hak’ura bayan mun ba da cigiya,bayan wasu lokaci na dawo aiki bisa umarnin Abbah,i became deeply disturbed by the uncertainty of where u were going,the severity of the events and problems i was experiencing with *LYDIA* na gamu da heart attack,i’ve been suffering for 23 years but it didn’t get worse until later,i suffered a lot,duk inda nake tunanin za ku iya zuwa mun duba but babu wani labarin da muka samu mai dad’i game da b’acewar ku,sai a ranar da muka je Ali Jericho here in Albert street,i was very surprise lokacin da na ganki tare da Nusrah,sai dai at that time i thought she’s ur kid wannan ne dalilin da yasa ban fara yi miki magana ba,because i never thought zan ganku a cikin k’asar da muke zaune,in my opinion ku da muka neme ku a Nigeria bamu same ku ba me zai kawo ku London? Na jima ina sawa ana bibiyarku saboda rashin k’arfin guiwan da zan iya fuskantar ku,and ban sani ba ko kin yi wani auren and then wane irin fushi kuka yi? And duk abunda yake faruwa lokacin ban sanar da Hajiya ba,sai ranar da aka yi hira da Noor a BBC here na sanar da ita abunda yake faruwa,even though i was worried about how things would turn out but a haka muka je gidan da kuke zama,,ban yi mamakin abunda kuka yi ba,because idan ni aka yiwa abunda na aikata muku i don’t really know how to handle it,wannan damuwar and fear that has been with me for so long has been rekindled and firgicin da na shiga akan labarin ku threw my heart into anguish,lokacin da na fara dawowa nutsuwata na daure duk da ba wai na gama warwarewa ba na je da niyyar warware yadda al’amarin ya faru,here na sake tararwa kun bar k’asar,i found myself in despair and uncertainty,at that time the only thing that kept me from komawa cikin rashin lafiya shi ne samun labarin kun tafi Nigeria ziyara a wajen masinjan Noor,and ko da muka samu labarin bamu jira mun sake ganin wayewar gari ba muka bi ku can,wannan shi ne labarin abunda ya faru a tak’aice and everything u see or hear about it surely babu k’arya a cikinsa,haka yake a zahiri,but maganar *LYDIA* ko da na aureta at that time Hajiyata ba ta so,ganin na takura ta rabu da ni saboda Abbah yayi magana and maganar hausawa da suke cewa “Idan yaro yace zai had’iye gatari sakar masa k’ota ake yi! This is the reason why itama tasa ido bata sake cewa komai ba” Numfasawa yayi yana girgiza kai cikin jimami yace “Na yarda da ita hundred percent but ta rusa wannan yardar,ta hanyar maye gurbinta da k’arya,she deceit and betrayed me,we lived in for fifteen years,and having three kids,a zahiri duk wanda ya san lokacin da muka yi aure,ko da ta haihu babu wanda bai yi tunanin kids d’in ba nawa bane,but at the same time Allah (SW.T) ya sake saukar min da izina over my crimes against u,even though na gane kuskuren da na aikata and i repent again,but what happened next threw my heart into agony and babu wanda bai shiga damuwa ba,kasancewar babu wanda bai san Rafeek and how he lives with his family,that is why bayan aurena da *LYDIA* da wasu watanni wanda suka san ta,suka san halayenta suka yi k’ok’arin sanar da ni but da yake ba zama nake yi a k’asar ba sosai,and idan na yi tafiya ina jimawa ban dawo ba,wannan dalilin yasa ban san abunda yake faruwa ba,and kasancewar Lydia is a kinda clever woman who is determined to leave no trace of their identity shi yasa babu wanda ya san wace ce itan until later,just as u know the attitude na duk mutumin da yake da ilimin boko yana da tsatstsauran ra’ayi hakan yasa tace sai na barta ta yi aiki,,after then her eldest son met with an accident,i was not in the country but i had been ordered to take him to the hospital,kasancewar ya yi asarar jini dole sai an k’ara masa,Dr Stevens was in charge of everything and hospital d’insun aka kai yaron,after his blood was taken for testing,though Dr Stevens knew a lot about us but this time he was disturbed by the fact musamman yadda yake ganin LYDIA tana gudanar da al’amuranta a cikin hospital da waje,instead of ayi testing jininsa akan dalilin da yasa aka d’auka here Dr Stevens yasa ayi masa DNA for some reason he didn’t tell me until later,on the day i left all my project in Germany and returned to London,i didn’t tell anyone that i was on my way,bayan na sauka direct daga airport muka wuce hospital,i’m not surprise da na tarar LYDIA ba ta hospital,bayan na duba jikin yaro muka wuce gida…” Shiru yayi and he couldn’t continue until ya d’auki lokaci mai tsayi yace “It was not long na dawo hospital a nan Lydia ta ganni,tana kallona babu barka da dawowa bare tambayar ya hanya,ta fara k’orafi ban zo da wuri ba idan yaron mutuwa yayi ma itace za ta damu,harkoki na nasa a gaba ban damu da su ba,ban saurari lamuranta ba na yi abunda ya dace,lokaci na da komai na ba su though a times ina jina kamar ba ni ba and ba ni da wadatacciyar lafiya a jikina but a haka har yaron ya warke muka dawo gida babu wani abu da ya faru,,after then Dr Stevens was letting me know what he saw in the results of our DNA,i was very surprised and disturbed,even though kafin ya sanar da ni what was going on ya yi k’ok’ari kwantar min da hankali,kamar yadda na sani as a Muslim i had to take the risk but lamarin ya yi girman da ban iya rik’e shi ba,and i made sure hak’k’in ku ne yake bibiyar rayuwata,so daga nan ya ba ni shawara on how to resolve the matter because he’s a witness akan duk takun LYDIA ba tare da ta sani ba,bayan na yi bincike and to find out lallai akwai lauje cikin nad’i here na yi figure out wani ex-boyfriend d’inta da suke tare,na sa ayi following footstep d’inta da duk abunda take yi idan ta fita and sauran yaran na sa aka kaisu hospital gurin Dr Stevens domin tabbatarwa idan akwai jini na a cikinsu,when Dr Stevens assured me that babu kid d’ina a ciki here na fad’i ban sake sanin inda nake ba sai da na samu 3 month in comma,Dr Stevens ya yiwa Hajiya bayanin al’amarin da yake faruwa,ranta ya b’aci sosai a wannan lokacin,bayan na fara dawowa na ga b’acin ranta da ban tab’a gani ba,duk da ba ni da lafiya a time d’in but that didn’t stop Hajiya from being angry with me,,after all Lydia’s hidden things was revealed wannan shi ne ya zama dalilin rabuwarmu and the reason why ciwon da nake tare da shi yayi k’arfi har wasu suna ganin kamar i’ll not survive..”
Ajiyar zuciya yayi idanunsa da suka sauya launi because he remembered what really happened a lokacin da ya shigo ya tarar da Lydia in his room,on his bed suna lalata with her ex-boyfriend da take gayyatowa especially if she made sure mutanen gidan ba sa k’asar,but ya b’oyewa Lolly a cikin labarin because it’s too embarrassed and ya san hak’k’in ta ne shi yasa ubangiji yake testing d’insa,yana fita daga wannan masifar sai wani ya faru da shi,ya lumshe idanunsa ya bud’e yana jin damuwa,parlor’n yayi shiru na wani lokaci,a hankali Lolly ta d’ago kanta tayi ajiyar zuciya silently tace “Certainly whatever happened before Allah (S.W.T) ya k’addara zai faru,and as we all know yarda da k’addara (the good one or bad one) is in the doctrine of belief,as a Muslims we must accept duk k’addarar da ubangiji ya zana mana,,,may he grant and give us the power to overstep every destiny that comes to our way” kallonta yayi a hankali ya amsa da “Ameen” ta sake yin shiru like a thinker of what to say,after a while tace “Whatever happened ina so mu kalleshi a matsayin abunda ya wuce,as i have said since then i have forgiven u,so let us go forward,Allah ya yafe mana laifukan mu gaba d’ayan!” Saurin kallonta yayi yaga ta d’ago kanta,wani irin farin cikin da yake ji a lokacin gani yake kamar it’s not real,ya nodded and said softly “I’m really glad to hear that,but i’m not tired of apologizing,please forgive me” she smiled softly “Ya wuce in dai ta b’angare na ne” yayi sanyayyan murmushi yace “thank u very much.” She bowed her head shyly and daga haka she didn’t say anything anymore.
A b’angaren su Nuraz kuwa bayan fitowarsu daga gida Nuffield Health (the Manor Hospital) suka nufa here in headington,bayan zuwansu as each every private hospital was treated with respect and dignity,and ko bayan wannan ma babu wanda bai san Rafeek ba with their relationship to each other,even though it’s not clear but a ranar da suka sauka k’asar da maganganun da suka dinga yawo cikin kafafen sadarwa,and then shi kansa Nuraz d’in ya fara musu highlight,bayan wannan kuma sanin da aka yi masa akan aikinsa ana matukar ba shi respect,that is why in some places no one knows his real name except inkiya da suke masa wato *DR PSYCHO*,after all the tests prove that she was pregnant,suna zaune office d’in Dr Paredes wata nurse ta kawo sakamakon,Dr Paredes ya warware result and looked at it carefully,murmushin da yayi yana d’ago idanunsa daga kan takardar shi ya bayyana musu lallai zargin da suke yi were true,Nuraz looked at her yana yin ajiyar zuciya mai had’e da murmushi,Dr Paredes yace “Congratulations Mr and Mr’s” Nuraz smiles at him and says “thank u Dr,zargin da muke yi ya tabbata kenan?” Dr Paredes ya gyad’a kai yace “absolutely sure” ya fad’a yana mik’a masa result,ya karb’a a hankali ya bi content d’in,yana gama gani ya mik’a masa hannu and thanked him once again,daga nan ko da suka gama abunda za su yi cikin tsananin murna yana tarairayarta da bata dukkan kulawarsa suka zagaya guraren shak’atawa,ranar har gidan su na Albert street sai da suka je kasancewar they had not left the house da yake akwai kayansu a can and tun zuwansu k’asar basu samu damar zuwa ba,they unveiled a new love page here,duk motsin ta akan idonsa saboda yadda yake rawar k’afa akan cikin da dukansa bai wuce 7weeks ba,they didn’t come home until 8:00pm.
Suna shigowa parlor da wani greatest surprise suka fara,Lolly zaune saman dining daga ita sai oga Rafeek,despite ba wai suna yin hira bane but it assured Nuraz lallai akwai abunda ya faru da ba sa nan,they looked and smiled at each other and began to move in,basu yi tunanin zaunawa a gurin ba kasancewar a k’oshe suka shigo gidan,sun dai gaisar da su sannan suka yi musu sallama za su wuce bedroom Rafeek ya kira Nuraz,ya amsa a hankali yana rik’e da hannun Nusrah,tayi saurin kwace hannunta k’asa² tace “Zan jira ka shigo” ya d’aga idanunsa yana kallonta,bata jira kallon yayi tasiri akanta ba ta wuce,because a nata hangen bai kamata ta zauna tsakaninsu ba al’halin ta fahimci magana za su yi,tana tafiya ya fara takowa ya dawo,saman kujera d’aya daga cikin na dining d’in ya zauna yana fuskantar Lolly dake side d’in dama na Rafeek,voice d’in Rafeek a low tone ya fara magana but most of it was ban hak’uri da neman gafara,sai bayanin da ya yiwa Lolly da ya maimaita game da abunda ya faru da shi a baya,here suka sake fuskantar juna,after they all pardoned and anyi uzuri wa juna,Rafeek ya rok’i alfarmar Nuraz akan maganar da suka yi da Abba’n Nusrah last nigh da yace he wanted to go with her,Nuraz was silent and wondered why his own father couldn’t command him but to ask for his honor? While a gefen Rafeek kuma ganin yadda yayi shiru ya zubawa guri d’aya ido,Rafeek looked at him again and said “If u think there will be a problem game da maganar,shi kenan zan sanar da shi mahaifin nata,zuwa wani lokaci sai kuje tare” ajiyar zuciya yayi yana girgiza kai yace “I don’t think so *DAD*,because in my opinion tunda shi ya nema yana son zuwa da ita,why don’t we let her go? And ya kamata ace ko bai tambaya ba mu barta su tafi tare taga family d’inta” Rafeek da ya k’urawa Nuraz ido he never knew when hawayen farin ciki suka zubo masa,his face were full of smiles saboda jin dad’in yau Nuraz ya kirashi Dad yace “Thank u beta (My son).” Quickly Nuraz looked at him and said “What is a compliment here? All i have to do wajibi na ne,as i would do for my mother,i must do it for u,godiya ko neman alfarma bai kamata da mahaifa a gurin y’ay’ansu ba,whenever u want something from me,anytime anywhere u should just said it as a command ba ka nemi alfarma ba,if u are looking for a favor ko kana yi min godiya a duk lokacin da nayi wani abu,they will make me forget that u are my *FATHER.!”*
The description of the happiness that Rafeek found himself in at the time zai zama kamar b’ata baki,for the joy he felt in it completely ya mantar da shi kowa da komai except the two of them sitting in front of him,gani yake a duniya ba shi da kowa,ya goge hawayen da suka zubo masa yana girgiza kai cike da jimamin lokacin da ya wuce,bayan komai ya lafa duka suna farin ciki da Allah ya nuna musu wannan lokaci har suka fahimci juna when no one of them thought about it,Nuraz yayi musu sallama because he knew his wife was waiting for him,yana tafiya babu jimawa Lolly ma ta tashi bayan ta yiwa Yallab’ai sallama,ya bi ta da kallo yanajin wani irin sanyi yana passing through him,he was so thankful to Allah for giving him the strength to face his family today har ya warware matsalar da ta addabe su tsayin lokaci,,,here yayi ajiyar zuciya heavily na samun y’anci and then he got up and went to his room cikin wani irin takun tafiya mai cike da sukuni.
A b’angaren Lolly lokacin da ta shiga bedroom wanka ta fara yi ta d’auro alwala,tana fitowa kafin komai sai da ta fara yin sallah raka’a biyu,idanunta suna tsiyayar da hawaye take sake rok’on Allah ya ba ta juriya da hakur’in zama da duk mutanen da wani alak’a zai had’a su,tana idarwa it twisted lotion alone to her body and then arranges herself into two in one silk women nightwear farare,ta cikin sleeveless ce ta gaba an zuba mata adon lace mai shara²,babu abunda ba za ka gani ba,tsayinta duka is just a few inches long,sai robe d’in da take doguwa har ankle d’inta,ta d’aure mad’auran a gefe,k’afarta sakaye a cikin mule slippers bayan ta feshe jikinta da turarukanta masu dad’i da sanyin k’amshi ta fito za taje kitchen saboda lokacin ta san kowa ya shige d’akin baccinsa,cikin nutsuwarta take tafiya har ta wuce ta shiga kitchen,as she thought no one was out tana shigowa ta bud’e cabinet to pick up a glass cup and turned to the coffeemaker,not taking a long time tana daga tsayen ta gama had’awa,just in time for her to go out tana juyowa taga mutum tsaye in the doorway,as she does not know when yazo gurin tsoron da taji yasa ta saki cup d’in dake hannuntan,da sauri Rafeek dake tsaye tun lokacin da ta shigo kitchen d’in ya shigo jikinsa sai rawa yake because as she quickly went back and closed her eyes to know that it would be difficult coffee d’in da ya zube a jikinta bai k’onata ba,yayi sauri ya kwance mad’aurin robe d’in tana k’ok’arin cirewa ya taimaka mata,maganarsa har sark’ewa take wajen tambayarta bata k’one ba? She slowly opened her eyes ta saki wani fitinanniyar ajiyar zuciya mai tattare da sheshshek’a,hakan da tayi ya bawa k’irjinta damar d’agawa incidentally boobs d’inta suka yi rawa,idanun rafeek akanta lokacin da hakan ya faru,nan take zuciyarsa ta shiga zullumin da har bai san lokacin da yayi ajiyar zuciya ba,ya sake tsareta da idanunsa,ganin haka yasa da sauri ta matsa daga wajen ta d’auko abun shara to took out the broken glasses,he was standing there tasa mop tayi scrubbing wajen,t
Fitar Annie babu jimawa ta gama abunda take,dawowa tayi d’akin ta duba ganin Hauwa ta fara bacci ta kira Nusrah,ta tashi da sauri zata fita tana amsa kiran har ta kai bakin k’ofa Lolly ta farka,tana kallon zata fita ta barta ta b’ata fuska kamar za tayi kuka,Annie tayi shiru tana kallon ikon Allah,a hankali ta shigo ciki ta dafa shoulder d’inta tace “Mene ne.!?”
Ta d’ago kanta a hankali cike da sakarci tace “ki ce ta dawo..”
Annie tace “wace ce zata dawo.!?” A hankali tana kallon Nusrah dake tsaye bakin k’ofa tana kallon su tace “My Angel”
Annie ta juya ta kalli Nusrah tace “zo daughter” Nusra ta taka a hankali ta koma Annie ta kalleta tace “yi hak’uri daughter ki zauna tunda bata so ki tafi,barin kawo miki abincin sai ki ci a nan” Nusrah ta amsa da “toh”
Annie ta fita parlor tana girgiza kai tana murmushi,Nuraz ya d’ago yana kallonta yaga tana murmushi,tab’e baki yayi kad’an yace “Annie.! What makes u laugh.!?”
Ta kalleshi tana d’aukan plate d’in dake ajiye saman dining tana serving tace “Wollahi nida Lolly’nka ne,ta hana Nusrah sam ta matsa,yanzun na lek’a na tarar ta fara bacci,daga na kirata ta zo ta ci abinci ta tashi zata min rikici,na tambayeta tace wai bata so ta tafi,shi ne nace ta bari to na kai mata abincin can sai ta ci,idan ta koma baccin sai ta fito” bai ce komai ba ya jinjina kai yana mamakin al’amarin.
Satin su d’aya da zuwa ya fara attending course daya kawo shi,itama Nusrah Alhamdulillah ta samu admission suna daf da fara lectures sun bata cardiology (b’angaren abunda ya shafi zuciya),,tana kwance a parlor taga ya shigo,ta d’aga kai ta kalleshi bata yi magana ba taga ya wuce hanyar bedroom d’in Annie,a hankali can k’asan ranta tace “ko me ya dawo da shi gida yanzun.!?”
Ta tab’e baki ta yi shiru tana tunani,baifi five minutes ba taji alamun fitowarsa,tayi luf ta bi hanyar da ido,ya zo ya wuce da alama bai ganta ba,tashi tayi bayan fitarsa ta nufi hanyar d’akin da mahaifiyarsa take ciki,ta shiga ta tarar tana bacci,a hankali ta zuba mata ido cikin tausayin yadda rayuwarta ta kasance,wasu irin hawaye suka gangaro mata,ta goge tana kallonta,a fili ta furta “All thanks be to Allah,he who united me with good and helpful people,sun taimake ni a lokacin da basu san wace ce ni ba,ba su san asali na ba,da wane irin abu zan saka musu ban sani ba.! Yah Ubangiji kai ka k’addara min had’uwa da su,dukkanin alkhairinsu gare ni ba zan iya mantawa ba,ya Allah ka sakawa wad’annan bayi naka da mafificin sakamako..!”
Ajiyar zuciya tayi tana ci gaba da tunani a zuci,a hankali wani sashi na zuciyarta ya furta “Ko yanzun da a ina nake.!? am i still alive,dead,ko ina nan cikin hauka.!?”
Ta ji hawaye sun cika mata ido,ta zauna kusa da Lolly daga gefen k’afafunta ta kura mata ido,ta yi ajiyar zuciya mai nauyi a hankali cikin mutuwar jiki ta d’aga kanta kanta sama idanunta a lumshe “O Lord.! Kai ne ubangijin dukkan wani abun halitta,u are the reviver of the dead,and receiver of the healthiest life,richest of all and everything,u have made our destiny be the same,yah Allah grant us the ability to succeed all ur test over us..”
Ta jima sosai a cikin d’akin tana tunani,ganin duk lokacin data d’auka bata farka ba yasa ta fita.
In 2 weeks da zuwansu k’asar ta fara attending skul,cikin nasara da maida hankali akan karatunta da tunanin yadda rayuwarta za tayi idan bata maida hankali ba,a gefe guda kuma zuciyarta a kullum cikin yi mata khud’uba da tunatar da ita take,idan ta bawa wad’annan bayin Allah kunya tak’i tsayawa tayi abunda ya dace yaya za su ji,shi kenan sun yi asarar dukiyar su sun tsaya mata,ita kuma ta basu kunya.? Da wane idon ma zata iya kallonsu idan hakan ya faru.!? Wad’annan tunanukan da take yawan yi su suka sake bata damar nutsuwa,ta fara k’ok’arin manta duk wani damuwarta da abubuwan daya faru da ita a baya,a hankali cikin tak’aitaccen lokaci ta ci gaba da confessing matsalar gabanta..
3 Year’s later…
Tana zaune saman study table tana karatu,ta jiyo Annie na kiranta da sauri tasa bookmark ta mik’e ta fita,a parlor ta tarar da su Bareerah tana basu labari suna ta dariya,ta girgiza kai tayi murmushi sannan ta k’arasa kusa da Annie ta zauna tace “Annie ga ni..!”
Lolly dake murmushi ta kalleta tace “Zo Baby ni nake kiranki” ta mik’e a hankali zuwa gurinta ta zauna,lolly ta shafa kanta tace “me kike yi ne a d’aki ke kad’ai.!?”
Tana squeezing face tace “Karatu nake yi Aunty i’ve a test gobe”
Lolly tace “Ok.! Je kiyi karatun ki kada na takura ki,thought babu abunda kike yi ne ki rakani,but bari muje tare da Bareerah”
Tayi saurin yin murmushi tace “No.! Aunty muje na raka ki” su Annie suka yi dariya,Lolly tana kallonta taga yadda tayi da fuska,tayi murmushi tace “Je ki gyara fuskarki mu tafi to,tunda kina son fita.”
Ta mik’e da sauri ta koma bedroom tana dariya,kaya ta canja zuwa wani simple gown daya sha adon stone’s milk colour tasa milk flat shoe ta nad’e kanta da vail d’in rigar,ta feshe jikinta da turaruka masu dad’i ta fito rik’e da wayarta k’irar iPhone8,su Annie duka suka kalleta suka yi murmushi,a yangance ta matso kusa da Lolly tace “Aunty na shirya”
Lolly tayi murmushi ta mik’e tana gyara nad’in vail d’inta tace “Muje ko kada mu b’ata lokaci” suka yiwa su Annie sallama,Annie cike da zolaya tace “Allah yasa ayi min surukai”
Suka kalleta babu wanda yayi magana suka fita,,Ali Jericho Store dake 9 albert street cikin oxford city d’in suka nufa,suna tafe cikin farin ciki,kai da ganinsu kasan suna cikin jin dad’i,babu wanda zai kalli Lolly a yanzun yace ta tab’a yin wani jinya,ko yace tana da saurayin d’a kamar Nuraz mai shekaru 28,yadda tayi kyau tayi y’ar k’iba ta samun lafiya da kwanciyar hankali duk sai girmanta ya b’oye,,sun shigo cikin mall d’in suka wuce Nusrah tana taya ta duba abunda take so,suna yi suna hira cikin nishad’i kamar wasu k’awaye har suka gama d’aukan abunda suke so,suna shirin barin gurin wasu turawa da suka shigo arean da suke suna magana,hankalin Lolly ya kai kansu,su biyu ne sanye da shigar da kana kallonsu zaka tabbatar basu had’a alak’a da musulunci ba,d’ayar tana bawa d’aya labari cikin harshen nasara
“Jenny.! I don’t understand what u are saying.”
Wacce aka kira da Jenny ta kalli y’ar uwarta tace “Ohh.! Thania don’t u recognized his face.!?”
Thania ta gyad’a mata kai tana tab’e baki tace “I don’t know him,and i don’t think..”
Jenny tayi dariya cikin harshenta tace “k’arya kike yi,kawai dai kice baki gane shi ba.!”
Thania ta tsaya kallonta tace “Kamar yaya.!?”
Jenny ta harareta tace “Ohh No.! Thania.. Don’t u know who *SUPERIOR* is.!?”
Thania ta fiddo k’ananun blue eyes d’inta tana rik’e waist,Jenny ta sake yin dariya tace “Shi kika gani yanzun fa za mu shigo..”
Thania tayi dariya tace “Da gaske shi ne wannan,ina guards d’in kuma,naga duk inda za shi a zagaye yake da guards.!?”
Jenny ta gyad’a mata kai tana lumshe idanunta tace “Kin san su manya wani lokacin suna yin b’adda kama su shiga cikin mu”,Thania ta fara waiwaye ta marairaice tana rik’o hannun Jenny tace “Please dear,muje na sake ganinsa,i so much love him deadly,kin san na tab’a baki labarin matarsa ta kusa kashesa ko.!?”
Jenny ta gyad’a kai tace “Haka kika fad’a min,ita da boyfriend d’inta ko waye ma.!?”
Thania tace “Yes of course.”
Jenny tace “To wai duk ita mene ne ya kaita.!? Ta samu miji kamarsa ta wulak’anta,ai gashi nan yanzun ta yi mana bak’in ciki,yace ba zai sake aure ba,lokacin da akayi hira da shi a news yake fad’a”
Thania ta tab’e baki “Ki bar mahaukaciya,kuma fa wai ashe wannan yaran da ake cewa nasa ne,duk babu nasa kids d’in boyfriend d’inta ne”
Jenny ta zaro ido tace “Hey.! Yaran duka uku babu nasa.!?”
Thania ta gyad’a kai tace “haka ya fad’a ai,kuma kin san DNA suka yi shi ya tabbatar masa babu kid d’insa a ciki”
Da mamaki a fuskar Jenny tace “Ta cuci kanta,yanzun duk wannan expensive life mai cike da alatu ta cuce su ta fitar dasu daga cikinta..”
Thania tayi murmushi tace “I wish za mu had’u ko sau d’aya,da na gwada sa’a ta..”
Dariya sosai Jenny tasa mata har da kyakyatawa,sanda ta ga Thania ta ji haushi sannan ta dakata tana dafa kafad’arta,cikin rarrashi tace “Sure dear zai so ki kuma,bcos kema ba baya ba ai.. But kin makara dear”
Thania ta washe baki tana kallon Jenny with her blue eyes tace “Ohh.! Thank u dear,,let go.”
Shiru tayi saurin yi tana had’e rai,tana kallon Jenny tace “Jenny me kike son cewa ne.!?”
Jenny tayi ajiyar zuciya tana lumshe ido da bud’ewa ta dafa shoulder Thania tace “Dear bafa wani abu bane nake nufi,kawai dai na ce kin makara ne.”
Thania ta sake had’e rai tana taune lips d’inta,Jenny ta sake lumshe ido ta fesar da iska mai d’umi za ta sake yin magana Thania ta fizge jikinta ta wuce da sauri zata fita,Jenny ta fara kiranta tana cewa ta dawo ta ji abunda za ta fad’a,bata tsaya ba bare ta dawo,da sauri ita kanta Jenny ta ajiye abunda ta d’auko tabi bayan Thania da d’an gudu duk da tana saman hill shoe ne har suka fice.
A hankali Lolly data bisu da kallo ta juyo tana kallon Nusrah,haka nan taji jikinta ya yi mata wani iri she feels not compatible,ta kama hannun Nusrah da sauri tana jin kanta na sarawa,ta lumshe idonta tana fad’in “Baby let go home”
Nusrah tayi saurin rik’ota da hannu biyu ganin yanayin da take ciki ta fara tambaya
“Aunty are u alright.??”
Ta girgiza mata kai ta d’ago kad’an tana bud’e lumsassun idanunta,yadda tayi wani iri lokaci guda yasa hankalin Nusran ya fara k’ok’arin tashi da sauri tace “Mu tafi to.”
Suka kamo hanyan fitowa,sun tsaya sun biya charges e d’in abunda suka siya kafin suka fito,Nusrah na rik’e da hannunta tana mata sannu,ta girgiza mata kai a hankali tace “Thank u Angel”,suna fitowa k daga Ali Jericho cab suka tsayar Nusrah ta fad’a masa inda zai kaisu,yace su shiga tana rik’e da hnnun Lolly har lokacin tace “Aunty muje” ta bud’e mata motar tana k’ok’arin taimaka mata ta shiga,kamar ance ta d’aga kai ta hango shi tsaye yana amsa waya,wani muguwar fad’uwa gabanta yayi da suka had’a ido,yadda ta sanshi haka nan dai yake har yanzun babu abunda ya canja,yana nan da kyaunsa,d’an gayu da shi first class,saurin d’auke kanta tayi daga kallonsa ta runtse ido tana karanto addu’o’i,da sauri ta zauna tana juya kanta d’aya side d’in,Nusrah ta shigo ta zauna ta rufe motar,ta yi shiru hawaye suna bin fuskarta,Nusrah ta juya tana kallon yadda jikinta ke tsuma da yadda ta rirrik’eta,ita dai duk ta shiga tunanin abunda ya tada mata hankali,da sauri tace ma drivern ya ja su tafi,baturen ya amsa sannan ya fara k’ok’arin tada mota.
Da wayar a kunnensa tunda suka had’a ido da ita ya kasa ci gaba da magana,suka wuce ta gabansa,,har suka tsaya bakin apartment d’insu jikinta bai daina kyarma ba,Nusrah ta rik’ota suka wuce ciki bayan ta sallami mai cab d’in,suka shiga cikin parlor’n tana rik’e da ita,tana ganin Annie da sauri ta saki Nusrah ta fad’a jikinta tana fashewa da kuka mai tsanani,hankalin Annie a tashe ta kalli Nusrah ta kalleta ta rik’o ta da sauri za tayi magana aka danna doorbell,Annie ta kalli Nusrah ta juya ta kalli entrance tace “Daughter duba ki gani waye.!?”
Ta gyad’a kai a hankali ta wuce jikinta a sanyaye idanunta suna tara kwalla,Annie ta sake rik’o ta sosai a hankali tace “Wai mene ne yake faruwa.!? Ki sanar da ni abunda ya tada miki hankali,wani abu ya faru da kuka fita.!? Na san lafiya k’alau kuka fita,yanzun kuma kin dawo min kina kuka,wani ne ya yi miki wani abu a can d’in.!?”
Kuka take sosai hawaye wani na bin wani duka ta kasa magana,Nusrah tayi saurin bud’e entrance,bata tsaya duba waye ba ta dawo ta zauna a k’asa tana kallonta,Annie ta waiwayo kanta cikin damuwa tace “Daughter fad’a min mene ne ya faru da kuka fita”
Ta gyad’a kai a hankali ta fad’awa Annie komai da ta sani,Annie ta kalli Lolly bata gane kan zancen ba tace “Yanzun ba za kiyi shiru ki fad’a min abunda ya tada miki hankali ba.!?”
Tana sheshshek’ar kuka bata yarda ta d’ago ba tace “Big Siater.. I saw him with my aye..!”
Annie ta zaro ido tace “Shi wa.!?”
Dai² lokacin yana shigowa cikin parlor’n ta furta *”RAFEEK..!”*
Wani irin mummunan tashin hankali ne ya ziyarci Annie,bakinta a bud’e da mugun mamaki ta maimaita “Rafeek.!? Kika gani.!?”
Ta gyad’a kai tana ci gaba da kuka,tsaki Annie tayi mai rai da lafiya,cikin hayaniya tace “Shi ne dan kin ganshi kika tashi hankalinki haka,ya san kina yine.!?”
Ta girgiza kai,still Annie ta sake jan tsaki tace “shirme kawai.! To ko ganin ki yayi ina ruwanki da shi.!?”
Ta d’ago idanunta da suka fara canjawa tace “Amma Adda ya ganmu fa shima,ni dai ina jin tsoro.!”
“Da ya ganku sai aka yi yaya kenan.!? Ko kuma ya nuna miki ya damu da ke ne.!?”
Tace “A’ah.!”
Annie ta tab’e baki tace “Tunda ya nuna bai san da zaman mu ba ke mene ne naki na damuwa.!? Koma mene ne ya faru a baya,k’addara ta had’a mu da shi,ya kamata zuwa yanzun ki cire komai a ranki kiyi rayuwarki kamar kowa,ubangiji ya tsara faruwar komai,saboda haka bana so kina sa minor things a ranki,ko dan gudun komawa cikin mawuyacin halin da kika fad’a a shekarun da suka gabata..”
Tayi ajiyar zuciya a hankali tana goge hawayenta,ta kalli Nusrah data takure a guri guda idanunta sunyi rau² tana shirin yin kuka ta zuba mata ido,Annie ta juya kad’an tana kallon abunda take kallo,taga idanunta akan Nusrah,tana kallonta taga yadda tayi da fuskarta tayi ajiyar zuciya had’e da tsaki tace “Kema kukan za kiyi min ne madam.!?”
Tayi saurin kallon Annie tana girgiza kai a hankali,Annie ta harareta tace “Ki yi min kuka yanzun na had’a ku duka nayi maganin ku..”
Ta k’arasa maganar tana harararsu,Nusrah tayi ajiyar zuciya kawai bata ce komai ba,sai lokacin ta tuna anyi knocking ta bud’e,a hankali ta waiwaya,suka yi ido biyu da shi tsaye yake a guri d’aya,alamun dake kan fuskarsa suka tabbatar mata ya gama jin komai da suka tattauna,da sauri Nusrah ta mik’e tsaye…..
😨😨 #Who’s he.!?
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 19.
#Aᴄᴄɪᴅᴇɴᴛᴀʟʟʏ
*Wai me yasa wasu mutanen duk inda mutum ya kai da hak’uri sai sun k’ure sa.!? a lokacin da mutum yake musu mutunci da kauda kansa daga k’ananun abubuwa,sai sun sa dole yayi magana,idan kun san za ku dunga aikamin da k’ananun maganganu ta inbox ku daina karantawa dan Allah,ni bance dole ku bini ba,wad’anda suka ga zasu iya su karanta,amma wai yau har ta kai ana fad’a min idan na san littafina na kud’i ne na fad’a,wanda da zance na mai da shi na kud’in ba lallai masu fad’amin maganar su kasance cikin masu siyan ba,dan kawai banyi update a lokacin da na saba yi ba,idan haka ne me yasa tun farko ban rubuta muku details na inda zaku biya ba.!? Ku burin ku a turo muku novel ku karanta a lokacin da kuke so baku damu da sanin mai turowar yana lafiya ko A’a ba,yana da uzuri ko basa da su.. Wannan ba rayuwa bace,duk mutumin da yake girmamaka ya kamata kaima ka mutunta sa,ko ba komai yana sa ka farin ciki ta hanyar aikinsa.. Maganar gaskiya ban ji dad’i ba kuma kun yi disappointing d’ina,Allah ya sani ban cika son yin magana ba sosai,amma dole ta sa ni yi,za kuga duk comments d’inku babu wanda na amsa,raina ya b’aci gaskiya da abunda ya faru jiya.. Amma a kiyaye gaba,idan yau mune gobe fa ba mu bane.*
*Fatima & Ummu Hummaira ina godiya sosai,ubangiji ya bar k’auna.. Anaa ahabbakum-thiir.*😍
💕
Saurin wucewa tayi ta nufi hanyar bedroom,ransa a matuk’ar b’ace yake kallonsu duka ba tare da ya ce komai ba ya wuce hanyar bedroom d’insa,Annie ta juya jin tafiya ko sallama bai yi musu ba ta ganshi yana wucewa and ba shi da niyyar ya kula su,ta girgiza kai tace “Mr Man.! Come here..”
Har ya kusa da entrance ya tsaya,sai daya d’auki lokaci kafin ya waiwayo a hankali yana sake had’e rai ya dawo inda suke,ya zauna kad’an saman armchair ba tare da yayi magana ba,Annie ta kalleshi sosai tana had’e rai tace “Me aka yi maka ne kake cunkushe mana fuska..!?”
Yayi saurin d’agowa suka had’a ido da Nusrah data fito tayi saurin kawar da kanta ta wuce,yana sake had’e rai yace “Nothing” a can k’arshen mak’oshi,Annie ta kalleshi sosai tace “Really.!?”
Ya d’ago kad’an yana marairaicewa yace “Annie babu komai,kawai fa stress ne” ta tab’e baki tace “Na ji,,amma ai baka yi sallama ba da zaka shigo”
Ya sake d’agowa yana kallon mahaifiyarsa yaga ta kwantar da bayanta idanunta a lumshe ya kalli Annie da wani irin yanayi a fuskarsa k’asa² yayi sallama,sannan yace “Annie what wrong.!?”
Ta kalleshi sosai tace “Uhn.! Nima dai ban san mene ne yake damunta ba,amma koma mene ne na san baya rasa nasaba da mahaifin..”
Bata k’arasa ba yayi wata irin zabura ya mik’e tsaye yana toshe kunnensa,Annie ta kalleshi za tayi magana taga yanayinsa ya sake sauyawa idanunsa har sun koma wasu iri,a fusace kafin ta yi magana tuni ya bar mata wajen.
“Habibiiy.!” Annie tayi calling him out,not looking back and standing where he was ta sake kiransa,still bai motsa ba daga yadda yake ya jiyo tace “Came back let’s talk.!” kasa juyowa yayi yana tsaye a gurin har ta maimaita yafi a k’irga,da yaji bazai iya jurewa ba cewa yayi “I’m sorry Annie,but bana tunanin yanzun zan iya jurewa muyi wannan maganar” ta jinjina kai a hankali cikin damuwa,da ta fahimci yanayin da yake ciki da sauri tace “Ok..!”
Yana jin tace haka ya wuce da sauri,yana shiga waistcoat d’in ya fara unbuttoning,kamar ta yi masa laifi ya cire ya cilla saman resting chair yana sauke wasu irin ajiyar zuciya,waist d’insa ya rik’e da hannaye biyu yana furzar da wani irin zazzafar iska,after some minutes ya gyad’a kai yayi licking lips tunawa da kalmar da Annie ta kusa fad’a,angrily ya zare stocking d’in and began to unbuttoning long sleeve dake jikinsa,wani irin zafi yake ji tun daga cikin b’argonsa,sai daya tabbatar ya rage kayan jikinsa ya zauna daga shi sai nickers a saman bed yana hargitsa curly hair d’insa,ya d’auki lokaci a haka yana tunani then ya kwantar da bayansa a saman bed d’in ya lumshe idanunsa,jin zuciyarsa yake ta yi masa wani iri saboda b’acin rai,jikinsa banda hucin zafi da shivering babu abunda yake,hannunsa ya d’ora saman forehead d’insa ya dafe “Me yasa za ki gansa yanzun.!?” Ya furta a k’asan mak’oshi a zafage ,bud’e k’ofa akayi a hankali,bai tashi ba har ta k’araso cikin d’akin,yanayin da ta gansa a ciki yasa tayi saurin juya masa baya,a rikice tace “Wai ka zzz.. Zo..!”
Tana fad’a bata jira ya amsa ba ta fara tafiya za ta fita,bai tashi ba har lokacin idanunsa a lumshe yaji alamun ta bud’e k’ofa za ta fita ya d’ago a hankali yana fad’in “come over here” ta tsaya cak a inda take bata juya ba,ya tashi ya zauna sosai ya maida hannayensa baya ya dafe su a saman bed,chest d’insa ya d’ago yana kallon yadda take kame²,yaja siririn tsaki yace “Ba dake nake ba,kika juya min baya.!?”
Ta kasa juyowa ta kalleshi,ya mik’e a hankali ya fara tafiya yana rangaji kamar ya sha wani abu,har ya tsaya a bayanta bata sani ba sai da yayi magana,ta juyo a razane ta ganshi tsaye daf da ita,tayi saurin rufe idonta,za tayi magana ya rigata “Bakya ji ko.!?”
Ta girgiza masa kai,yace “Mene ne ya hanaki yin magana.!?”
Ta fara in’ina,a masife yace “Speak well.. I don’t want any of ur in’ina” a tsorace tace “To kasa riga.”
Sai lokacin ya kalli jikinsa daga shi sai nickers,yayi tsaki ya juya mata baya da sauri yace “Who’s calling me.!?” Da sauri idanunta a k’asa tace “Annie.!” Ya tab’e baki yace “Jeki gani nan zuwa” ta fita da sauri ko tsayawa taji abunda zai sake cewa bata yi ba,yana jin ta rufe masa k’ofar yayi maza ya fad’a bathroom,wanka ya fara yi ya d’auro alwalar maghreb,yana fitowa ya gyara sumar kansa ya shafe jikinsa da mayukansa,sannan yasa long sleeve ya kawo wani wool men sleeveless sweater mai V-neck saboda yanayin sanyi ya d’ora a sama ya kamo hanyar fitowa.
***
Yana kallon sanda motarsu ta bar gurin but ya kasa motsawa,almost 30 minutes ya d’iba a gurin yana tunanin anya itace ko kuwa mai kama da ita ya gani.!? Wata zuciyar tayi saurin fad’a masa
“Wannan fa ba kama bane kawai,ita ce da gaske..”
Saurin katse tunaninsa yayi ya juya ya fara bin inda suka yi da kallo,but ko alamar su bai gani ba,da sauri ya juya ya nufi inda driver’nsa yake,tun kafin ya k’araso cikin hayaniya da wannan tsadadden turancin nasa yace “Hey.! tada mota muje..”
A rikice baturen ya juya ya yi tunanin ko wani abu ke shirin faruwa a arean da suken,ya bud’e masa mota Rafeek na shigewa ya rufe yayi saurin fad’awa shima ya tada mota ya juya ya d’auki hanyar da zata mayar da su gida da mugun gudu.
RAFEEK dake zaune a baya ya zuba idanunsa kan wayarsa yana kallo da tunani mai zurfi not knowing where they were going sai da suka shigo carport drivern ya gyara parking ya fita ya bud’e masa yaji yana fad’a masa sun iso,,ya d’ago zai yi magana ya gansu a cikin mansion,a fusace bakinsa har wani kyarma yake ya taune lips yana matse forehead d’insa,yana d’agowa ya kwashe shi da wani irin gigitaccen mari,cikin hayaniya yace “Here i insisted u to brought me.!?”
Baturen yana dafe da cheeks d’insa ya furta “Sorry sir”
Cikin hayaniya Rafeek yace “Ka ci ubanka kai da sorry d’in”
Duka maidservant dake harabar mansion d’in suka fara sauke kawunansu k’asa bcos sun san masifar sa babu wanda ba zata shafa ba musamman idan yaga wani yana kallonsa,a zafafe ya koma mota cikin masifa yace “bring me back to where u take me.. Quickly.!”
Saurin fad’awa mota drivern yayi yaja a 360,guard d’insa suka dafo musu baya,da mugun gudu suka d’auki hanyar komawa 9 Albert street,a bakin Store na Ali Jerich suka yi parking,tun kafin motar ta gama tsayawa Rafeek ya fice yana dube²,guards d’insa suka dafo masa baya suma suna tayasa duk da basu san mene ne actual abunda ya kawo su ba,ya koma dai² inda ya tsaya d’azun yana dubawa,yaga babu alamun su,a hankali ya lumshe idanunsa yana juya kansa kad’an²,Clark ya matso kusa da shi yace “Sir.!”
Da sauri ya bud’e rinannun idanunsa ya watsa masa wani irin kallo,a masife yace “Who told u to came.!?”
Clark yana raba ido yace “Sorry sir”
A masife Rafeek yace “Sorry for ur self.”
Ya juya ya ci gaba da dubawa,almost 2 hours suna wajen mall d’in yana duba ta inda zai ganta but shiru,tun daga kan motocin dake parke a gefe har wad’anda suke wucewa amma ko mai kama da ita bai gani ba,again Clark bai yarda ba ya matso kusa da shi da niyyar ya tambaye shi ko zai fad’a musu abunda yake so sai a duba musu record na CCTV cameran mall d’in,Rafeek ya juyo da sauri ya kalleshi,duka shi ba don Clark d’in yayi maganar ba ya manta ma da akwai wani CCTV a gurin,ya girgiza kansa da sauri ya wuce yayi gaba,Clark yace ko zai bari suje su control room,yace A’a basu san me yake nema ba,suka wuce yana gaba har cikin mall d’in,basu jima ba sosai bayan sun samu yin magana da Manager mall d’in aka kai su control room,gaba d’aya Operators d’in aka tara masa su,daga shi sai su a cikin room d’in sai Clark sauran duk ya kora su waje ya fad’a musu abunda ya kawo shi,vedio recording surveillance footage na last 2 hours and half aka fara search,babu jimawa aka masa playing,ya zuba idanunsa a saman screen yana watching,bayan wucewar wasu seconds cam1 ya nuna dai² zuwansu da shigarsu gurin,da aka ci gaba da tafiya cam2 ya sake nuna ainihin shigowarsu mall d’in,duk abunda suka yi da inda suka shiga a hankali cameras suka yi finding out,suna fita camera1 ya sake nuna inda suka tsayar da cab Nusrah na rik’e da ita,abunda ya basu wahala kad’ai shine number cab da suka shiga,duk iya k’ok’arin su na son su gano lamarin ya rikitar da su,hankalin Rafeek a tashe yasa suka fita daga mall d’in,a hakan bai hak’ura ba yasa suka bi hanyar da suka nufa,guards d’insa suka fara k’ok’arin binsa yace su koma gida,ba dan sun so ba haka suka tafi suka kyale su su 3,wasa² tun ana batun counting hour daga 1,abu ya fara tafiya up to 5 hours,sun zagaye duk inda suke tunanin cab d’in sun ta bi,but ko irin colour d’in cab da suka shiga bai gani ba,kan dole ya hak’ura yasa drivern ya juya suka nufi mansion,,suna tsayawa a harabar gidan security’nsa suka bud’e masa ya fice idanunsa sun sauya launi,veins d’in kansa sun fito rad’a² a waje kana kallonsu,bai kula kowa ba duk yadda suke welcoming nasa,ya wuce inda entrance yake,wani irin security door ne na dim glass na ciki zai iya ganin na waje,palm d’insa kad’ai yayi shone daga gefe,door d’in yayi welcoming nasa kafin ya bud’e ya wuce ciki Clark ya biyo shi rik’e da phone da suit d’insa,”Subhanallah..!” Shi ne kad’ai abunda na iya fad’a a lokacin da nayi arba da cikin mansion d’in,fan’s duk yadda zan fad’a muku tsarin sa ba lallai ku fahimta ba,but ku hasko kawunanku a ciki,k’arshen had’uwa iya tsari da duk wasu alatun more rayuwa babu wanda idanunku ba zasu hasko muku ba,tun daga kan parlor gidan ya kasance wani irin aljannar duniya ne,chairs kad’ai da aka zuba aka yi decorating sun kai five set a first floor kad’ai,parlor guda d’aya ne amma yadda aka yi ginin da wasu irin pillars da fitilu ke zagaye da shi sai ku yi tunanin sun kai hud’u,ko wanne an masa decoration da different colours,wannan yana wane wannan saboda tsaruwarsa,na tsakiyar shi ne yake d’auke da two set kuma duk ciki ya fi girma,sauran dake zagaye da shi an baza musu wasu irin rantsatstsun royals,dai fitowar wata y’ar dattijuwa data had’e cikin wani rantsatstsen super jikinta sai haske yake gold ta ko ina ga sanyayyan k’amshi da take bazawa ta nufo inda yake k’ok’arin zama saman wasu lafiyayyun armchairs tana tafiya tana kallonsa har ta karaso inda yake “Rafeek.!” Tayi calling nasa out,bai iya d’agowa ba sai da ya kwanta yana sakin wasu irin ajiyar zuciya masu nauyi,ta zauna kusa da kansa tana lumshe ido da bud’ewa ta shafa kansa,saurin juyawa yayi ya rungume ta with his coloured eyes yake kallonta ya kasa magana,hankalinta a tashe tace “Rafeek.! Mene ne yake damunka haka.!? Ka kalli yanayin da kake ciki kuwa.!?”
Yaci gaba da sauke ajiyar zuciya da k’arfi,ta rik’o fuskarsa slowly ta zuba masa idanu,a tsorace ya d’ago idanunsa da suka fara tara hawaye yace “Hajiya.! I’ve seen it not for awhile” ta tsaya kallonsa kafin ta samu courage na tambayarsa “Wace ce ka gani Rafeek.!?”
Yace “Ita.!” Hajiya da bata fahimci inda zancen sa ya nufa ba tace “Lydia.!?”
Yayi saurin girgiza mata kai,tayi squeezing face tace “Wace ce ka gani d’in Rafeek.!?” Bud’e bakinsa yayi da kyar yace “Hauwa.!”
Wata irin mik’ewa tsaye Hajiyar tayi tana kallonsa da mamaki tace “Rafeek.! Anya kuwa ita ka gani.!?” Ya girgiza kai yana matse kansa da runtse idanunsa,Hajiya ta koma ta zauna tace “Me ya kawo su UK to idan su d’in ne.!?” Da kyar yace “Ban sani ba Hajiya,but am scared don’t know ko ta yi aure yanzun..”
Ya k’arasa yana yana had’awa da dafe saitin zuciyarsa,Hajiya ta kalleshi da tausayawa tace “Zai iya kasancewa hakan ne,zai kuma iya kasancewa ba haka ba,amma ni dai abunda nake son fad’a maka kada kasa damuwa a ranka,ka san condition da kake ciki,idan kace za ka sawa ranka damuwa komai zai iya faruwa da kai,ka san kuma abunda bana so kenan,kayi addu’ah in sha Allah idan Hauwa’u rabonka ce zata dawo..” (Hhhh.! Lallai kun makaro)
Ya lumshe idanunsa hawaye suka sauko daga idanunsa,Hajiya tana kallonsa tace “Cry Son.! Cry as if it will make u feel better,cry alot until u feel like ur tears come to an end,ba zan hana ka kayi ba,na san rad’ad’in da kake ji a yanzun bai kai kwatankwacin irin wanda kasa taji a shekarun baya ba” a hankali Rafeek ya zame ya kwanta a jikin Hajiya yaci gaba da kuka sosai kamar k’aramin yaro,Hajiya tana hawaye take ci gaba da shafa kansa,sai da yayi mai isar sa sannan yayi shiru ya ci gaba da sauke ajiyar zuciya,Hajiya ta ci gaba da masa nasiha cikin sanyayyan kalamanta sai da ta tabbatar ya fara samun nutsuwa sannan ta barshi.
*A month leave…*
Al’amari ya tsananta a b’angaren Rafeek,tun daga ranar da yaga Lolly a Ali Jericho Store cikin ikon ubangiji sai bai sake ganin ko da shade d’inta ba bare itan kanta,even though ya saka masu kawo masa report ya baza su a duk inda yake tunanin zai ji wani abu apart of her life,and a kullum cikin jiran tsammanin jin labarin an ganta yake amma shiru duk tsayin lokacin nan.
Ya kammala shirinsa cikin wani suit mai 3in1,niyyar fita yake yi saboda yanzun ko yana k’asar jinsa yake bai da sukuni har sai ya fita sab’anin da,tun daga ranar da incidence d’in ya faru ya daina zama a gida,tare da Clark da driver’nsa Jack suka fito a mota suna gaba yana back seat sai tunani yake,direct Albert street suka nufa cikin rantsatstsiyar motarsa k’irar mercedes benz GLK 350,cikin wata guda daya gabata duk ya hana maidservant d’insa sukuni ya mayar da Ali Jericho gurin zuwansa duk da ba komai yake zuwa yi ba,but thinking he could see her one day shi yake d’awainiya da zuciyarsa har yanzun kuma ya k’i sallamawa,,suna k’arasowa bayan sunyi parking Clark ya fito ya bud’e masa k’ofa,ya fito a hankali cikin mutuwar jiki,ya fara tafiya but ba cikin store d’in ya nufa ba,ya d’auki hanya ya fara tafiya phone d’insa k’irar iPhone 11pro yayi mata irin rik’on nan da ko yaya aka tab’a ka zata iya fad’uwa kamar bai san ciwon kud’in daya siya ba,yayi nisa da inda suke yana tafiya a gefen street daf da juna sun zo wucewa a tare suka gogi kafad’a da matashin dake tafiya hankalinsa akan waya,kasancewar Rafeek ya fi buguwa ya tafi zai fad’i saboda hankalinsa sam baya tare da shi like the young man,da sauri matashin ya mik’a hannunsa ya rik’osa ganin har ya kusa kaiwa k’asa,d’agowa Rafeek yayi yana rik’e da matashin zai yi magana idanunsa suka sauka kan kyakykyawar fuskar matashin dake masa sannu cikin harshen nasara,gaba d’aya jikin Rafeek ya mutu ya kasa motsawa saboda tsoron abunda ya hango a fuskarsa. Ya tsaya dai² da kyar matashin ya kalleshi zai sake magana shima ya k’ame,suka fara kallon-kallo,their resemblance to one another greatly frightened them,kowa sai sake kallon d’an uwansa yake da wani irin yanayi,lumshe ido Nuraz yayi ya bud’e ya sake kallon mutumin dake tsaye in front of him,a hankali yaji maganar Annie ta fara dawo masa kamar yanzun take sanar da shi
_”The resemblance of Rafeek in ur face as if it were being torn apar ya sake jefa zuciyarta a damuwa..!”_
Ji yayi maganar tana masa wani irin amsa kuwwa a cikin kunnuwansa da sauri ya rufe idanunsa yana jin jikinsa na shivering,Rafeek daya samu abun yi ya ci gaba da kallon Nuraz without yana iya blinking idanunsa saboda tsananin mamakin kamar da suke yi da matashin,Nuraz yayi k’arfin hali ya bud’e idanunsa da suka rikid’e,fuska ta juye da wani irin bayyanannen b’acin rai,ko mintuna biyu bai sake yi ba ya juya ba tare da yayi magana ba ya bar wajen,Rafeek ya bisa da ido,ganin yana neman rasa nutsuwarsa like someone who has lost his mind ya juya to where he left his driver da Clark,cikin hayaniya yace Clark yayi masa following footstep na Nuraz,yana son sanin wane ne shi da duk abunda ya shafi rayuwarsa,Clark ya amsa da sauri yabi bayan Nuraz da ya fara yin nisa da inda suke…..
#Sorry for da late update…
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*May Almighty Allah bless u with his divine grace and grant u all that u ever longed for.. I wish u my dearest brother peace,love,happiness and success on ur birthday… Have a grand day.!*🎉🎊
*@ALIYU MUH’D USMAN*
*(Mazan fama).♥*
Pᴀɢᴇ 20.
#Sᴇʟғ-ᴅᴇᴄᴇᴘᴛɪᴏɴ
He didn’t know he was being followed behind ya ci gaba da tafiya fuskarsa d’auke da wani irin damuwa har ya k’araso apartment d’insu ya danna doorbell,Bareerah ta zo ta bud’e masa tayi masa barka da zuwa,bai iya amsawa ba ya wuce ciki,,Clark ya samu apartment d’in kusa da su ya b’oye yana hangensa,yana kallon lokacin daya shiga apartment d’in ya sake hango Bareerah tana rufe door,ya tsaya yayi investigating arean sosai sannan ya juya da sauri ya koma inda ya bar motansu.
Nuraz yana shiga kai tsaye ya wuce bedroom bai bari kowa ya san halin da yake ciki ba,wani irin yanayi yake jin kansa a ciki,gani d’aya yayi ma mutumin but ya fara jin wani k’iyayyarsa yana taso masa from the root na zuciyarsa,though bai tabbatar da zargin da yake yi akansa ba,amma zuciyarsa ta gama finding nasa out hukuncin da zai masa,saman bed ya zauna yayi flexing legs,hannayensa dafe da chin d’insa ya fad’a duniyar tunanin wane irin wulak’anci zai yiwa mutumin daya furta baya sonsa.!? Ya kamata ya kyale shi.!? Zuciyarsa ta bashi amsan ya kamata dai kayi masa abunda har numfashinsa na k’arshe ba zai manta ba kamar yadda yayi destroying muku happiness,,ya kwashe tsayin lokaci yana tunani da neman shawarar zuciyarsa,a hankali ya saki ajiyar zuciya,yayin da wata zuciyar tace “When ever ka kyale shi baka hukun tasa ba,it’s like u take a knife and pierce it with urself,,ya kamata ko dai ba zaka rama duka ba,kayi masa kwatankwacin abunda yayi maka,ya wulak’anta ka,ya tozarta ka tun kafin ka zo duniyar,ko har ka mantan irin halin da ya jefa mahaifiyarka da kai kanka.!? Shekaru ashirin da takwas².! Kun shafe su kuna rayuwa ku kad’ai cikin bak’in ciki da rashin tabbas,shin wannan mutumin ne ya cancanci yafiya.!?”
Shiru yayi yana tunani a fili da wani irin murya yace “I’ll never forgive u Mr Rafeek.. U must reap what u sow with ur own hand.. Any one who does something wrong must accept his consequences.!”
Inwardly sai ya ci gaba da sak’a abunda yake ganin idan yayi musu zai samu sassaucin irin nauyin da yake ji a k’irjinsa.
In the morning ya fito cikin shiri kamar babu inda za shi,ya zauna parlor suka gaisa da Annie taga duk yayi wani iri,fuskarsa babu fara’a,za ta tambayeshi taga yayi shiru ya zubawa one side ido,silently ta kira sunansa “Habibiiy.!” Ya d’ago kad’an yana sauke ajiyar zuciya,Annie ta kalleshi da kyau tana yin ajiyar zuciya tace “what wrong.!?” Ya girgiza kai yace “nothing” tace “Sure.!?” Ya lumshe idanunsa yace “very much sure mah”,tayi taking deep breathe tace “Allah ya sa” sunyi shiru yana tunani,ya tuna yana da appointment da gidan TV na BBC (British Broadcasting Corporation),ajiyar zuciya ya saki daya bayyana a hankali ya sake taking breathe kafin ya mik’e tsaye da sauri,Annie tana kallonsa tace “Ina kuma za kaje ka mike haka da sauri.!?” Yace “Annie akwai wani d’an aikin da zanje na yi yanzun” tace “Allah ya taimaka” ya amsa da sauri ya fita daga gidan ya d’auki hanyar *ASYLUM WELCOME.*
***
Yana zaune cikin katafaren parlor’nsa sanye da training suit,kasancewar safiya and fitowarsa kenan daga gym zai wuce bedroom d’insa ya fasa ya zauna kallon tattaunawar da za’ayi,da yake yana yawan kallon programme d’in,,Jennet Alex ta bayyana a saman screen na k’aton cinema dake parlor’n,headline d’in kad’ai yaji ya sake neman guri ya zauna hannunsa da cup na coffee yana sipping,shahararriyar baturiyar ta fara koro jawabi cikin harshenta cike da kwarewa
“Welcome back to our health programme of today,,my name is Jennet Alex,welcomes u again guys to be with us in our field of professionals,,today we jumped up to the world of professionalism,where we researched and tracked down a renowned psychiatrist,whom u call DR PSYCHO.. Firstly we will now go straight to Dr psycho to hear a brief history of him,before we go into the programme,Dr welcome to be in our health programme of today..”
Nuraz dake gefe zaune cikin shigarsa da babu chanji,red wine colour long sleeve,black colour trouser and waistcoat yayi murmushinsa mai kyau yace “Thank u Jennet”
Lokacin da aka hasko fuskarsa kad’an ya rage zuciyar Rafeek bata fito ba,ganin saurayin da suka had’u ko sati ba’a yi ba,ya sake nutsuwa jikinsa a mace,zuciyarsa sai fad’a masa take duk inda ya fito tabbas suna da generation,ya saka idanunsa akan screen na cinema d’in cike da fargabar abunda zai faru gaba.
Jennet ta mayar masa da murmushin sannan ta ci gaba da watso masa tambayoyi cikin harshenta “Dr da farko za mu so jin sunan ka da tak’aitaccen tahirin rayuwarka,irin gwagwarmaya da kayi kafin ka zo wannan matakin.”
Ya sake yin murmushi a hankali ya furta “Asalin suna na shi ne *NURAZ BIN HAUWA.!”*
Baturiyar ta girgiza kai tace “Ko za mu iya sanin asalinka.!?”
Yayi nodding kad’an yace “Asalina Nigerian ne,haifaffen can ne a state d’in Kano,a wani local government da ake kira municipal,,na fara rayuwa a can har ma na fara schooling,though ban gama primary school ba muka koma Lego’s state da zama saboda wani dalili,a can ne na samu dama na k’arasa primary school d’ina na tafi secondary,bayan na gama,muka sake komawa Kano State,bamu jima sosai ba kuma,cikin hukuncin ubangiji big mom d’ina ta nema min admission a jami’ar Oxford,inda a nan na kwashe shekaru 7 na farko ina matakin karatun doctorate degree,bayan na gama ba’ayi taking long ba na sake dawowa nayi wani course na neman zama licensed psychiatrist,,daga nan kuma bayan na samu abunda na zo nema lokacin na fara tunanin komawa k’asata nayi aiki Allah bai nufa ba,aka yi min tayin aiki a wani Psychiatric hospital mai suna ASYLUM WELCOME,wanda yake a Unit 7,newtec place magdalen road,Alhamdulillah.! Yanzun da fara aiki na a nan na samu shekara d’aya da wasu watanni kenan,wannan shi ne tak’aitaccen tahirin NURAZ BIN HAUWA..”
Jennet ta jinjina kai tace “Excellent Dr.. But mene ne ya ja ra’ayinka ya zama ka zab’i wannan field d’in.!?”
Ya lumshe idanunsa a hankali ya bud’e da wani irin yanayi kwance a idanunsa ya furta “Mahaifiyata itace silar da tasa ni zab’ar wannan b’angaren..”
Jennet ta jinjina zancen tace “Shin a iya lokacin nan wane irin taimako ne kake bawa al’ummah haka har ya janyo ka yi suna cikin tak’aitaccen lokaci.!?”
Yayi murmushi kad’an yace “Taimakon farko da nake bawa majinyanta na,a duk lokacin da aka cemin Nuraz kai zaka kula da wannan patient d’in na kan yi k’ok’arin jansu a jiki mu saba da su sosai,ta yadda idan na zo aiki ba zan sha wahala ba,saboda sometimes za ki ga wasu likitocin namu saboda rashin sabo tsakaninsu da patients kana k’ok’arin bawa mutum kulawa,wannan rashin samar da alak’ar sai yasa k’arshe a samu matsala ko su rufe mutum da duka,idan aka yi rashin sa’a masu duka ne ko su kwaci makami suji maka ciwo saboda su tunaninsu ya jirkita ya zama daban da namu,so dole dai kafin ka tunkare su kai tsaye akwai buk’atar shak’uwa a tsakanin kai da su,after then zaka bada lokacin ka,da duk wata kulawar da zata taimakawa majiyancin..”
“Good Dr,kenan dai kana son cewa kafin likitoci irin ka,su tunkari majinyaci musamman b’angaren ku yana da kyau su fara samar da alak’a mai k’arfi tsakaninsu da patients d’insu ta yadda ba zasu damu ba a lokacin da ake duba su.!?”
Yace “Haka ne.”,Jennet tace “Da fatan likitoci a b’angaren halayyar d’an adam suna tare da mu,kuma sun ji abunda Dr Nuraz ya fad’a,,but Dr bari mu koma baya kad’an cikin tarihin ka,a baya munji ka ce big mom d’inka ta kaika makaranta,and ka ce saboda mahaifiyarka ka zab’i wannan b’angaren,shin mahaifanka suna nan a raye ne ko kuwa mutuwa suka yi a lokacin,sannan mene dalilin duk da ka ce mahaifiyarka ce.!?”
Sai da yayi taking deep breathe kafin ya d’ago idanunsa da suka fara sauyawa ya furta “Suna nan a raye” Jennet ta kalleshi tana murmushi tace “Masu sauraro da ni za mu so jin su wane ne mahaifan DR NURAZ,and yaya ne ka yi rayuwa da family’n ka a tak’aice.”
Ya lumshe ido ya bud’e yayi ajiyar zuciya mai nauyi yace “Mahaifana ba wasu bane,sannan na kasance ni kad’ai ne a gurin mahaifana,na taso a rayuwata ba ni da elder brother ko wasu little siblings,na rayu a wajen Big mom d’ina,duk da a cikin gidan mu bamu kasance da wani relatives namu ba,mun rayu mu kad’ai big mom d’ina da maidservant,sai Mommy na though she was unconscious bayan ta haife ni,sai kuma ni kai na kenan,dalilin da yasa na zab’i zama psychiatrist kamar yadda na fad’a a bayan saboda Mommy na ne,,sanadinta na zab’i wannan field d’in..”
A hankali cikin sanyayyar muryarsa ya fara finding out irin rayuwar da suka yi tun kafin a haifeshi,irin wahalhalun da suka sha kafin ya zo wannan matakin har ya dire a k’arshen,but abu guda ne bai yarda ya fad’a ba,sunan mahaifinsa though Jennet ta so ya fad’a,ya tsaya a nan yace “Idan har lokacin sanin ko wane ne mahaifinsa yayi zai bayyanawa duniya,though ya san ba b’oyayye bane,sunan sa kad’ai idan ya fad’a gaba d’aya duniya zata girgiza,but shi har yanzun yana doubting ne akansa,anya ya cancanta ya zama uba.!? Mahaifiyarsa ita ce komai nasa a rayuwa,,dan haka yana so al’ummar duniya su shaida hakan,kamar yadda mutumin da yayi ik’irarin shi ba mahaifinsa bane,shima ba yau zai fad’awa duniya shi d’ansa bane,saboda haka zai ci gaba da amsa sunansa na *’DAN MACE..* Kamar yadda society da k’abilar malam bahaushe take kiransa da shi..”
Yadda tattaunawar ta kasance zuwa bayyanar tarihin sa yasa al’ummah da dama kuka,Rafeek na zaune ya k’afe screen na cinema da ido yana hawaye da wani irin nadamar abunda ya aikata a zuciyarsa,he feels that time where running back,surely da there is nothing will stop him from turning it first,a hankali yayi descending daga saman chair yayi collapsed on to the ground,bakinsa na wani irin karkarwa yake fad’in “Astagfirullah wa’atubu ilaik.. Allah na tuba,na san ni bawanka ne mai tsananin taurin kai,na wulak’anta kyautar da kayi min a lokacin da ya kamata ace na nuna godiya ta gare ka,na tozartar da su,ya Allah ka dubi halin da nake ciki ba don hali na ba ka dawo min da su cikin rayuwata..”
A cikin wannan mawuyacin halin da yake ciki Clark ya shigo masa da report d’in binciken daya sa shi yayi masa ya riskeshi hankalinsa a tashe,ganin uban gidansa na kuka babu ji ya kira Hajiya ya sanar da ita,ita kanta hankalinta a tashe ta zo apartment d’in ta tarar da shi durk’ushe a k’asa hawaye wasu suna bin wasu a fuskarsa,idanunta sun yi wani iri saboda tausayinsa ta rik’o shi tana tambayarsa “RAFEEK kanka d’aya ka ke neman mayarwa da kanka bara ta za dawo bana.!?”
Jin muryar mahaifiyarsa yasa ya d’ago jajayen idanunsa da sauri ya kalleta yana girgiza kai,muryarsa sai rawa take da kyar yace “Hajiya ina jin tsoron abunda zai faru da ni gaba,tun a baya kunyi k’ok’arin fahimtar da ni abunda zai iya faruwa amma a lokacin sai nak’i saurarenku,na watsa muku k’asa a ido,bayan na butulcewa mahalicci na ta hanyar nuna masa kyautar da ya bani ba komai bace face k’azantacciya,al’halin ni nayi silar samar da ita ta tsarkakakkiyar hanya,,Hajiya da wane idon zan kalli d’an dana wulak’anta.!? Da wane idon zan kalli mahaifiyarsa.!? Na wulak’anta su,na tozarta su,duk da haka ban tsaya a nan ba,sai dana tozarta su a idon duniya,na yi sanadin da mahaifinta ya koreta,Hajiya me zance da ubangiji a lokacin da na ganni a gabansa.?? Me zan fad’a na wanke kaina saboda hak’k’in dana d’aukarwa kaina.!? Ina dana sani a rayuwata,ba zan tab’a daina yin nadamar abunda na aikata ba har zuwa numfashi na na k’arshe..” Hawaye ne ya gangaro mata tana rik’e dashi a jikinta,ta rungume shi tana fad’in
“Yi shiru haka nan,in sha Allah za su yafe maka,kai dai kayi k’ok’arin neman yafiyarsu,ta wannan hanyar ne kad’ai zaka samu sassauci..”
“Ba zasu yafe min ba Hajiya,na cutar da rayuwarsu da yawa,ba zasu yafe min ba.. Na sani hakan ba zai tab’a kasancewa ba”
Girgiza kai tayi ta d’ago fuskarsa ta masa whipping tears tace “in sha Allah za suyi hak’uri su yafe maka” ya girgiza kai da sauri wasu hawayen suna sauko masa zai yi magana Hajiya tayi saurin taron numfashinsa “Kada kace komai,kaci gaba da addu’ah in sha Allah babu abunda yafi k’arfin ubangiji..”
Ya sauke ajiyar zuciya mai nauyi,ya sake kwanciya a jikinta yana maimaita “Astagfirullah..! Astagfirullah wa’atubu ilaiik.!”
A hankali ya lumshe idanunsa yana jin wani irin yanayi a jikinsa,Hajiya tana shafa kansa sai data tabbatar ya fara samun nutsuwa sannan ta barshi ta wuce nata apartment d’in.
***
Yana gama aikin da zai yi ya fito daga asylum da yake yamma tayi sosai kai tsaye ya wuce gida,jinsa yake wani iri yau duk baya jin dad’in jikinsa,har ya k’araso harabar gidan yayi parking bai kula da mutum a gurin ba,ya fara tafiya ya jiyo sautin dariyar ta,ya juya a hankali zuwa side d’in da yake jin dariyar,zaune take saman ginannen kujerun dake lambun,su biyu ne ita tana facing d’insa shi kuma guy d’in da suke tare ya bashi baya,yadda take zuba murmushi da gani kasan abun da yake fad’a mata ne yake sata dariya,ta rufe baki da hannunta tana murmushi kad’an cikin son ta tsayar da dariyar dake taho mata,ta d’aga idanunta a hankali za tayi magana karaf suka had’a ido da shi yana tsaye ya kafeta da kallo,gabanta taji yana fad’uwa saboda yanayin kallon da yake mata,tayi sauri ta sunkuyar da kanta tana runtse ido,duk wani annurin dake shimfid’e a fuskar take ya b’ace,siririn tsaki yayi ya wuce yana tab’e baki,sai data tabbatar ya bar gurin kafin ta iya d’agowa ta kalli guy d’in da suke tare,ya kafeta da manyan idanunsa cikin nuna damuwa yace “What happen dear.?”
Ta d’anyi murmushin yak’e tana kad’a kanta tace “Babu komai” da yake Aatif shima d’an 9ja ne aiki ya kai mahaifinsa can,sai suke zaune a k’asar kamar su,yawan shiga skul d’insu da yake yi ya sauke k’anwarsa suka had’u da jimawa sai dai bata yarda ta bashi fuska ba sai yanzun shima dalilin irin nacin da yake mata ne,tun ba ta saurarensa har ta fara sab’awa da shi,yau shi ne zuwansa na farko gidan shima ba’a son ranta ta yarda yazo ba,,a hankali yana marairaicewa cikin shagwab’a yace “Kin san bazan yarda babu komai ba ko.!?”
Ta d’ago manyan idanunta ta d’an kalleshi kad’an ta tab’e baki tace “Saboda me.!?” Yace “Bcos that’s not ur face before” tace “Uhn.!” Bata sake magana ba,ya kalleta yace “Me yasa ba zaki fad’a min ba.!? Ko har yanzun baki gama sab’awa da ni ba.!?” Ta d’ago ta kalleshi ta kawar da kanta gefe,yace “please Nusrah,ya kamata idan da wani matsalar da kika gani a tare da ni ki sanar da ni,,na fad’a miki ina sonki kuma kin san hakan,me yasa ba zaki aminta da ni ba.!?”
Tayi shiru tana tunani ya sake kallon mood d’inta daya canja lokaci guda yace “talk to me,ina son sanin matsayina a gurin ki,lokaci yana tafiya amma har yanzun baki tab’a furta kina so na ba,,me yasa ba za ki bani goyon baya ba.!? Ina sonki sosai kin sani,I love u with all my heart,ki yarda muyi aure shi ne burina..”
Saurin kallonsa tayi ya gyad’a mata kai da sauri,ta tsaya kallonsa ko k’iftawa babu tana mamakinsa,tashi yayi daga inda yake yayi kneeling a gabanta ya rik’o hannunta yana murzawa,tayi saurin kallonsa jin abunda yake mata tana k’ok’arin kwace hannunta ya damk’e su sosai,da wani shegen voice mai kashe jiki yace “Baby will u marry me.!?” Yana kashe ido,bata san lokacin da ta gyad’a masa kai ba,yayi mata sanyayyan murmushi yace “Thank u baby,, I love u..” Tayi ajiyar zuciya tace “I love u too” wani irin ihun jin dad’i yayi hannunta dake rik’e a nasa ya d’ago ya kai saitin bakinsa,sanyayyan kiss ya shiga jera mata,bata yi k’ok’arin hanashi ba,tana kallo ya bud’e tafin hannunta ya shiga jera mata ruwan kisses yana mata murmushi da zuba mata mahaukatan kalamai masu tsuma zuciya,tayi kasak’e tana sauraronsa,a hankali ya gyara zama yayi flexing legs hannayensa a saman cinyarta kamar zai shige jikinta ya fara bata labarin Mom d’insa da junior siblings d’insa,wasu tayi murmushi wasu kuma tayi yak’e cos tun d’azun ita dai irin kallon da yayi mata ya kashe mata jiki,fiye da rabin abunda Aatif d’in yake fad’a bata jiba hankalinta yayi gaba,ya gaji da mata surutu yana matse hannunta a nasa yace “Baby saura naki labarin nake son ji” ta kalleshi a tsorace tace “Ni.!?” Ya gyad’a mata kai yana kallon idanunta,ta had’iye saliva’s da kyar ta fara kame²,yayi murmushi yace “No baby.. Speak well” ta kalleshi ta gyad’a kai a hankali,ta fara magana muryarta tana rawa,ya sake rik’e hannunta da kyau yace “Baby.!” Ta d’aga idonta tana kallonsa,a hankali yayi ajiyar zuciya yana lumshe idanunsa yace “Na ga alamun baki shirya fad’a ba,mu barshi zuwa wani lokacin” ajiyar zuciya tayi tana lumshe ido,daga haka bata sake magana ba,Aatif yana kallon yadda tayi yace “baby na san kin gaji,ki shiga gida kawai sai mu yi waya” ta gyad’a masa kai a hankali yayi mata sallama yace idan ya je gida zai bata Mom suyi magana,ta kalleshi tace “Da wuri haka.!?” Yace “Ehh! Me zan jira.? Ko so kike nayi sake wani ya riga ni.!?” Ta girgiza masa kai kawai,suka yi sallama ya shiga motarsa ya tafi,ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi,tana juyawa kamar ance ta kallo balcony d’in d’akinsa ta hango shi zaune gefen pool k’afafunsa a cikin ruwan,sanye yake sa towel robe da cup a hannunsa yana sipping,kasa tafiya tayi ta tsaya tana kallon yadda yake komai nasa cikin nutsuwa,kusan mintuna biyar tana ta tsaye a gurin taga ya ajiye cup d’in saman mini table ya mik’e tsaye,threads d’in da yayi bundling ya fara warwarewa,tana nan a tsaye kamar an sassak’a ta ta kasa d’aga k’afa ta bar wajen kamar ance da shi ya d’ago,yana waiwayowa idonsa ya sauka akanta,bai fasa abunda yayi niyya ba duk da irin kallon da take masa ya ajiye rigar a saman madaidaicin gadon dake gurin,daga shi sai nickers ya silale yabi cikin ruwan,wani irin siririyar ajiyar zuciya tayi a hankali tayi blinking idanunta tana kallon wayarta data dawo da ita cikin hayyacinta,dai² kiran ya kusa katsewa sannan ta d’auka ta kai kunnenta tana fad’in
“Assalamu alaikum..!”
Aka amsa daga d’ayan side d’in,jin muryar mace ce ta sake nutsuwa ta gaisheta dan muryar ta nuna babba ce,cikin barkwanci matar ta tambayeta ta san Aatif.!? Tayi murmushi matar tace “Ni ce Mammansa” Nusrah ta sake yin murmushi ba tace komai ba,matar tayi ta mata tambayoyi,da kyar Nusrah ta aro jarumta tayi ta amsa mata,tambayar ta Maman Aatif tayi “Aatif yace min tare kuke da iyayenki a nan k’asar,shin haka ne.!?” Nusrah tace “Ehh Mommy tare muke da familyna” tayi murmushi tace “Hakan tayi kyau sosai,in sha idan Daddy’nsu ya dawo zan sanar da shi komai,za muzo muyi magana da parent d’inki a san da mu,kada wani yayi mana shigar wuri”,gaban Nusrah ya fad’i ta daure tace “Toh Mommy,Allah ya kawo ku lafiya”,ta amsa sannan suka yi sallama ta bawa Aatif dake kwance a cinyarta waya tace “Son karb’i waya” yayi murmushi yana bud’e lumsassun idanunsa,ya fara kai wayar kunnensa yace “Hello baby.!”
Daga side d’in Nusrah tace “Shi ne kawai sai ka bari Mommy ta fara magana,maimakon kace min zaka bata waya” yayi murmushi yace “No.! Kawai ina son yin surprising naki shi yasa banyi magana ba first” ta tab’e baki kamar yana gabanta tace “Hope ka isa gida lafiya,ya mutanen gida,da Mommy.!?” Yace “Alhamdulillah..! Kowa yana lafiya”,tace ” Masha Allah”,yayi murmushi yace “Kefa.!? Kin shiga gida lafiya.!?” Tayi murmushi tace “Ni ai banyi tafiya ba” yace “kin yi mana,from garden to parlor na san zaifi twenty footstep” tayi y’ar dariya tace “Amma dai ban hau mota ba” yayi mata murmushi yace “duk da haka kin yi baby,ki yarda kawai” tace “Na yarda” yace “Yawwa! Sai anjima za muyi waya.!?” Yayi maganar da sigar tambaya,tace “Allah ya kaimu” yace “Ameen,take cake of ur self for me please” tayi ajiyar zuciya tace “I will in sha Allah” ya mata blowing kiss through phone d’in,tayi dariya mai sauti tace “Baka jin kunyar Mummy ne.!?” Yayi dariya baice komai ba ya katse wayar,murmushi tayi ta lumshe ido ta bud’e hak’oranta a bayyane tana murmushi ta juya ta kallo balcony,zaune ta hango shi a gefen pool jikinsa sai tsiyayar da ruwa yake,ya sunkuya yana ci gaba da d’iban ruwan yana watsawa a jikinsa,wani irin fad’uwa gabanta ya sake da ta kalle shi sosai fuskarsa babu annuri,a hankali k’irjinta yana ci gaba da bugawa kwakwalwarta ta tuno mata abunda Aatif ya fad’a yanzun kafin ya tafi,fargaba da tsoro suka sake kama zuciyarta a hankali ta furta “ta yaya ne zan iya fad’a maka labarina.!? Ta yaya ne zan iya sanar maka wad’annan mutanen ba sune asalin family na ba.!? Da wane bakin zan sanar da kai gaskiyar al’amarina.!?”
Hawaye taji sun fara gangaro mata tunawa da conversation daya faru tsakanin mahaifinta da Nuraz ranar da suka je gidansu,take muryar mahaifinta ta bayyana a kunnenta kamar yanzun ne suke maganar
_”What joy would a father have after his daughter had humiliated him.!? Yarinyar da ta sa k’afa ta fice tsayin wattani biyar ba ta gida,uban daya haifeta bai san ina ta shiga ba,bata tab’a waiwayar gida ba sai yau.. In ur own speculation nake so ka fad’a min,every woman who has been leave their home for a period of time,and u know she’s not married,ba kuma ziyara taje gidan yan uwa ba,she has escaped from her home and her destination is unknown,,Then one day sai aka ce maka ta dawo,tsakanin ka da Allah what kind of name community will they call her.!? So i’ve already decided idan har ni na haifi Nusrah,daga yau na hak’ura da ita a matsayin y’a,thank God i was not alone,da tuni ciwon zuciya ya kama ni”_
Muryar Nuraz ta ji yana bawa Abba’nta amsa _”But Alh i think u know the best of ur daughter’s character,,u should not make decisions without investigation,don’t ever use what people say’s.. Sure sharri suka yi mata,u have to study it carefully,,but now tunda ka yi furucin ka hak’ura da ita i’ll go back with her,whenever wants ur daughter come back to u,u can contact us..”_
_”I will never be able to track what already happened.”_
_”Of course if u investigate definitely u will find the truth,and u will make sure ur daughter doesn’t do what u are talking about,,u know her best,if she does and if she doesn’t,u all know by ur self..”_
Maganar Mommy taji a kunnenta cikin wannan hayaniyar nata _”To yace baya buk’atarta shin dole ne sai ya dawo da ita gidan nan.!? Ta bayyana cewa itan fasik’a ce,and we said we removed it from our house.!? Malam ka ga tun da wuri ku tattara ku fita mana a gida,mun yafewa duniya ita,idan ka ji baka iya rik’onta kaima daka d’aukawa kanka wahala kana iya sallamarta tayi gaba,duniya da fad’i duk inda take so zata iya zuwa ta rayu.. Wa ya sani ma ko garin yawon ta kwaso wani mugun ciwon shi yasa ta lallab’a ta dawo gida,shi kenan bamu sani ba tazo d’aya bayan d’aya ta goga mana.! Na tabbatar ruwa baya tsami banza,dole akwai sharrin data k’ullo shi yasa ta dawo.. An yi gadon bak’in hali..”_
_”Ni naga damar cire ta daga jikina babu ruwan Hajiya,saboda haka idan iya wannan maganar ta kawo ku,heard my words,,,wish u could go and leave my house..”_
_”Alh ya kamata kayi tunani dai gudun wata rana kada ka zo kana nadamar abunda ka aikata.!”_
_”There is no thought to waste my time on it,it is a final decision banga dalilin da zaisa nayi nadama ba kuma.”_
Maganganun ne suka had’e mata a guri d’aya cikin wani irin yanayi suna sake yi mata amsa kuwwa da k’arfi a cikin kanta,hawaye sun gama wanke mata fuska cikin tsananin damuwa ta kama kanta ta rik’e,ji take kamar zai fashe saboda yadda maganganun mutane ukun suke repeating mata kansu babu sassauci,durk’usawa tayi saurin yi tayi kneeling saman k’afarta cikin tsananin damuwar da bata san mene ne zai iya faruwa a gaba ba ta fasa k’ara mai ban tsoro…..
*#thank u my people,u don’t worry about it,as u express ur concerns in sha Allah i’ll not be ashamed of u,it has already passed,so let by gone be by gone.. I love u all.♥*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 21.
#Mɪɴᴅꜱᴇᴛ
Bayan fitar Hajiyarsa a apartment d’in tunani yayi ta yi yana jin yadda zuciyarsa tayi masa nauyi saboda damuwa,yayi shiru shi kad’ai kamar wanda aka tsikara ya kira Clark,ya shigo cikin girmamawa ya ce “Here i am sir” RAFEEK ya kalleshi idanunsa sun k’ank’ance sun canja launi yace “Ina report na binciken dana sa kayi min.!?” Clark yayi ajiyar zuciya yayi tunanin wani abune daban yasa boss d’in kiransa,yace “Sir ana nan ana binciken,but kamar yadda ka buk’ata,duk binciken mu ya tabbatar mana babu wani namiji a gidan sai wannan likitan mahaukatan” Rafeek ya kalleshi cike da son k’arin bayani,yace “Ka tabbatar babu.!?” Ya gyad’a kai yace “Sure sir” yace “Sai kuma me ka samu.!?” Yace “Sir. Maganar matar da kayi,gaskiya tunda muke zuwa bamu ganta ba,amma dai muna yawan ganin shi Dr Psycho d’in tare da wata” Rafeek ya zuba masa ido yace “Wata kamar yaya.. Aure ne da shi.!?” Clark yace “Ban sani ba sir,but kullum tare suke fita,wani lokaci tana dawowa ita kad’ai a cab,ko su dawo tare da shi” ya tab’e baki yace “Bana zaton yaron nan yana da aure,but abunda za kayi shi ne idan ka sake ganinsu sun fito ka bi bayansa kaga inda yake kai ita waccan d’in da kace suna fita tare” Clark ya amsa da girmamawa,Rafeek yace “jeka idan ka samu wani abu ka sanar da ni.!” Ya amsa sannan ya fice dai² lokacin da Hajiya take k’ok’arin shigowa,ya koma ya kwanta yana rufe idonsa,Hajiya ta k’araso tana kallonsa,sai data zauna sosai sannan ta tab’a shi,ya bud’e idonsa a hankali ya sauke su kan mahaifiyarsan,tace “Rafeek waye ka sa ayi maka following footstep nasa.!?” Bai damu ba yana sake rufe idanunsa yace “My kid” tayi squeezing face looking tana neman k’arin bayani,tace “Ka samu inda suke zaune ne.!?” Ya gyad’a kai ba tare daya bud’e idanunsa ba,tace “Me yasa to baka je da kanka ba.!?” Yayi saurin bud’e idonsa yana kallonta da idanunsa a waje,a tsorace yace “Hajiya naje fa kika ce.!? Idan tana da aure fa.!? Shi kenan na jefa kaina a masifa.??” Ta girgiza masa kai tace “Ba nufi na kaje gidan ba,ka je ka nemi yaron kuyi magana da shi” ya girgiza kai fuskarsa tana turning zuwa wani irin yanayi yace “Hajiya ba zai tsaya muyi magana ba” tace “Me yasa.!?” Duk hiran da aka yi da shi d’azun daya gani ya kwashe labarin ya sanar mata,Hajiya tayi shiru tana tunani kafin ta d’ago kanta ta kalleshi tace “Duk da haka dai kayi k’ok’arin ka samu kusanci da shi” yayi shiru yana tunani kafin ya amsa,bcos baya son ya sake yin musu da maganarta,bai san mene ne zai gani ba kuma gaba yace “Shi kenan Hajiya in sha Allah zanyi yadda kika ce”,tayi ajiyar zuciya bata sake cewa komai ba,sai can ta tuna tace “Kun yi magana da Maimunatu.!?” Ya girgiza mata kai yace “A’ah” tace “Ok.! D’azun munyi waya tace zata kira ka,da na fad’a mata ka ga Hauwa’u,amma baka gano inda take ba” yayi ajiyar zuciya yace “Bamu yi waya ba” tace “Wata k’ila zuwa anjima ta kira” bai sake magana ba ya sake rufe idonsa saboda maganar ma wahala take bashi idan yayi,ji yake k’irjinsa yana masa wani irin ciwo da kyar yake samu yake fitar da numfashi ma a time d’in.
***
Ihunta shi ne ya janyo hankalin Nuraz da sauri ya d’aga kansa ya kallo inda ya barta zaune d’azun daya shigo,mik’ewa yayi saurin yi ya d’auki robe d’in yasa da gudu² ya tsallako realer wajen duk tsayinta ya sakko ya nufo gurin,a durk’ushe ya ganta saman grasses tana kuka mai tsuma zuciya,ya k’araso inda take ya tsuguna yana kallonta fuskarsa d’auke da damuwa ya fara tambayarta “What happened.!?” Ta d’ago jajayen idanunta da suka rikid’e tana ci gaba da kuka mai tsanani,sake tambayarta yayi ta kasa magana gaba d’aya,banda kuka babu abunda take yi,yayi still yana kallonta har na wani lokaci,ganin bata da niyyar yin magana yasa shi mik’ewa zai bar wajen,taku uku yayi ya jiyo maganarta ya dakata kad’an yana saurarenta
“I don’t know what to do.! How can i tell him the story.!?”
Yayi saurin juyowa yana jifanta da wani irin kallon bai fahimci abunda take fad’a ba
“He said he wanted to hear it,i didn’t know how to tell him what had happened to me.. How could i tell him that my father drove me out of his house.? Ba ni da wani y’an uwan da suka fi min ku a rayuwa ta,idan ya sani zai iya aure na a hakan.!?”
Kasa sake motsawa yayi ya zuba mata idanu yana kallon yadda take yi kamar za ta cire ranta ta jefar,a hankali ya dawo inda ya tashi ya sake tsugunawa kan k’afafunsa,shiru yayi na kusan mintuna biyu kafin ya samu k’arfin guiwar tambayarta “Did he asked u.!?”
Ta sake d’ago jajayen idanunta ta sauke a kansa ta kad’a masa kai,yayi shiru yana tunani zuwa wani lokaci yace “What are u crying for,tambayar da yayi miki ne bakya so.!?”
Tayi saurin sake kallonsa ya kawar da kansa kad’an yace “Whatever happens,try to tell him the truth of ur situation.. The lie does nothing but ruin ur dignity.. If he really care about u zai iya zama dake no matter who u are or what kind of life u face,every person who truly loves u idan har kin fad’a masa gaskiyar al’amarin ki will live with u till the end of life,,but sab’anin haka,surely ba so bane,muradi ne..”
Ta kafe shi da ido ko k’iftawa babu har ya gama maganar,tace “to ni ai ban san ta yaya ne zan fad’a masa ba”
Yace “Do ur best ko yaya ne ki fad’a masa,idan ba son ki yake tsakani da Allah ba za ki gane da kanki.”
Ta sake gyad’a masa kai a hankali tace “if i tell him shi kenan.!?” Ya gyad’a mata kai a hankali,ta fara share hawayenta tace “Ok.! I will tell him”,ya d’aga kansa looking at the sky yace “Do u love him that much.!?” tambayar da yayi mata tasa ta kalle shi,a hankali tayi taking deep breathe ta gyad’a masa kai,ya d’an rik’e gefen lip d’insa kad’an yace “Ok.! talk to him,idan kun yi waya kice masa yayan ki yana son magana da shi,sai ki bashi number muyi magana”
Ta tsaya kallonsa tace “What would u say to him.!?” Bai kalleta ba yace “Ba lallai ki san mene zan fad’a ba” ta marairaice fuska kamar za tayi kuka tace “To ni zan fad’a masa maganar.!?” Ya d’age shoulder yace “idan kina ganin ba zaki iya fad’a ba,ina ganin ki tsayar da alak’ar ku shi yafi alkhairi.”
Ta kalleshi za tayi magana ya tashi ya bar gurin,saurin tasowa tayi ta biyo bayansa tace “To ai baka bari mun gama magana ba” yana ci gaba da tafiya yace “What else do u want me to say.!?” Tace “To ai ni baka bani shawaran yadda zanyi ba”
Ya tsaya bakin entrance yace “What.!?”
Ta tsaya tana sakin ajiyar zuciya,yana kallonta ta gama saita nutsuwarta,suka had’a ido ya d’aga mata gira,tace “To baka ce komai ba ai” yace “Me kike so na fad’a kuma.!?” Tayi shiru kad’an a hankali tace “I don’t know what to say first” ya tsaya kallonta da wannan idanuwan nasa yace “Thought na ce ki fad’a masa komai.!?” Ta gyad’a kai tace “Everything.!?” Ya lumshe ido ya bud’e a d’an fusace yace “Yes.! Haka nace”,tace “Ok.! I will tell him” tab’e baki yayi kamar baya son magana yace “Ko ba zaki iya bane.!?” Tayi saurin gyad’a kai tace “No.! I will try” ya sake tab’e baki yayi knocking,Bareerah ta fito ta bud’e,ya fara wucewa sannan ta biyo bayansa,bedroom ya nufa fuskarsa a had’e kamar wanda yayi gamo da mutuwarsa,shi kad’ai yasan mene ne yake damunsa a rai,yana shiga ya fad’a bathroom ya sakarwa kansa ruwa,itama Nusrah bedroom ta shige sai dai ta kasa zauna,kamar wacce ta yiwa sarki k’arya haka taita zarya tsakanin walls na bedroom d’in,tana tunanin yadda zata iya fad’awa Aatif asalin labarinta,wata zuciyar tace “Ko dai na masa k’arya ne.!?” Da sauri ta tuna abunda ya fada mata,ta gyad’a kai tace “No.! I will tell him the truth” tafi mintuna goma tana yawo daga nan zuwa nan kafin ta tsaya kan magana d’aya,jikinta a sanyaye ta zauna saman study table,karatu take son yi though she have no test,but al’adarta kenan bata bari sai lokacin da zata yi exam ko test sannan tace za tayi karatu,inwardly tunanin maganarsa yak’i barin zuciyarta da ta motsa ko tayi tunanin ta b’oyewa Aatif gaskiya zata ji sautin maganarsa a kunnenta
_”Whatever happens,try to tell him the truth of ur situation.. The lie does nothing but ruin ur dignity.. If he really care about u zai iya zama dake no matter who u are or what kind of life u face,every person who truly loves u idan har kin fad’a masa gaskiyar al’amarin ki will live with u till the end of life,,but sab’anin haka,surely ba so bane,muradi ne..”_
K’irjinta taji ya buga da sauri ta tambayi kanta “Did he loves me the most.!?” Tayi shiru tana tunani,a hankali ta sauke ajiyar zuciya tace “Yeah.! Ai ya fad’a min and i know it”,ajiyar zuciya ta sake yi sannan ta d’auki wayarta data ajiye ta tura masa short text message mai tsuma zuciya.
Sai dare sannan Aatif ya kirata,sun yi hira sosai,yadda take komai a sanyaye hatta maganarta ta canja,but bai tambayeta ba,sai dai yayi k’ok’arin sata farin ciki,sunyi hira sosai can dare ya fara yin nisa suka yi sallama,ta kwanta babu damuwar komai a ranta,da yake bai tambayeta ba sai itama bata damu ta fad’a masa ba,ta barshi zuwa sanda zai sake tambaya sai ta fad’a masa.
In the morning,ya fito cikin shirin tafiya hospital,itama ta fito da shirin fita skul suka had’u a dining,bai kalleta ba ya zauna ya fara break cikin sauri,ta waiwaya bata ga Annie ba ta ajiye handbag d’inta a parlor ta nufo hanyar kitchen,yi tayi kamar za ta wuce ta saci kallonsa tayi murmushi kad’an tace “Good morning” yana ci gaba da abunda yake yi ya amsa “morning how are u.!?” Tace “Alhamdulillah” bai sake cewa komai ba daga nan itama haka,ta lek’a kitchen taga Bareerah suka gaisa tace “Annie fa.!?” Tayi murmushi tace “Ina tunanin suna tare da Aunty” tayi murmushi tace “Ok” ta juya ta koma dining,tana zama ya tashi da sauri ya wuce,ta fara break taga ya wuce d’akin Lolly,har ta gama bai fito ba,ta tashi ta tattara kayan ta kai kitchen sannan ta yiwa Bareerah sallama,handbag d’inta ta d’auka ta wuce d’akin Lolly,tayi knocking ta shiga da sallama,Lolly tana kallonta tayi murmushi tace “Baby har kin shirya.!?” Tayi murmushi tana zama tace “Good morning Aunty” tace “Morning dear,how are u.!?” Tace “Alhamdulillah.!” Ta kalli Annie da yake ita sun gaisa tuni,Annie tayi mata murmushi tace “Saura tafiya skul ko daughter.!?” Ta gyad’a kai tace “In sha Allah” Annie da Lolly suka musu addu’ar fatan alkhairi sannan suka musu sallama suka fito,yana gaba tana binsa a baya,shi ya fara shiga mota ta bud’e side ta shiga ta d’aura seatbelt,a hankali ya fara drivern,sun yi nisa da apartment d’insu ta cikin mirror ya d’aga kansa kad’an ya kallo baya,yaga wani motan kamar tana following d’insu ya tab’e baki ya d’auke hanya,almost five minutes again ya sake ganin motar,duk inda yayi sai yaga tare suke tafiya,idan ya k’ara speed sai yaga motar itama ta k’ara,idan ya tafi slowly still yaga dai motar ta yi slow,ya rasa gane ma’anar hakan,tambayar kansa yayi “Why do they following me.!?” Rashin wanda zai bashi amsa yasa yaci gaba da drivern but inwardly ya damu sosai da rashin sanin dalilin,sun yi nisa sosai har sun kusa da skul d’in ya juya ya kalleta k’asa² ya furta “Do u talked to him.!?”
Ta waiwayo a hankali tace “A’ah” yace “Me yasa.!?” Ta juya tana kallon side tace “he didn’t ask ai.” Ya juyo da sauri ya kalleta yace “Sai ya tambaya.!?” Ta gyad’a kai,ya girgiza kansa yace “Ki sanar masa” tace “Toh ai bai tambaya ba!” Yace “there’s no need to ask” tayi shiru tana tunani,ta jiyo shi yana fad’in “Idan kika fad’a masa ba tare daya tambaya ba,zai fi d’aukan maganar serious” ta jirkita kai gefe,silently tace “Toh”,suka yi shiru duka,har suka zo skul d’in babu wanda ya sake magana,ta sauka tayi masa godiya,sannan tayi masa sallama,tana kallo ya fara tafiya da reverse kafin ya juya kan motar ya d’auki hanyar fita daga skul d’in,sai da taga yayi nisa sosai sannan tayi ajiyar zuciya ta fara tafiya,tana daf da shiga class wayarta tayi vibration,ta ciro ta daga jaka ta tsaya answering,sunan Aatif yasa ta tsaya gefe ta zauna saman wasu kujeru,sai da suka fara gaisawa ya tambayi lafiyarta,sun tab’a hira kad’an yace zai shigo anjima kad’an idan ya fito daga office,tace Allah ya kawo shi lafiya,har zai katse kiran tayi saurin cewa “Idan ka zo i’ll tell u the story ko.!?” Tayi furucin kamar tana tambaya,yayi murmushi yace “Duk yadda kika ce” tayi ajiyar zuciya kad’an tace “sai ka zo toh” suka yi sallama,kiran yana katsewa ta tsaya tunanin yadda zata fuskance shi ta fad’a masa,da kyar ta lalubo idea sannan ta tashi ta shige class ganin tahowar Mr.Thomas Martin.
Bayan sun fito daga lectures suna tare da Veronica Jackson,Maria Robles sai Sarah Alee da yake ita y’ar 9ja ce karatu ya kaita suke gaisawa sosai har mutunci ya had’a su suke fita tare,a wajenta ta san su Maria da Veronica kasancewar apartment d’aya suke zaune,suna tafiya za su cafeteria kiran Aatif ya shigo wayarta,ta d’an tsaya kad’an ta fito da wayar tayi answering,sallama tayi masa ya amsa yana fad’in “Ina gimbiyata za taje ne take tafiyar k’afa.!?” Tayi murmushi tace “Ba dai ka ganmu ba.!?” Yayi murmushi yace “A’ah ban ganku ba amma dai na gano ki ke d’aya” tayi murmushi tace “Ba ni kad’ai bace ai” yayi murmushi cike da zolaya yace “Idanuna ni kuma ke kad’ai suka nuna min” tayi murmushi bata ce komai ba,yace “Ina za kuje ne.!?” Tayi ajiyar zuciya tace “cafeteria” yace “Okay.! Bari mu tafi tare” tayi saurin katse shi tace “A’a mu had’u a can” yayi shiru kamar bai son hakan sai kuma yace “Ok.!”,basu jima sosai da shiga cafeteria ba suka sa akawo musu drink da snacks,tana zaune tayi facing inda duk mai shigowa za ta gansa,ta hango shi yana shigo wajen,sanye yake da white trouser da white shirt mai V-neck,idanunsa a cikin sunglasses mai duhu,tunda ya shigo ta kalle shi haka nan taji gabanta ya fad’i,ta lumshe ido a hankali ta bud’e taci gaba da kallonsa har ya zauna d’an nesa da su kad’an,k’arshen had’uwa,kyau da tsari Aatif yana da su kuma ya kai namijin da ko wace mace za tayi fatan samunsa,tsarin rayuwarsa da komai nasa cikin nutsuwa yake yinsa and dai² iyawarsa yana bawa duk wanda suke tare girma da muhimmanci,fari ne shi sosai dan ya fi Nuraz haske,kana kallonsa zaka gane yana tattare da duk wani nau’in hutu da jin dad’i,sai dai fa idan ana batun kyau dole ne a fara ambaton Nuraz kafin ace shi,asalin mahaifinsa D’an Nigeria ne daya fito daga jihar Gombe,k’aramar hukumar Akko,cikin garin *KUMO* haka ma Mamansa itama y’ar Gombe ce amma ita ainihinta a *JEKA DA FARI* ta taso,,kiranta yayi duk da ya ganta bata d’auka ba ta nemi excuse wajen su Sarah ta nufi inda yake,tun kafin ta k’araso ya zare glasses d’in idonsa yana sakar mata murmushi,ta sake yi masa sallama ya amsa,ta zauna tana gaishe shi,cikin sakin fuska ya amsa mata yana tambayarta lectures,shiru suka yi na wani lokaci kafin yasa a kawo musu drinks,ta kalleshi tace “Bana shan komai fa”,ya kalleta zai yi magana tace “Ai mun sha tare da su Sarah” ya tab’e baki kad’an bai kulata ba yasa waiter ya kawo,ya tafi kawowa tayi shiru tana tunani,ya d’an buga table d’in kad’an,tayi saurin kallonsa yace “Yaya ne.!?” Ta girgiza masa kai tace “Nothing” yace “Allah ya sa” tayi saurin kallonsa saboda kalmar daya fad’a sai taji kamar Nuraz ne a gurin,tayi shiru ta sunkuyar da kai ya katse mata tunani “Ehmn.! Wane labari ne kike son fad’a min.!?” Ta d’ago da sauri tana had’iyan wasu irin terrified saliva’s,a hankali tayi blinking idanunta tace “My story” ya gyara zama yana murmushi yace “Wawhh.!” Tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya yace “Kin yi shiru,and u know am eager naji” ta d’anyi calming kanta sannan a hankali ta fara fad’a masa,tunda ta fara yake kallonta da wani irin yanayin tausayinta a idanunsa har ta gama,fuskarta da hawaye sosai ta d’ago idanunta for da first time tunda ta fara magana ta kalleshi,yadda ya zuba mata idanunsa ko k’iftawa babu yasa taji duk guiwoyinta sunyi sanyi,a hankali cikin mutuwar jiki ya ciro handkey ya mik’a mata,ta karb’a a hankali ta goge fuskarta,ta mayar masa ya karb’a yasa a aljihu,kusan mintuna biyar taji bai ce komai ba,ta kalleshi yayi shiru da alamun tunani yake fuska da damuwa,kamar za tayi magana Sarah ta k’araso ta musu sallama,Nusrah ta kalleta tana k’irk’iro murmushi,suka gaisa da Aatif ta kalli Nusrah tace “Baby we will go home” Nusrah tace “Ku jira mu wuce tare sai ku sauke ni a hanya” Sarah za ta amsa Aatif yace su tafi zai kaita gida da kansa,tayi saurin kallonsa za tayi magana taga bai kalleta ba,suka yi sallama da Sarah,tana zaune su Maria suka zo wucewa,suka yi waving d’in juna tana kallo suka fita daga cafeteria,a hankali tayi ajiyar zuciya,bayan tafiyarsu babu jimawa Aatif ya mik’e yace “Muje na kaiki gida” ta tashi bata ce komai ba har suka fito inda yayi parking,ya bud’e mata front seat ta shiga,ya rufe ya koma side d’in driver ya shiga,sai daya fara sa seatbelt sannan ya tada motar suka fara tafiya a hankali har suka fita daga skul d’in,a bakin apartment d’insu ya tsaya,da wani irin murya ya rarrasheta,after ya nuna mata shi ita yake so ba komai ba,suka yi sallama yace idan ya isa gida za suyi waya,ta masa fatan komawa lafiya,a hankali ya d’age glasses yayi reverse tana d’aga masa hannu,har ya kusa fita daga arean sannan ta juya zata shiga gida,ta fara tafiya ta hango motar Nuraz tana shigowa line bata tsaya ba ta shige ciki.
Tun da ta dawo ta shige d’aki tayi zamanta a can tana jiran kiransa,har after maghreb bata sake fitowa ba,sai da Lolly tayi kiranta jin shirun ya yi yawa,ta fito rik’e da wayarta ta zauna kusa da ita,Lolly ta kalleta tace “Ke kam baby kina jin dad’in zama kiyi shiru,shi kenan shi mutum sai yayi ta zama cikin d’aki shi kad’ai” tayi murmushi bata ce komai ba,wayarta ta duba taga ko Aatif ya kirata,taga babu alamun miss call akai,ta bud’e network ta fad’a duniyar gizo²,nan ma ta duba babu sak’onsa,tayi shiru tana tunani,har to 11 tana zaune shiru duk bayan mintuna ta sake dubawa ko ya kira sai taga bai kira ba,zuciyarta ta damu sosai,Nuraz ya saci kallonta ya ganta a damuwa,yayi shiru yana tunanin yadda zai tambayeta ko ta samu sun yi maganar da shi.!?,idea ya zo masa ya d’ago yana niyyar tambayarta ta mik’e tana k’irk’iro hamman k’arya tace “Aunty good night” ta kalleta tace “Toh.! Angel sai da safe” ta kalli Annie tace “Annie sai kin shigo.” Ta gyad’a mata kai tana lumshe ido,ta yiwa Bareerah sallama ta wuce,har ta tafi idanunsa suna kanta,ya rasa me zaice da zaisa ya bar wajen ba tare da su Annie sun gano shi ba,zuwa wani lokaci ya mik’e shima yayi musu sallama,ya wuce bedroom d’insa…..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 22.
#Pʟᴀɴ ᴛᴏ ɢᴏᴛ sᴇᴄʀᴇᴛ ᴍᴀʀʀɪᴀɢᴇ
Da ya shiga kasa zama yayi yana ta tunanin yadda zai samu suyi magana da ita a daren kafin safiya amma ya rasa,ga shi ba number ta gare shi ba bare ya kira ta,ya zauna shiru a gefen bed yana tunanin idan basu yi magana yanzun ba sai dai da safe kenan,wata dabaran ya zo masa ya bud’e network d’in wayansa da tunanin yayi search a IG,Twitter zuwa sauran chart ko zai ganta sai ya tambayeta yaji idan ya yi sa’a tana online,yayi saurin d’aukan wayar ya fara dubawa,duk sunan da yake tunani idan yayi search zai samu sai da yayi amma ya rasa ta har Angel da Lolly ke kiranta ya sa bai ganta ba,ya hak’ura cike da damuwa ya ajiye wayar,wata zuciyar tace “To ka fita ta balcony mana idan ba ka so kowa ya sani” yayi shiru yana tunani,can da yaga hakan kamar shi ne mafita ya tashi da sauri,yaje jikin bright glass curtain wall d’in ya bud’e k’ofar da take sada shi da balcony ya fita,dai² window bedroom d’in ya tsaya yana tunanin yayi magana ko a’a.? Ya jima yana tunani ya rasa yadda zaiyi ya koma bakin pool ya zauna saman d’aya a cikin kujerun wajen,shiru yayi ya d’ora chin d’insa a saman hannunsa daya had’e guri d’aya yana tunani,ya juya kad’an ya kallo center window d’in sun,wayansa daya fito da shi ya duba yaga lokaci ya tafi sosai 12 saura mintuna,duka arean ya yi wani irin shiru baka jin hayaniyar komai,ya d’aga kai looking to the sky kamar yana counting Star’s,da yaga yana b’ata lokaci ya mik’e a hankali ya koma bedroom ya rufe k’ofan,daren ranar da kyar ya samu yayi bacci.
Da safe ya tashi a d’an makare,ya fito da niyyar dubata,ya tarar tuni har ta tafi skul,ya koma ya gama shirin fita yayi sallama da su Annie,bayan ya baro gida yana tafiya still yau d’inma ya ga motan jiya tana following d’insa,ta mirror ya ci gaba da kallon motar yana tunanin mene ne had’insu da shi da suke bibiyar sa.!? Yayi deciding ya tsaya,gefen street d’in yayi parking yana kallon motar ya ga ta tsaya a d’an nesa da inda yake ya bud’e mota ya fita,inda motar take ya nufa ya tsaya dai² side d’in driver yayi knocking,a hankali aka sauke glasses d’in,Clark dake ciki ya kalleshi bai yi magana ba yana jiran yaji me Nuraz d’in zai fad’a,cikin matuk’ar had’e rai yana kallon baturen da fuskar tuhuma yace “why are u following me.!? Do i have any relations with u.!?” Clark ya tab’e baki kad’an cikin harshensa yace “why should i go after u.!?” Nuraz ya d’age shoulders yace “I don’t know,but this is what i want to know.. Do we have any relationship that u always followed for.!?” Clark yayi ajiyar zuciya ya fara d’age glasses d’in saboda bai san me zai ce ba,da sauri Nuraz yasa hannu ya rik’e yana kallonsa angrily “Since u can’t say anything,stop following me,if u were sent ne kaje ka fad’awa wanda ya aiko ka na fi k’arfinsa,nafi k’arfin yayi min wani abu,,idan baka ji ba ka sake bina kuma..!” Soundly yayi making snap,without ya sake cewa komai ya girgiza kai ya wuce,as he walked across the place a d’an fusace k’asar wajen tana motsi ya bawa Clark tsoro,quickly yayi swallowing some of the terrified saliva’s da suka mak’ale a bakinsa,waya ya fara k’ok’arin yiwa uban gidansan,from the other side Rafeek ya d’auka,Clark yace “Sir. The boy realized we were following him” Rafeek ya lumshe ido ya bud’e yana sakin numfashi da kyar yace “Just come back home”,daga haka bai sake cewa komai ba ya ajiye wayar yana sakin ajiyar zuciya while a fili yana maimaita fad’in “Astagfirullah wa’atubu ilaiik”
***
Da safen bayan tashin Nusrah daga bacci kafin ta sauka daga saman bed she began to check her phone to see whether Aatif had called tana bacci,ta cire lock taga babu miss call bare text,ta ajiye jikinta a sanyaye ta wuce bathroom tayi wanka,duka jikinta a sanyaye tayi shirin tafiya skul,ko breakfast bata jira ta yi ba tayi sallama da su Lolly ta tafi,she said she had morning lecture and the teacher was so hot that she didn’t want to miss out,da Annie tace ta kira Yayantan ya kaita,she smiled softly tace ta san bacci yake yanzun,ba sai ta tashe shi ba,za taje ta hau cab kawai,suka mata fatan alkhairi ta fita,since her heart was broken ta fito ta tsaya bakin street ta nemi cab suka wuce,da ta shiga skul ma a time d’in bata da wani lecture kasancewar ranar sai 12 noon za ta shiga class,cafeteria ta wuce ta samu guri ta zauna tayi shiru tana tunani,bayan wani lokaci tayi deciding kiran wayar Aatif,miss call biyar tayi masa amma bai d’auki ko d’aya ba,ta tura masa text message,she was telling him if he saw the call he had to called her back,har to 11 tana zaune cikin cafeteria bai kira ba,ita kuma bata gaji ta tafi ba,still at that time there was nothing da ta ciwa cikinta,she was sitting all the time,,bayan lokaci tana ta zaune she looks out her phone to see whether he calls her ko ita ce bata ji ba,still ta ga wayam,ta gaji da zaman ta mik’e ta fara tafiya a wahalce,yinin ranar babu abunda ta tsinta a skul,lectures d’inma ba sosai ta gane abunda aka yi ba,4 dot suka fito ta kamo hanya tana tafiya ita d’aya cos tana jin ba zata iya tsayawa jiran su Veronica ba kasancewar za suje library,tayi musu sallama ta wuce.
Yadda ya bar wajen a fusace haka ya shige motarsa had’e da banging door d’in da d’an k’arfi,duk dama ba dad’in zuciyarsa yake ji ba cikin week d’in haka ya fizgi motar ya bar arean,sai daya fara zuwa hospital ya kammala aikin da yake yi after then he plans to go to Oxford University to pick her up,4:00pm sharp ya tsaya inda ya saba ajiyeta yana tunani da addu’ar Allah yasa bata koma gida ba,yana zaune cikin motar yana kalle² da tunanin inda zai ganta,can daga d’an nesa da inda yayi parking kad’an ya hangota zaune ta buga tagumi,yayi still yana kallonta na wani lokaci kafin ya cire seatbelt ya bud’e motar ya fita cikin mutuwar jiki,har ya tsaya kusa da ita bata sani ba,ya saki siririn ajiyar zuciya ya zauna kad’an bai yi magana ba,kusan mintuna goma ya d’auka da zaunawa a gurin yaga alamun tayi nisa sosai a hankali ya d’aga idanunsa ya kalleta,gabansa yayi mugun fad’uwa daya kalleta a nutse,yadda tayi zuru² cikin yini guda idanunsa suka hango masa wani irin tashin hankalin da take ciki,a hankali ya kira sunanta cikin muryar tsoro,ya maimaita kiranta ya fi a lissafa bata ji ba,sai da yayi tapping a dai² fuskarta sannan taja dogon ajiyar zuciya a hankali ta kalleshi,suna hada ido tayi saurin lumshe nata idanun,hawayen dake mak’ale trying not to cry tun safen began to pour out,cikin kid’ima yana kallonta da tashin hankali ya kasa magana sai wasu irin saliva’s da constantly yake swallowing,yaga ba ta da niyyar dainawa gashi sai kallonsu ake yi,babu shiri ya mik’e ya kama hannunta,jakar da komai nata ya d’auka muryarsa a shak’e da tsoro yace “let us leave the place” ta d’ago kanta tana girgizawa alamun bazata tashi ba,idanunsa ya lumshe ya bud’e yana kallon mutanen dake wucewa suna kallonsu wasu har gulma suke ya sake cewa “get up,kina kallon yadda ake kallonmu fa,kada kisa ayi tunanin na yi miki wani abu” tana kuka tace “Ka yi tafiyarka kawai,ni babu inda zanje” ya kalleta da wani irin fuska yace “Za ki tashi ko sai na b’ata miki rai.?” Ta sake Kecewa da kuka muryarta tana wani irin kyarma tace “Ni ka rabu da ni,idan na tashi ina zanje ne.!? I have no other advantage,what good is my life.? The father who gave birth to me said that he didn’t want me,he doesn’t need me,amfanin me zan yiwa duniyar da mutanen cikinta.!?” Wani irin tausayinta yaji ya sake kamashi a hankali ya furta “Na ji tashi mu tafi” ta sake girgiza masa kai za tayi magana ya fizgota and talking in agony “What kind of person are u? Ayi ta binki ana maimaita magana d’aya baza ki saurara ba,if u have the right kill urself,akanki aka fara da za’a gama a kanki.!? Su mutanen da kike damuwa da su an fad’a miki dan kin shiga wani halin za su damu ne.!? I don’t want a stubborn person,if u can get up idan ba zaki iya ba kuma zan wuce na barki” ta sauke kanta k’asa tana ci gaba da kuka,yana kallonta yace “will u get up.??” A hankali ta mik’e tana had’a hanya yayi saurin rik’e ta yana mata wani irin kallo,suka k’arasa inda ya ajiye mota ya bud’e ya taimaka mata ta shiga sannan ya bud’e back seat ya sa jakarta ya koma d’aya side d’in ya shiga ya tada motar,sai da suka fita daga skul d’in har sunyi nisa yayi parking,bai kalleta ba yace “what happened yesterday.!? Did u talk to him.!?” Ta kad’a masa kai tana goge hawayenta,yace “Ehmn!” Ta d’ago ta kalleshi taga ya zuba idanunsa akan hanya duk da a tsaye suke guri d’aya,ta sake goge hawayen da suka sake tahowa ta fad’a masa yadda suka yi da shi,yayi shiru yana tunani a hankali yace “why don’t u call him.!?” Tayi shiru bata amsa ba,ya cire belt d’in ya juya backseat ya d’auko jakarta,tana kallo ya bud’e ya ciro wayarta ya kalla yaga akwai lock ya mik’a mata yace “bud’e”,babu musu ta cire yace “call him”,ta tsaya kallonsa ya juyo ya kalleta yace “call him” babu musu ta fara kiran line sa,har wayar ta katse ba’a d’auka ba,yace ta kuma kira,ta daure ta sake kiransa still ba’a d’auka,ta sake maimaitawa daf da kira na uku zai katse aka d’auka,tayi ajiyar zuciya a gajiye ta amsa sallamar da yayi,ta daure ta gaishe shi,ya amsa a sanyaye cikin daurewa tace “Why don’t u call.!?” Da farko yayi shiru can kuma yace “Am sorry baby,uzuri ne ya rik’e ni that’s why i didn’t call,but when i got out of the office i would call in sha Allah” tayi ajiyar zuciya tace “Ok.!” Bai jira ta sake magana ba ya katse,Nuraz ya kalleta yace “what did he say.!?” Tace “He said he’ll call me when he comes out of the office” ya gyad’a kai yana tab’e baki,a hankali yace “Ok duk lokacin da ya kira ki sanar da ni” har ta amsa kuma tace “Well. I don’t know how to tell u” bai kalleta ba yace “za muyi waya.!?” He spoke as if he were asking her permission,ta gyad’a masa kai tace “toh” yace “To ajiye number,duk yadda kuka yi sai ki sanar da ni” ta sake gyad’a kai,ya fad’a mata digit d’in tayi saving,har ya tayar da motar ya juya yana kallonta na wasu seconds bai yi magana ba ya fara driven ya mayar da hankali kan tuk’in suka bar arean,a wani had’ad’d’en eatry ya parker ya fita ya barta a motan,yaje yayi mata lafiyayyen take away ya dawo,tana zaune shiru ya bud’e back seat ya tattara jakarta da komai yasa su gefe ya ajiye mata take away d’in sannan ya koma front seat bai kalleta ba still yace “Koma can ki ci abinci” ta d’ago kanta da sauri ta kalleshi tace “I’m not hungry” ya d’ago idonsa ya kalleta yace “really.!?” Ta kad’a masa kai,ya tab’e baki yace “je ki ci tukuna,the words come later” ta bud’e baki zata sake magana ya kafeta da ido,babu shiri ta had’iye nata maganar ta fita a sanyaye ta koma baya,ta d’auka leather da ta gani ta fara bud’ewa,package ne madaidaici sai bottle water ta fito da shi ta bud’e chicken noodles ne sai tiriri yake,da grille fish da yaji spices a saman,aroma d’in yana bugar hancinta taji yawunta ya tsinke,y’ay’an cikinta suka fara kukan yunwa,a hankali ta d’auki fork d’in data gani tayi bismillah ta fara ci,sam bata yi tunanin haka yake da taste ba abincin yana kallonta ta mirror ta fara cin abincin a hankali,bata wani ci sosai ba ta tattara komai za ta mayar taji maganarsa “what have u done.!?” Ta d’ago a hankali tace “I’m satisfied” ya tab’e baki yace “Kada ki mayar maza ki cinye su,idan kin bari waye zai ci.!?” Tace “Allah na k’oshi” ya girgiza kai “D’an abun da kika cin nawa ne,ko jaririn dake koyon cin abinci aka bawa wannan dai ba isarsa zai yi ba” ta marairaice za tayi masa musu yayi saurin juyowa yana kallonta “Ki cinye nace,nifa na tsani muyi ta jayayya,ke cikin naki ma sai kin masa mugunta.!? Dubi fuskarki da kanki,i think all the day this is what u started eating.. Azumi kike yi ne.!?” Ta girgiza masa kai a hankali,ya had’e rai yace “Maza ki cinye mu tafi” ta lumshe ido a hankali ta bud’e taci gaba da ci,tana jin ta kai linter har kamar za ta yi amai ta d’ago tace “Na k’oshi” ya janye idanunsa akan tablet d’in da yake pressing ya kallota ta mirror,yadda abincin yake kamar yaro ne yaci yasa ya tab’e baki yace “Sai ki fita dashi kisa a trash”,ta kalleshi tace “babu kyaufa”,ya juyo kad’an yana kallonta yace “If u don’t want to pull out,how do u want to deal with it.!? Su nan babu ruwansu da almajirai bare kice a bayar” tayi shiru tana tunani ta d’an kad’a kai a hankali she feels nervous ta bud’e motar,har ta sa k’afarta a waje yaga yanayin dake fuskarta a hankali yace “ba ni nan” ta juyo a hankali tana kallonsa kafin ta mik’a masa ya karb’a,tana kallonsa taga ya bud’e,a hankali yake ci shima d’in kamar baya so,ta jingina da seat ta lumshe idanunta,har ya gama ci ya fita ya dawo sannan ya tada motar,bai damu da zamanta a bayan ba duka ya yi tunanin ko bacci ya d’auke ta,har suka tsaya bakin apartment ya gyara parking yayi shiru yana tunanin tashinta yaji motsinta ya d’aga kansa yana kallonta ta mirror as she collected her belongings tana fita ya biyo bayanta,a bakin entrance suka tsaya duka tana knocking door d’in cikin siririyar murya tace “Thank u” he said nothing Bareerah ta bud’e musu suka shige suna gaisawa da ita.
Ranar ma har dare Aatif bai kira ta ba,she was tired of calling him out,wayar yana shiga tayi sa’a ya d’auka suka gaisa yace “lemme call” ya fara hanging call d’in,after like 20 minutes har ta fitar da rai ya kira,ta d’auka a sanyaye tana jin damuwa tana taso mata,ta daure tace “Kuma shi ne daga cewa za ka kira sai kak’i kira” yayi ajiyar zuciya yace “dan Allah ki yi hak’uri baby,wallahi ba da gangan nak’i kira ba” tayi shiru tana saurarensa yace “Ko ranar da muka rabu naje gida,mun yi magana da Mommy ne so da matsala ne shi yasa,and na rasa yadda zan yi,har yanzun k’ok’ari nake ta amince min muyi aure,ni idan ta ni ne banga dalilin da zaisa ta hana ni aurenki ba,cos ana auren karuwai ma bare ke da ba haka kike ba,amma dan Allah kiyi hak’uri in sha Allah babu abunda zai tab’a alak’ar mu.!” Tayi ajiyar zuciya bata ce komai ba,yaji tayi shiru yace “Baby are u there.!?” K’asa² tace “Ehhh!” Ya sake sassauta murya yace “Baki ce komai ba to” tace “what do u want me to do.!?” Yace “promise me babu abunda zai shafi alak’ar mu” tace “Shi kenan” yace “Thank u baby,I love u” tace “Love u too” basu wani yi hira ba sosai sai hakur’in da yake ta bata tace babu komai yace in sha Allah zai yi k’ok’ari yaga Mommy ta sakko ta kyale su sunyi aure,ita dai bata sake cewa komai ba saboda jikinta yayi sanyi da lamarin amma kuma har lokacin bata ga laifin Aatif d’in ba ko haushinsa bata ji ba,suna gama waya ta kira number Nuraz da tayi saving da *”GUARDIAN”*
A time d’in shima ya jima yana expecting call daga gurinta,bcos tun shigowarsu bayan ya gama abunda yake yi ganin bata fito parlor ba shima ya wuce yayi zamansa a bedroom yana ta tunanin abunda zai faru,yana zaune gefen bed bayan fitowarsa daga wanka kiranta ya shigo masa,ya d’auka ya duba yaga new number ne,har ya yi kamar ba zai d’auka ba ya tuna d’azun ya bata number,da sauri ya d’auka daf da kiran zai katse,a sanyaye yaji muryarta tayi masa sallama,ya lumshe idonsa ya bud’e ya amsa mata yana kwanciya,tayi shiru tana tunanin abunda za tace masa,shima yayi shiru bai yi magana ba yana jira yaji me zata fad’a,a hankali ta k’arfafa zuciyarta ta fad’a masa yadda suka yi da Aatif,idanunsa a kulle yayi shiru yana tunani,bayan wani lokaci yace shi kenan ta bari suga abunda zai faru gaba,ta amsa masa a sanyaye,basu jima ba suka ajiye wayar,bayan nan tunani yayi tayi anya alak’arsu da Aatif zai d’ore.!? Tun yanzun an fara samun matsala daga wajen iyayensa,what will happen next?!? He doesn’t know.
In one week though Aatif yana kiranta sosai yanzun har skul yana zuwa ya sameta suyi hira har wani lokacin ma ya dawo da ita gida,but maganar auren dai har lokacin shiru babu wani feedback,ta gaji da shirun nasa ta tuntub’e shi saboda Nuraz yace zai yi masa maganar tace ya bari za tayi masa,Aatif yace ta k’ara hak’uri har yanzun yana kan k’ok’ari ne,al’amari yaci gaba da tafiya,bayan wasu weeks ta sake masa maganar ya sake cewa ta k’ara hak’uri,kwanaki uku tsakani kuma ya sameta da batun,a lokacin suna zaune cikin motarsa ya kawota gida daga skul,sun yi shiru na wani lokaci yayi breaking silence yana kallonta yace “Baby gaskiya i’m tired” ta kalleshi da fuskar tuhuma tace “How tired are u.!?” Yace “To baby i don’t know what my mommy’s motive is,na fad’a mata ke nake so amma tak’i fahimta ta” tayi ajiyar zuciya bata ce komai ba,ya juyo yana facing d’inta yace “Baby” tayi saurin kallonsa,idanunsu suka yi merging guri d’aya yace “Do u love me.!?” Tayi shiru tana ci gaba da kallonsa,ya marairaice mata yace “talk to me,ina son mu samu matsaya d’aya” ta kad’a masa kai,yace “Duk abunda nace miki za ki yarda.!?” Tayi jimm kafin tace “Ehhh” yace “will u marry me.!?” Ta tsaya kallonsa ya rik’o hannunta yana murzawa yace “just answer me” ta kad’a masa kai,yayi ajiyar zuciya yace “Na yanke shawara” tayi saurin tambayarsa “akan me.!?” Yace “za muyi aure” tace “how can we get married.!?” Yace “by gotten secret marriage” wani irin dumm taji kanta da k’irjinta sun yi a lokaci guda tace “Auren sirri fa kace” ya kad’a mata kai ta girgiza kai tace “what about a secret marriage.?” Yana kallonta yace “Baby this is the only way we can be saved” ta d’ago tana kallon cikin idonsa tace “I can’t marry without my parents consent.!”
To him bai gano aibun yin Secret marriage d’inba,neither right nor wrong because of what she says ya tsaya kallonta ko k’iftawa babu,but shi dai har zuciyarsa yaji ya amince and itama kanta idan har tana son sa da gaske dole ma ta yarda su yi hakan…..
#I’m sorry Habibtiiys rashin NEPA kwana biyun nan yasa posting d’in ya zama sai a slow wollahi.
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Words may not suffice to express the heartfelt sorrow that i feel for the passing of ur father Bilkisu Sa’eed (Gimbiya) may our condolences bring u peace during this painful time..Allahummagfirhu allahummarhamhu..*👏
Pᴀɢᴇ 23.
#Gᴜᴇꜱᴛ
Yanayin kallon da yake mata yasa ta kauda kai gefe a hankali tace “What are u looking for.!?” Ya tab’e baki yana d’auke kai shima yace “Who are ur parents.!?” Ta d’ago tana kallonsa tace “The one i was with” ya sake tab’e baki yace “iyayenki ko dai iyayen rik’on ki.!?” A mamakance ta kalleshi ta kasa magana,a tunaninta ko wani ne ba shi ba bai kamata ya yi mata wannan tambayar ba,bare shi da take bawa mutunci da daraja,yace “kalamiiy saah.!?” Ta had’e rai tace “koma yaya ka d’auke su ni matsayin iyaye na d’auke su,bcos sun yi min komai,sun so ni duk da kasancewar ban had’a alak’ar jini da su ba,sun min karamci,sun martaba rayuwata fiye da mahaifan da suka haife ni,sun killace ni,sun samamin farin ciki,idan ba dan su ba ta yaya ne za ka ganni har kayi tunanin tsayawa da ni.!?” yayi murmushi yace “shi kenan na ji,no matter what their position is i don’t care,all i need is to get married,and i want it to become privately” kai tsaye ta furta “impossible Aatif” angrily yace “it must happen,if u want me u have to accept it.!” ta girgiza masa kai alamun A’a,ya had’iye saliva’s yana kallonta da wani irin yanayi yace “Well since that didn’t work out,sai mu tsayar da alak’ar dake tsakanin mu ko.!?” a tsorace ta ci gaba da kallonsa ya d’aga mata gira yace “i mean it”,shiru tayi tana tunani jikinta duk yayi sanyi,ya d’auke kai daga kallonta yace “kin yi shiru” a sanyaye ta d’aga kai ta sake kallonsa tace “ka bani lokaci nayi shawara” tab’e baki yayi yace “shi kenan,amma kada ya d’auki lokaci” bata sake yin magana ba ta bud’e motar ta fita ko sallama bata iya tsayawa sunyi ba,ta wuce hankalinta duk a tashe.
Tana shigowa gida ta wuce ta nufi hanyar bedroom ko kula da su Annie bata yi ba,suna kallonta ta wuce bata yi magana ba da alamun kamar ba ta cikin hayyacinta,Lolly was strong enough to call her “Angel.!” A tsorace ta juyo tana kallonsu tana raba idanu she didn’t expect to find them here,da hannu ta yafito ta cikin mutuwar gab’b’ai ta fara dawowa,Annie ta zuba mata ido tana kallonta har ta k’araso cikin parlor’n tana had’iye wasu irin terrified saliva’s saboda bata san amsar da zata basu ba idan suka sako ta a gaba da tambaya,lolly ta kama hannunta ta zaunar da ita kusa da ita,kallo d’aya Annie tayi mata tace “Daughter what’s going on.!?” Taji tambayar har tsakiyar kanta,a firgice tayi k’asa da kanta tana kame²,muryarta a raunane tace “Nothing Annie” sun zuba mata ido as each of them wanted to find out where the problem was,Lolly ta shafa kanta cikin salon bata kariya tace “Ko duk gajiyar skul ne baby.!?” Da sauri ta girgiza kai bakinta cike da in’ina tace “Hhhh.. Ha..ka ne Aunty”,murmushi kad’an tayi mata tace “sannu baby,karatu akwai wahala,sai dai ki sake dagewa,in sha Allah nasara tana tare da ke” Bareerah dake neman gurin zama tace “In sha Allah”,Annie kam ta kasa magana sai kallonta take,cos ta gama fahimtar tana cikin damuwa mai tsanani,har ta mik’e ta fara tafiya da lolly tace taje ta huta duk dan kada su takura mata,Annie tace “Daughter.!” Ta k’ame a inda take ta kasa yin gaba,Annie tace “No matter the stress is,misery or anxieties that u are going to,never forget Allah,and take ur cry to him,he will always listening and wait for ur du’a to wipe out ur tears,all the pain is with ease (Fa’innama’al usru yusra) In sha Allah he will protect us,,but one thing i want to remind u is,that anxiety and many thoughts are nothing but trouble and self-destruction..”
Jikinta ya sake yin sanyi taji wasu irin hawaye sun fara gangaro mata a hankali,tuna yadda suka yi da Aatif yanzun babu jimawa yasa bata san lokacin da kuka ya kwace mata ba,ta zubar da komai dake hanunta ta durk’ushe a gurin,hankalin Annie da lolly a tashe suka nufo ta kowanne burinsa yaji matsalarta,ta kwanta a jikin Annie tana kuka,rarrashinta ta ci gaba da yi until her mind came back to her,babu wanda ya takura mata lallai sai ta fad’a musu damuwar,but nasihar da Annie ta ci gaba da yi ta sake sanyaya mata jiki,a hankali kamar wacce aka matsa bakinta tana sakin ajiyar zuciya tace “Annie.!” Suka yi shiru duka suna kallonta,ta dago a hankali tace “For example it is said that a man says he loves a girl,and his mother does not approve the girl.. How should she do.!?” Suka kalli juna kafin Annie tayi magana Bareerah ta tari numfashin Nusrah “Tabbb’! Wannan ai babu amfanin b’atawa kai lokaci ma,idan har na tabbatar mahaifiyarsa bata k’aunata ni kuwa wane tsautsayi zaisa na kai kaina gidan d’anta.!?”
Nusrah tana kallonta with her pale eyes tace “But u know he loves u,and u just make sure u love him,kawai saboda mahaifiyarsa sai kice kin hak’ura.!?”
Bareerah tace “Of course i will,no matter how long we have spent together,duk son da muke yiwa juna tabbas zan ce masa na hak’ura,Allah ya had’a kowa da rabonsa na alkhairi”
Nusrah tayi kasak’e tana kallon yadda Bareerah ke rairayo bayani tayi tagumi har ta dasa aya,tayi ajiyar zuciya a hankali tace “So what is ur fact da kika ce u can bear.??” Bareerah ta gyara zama tace “Na farko dai shi kansa auren dan me ake yinsa.!? In order to get calmness,to have peace of mind and happiness ko.!?” Nusrah ta gyad’a kai tace “Haka ne” Bareerah tace “Toh ni da mother in-law d’ina bata k’aunata how can i get all this.!? A tunani na da kuma nawa ra’ayin tunda har ta furta bata so na kinga duk wad’ancan abubuwan dana lissafa bazan tab’a samun su ba,to kinga kenan babu amfanin nayi auren ko ba haka ba.!?” Nusrah ta gyad’a kai,Bareerah tace “and if my mother-in-law didn’t love me abunda zai faru shi ne duka y’an uwansa would not like me,kinga kenan a gurinsa kad’ai nake da mutunci,and it shows that zuga da k’iyayyarsu zai yi tasiri har ya zama mun rabu,one day he will despite the love we have built since the beginning of our relationship” tayi shiru tana tunani kafin ta sake furta “To kuma bayan kin san mahaifiyarsa bata sonki,da kansa ya tabbatar miki ta k’i amincewa kuyi aure,sai ya zo miki da maganar kuyi secret marriage yaya za kiyi.!?” A tare su duka ukun suka furta “What.!?” She stared at them as they were doing,Bareerah tayi k’arfin hali tace “This is a great mistake which if i finally trust zan zo ina dana sani” ta sake yin shiru tana tunanin maganar Bareerah “To amma ai kuna son juna fa” Bareerah tayi tsaki tace “Son banza son wofi,da yawan lokaci wannan kalmar so d’in ita ce take rud’a mu mata,but u’re still a girl but surely next time u will understand what i mean to u,idan lokaci yayi ko shawara ba sai kin tsaya tambaya ba za ki yanke hukunci a take” ta gyad’a kai a hankali bata sake yin magana ba tun daga nan,Annie ta zuba mata ido na wani lokaci kafin tayi magana “Daughter who’s the boy!?” Tayi saurin kallonta,lolly ta shafa kanta tace “fad’a mana wane ne.!?” Kamar wacce kwai ya fashewa a ciki ta furta “Aatif sunan sa” Annie tace “Yaya kuka yi da shi.!?” Kaf duk yadda suka yi sai data fad’a musu,Annie tayi ajiyar numfashi tace “Daughter tun farko kika yi KUSKURE da kika nuna masa so irin haka,baki san d’a nimiji ba and u don’t know their side effects,but ban ce miki duka suka zama d’aya ba,kamar yadda muma a cikin mu ba’a rasa b’ata gari,amma had’arin su abun gudu ne,duk yadda kike da shi and all ur love for him at the same time it can change especially bcos his mother data nuna bata gamsu da auren ku ba,a matsayin y’a muka d’auke ki mu duka shi yasa nake fad’a miki,if u are unhappy with ur marriage,muma duk baza muyi farin ciki ba,duk d’a namijin da zai zo miki da maganar aure matuk’ar ya sanar dake mahaifiyarsa bata sonki ki hak’ura da shi ki ci gaba da addu’ah in sha Allah canjin alkhairi yana nan zuwa” tayi shiru tana sauraren nasihar Annie,bayan tsayin lokaci ta numfasa tace “In sha Allah Annie i will do as u say” tace “O daughter God bless u,and may he changed it with good one” ta amsa a sanyaye,umarni lolly ta bata to go to rest saboda yadda tayi shiru tana tunane²,and she should not think of anything to worry about,ita taga sharrin tunani,dan haka her story is a great example for her,tace “in sha Allah Aunty this would never happened again.!”
Since she finds herself in the bedroom taji shawaran su Annie yana sake shiga kunnuwanta,a nutse bayan ta fito daga wanka taci gaba da al’amuranta,duk yadda suka yi da Aatif again ta zauna ta turama Nuraz and she’s also waiting for what he’ll say,since she sent him a message all the time she looked out da tunanin ko ya gani,sai taga bai bud’e ba,har after maghreb ranar he didn’t come home,tayi deciding ta goge sai kuma ta fasa,saying that “maybe it is all bcos of work”,ta tashi bayan ta idar da sallah ta fita parlor,zamanta a parlor not for twenty minutes ya shigo,duka suka masa sannu da dawowa,he answered in difficulty sannan ya wuce bedroom,kai tsaye yana zuwa ya rage kayan jikinsa ya fad’a bathroom yayi wanka,ya d’auro alwala ya fito yana shiryawa yaga alamun sak’o a kan wayansa,sai daya gama duk abunda zai yi sannan ya d’auka yana dubawa,short text ne ta tura masa ta inbox tana fad’a masa akwai sak’on data tura masa ya duba IG ta yi masa DM,yana gama karantawa ya bud’e network d’in wayar,carefully ya dunga following content d’in har ya gama karantawa,yayi sanyayar ajiyar zuciya yana lumshe idanunsa,kiranta yayi yasa wayan a yadda zai jita sosai,lokacin da taga kiran tayi ajiyar zuciya a hankali ta furta “Ya ga sak’o na” ta d’auka da sallama,da ya amsa duka sai suka yi shiru,bayan d’an lokaci yayi breaking silence d’in,the same words da Bareerah ta fad’a ya maimaita,taji jikinta duk yayi sanyi,har tana jin kawai gara ta hak’ura da Aatif d’in,as her heart informs her that there is no good a cikin alak’arsu,she thanks him bcos tana d’aukan shawaransa da muhimmanci sosai a rayuwarta,suna gama waya tayi tunanin kiran Aatif suyi duk ma wacce za suyi,bata gama yanke hukunci ba ta danna masa kira,kamar mai jira ta kira ya d’auka taji gabanta sai fad’uwa yake tasa record tana karanto duk addu’ar da yazo bakinta duk dan ta samawa kanta courage,yaji ta yi shiru bata ce komai ba,a tunaninsa ko ta yanke shawaran za suyi auren ne take ta wannan shirun,ya daure yace “How is it.!? U call and keep quiet” she whispers in her soft voice tace “Aatif” yaji wani iri data kira sunansa bcos she doesn’t make any mention of it idan suna magana,yaja fasali yana sake sauraronta tace “I’ve made my own judgment” ya tab’e baki kamar tana zaune a gabansa yace “okay” tace “Amma naji baka tambaye ni ba.?” A dake yace “I don’t need to ask since u call and let me know” how he was responding to her da izza ta tab’e baki itama a zuciyarta tace “Foolishness,ji mutum sai kace jinin sarauta sai wani izza yake min” ta daure tace “haka ne baka fad’a ba daidai ba,amma kasan mene ne.!?” Yace “Sai kin fad’a zan sani” tace “u and i would never be able to live under the same shadow” yayi murmushi yace “Me yasa.!?” Kai tsaye tace “ur mother does not love me,if i agree to follow and marry u.. I’m a woman next i am the one who going to have a hard time living,so i asked for my parents advice,and they figured out a way to realize the mistakes i was about to make in my life..” yayi dariya mai sauti yace “Ok good” ta furta “So that,may Allah united us with our share of goodwill” bata jira yace wani abu ba ta katse wayarta tana runtse idonta,ta jima a zaune shiru tana ta sak’e² kafin ta mik’e ta koma parlor cos dama sallar isha’a ta shigo yi.
On the side of Aatif lokacin data gama fad’a masa sak’on ta,after she turning off the phone haka nan yayi ta juya kalamanta,while the devil kuma began to bite him in his sermon and spit on her words again,har ya ajiye wayar gefe yaji bazai iya hak’ura ba lallai ya kamata ya kirata ya fad’a mata abunda ke ransa.
Tana sa k’afarta cikin parlor’n her phone begin to rings,ta kalla taga Aatif,taja siririn tsaki before she sets the phone in the speaker,yaja fasali yace “Nusrah u made a mistake” ta tab’e baki tace “Da aka yi mene ne.!?” Yace “Da kika d’auka ba zan iya rabuwa dake ba” tayi siririn tsaki “kai ne dai kayi kuskure da kayi tunanin Nusrah ba zata iya rayuwa babu kai ba” ya kyalkyale da dariya yace “Sure!” Ta tab’e baki tace “What is that.??” Yace “But u know something.!?” Tayi shiru bata amsa ba yace “u were wrong by informing the people u are with,ni Aatif nace muyi auren sirri,shin ke baki yi tunanin taimakon ki zan yi ba.?? Even though Mommy has expressed her disapproval of ur marriage na rufe ido nace naji na gani zan aure ki a haka,did i wrong da nace haka.!? I quickly realized why Mommy said she would not approve of our marriage,cos ke d’in tsintacciyar mage ce,mahaifan ki sun kasa zama dake wane namiji zai yarda ya zauna dake.!? Shin baki tab’a tunanin me yasa ko su da suke tare da ke basu yi tunanin had’a ki da d’ansu ba.!? Saboda suna gudun gurb’ata zuri’ar su ne,but think of my words and try to return to your parents’ home bcos duk duniya su ne kad’ai za su yi miki rik’on amana ba wad’anda kika tsinta rana a tsaka ba.. Saboda haka ni Aatif Sajid nake cewa ki huta..”
Yana gama fad’a ya katse wayar,tunda Nusrah tayi shiru bata sake iya yin magana ba sai wani irin k’aik’ayi da zuciyarta take mata before her tear begins to flow,wayar hannunta ce ta fara subucewa kafin ta bita ta durk’ushe ta saki kuka mai sauti,Annie,Bareerah da lolly da suke zaune komai ya faru a kunnen su,duk sun yi shiru sun kasa kwakwaran motsi saboda mamaki,Nuraz ya sawo kai ya fito daga bedroom d’insa dai² lokacin,Annie ta d’ago da niyyar yi masa magana taga mood d’insa ya sauya,tayi shiru tana ci gaba da kallonsa without saying anything until he returns to sit next to her.
Nusrah tana kuka babu wanda ya kulata until Nuraz was tired of hearing her cry ya d’ago rai a b’ace yace “hey.! Can u keep ur mouth shut.?” Duka suka kalleshi Annie za tayi magana aka danna door bell,Bareerah tayi k’arfin hali ta wuce tana tambayar waye,since she knows no one goes out,ba’a yi magana ba har ta bud’e,tayi arba da kyakykyawar matar fara sol standing in the doorway,murmushi matar tayi mata ta mik’a mata hannu tana tambayarta masu gidan,”they are here” tace as she passed the way,she came in tana k’arewa apartment d’in kallo Bareerah ta k’araso tana fad’in “Annie u have a guest” they turned around da nufin ganin wace ce.!? Mik’ewa lolly tayi saurin yi bakinta yana b’ari tana nuna ta da hannu,but her name didn’t came out,Annie tayi tsaye looking at her with surprise on her face tace…..
*#Before she arrived…*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Jinjina gare ku masoya,mabiya littafin ‘Dan Mace,a kullum ina yabawa comment d’inku fan’s,bahot² shukhuriya.*
Pᴀɢᴇ 24.
#Aʀʙɪᴛʀᴀʀʏ
Since Rafeek yace Clark ya dawo gida ya baro arean,but he didn’t come into the mansion until 7pm,yana shigowa ya wuce apartment d’insa with the intention of telling him the report game da Nusrah da suke fita tare da Nuraz duk safiya,yana shigowa parlor’nsa ya tarar da mai gidan nasa tare da mahaifiyarsa da k’anwarsa zaune suna hira sai yaranta uku da suke zaune sak y’ay’an turawa,daya gaishe su Hajiya kad’ai ta amsa Rafeek ya masa hannu alamar ya fita ya basu guri even though their words were in their own language (hausa),ya juya zai fita ya jiyo Maimunatu in a language that he does not understand tana magana da alamun ranta ne a b’ace,aransa yace “Kai wannan matar ba dai fad’a ba,ko mai gida albarka”,Rafeek ya lumshe idanunsa a hankali bai cewa Maimunatu komai ba,ta kalli Hajiya ranta a b’ace tace “Hajiya are we going to staying here since they found out.! Thought that’s exactly what we’ve been looking for many years.!?” Hajiya ta girgiza kai tace “Kinga ni ban san dalilinsa na k’in zuwa ba,tunda Allah yasa ya gane kuskurensa duk da sauk’i,amma shi bai jeba kuma bai bari na je ba” ya bud’e idonsa yana kallon Hajiya a hankali yace “Hajiya nifa ba wani abu yasa nak’i zuwa ba,kuma ai na fad’a miki bana so naje na tarar tana da aure,i don’t want to threw myself into trouble” Maimunatu ta tab’e baki tace “Ai tun farko kai ka janyo,dama sai da aka fad’a maka ka bi komai a sannu ka nuna kai ba haka ba,ga shi nan yanzun kana neman kashe kanka,ance kaje hospital kak’i,ni banga ranar da za ka daina taurin kai ba wollahi,Allah ya halicci mutum yace shi a duniya abunda yaga dama zai yi,to kowa ma ai yana da na gaba da shi,kuma ko mene ne zai faru kai ka janyowa kanka,idan sun nuna basa son ka rab’e su ni bazan ga laifinsu ba,28 years u don’t know where they are,how they live,and no body knows yaya suke rayuwa duk babu ruwanka,kuma babu wanda ka bari ya sani sai yau rana a sama kace ka biyo sahun d’anka,yo ko ni ce ai wollahi bazan kulaka ba,idan ka takura min na kaika court saboda tozarcin yayi yawa” ya zuba mata ido yadda take masa masifa kamar wata yayarsa ko uwarsa,ya tsuke fuska yana kallon Hajiya kamar k’aramin Yaro yace “Hajiya kice tayi shiru dan Allah,surutun ta yana hawamin kai” ta tab’e baki tace “Dan na fad’i gaskiya shi ne zaka ce ina maka surutu.!?” Ya juyar da kansa bai sake magana ba ya lumshe ido,ta mik’e a fusace tana kiran d’anta namijin mai sunan Alhaji zakar da suke kira *Aryaan* ya matso kusa da ita da ladabi yaro d’an shekaru 22 yace “Here i am mom” tace “Je ka kira min wannan Clark yake ko waye ne oho.!” Ya juya da sauri yana amsawa,babu jimawa suka dawo tare da Clark,bata kalleshi ba tana had’e rai cikin harshen nasara tace “gidan da yake aikenka za ka kai ni yanzun da sauri” yayi saurin kallon uban gidansa kafin ya kalleta,ta sake b’ata rai tace “Da kai nake kake kallonsa,idan ba zaka je ba ba ni address sai naje da kaina” ya sunkuyar da kai ya amsa a tsorace da yaji boss d’in nasa bai masa magana ba,ta zari vail d’inta ta rufa ta wuce a fusace tana fad’in “Hajiya na tafi sai na dawo” Hajiya ta saki baki tana kallonta kafin tace “Wai da gaske zuwa za kiyi yanzun,bakya ganin dare yayi.!?” Ta girgiza kai tana wucewa,Rafeek ya bud’e idonsa a karo na biyu yana kallonta har ta fice bai samu damar yin magana ba.
Direct Albert street suka nufa,tana back seat sai kallon arean take har suka tsaya bakin apartment d’in,ya fito ya bud’e mata k’ofa ta fita tace “Ina ne gidan.!?” Ya nuna mata da hannunsa,ta wuce ta barshi a tsaye a gurin,tana k’arasawa dai² entrance ta danna door bell,Bareerah ta bud’e ta bata umarnin shiga ciki,ta shigo idanunta suna rolling cikin apartment d’in da tunanuka iri² a ranta,on the other hand Bareerah followed her tana sanarwa Annie sun yi bak’uwa,they turned around da tunanin wace ce.!?,Hauwa tayi tsaye tana nuna ta da hannu cikin tsantsar mamaki but she could not even mention her name until Annie call her out “Maimunatu!” hurriedly Nuraz ya d’ago kansa daga tunanin neman mafitar daya tafi ya sauke akan matar with the memories of mene ne ya kawo ta gidan su.?
Maimunatu was standing where she was Annie ma haka,lolly kam tuni ta sulale tayi k’asa a sume,za ta fad’i a 360 Nuraz ya tare ta yana kiranta da k’arfi cikin tashin hankali,Nusrah ta k’araso a 180 tana kiran “Aunty” Bareerah drew her eyes outward tana lek’en fuskar Lollyn,kwantar da ita yayi saman armchair ya shiga murza tafin hannunta ganin lokaci guda ta d’auke,Nusrah ta kama d’ayan tana tab’a jijiyar dake gwada heartbeat d’inta,bayan ta tabbatar numfashin yana nan ta saki ajiyar zuciya ta d’ago suka had’a ido da Nuraz,ta masa alama da ido ya kwantar da hankalinsa,shi duka hankalinsa ya tashi ko tunanin auna tafiyar bugun zuciyarta bai yi ba,,Annie taja doguwar ajiyar zuciya tace “K’araso Maimunatu ki zauna” jikinta duk yayi sanyi sai kallon sashin da Hauwa take kwance take yi,ta fara takawa a hankali zata k’araso Bareerah ta zo da ruwa mai sanyi suka shafa mata,sanyayyar ajiyar zuciya tayi tafin ta fara motsawa,ta bud’e ido a hankali tana kallonsu,idanunta suka sauka kan Maimunatu dake tahowa a hankali inda suke,babu wanda yace mata ci kanki har ta k’araso,sun kafe juna da ido kowanne sai kallon d’an uwansa yake fuskokinsu d’auke da wasu irin manyan sak’onni,Maimunatu ta k’araso gabanta tana niyyar rik’e hannunta a fusace Nuraz ya daka mata tsawar da ba ita kad’ai ba hatta Annie sai da taji ta,fuskarsa a d’aure tamkar bak’in hadari yana kallonta with his coloured eyes yana cije hak’oransa yace “Me kika zo yi mana ne Malama.!?” Ta kalleshi a tsanake yadda ya tsaya gabanta kamar wani bijimin zaki yana huci,hak’oransa banda had’uwa da fitar da sauti babu abunda suke,da ganinsa ba sai ka tambaye shi dalili ba ya riga ya gane ko wace ce ita da matsayinta,ta kalleshi ta sake kallonsa ta juya tana kallon Annie tana nunasa tace “Adda Maryam.. Wan..na.n Nuraz ne ko Hauwa ta yi wani auren ta haihu.!?” Jikin Annie a mace ta girgiza mata da kai da kyar tace “Babu auren da tayi,shi ne dai Yaron nan Ubangiji ya raya mana shi” a mamakance ta kalleshi sosai tace “Ikon Allah,,ubangiji mai yadda yaso a lokacin da yaso” Wani mugun tsakin daya ja yasa duka hankulansu ya sake komawa kansa yana sake tsuke fuska yana kallon Maimunatu yace “Hajiya if this is what really bring u here,i hope u can go” ya fad’a yana nuna mata hanyar data biyo ta shigo,tayi ajiyar zuciya za tayi magana ya daka mata tsawa “I said leave.. We don’t want to see u here.!”
“Nuraz.!” Annie begins to call him out da muryar fad’a idanunta har sun fara sauya kala saboda b’acin rai ta ci baga da fad’a “I don’t like disrespect,ita wannan d’in ba kanwar mahaifinka bace kake mata tsawa” datse hak’oransa yayi cikin k’arajin masifa yace “Ni Annie ki daina cewa mahaifina,ni kad’ai ne ba ni da wani baba,mutumin daya sheganta ni shi zan kira da sunan mahaifi.? Mahaifiyata ta ishe ni rayuwa ko da uba ko babu zan rayu,ubangiji ya halliceni zai ci gaba da bani kariya”
“Silence right here before i hurt u” yayi shiru sai huci yake cikin ladabi ya sauke idanunsa k’asa,Annie ta juya ta kalli Maimunatu da jikinta yayi sanyi tace “sit down Maimunatu” ya sake d’agowa a fusace “A ina za ta zauna.!? Wollahi Annie sai ta bar gidan nan” ran Annie a b’ace tace “Ka ji na kama sunanka.??” Yace “Nifa Annie i don’t care da duk abunda za kuyi but billahillaziiy she most be out not for a while” Annie tana huci tace “What if i said she won’t leave.!?” Ya d’ago yana kallonta his eyes twinkling again because of the trauma yace “Shi kenan Annie I’ll leave the house sai ta zauna” yana fad’a ya wuce bedroom d’insa Annie ta kalli Maimunatu tana fad’in “Zauna mana” ta girgiza kai tace “A’a Adda Maryam,bcos of my brother’s fault bai kamata na haddasa muku fitina ba,tunda har yayi rantsuwa zan tafi but in sha Allah zan dawo.”
Yana shiga bedroom he took nothing but his car keys,the nerves in his forehead duk sunyi bar’o bar’o,ya fito a fusace had’e da banging door d’in ya kama hanyar fita,Nusrah tayi saurin tashi ganin zai fita and begins to run after him cikin tashin hankali tana masa magana,babu wanda ya kula yayi ficewarsa,ta dafo masa baya har waje,ya bud’e front seat ta side d’in driver ya shiga ya kulle yana k’ok’arin tada motar tayi saurin bud’e d’ayan side d’in ta shiga,mukullin tayi saurin cirewa ya d’ago idanunsa ya sauke akanta cikin hayaniya yace “give it to me.!” Yana mik’a mata hannu,ta girgiza kai tace “A’ah” yace “Ba ni ki fita nace.!” Ta sake girgiza masa kai tace “Ba zan bayar ba” cikin k’arfin hali,wata uwar tsawa ya buga mata yace “Za ki bani ko saina shak’e ki kin rasa numfashi.??” Ta d’auke kai gefe tace “will u try.!?” Tana turo masa wuyanta,yayi k’wafa yana jijjiga kai bai ce komai ba,ta koma ta zauna sosai tana kallonsa tace “Wane irin zafin zuciya ne haka.!? Daga zuwan mata baka jira ka ji abunda ya kawo ta ba kawai ka hauta da masifa,dama laifin wani yana shafar wani ne.?” Ya juyo a fusace ya fizgota ta fad’o jikinsa a firgice,yana zare idanunsa da suka koma ciki,da wata irin kakkausar murya yace “Give me my key and then hurry to get out from my sight” duk da ta tsorata da shi hakan bai sa ta fasa ba tace “Bazan bayar ba” ya daka mata tsawa yace “Ke bani nace” ta gyara bakinta tace “Sai kayi kuma” hannunta ya dank’o zai b’amb’are ya kwace key d’in tayi maza ta tura shi cikin riga,he lifted his red eyes over her yayi k’wafa angrily pushed her back ta koma ta zauna,her head hitting the car’s cover ta saki k’arar azaba,da sauri ya rik’o ta bakinsa har b’ari yake wajen fad’in “Sannu! Baki ji ciwo ba.!?” Ta d’ago idanunta ta sauke a kansa,ya janye hannunsa daga jikinta da sauri ya harareta,ta tab’e baki kad’an tace “Idan naji ciwo ma ai kai ka janyo” ya tab’e baki yana kallon waje “Ko kuma ke ba,ni na shiga sabgar ki ko ke kika shigo nawa.!?” Ta juya tana kallonsa tace “Mu duka muka shiga harkar juna,amma kaine ka fara” ya juyo da kansa yana kallonta “Kada ki rainawa kanki hankali ni na biyo ki ko ke kika biyo ni.!?” Bata yi magana ba tace “Sai kuma kayi” yace “Sai muyi dai” ta tab’e baki tace “Wai daka fito ma ina zaka je da.!?” Yace “Ina ruwanki da inda zanje.!?” Tace “Ruwan nawa dana gani shi yasa nayi tambayar ai” yayi siririn tsaki bai kulata ba,ta sake juyowa tana kallonsa,yadda yayi kicin² kamar wanda aka aikawa sak’on mutuwa ta tab’e baki k’asa² tace “Mutum sai miskilanci” yayi saurin juyowa yace “Me kika ce.!?” Tace “Ina ruwanka ko kaji nace kai.!?” A fusace ya dank’o ta cikin fushi yace “Maimaita abunda kika fad’a yanzun” tace “To ina ruwanka ne wai ko da kai nake.??” Ya kalli k’wayar idonta dake k’ik’k’iftawa ya saketa yace “Mutum sai shegen tsoro” ta tab’e baki bata ce komai ba sai tambayar da ta sake yi masa “Where do u think to go.!?” Ya d’auke kai yana kallon waje yace “Bar!” A sukwane ta juyo idonta a wajen tace “What are u going to do.!?” He didn’t bother yace “Me ake zuwa yi.!?” She carefully stared at him tace “Dama kana sha ne.!?” Ya d’age shoulder’s yace “I’m going to start today” hankalinta a tashe ta juyo dukanta ta fuskance shi tace “Pleasee don’t go” ya juyo yayi mata wani irin kallo yace “Why not.!?” Tace “Dan girman Allah ba don ni ba” ya tab’e baki yace “I haven’t made a promise to u bazan je ba ko bazan sha ba” tayi shiru tana kallonsa ta rasa abunda zata fad’a,can tace “To wai duk mene ne ya janyo.!?” Kai tsaye yace “B’acin rai” tace “Saboda b’acin rai then u rebel against ur Lord ko.!?” Ya juyo ya kalleta ya d’auke kai yace “Kinga Malama first give me the key and then naje na dawo sai ki min lecture” ta marairaice tace “Dan Allah ba don ni ba kace ka fasa zuwa,babu kyaufa kaima ka sani,sannan idan ka sha ka san nau’in sab’on da zaka aikata kana cikin maye.!?” Ya juyo yana kallonta ya tab’e baki “Ina ruwanki da sab’on da zanyi,naga dai kaina zan d’aukarwa nauyin zunubin ko.!? Besides iyaka ace bayan giya na nemi mace,shi kenan fa” hawayen idonta tayi k’ok’arin mayarwa tace “That’s not it” yace “So what.!?” Tace “The sin and the severity of guilt will continue to spill over ur family” yace “by then i will repent” cikin hayaniya tace “U will repent.! Daga baya kenan ko.!? Are u sure ma ubangiji zai barka har ka gama aikatawa sannan ka tuba.!? Ko kana da grantee idan ka tuba he will forgive u.!?” Yace “Of course he will forgive me” a fusace ta juyo hawaye suna sakkowa a idonta tace “well.! Tunda kace haka” keys d’in ta ciro ta mik’a masa tace “Ja motar muje” ya juyo yana kallonta yace “where are we going.!?” Tace “Inda zaka je” yayi murmushi ya tada motar suka fara tafiya,a bakin *Round 6 bar & night club* yayi parking bata kula shi ba ta bud’e motar ta fice,ya juya zai mata maganar shi da wasa yake mata dan baya so ta dame shi ne,yaga har ta fice ya fito da sauri a tunaninsa idan sun zo ba zata iya fita ba,shi tunda yake bai tab’a zuwa ba sai dai ya wuce yana yiwa masu shiga fatan shiriya,ya biyota da sauri yana kira tak’i tsayawa sai da ta jashi har ciki,da kyar ya risketa a bakin bar d’in ta haye saman stool tayi d’are² ya tsaya kusa da ita yana haki,ya sunkuya dai² kunnenta saboda sautin music da aka k’ure yace “What are u doing.? Did i told u to come in.!?” Bata kulashi ba tayi oder cup biyu na veer,ya zaro ido yana kallonta yace “Ki bari bana son abunda kike yi” ta d’ago ta kalleshi lokacin da me kula da gurin ya mik’o mata yana murmushi yace “A sha lafiya” She smiled at him ta d’auki cup za ta kai bakinta,quickly he twisted her arm ta dago ta kalleshi tace “What’s that.?!” Yace “Ba ki da hankali za ki sha.!?” Tace “u don’t mind ka sha kawai” tana sakin wani mugun smiling as she took the other cup tana mik’a masa “Karb’i ka sha kaima dama abunda ya kawo mu kenan” ya k’wace cup d’aya a hannunta ya ajiye,yace “Kina hauka zaki ce na sha” tayi dariya tace “A’a na ji kace ne zaka sha,shi yasa nima zan sha” ya kamo hannunta zai kwace d’ayan cup d’in ta sake d’auko d’ayan yana kallonta da b’acin rai yace “Wai ke me yasa kike haka,daga fad’a miki zan sha shi ne saboda kin fini rashin hankali sai ki d’auka za ki sha.!?” Tace “Gani nayi kai fad’a kayi,ni kuma shi yasa zan aikata” yace “ajiye mu tafi to”,ta d’ago tana kallonsa tace “A’a saina sha,kaima ka sha ga shi” tana mik’a masa kofin trying to put it in his mouth,a fusace ganin tana neman d’ura masa abaki ya doke kofin ya fad’i ya fashe,the explosion of the glass cup had to stop the music dake tashi hankulan turawan ya dawo kansu,hannunta ya dank’a a fusace yana k’ok’arin kwace d’ayan cup d’in tak’i saki yace “Saki” tak’i,juyin duniya yayi da ita ta saki tak’i data fusata shi bai san sanda ya kwasheta da mari ba babu shiri ta saki ya ajiye musu,ya zaro wallet d’insa ya cire kud’in da bai san nawa bane ya ajiye musu ya kamo hannunta ya shiga janta,tana dafe da kuncinta saboda shigar ta da marin yayi,yayi ta janta sai da suka fito some of the onlookers were stepped behind him yana fitowa ya bud’e mota ya jefata,ya zagaya d’ayan side d’in ya shiga ya tada motar,da mugun gudu ya bar gurin yana dana sanin ambaton zai sha da yayi da jan istigfari a zuci,har suka shigo line bai kalleta ba,itama bata fasa kuka ba,ya gyara parking bai kalleta ba yace “get out” bata kalleshi ba tace “Mari na fa kayi” ya juyo a fusace yace “Na mare ki,za ki rama ne.!?” Ta sake fashewa da kuka,cikin kuka tace “To kawai daga cewa zan sha sai ka mare ni,tun farko kai me yasa ba’a dake ka ba da kace zaka sha ka nemi mata.!?” Ya tsaya kallonta da sakakken baki yace “Da nace haka ina ruwanki.!?” As she added the volume of her cries tace “To ni da nayi ina ruwanka da ni.!?” Ya matse forehead a masife yace “Be quiet.! Don’t let me feel too bad yanzun ki janyo na zane ki” tana kuka tace “Allah nima saina fad’awa Annie abunda ka yi” yace “kada ki fasa maza go and tell her,but ki tabbata from the time kika fad’a from that time i will begin to do what i didn’t intend to” ta juyo da sauri tana tsayar da kukan tace “What are u going to do.!? Giyar za kaje kasha ka nemi matan.!?”
A fusace yana mata tsawa yace “Ehh! Su d’in zanyi ina ruwanki idan na yi.!?” Ta sake fashewa da kuka tace “Allah ba zaka jeba,kuma duk wacce ka nema Allah saina..” Bata k’arasa ba yace “Sai kin yi me.!?” Cikin hayaniya tace “Ina ruwanka da abunda zanyi.!?” Ya jinjina kai yace “get down” tace “bazan fita ba wollahi sai dai mu fita tare” yayi shiru yana kallonta yace “ke fita nace,komawa zanyi tunda ke baki da hankali” tace “Rashin hankalin yasa nace zan sha beer d’in,if u want by then u can took me as ur prostitute..” Ya juyo a firgice “do u know what u’re saying.!? Ba ki da hankali ko.!?” Tace “u don’t care! Since i have no value da za’a iya aure na a zauna da ni,na yanke shawaran zame maka karuw..!” Bata karasa ba ya shak’o wuyanta cikin masifar zafin rai yace “If u repeat it again wollahi sai na ji miki ciwo,baki da hankali baki da tunani kike kiran kanki da wannan sunan.!? Ko su karuwan da suka tsallake gaban iyayensu suke zaman kansu suna gudun a kira su da sunan shi ne ke dan baki da lissafi kike neman sawa kanki.!?” Ya tura ta baya ya daki steering wheel a zafafe ya furta “Tur da wannan furucin,fita ki bani guri,,fita nace” ya k’arasa yana mata tsawa,ta had’e kai da guiwa ta sake fashewa da kuka mai tsanani,ya dafe kai he felt himself regretting akan maganarsa,sun jima a haka idanunsa a lumshe banda neman gafarar Ubangiji babu abunda yake yi,ta sassauta kukan a hankali in a frightful voice ta fara magana…..
#Kuji iya shege.! 😨😨😨
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 25.
#A ʀᴇᴍɪɴᴅᴇʀ
Fitarsu Nuraz a gidan babu jimawa,Maimunatu ta sauke dogon ajiyar zuciya,duk yadda Annie tayi da ita akan ta zauna amma fir tak’i tace za ta dawo tunda Allah ya sa ta ga gurin da suke zaune,Annie tace “shi kenan babu damuwa”,tayi mata sallama Annie ta rakata har bakin entrance,Lolly ma dai were not able to speak anymore cos tuni ta bar musu wajen tunda ta farko daga suman da tayi,suna tsaye Maimunatu tayi shiru kamar mai tunani Annie tace “Dan Allah Maimunatu kiyi hak’uri da abunda yaron nan yayi miki,in sha Allah i will talk to him,ban san a ina ya koyo wannan halin ba” Maimunatu tayi murmushi tace “Laa! Adda Maryam wollahi ba sai kin yi masa fad’a ba,ni duk abunda family ku za suyi ba zan tab’a jin haushi ba,it’s my brother’s fault so that must affect us,but in sha Allah when i get back we will talk” Annie tayi mata godiya,itama haka sannan ta juya ta tafi,har ta shiga mota suna d’agawa juna hannu,suna fita daga arean Annie ta fito harabar apartment d’in ta duba bata ga motarsa ba,ta wuce ciki tana fad’in “Is this boy really going to leave home.!? Ita kuma Nusrah ina taje ne? Kada ace binsa tayi.!” Har ta koma ciki bata fasa yiwa kanta tambayoyi ba,but babu wanda zai amsa mata.
Har suka shiga mansion Maimunatu tunani take akan abunda ya faru sai da Clark ya gyara parking ya fito ya bud’e mata k’ofar sannan ta dawo hayyacinta ta san sun dawo gida,ta fito ta wuce cikin apartment d’in d’an uwantan bcos ta san can zata tarar da Hajiya tunda ba cikakkiyar lafiya ne da Rafeek ba,tana shigowa yaranta suka fara rigegeniyar welcoming nata ta amsa ta wuce su,a bedroom d’insa ta tarar da su yana kwance saman bed rabin jikinsa a rufe,tayi musu sallama ta shiga,Hajiya ta kalleta da mamaki “Har kin dawo.!?” Tace “Umm!” Tana zama saman armchair dake cikin bedroom d’in,but Rafeek were unable to speak because he’s in pain,Hajiya tayi ajiyar zuciya tace “Ko dai baki same su ba.!?” Ta girgiza kai tace “A’a Hajiya na same su” Hajiya ta zuba mata ido tana kallonta cikin son k’arin bayani,tayi ajiyar zuciya tace “bcos of what he did a bayan we had to face the punishment” ya bud’e idanunsa da kyar masu cike da bacci ya kalleta,Hajiya tayi ajiyar zuciya tace “u didn’t get a chance to talk to them!?” Tayi shiru tana tunani kafin tace “A’a munyi magana da Adda Maryam but not for that matter” Hajiya ta tari numfashinta “Kin ga Hauwa’u.!?” Ta girgiza kai tace “Na ganta babu wanda ban gani ba tsakanin Hauwa da Nuraz,sai dai ban samu damar yin magana da su ba” yadda komai ya faru ta sanar wa Hajiya,Rafeek was silent and listening Hajiya tayi ajiyar zuciya “In sha Allah zuwa na gaba tare za mu tafi since and u find out that she is not married,but what binds me is yaya aka yi suke tare da maryam.!?”
Maimunatu tace “Who knows.? Allah dai yasa ba abunda ya yiwa Hauwa ne ya shafeta ba” Hajiya ta zuba mata ido tana nazari,tayi ajiyar zuciya tace “It would be difficult to say so” Maimunatu tace “Hajiya zai iya kasancewa saboda idan baki manta ba,when i met u in U.S na fad’a muku abunda mahaifinsu ya yiwa ita Hauwa” Hajiya ta jinjina kai tace “Haka ne amma dai Allah yasa it was not” Maimunatu tace “Ameen Hajiya nima addu’ar da nake yi kenan” duka suka yi shiru kowannensu da tunani dake ransa,Rafeek yayi d’if yana juya maganganunsu a zuciyarsa har ya samu wani irin baccin wahala ya d’auke shi.
***
“I’m sorry please.! Ba don ni ba,kada kaga kamar dama na saba aikatawa ne,sharrin zuciya yasa na fad’a maka hakan amma ba haka nake ba” yayi shiru bai kulata ba idanunsa a lumshe har lokacin,she bowed her head and wiped tears da siririyar muryarta ta sake cewa “If u remember what happened that day in our home Mommy ta fara fad’a and banyi tunanin ranka zai b’aci ba shi yasa na maimaita yanzun,though i knew i have no value a gurin wasu mutanen i guess i was like that a gurin kowa,da ace ka nemi wasu matan without even realizing their situation,suna da cikakkiyar lafiya ko babu,they have a serious illness or not,shi yasa na fad’a maka haka,a tunani na da na rok’i alfarma kace sai ka yi da gasken za ka aikata..” Ta sake fashewa da sabon kuka,bayan ta yi mai isarta bai kulata ba ta sake dakatawa tace “Kuma ko da muka je can d’in nima ba da gaske nake yi zan sha ba,duk na yi haka ne dan na gani za ka sha ne da gaske ko a’a,lokacin da na fahimci ba sha za kayi ba na takura sai na sha kayi k’ok’arin k’wacewa,shi ne nace ka sha har ka buge ni,ni ko gurin ma ban tab’a sani ba,ban tab’a zuwa ba sai yau..” A hankali ya bud’e idonsa da suka yi wani iri saboda b’acin rai ya saki bayananniyar ajiyar zuciya,a hankali ta furta “Kayi hak’uri in sha Allah i’ll never do it again”,bai yi magana ba ya bud’e motar ya fita ta goge hawayenta ta bud’e ta fito itama,a cikin harabar apartment d’in ta tarar da shi a tsaye she didn’t think saboda ita ya tsaya,zata wuce shi yace “come here.!” Ta dakata a hankali tana kallon k’asa yana tsare gida yace “Even if Annie ask u don’t tell her anything,idan ta yi magana zan fad’a mata da kaina” ta girgiza kai a hankali yace “Maganar Mommy take ko waye nema.!?” Ta gyad’a masa kai yace “From this day on i don’t want u to remember it again,maganar baki da daraja babu wanda zai aureki shima haka,kin san gaibu ne da za ki munanawa Allah zato.!?” Ta girgiza kai a hankali yace “don’t say it again kin ji.!?” Tace “Toh! In sha Allah i won’t” yayi shiru yana kallonta a hankali kamar mara lafiya yace “And tgen marin da nayi miki,,shima kiyi hak’uri kin ji..!? Raina ya b’aci ganin ina miki magana kina neman mayar da ni abun wasa..” Ta girgiza kai a hankali tace “It was my fault,da na ji abunda kace tun farko da hakan bai faru ba” yayi shiru yana kallonta,haka nan yaji wani irin tausayinta yana sake bijiro masa,a hankali yace “Ok! Shiga gida to ina zuwa” har ta fara tafiya ta tsaya,ya kalleta bai yi magana ba,ta dawo a hankali har inda yake tsaye tace “Where are u going then.?” Yayi ajiyar zuciya yace “I have no where to go zan rufe mota ne” ta jinjina kai ta wuce a hankali kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki,tana zuwa bakin entrance ta tsaya,har yaje ya rufe motar ya dawo bata shiga ciki ba,ya kalleta da mamaki kafin yayi magana ta danna doorbell,Bareerah ta bud’e musu k’ofa tana binsu da kallo,suka wuce ciki Nusrah tana sunkuyar da kai k’asa,Nuraz kam kai tsaye ya wuce zai shige bedroom Annie ta kira shi,ya tsaya a inda yake,tace “Daga ina kuke.!?” Yace “munje wani guri ne” yana fad’a ya wuce dan wani haushin abunda ya faru d’azun daya sake turnuk’e masa rai,ta kalli Nusrah dake tsaye tana kame² tace “Sai ki wuce ai ki bani guri” sum² ta bar wajen,babu wanda ya sake ce musu komai,,da safe lokacin suna zaune a dining dukansu Annie ta kalli yadda suke harhad’e rai ta kalli Lolly taga itama tun bayan gaisuwa bata sake magana ba,duka a cikinsu gara Nusrah itace kad’ai ta riga ta san damuwarta bai shafi abunda ya faru a daren ba,but itama kana kallonta zaka san tana da damuwa,shi kuwa gogan his face alone was enough to express his feelings,tayi shiru bata cewa kowa daga cikinsu komai ba har suka gama,suna niyyar tashi tace “ku dakata i want to talk to all of u.!”
Suka kalleta a tare,she didn’t care what they were looking at ta juya ta kalli gefen da Lolly take tace “Zan fara dake Hauwa kafin na dawo kanku” Suka kalli juna da mamakin me suka aikata su kuma.!? Annie were began to say “before i say anything let me start by reminding u wani abu da kuke k’ok’arin mantawa,ita duniya da kuke ganinta fa ba komai bane face makaranta,sannan rayuwar da muke yi dukanmu tamkar dalibai ne wad’anda ubangiji ya halicce mu domin mu bauta masa,idan munyi aiki na gari ko sab’anin haka zamu karbi sakamakon aikimu a gaba,haka nan babu wani bil’adam da zai ce muku tunda yazo duniya a cikin jin dad’i yake bcos every human being experienced his own difficulties,kowa da irin nashi maybe nawa yafi naka ko naka yafi nawa,but most of the time we forget that komai da ya/yake faruwa is based on one thing that is k’adar *(K’ADDARA)* kasancewar k’addara d’aya daga cikin rukunan imani guda shida,wanda duk bai yi imani da su ba ko kuma ya yi musu a kansu Ubangiji (S.W.T) ba zai karb’i ayyukansa ba k’anana ko manya,believed in k’adar rukuni ne mai girma through which man is immersed in his life and receives answers to many things that have gone before him kamar yadda ubangiji yake cewa “We have created everything with a destiny” (Alk’amar verse 49) sannan Ubangiji (S.W.T) ya sake cewa “He is the One who created,and proportioned,and He is the one who invented things,and then guided them.” (Al’a’alaa verses 2-3) Ubangiji (S.W.T) added that “He created everything,kuma ya k’addara shi,k’addarawa.” (Alfurk’aan verse 2) Ayoyi da suke tabbatar da wannan rukuni,sun fi a k’irga sannan a cikin sunnar Manzon Allah (ﷺ) ma wuri daban-daban ya tabbatar da wannan rukuni mai girma.
Misali,a cikin hadisin da mala’ika Jibril (A.S) ya zo wajen Annabi (ﷺ) ya tambaye shi game da imani,sai ya ce “Belief is that u believe in Allah and His angels,his books,his messengers,the last day and the acceptance of K’adar khairihi wa sharrihi” Sai Mala’ika Jibril (A.S) ya ce “Sadak’ata.!” (Imam Muslim) the implications of K’adar shi ne ilimin Allah (S.W.T) which existed from eternity and things that were written by Allah (S.W.T) in detail before he created the heavens and the earth,,There is no rest and tranquility for a servants a wannan rayuwar ta duniya until he believes in k’addarar Allah,ma’ana ya sakankance cewa whatever Allah has created is existence and what he doesn’t want to happen,it will never happen.. Haka kuma lallai al’ummah da za ta taru gaba d’aya domin ta cutar da bawa da wani abu,they will never be able to do anything except abunda Allah ya rubuta zai same shi,haka nan da zasu had’u domin su amfanar da shi,ba zasu iya ba face abunda Allah ya rubuta,, ina fatan kun fahimci abunda nake nufi a nan.!?” Jikinsu duka yayi sanyi Annie tace “Though i don’t mean kada ku nuna fushi akan abunda aka yi muku,bcos Allah has given us the right idan anyi mana muka ji ba za mu iya hak’uri ba mu rama but be careful not to over do it,and never forget that Allah (S.W.T) sets out everything in the book of fate long before he created us but me yace a k’arshe.!? Cewa yayi da za muyi hak’uri akan laifukan da aka yi mana da yafi mana alkhairi sama da muce za mu d’auki *FANSA* da kanmu.. Yana daga cikin abubuwa 20 da ke taimakon d’an adam akan *HAKURI* da cutarwar mutane daga sheikhul Islam Ahmad bin Abdulhalim bin Abdussalam *(IBN-TAIMIYYA)* yake cewa “Bawa ya halarto da zunubansa a zuciyarsa yana mai jin cewa lallai Allah bai d’ora su akansa ba sai da zunubansa,kamar yadda Allah (S.W.T) yace:”Kuma babu abunda yake samun ku na musiba face da sababbin abunda hannayenku suka aikata,kuma yana yafe dayawa” (Shurah). Thus if a servant feels that everything that he has earned na rashin dad’i is due to his sin then he is absorbed in repentance and forgiveness from these sins da suka zama sababin d’ora mutane akansa,ya bar kuma aibanta su da zarginsu,da cin mutuncinsu.. Kuma idan ka ga yana kutsawa cikin mutuncin mutane idan suka cutar da shi and not go back to self-blame da neman gafara to ka sani lallai musibarsa musiba ce ta hak’ik’a.. If he repents and apologizes sannan yace:Abunda ya same ni saboda zunubai na ne,to musibarsa ta zama ni’ima a hak’k’in sa..Aliyu d’an Abiy-d’alib (R.A) ya fad’i wata magana wacce take cikin maganganu masu tsada cewa:”Kada bawa yayi fatan wani idan ba Ubangijinsa ba,and let not him the fear of something if not of his own sin (zunubinsa ba)” Kuma an ruwaito daga gare shi da kuma waninsa cewa:”Disaster (bala’i) does not come down except da zunubi,kuma ba a d’auke shi sai da tuba”
Na biyu “Mutum ya sani cewa:Lallai babu wanda zai d’au fansa da kansa face Allah ya gadar masa da k’ask’ancin da zai ji shi a cikin ransa,idan kuma yayi afuwa sai Allah ya d’aukaka shi,wannan kuma yana daga cikin abunda Manzon Allah (S.A.W) yake cewa:”Allah bai yi k’ari ga wani bawa kan afuwar da ya yi ba face d’aukaka” Wannan kuma saboda d’aukakar da ake samu idan aka yi afuwa shi yafi tsayuwa a gare shi,kuma shine yafi amfani fiye da d’aukakar da ake samu idan aka d’auki fansa saboda k’arshen izza ce ta zahiri,amma kuma tana gadar da k’ask’anci a bad’ini,yayin da shi kuma yin afuwa k’ask’anci ne a bad’ini,sai dai kuma ya kan gadar da izza a bad’ini da zahiri”
Na uku “Bawa ya san cewa if his life were depend on seeking revenge,his time is wasted and zuciyarsa zata rarrabu,sannan matsalolin sa da ba zai iya riskarsu ba sai su wuce masa,la’alla wannan yafi girman muni a wurinsa fiye da musibar da ta shafe shi daga b’angarensu. But if he forgives,his heart and his body sai su tafi zuwa ga matsalolin sa wad’anda sun fi muhimmanci a gare shi fiye da d’aukar fansa.”
Na hud’u “Bawa yaji cewa a cikin zuciyarsa patience is half of faith,don haka ba zai bayar da sashin imaninsa wajen taimakon kansa ba,if he forgive he should keep his faith free from any defects. Kuma lallai Allah (S.W.T) yana bada kariya ga wad’anda suka yi Imani.”
Na biyar “Wannan zaluncin da aka yi masa,whether it be the cause of remission of his sins or the exaltation of rank,if he takes revenge and doesn’t apologize ba za ta kasance mai kankare masa zunubi ba,haka ba za ta d’aga darajarsa ba.”
Na shida “Lallai idan yayi afuwa ga wanda yake husuma da shi,then the soul of those whom he has contended will feel that the pardoned is over him and he has made a profit against him,ba zai gushe ba har sai ya dunga ganin kansa a k’asa da shi wanda ya yiwa laifin.. wannan ya ishi afuwa falala da d’aukaka.”
(Fatan Allah yasa mu dace)..”
Ajiyar zuciya kowannensu ya shiga saukewa kamar wad’anda suka ci kuka suka k’oshi,Annie tace “Well,I know that wannan ya ishi duk mai hankali a cikinmu ya yiwa kansa hisabi kafin ranar da za mu ga amfaninsa ya zo” tana fad’an haka ta juya kan Nuraz tace “U Yallab’ai I’m back to u” ya d’ago idanunsa ya kalleta yace “Ni kuma Annie me nayi.!?” Tace “This is what i’m going to tell u right now” ya sunkuyar da kansa k’asa Annie tace “what really happens yesterday was so strange and embarrassing and ka yi matuk’ar bani mamaki” yayi saurin sake d’agowa tace “K’warai kuwa,duk abunda ya faru a bayan ka san ya faru ne ko kuwa labari kaji.!?” Yayi shiru bai yi magana ba,tace “Da kai nake ka bani amsa” a hankali yace “u are the one who gave me the story” tace “Shin an tab’a arresting mutum for a crime he didn’t do.!?” Yace “No!” tace “Ka san matsayin Maimunatu a gurin mahaifiyarka or u don’t know.!?” A sanyaye yace “I know Annie” tace “What’s her fault in what ur father has done to both of u.!?” Yayi saurin d’agowa zai yi magana ta d’aga masa hannu “Whatever u do ba zan fasa fad’in mahaifinka ba,u or him are not enough to change Allah’s plan,ko ka isa ka yanke shi daga jikinka.!? Duk abunda ya faru it was because of misunderstanding,but i made sure that since his parents had confirmed that u were his son,saboda haka duk jimawar da za’ayi zai fahimci haka ko nace ya fahimta zuwa yanzun,so ka maida hankalinka jikinka idan ba haka ba zamu sa k’afar wando d’aya da kai” har ta gama bai sake ko da tari ba sai da tayi shiru a hankali yace “Im so sorry Annie,in sha Allah it won’t happen” tace “It’s better”,Nusrah dake wasa da middle finger d’inta Annie ta kalla tace “Ke kam daughter ba saina maimaita miki ba,ina fatan kinji maganata ta farko Allah yasa za ki kiyaye kiyi amfani da ita,,and hoping we all forget the past and forgive our parents and relatives,and in sha Allah in the future we will reap the benefits.” Suka ce “may Allah (S.W. T) say so” ta amsa “Ameen”
2 day’s later…
Hajiya ce ta kalli Rafeek dake zaune saman armchair tana b’ata rai,Maimunatu ta shigo ta gansu a parlor’n Hajiya ba su da niyyar fitowa,ta kalli Hajiya ta kalle shi tace “Wai Hajiya ba tafiya za muyi ba.!?” Hajiya tace “Uhn.! Wollahi kin ganni sai binsa nake kamar wani yaro ya tsaya sai nok’ewa yake,idan ba zaka je bane ka fito ka fad’amin.!” Ya d’ago yana b’ata rai yace”Hajiya ni dai da kunyi tafiyarku zanje daga bayan” had’e rai tayi tace “Ka san Allah.!?” Ya d’aga kai yana kallonta tace “Da kai nake fa” yace “Na san shi Hajiya” ta sake d’aure fuska tace “To yau dai banga abunda zai hana baka wuce mun tafi ba” zai mata musu tace “u know i hate want arguing ko.?” Ya girgiza kai tace “Wuce maza kafin raina ya b’aci..” Yayi shiru ya kasa magana,Hajiya tace “Wallahil’aziiym sai ka wuce munje ko za su yanki naman jikinka su ci d’anye,k’ark’ari ace abunda ya faru baya an taso shi ko.? To ko sabo za’a sake a yau sai mun tafi idan yaso kada ka dawo da rai.” Tana fad’an haka tace “Mintuna biyar na baka ka fito ka same ni a mota,idan ba haka kasa raina ya b’aci,ka san mene ne zai faru ai.!” Tana fad’an haka ta wuce Maimunatu ta biyo ta tana mita…..
*#Dear lovely wollah i don’t know what to say but ku yi min uzuri please..*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 26.
#Hᴇᴀʀᴛʙʀᴏᴋᴇɴ
Hajiya na fita ya tashi ya biyo su duk da yadda gabansa keta fad’uwa but he don’t want to get angry over him bcos yayi a bayan bai ji dad’i ba,securities d’insa suna ganin fitowarsa suka taso za suyi escorting nasu ya dakatar da su,daga shi sai Clark sai driver d’insa suka shiga daya daga cikin motar k’irar *the kia soul* da ganin motar za kasan kud’i ce,Hajiya da Maimunatu where in a white colour land cruiser prado GXL wagon,motar su ne akan gaba sannan wacce yake ciki,since they had come out daga mansion his fear had multiplied and he felt like ya koma but ba shi da yadda zai yi dole ne yabi umarnin Hajiya idan yana son zaman lafiya.
11:00am sharp suka shigo arean Albert street,a dai² apartment d’in suka yi parking Clark ya fito zai bud’e masa mota ya dakatar da shi,ya lumshe idanunsa yana jin fargaba mai tsanani tana sake taso masa,Hajiya kam da Maimunatu where began to reach the entrance of the house a bakin door suka tsaya Maimunatu ta danna bell,kamar kullum yau ma da Bareerah ta fara arba ta kallesu kad’an but she wanted to recognize her face,Maimunatu tana kallonta suka gaisa fuskarta a sake tace “Hope they are here?” Ta amsa mata ta basu hanya,Hajiya dai was all dumbfounded sai bin apartment d’in take da kallo tana fad’in “Masha Allah a zuciyarta” har suka samu guri suka zauna saman armchairs bata daina kalle² ba though nasu mansion ne amma tsarin apartment d’in sosai ya burgeta,ko ina sai fidda sihirtaccen k’amshi yake,Bareerah ta sake yi musu barka da zuwa and greeted Hajiya again,sannan ta wuce kitchen ta kawo musu snacks da drink bayan ta ajiye musu ta wuce bedroom d’in Annie tana basu excuse zata je ta kira ta,a zaune ta tarar da Annie saman pray mat tana karatun alk’ur’ani da alamun bata jima da idar da sallah ba (Salatud-dhuha/Walaha) though it was 11 na safiya tayi sallama ta shigo,sai da ta jira Annie ta kai ayah itama lokacin ta d’ago idanunta tana kallon Bareerah bcos she knew there was a reason ta ganta ta shigo mata room a wannan lokacin,Bareerah tace “Annie akwai bak’i a parlor” fuskar Annie da mamaki tace “Bak’i.!? Baki san su ba.!?” Ta girgiza kai tace “Gaskiya Annie ban san su ba,but na so na shaida fuskar d’aya” tayi squeezing face tace “Ok! Kice musu ina zuwa” Bareerah ta juya ta fita,addu’ah tayi sannan ta rufe alk’ur’an ta kamo hanyar fitowa da tunanin su waye a irin wannan lokacin,tana fitowa idanunta suka sauka kan Maimunatu ta saki fuska ta k’araso tana fad’in “Wai ku Bareerah take cewa bak’i.?” Maimunatu tayi murmushi tace “Dole ai ta kiramu bak’i tunda ba sanin mu tayi ba” Annie tace “Haka ne” ta ratso cikin parlor’n tana musu barka da zuwa,har ta shigo tsakiyan chairs d’in sannan taga Hajiya once again she surprised tace “Tare da Hajiya dama kuke.!?” She nodded her head and smiled,Annie ta tsuguna ta gaida Hajiya and then ta koma saman armchair ta zauna tana amsa gaisuwar Maimunatu cikin sakin fuska,Hajiya tana kallonta da mamakin sakin fuskar da suka tarar har suka tab’a y’ar hirar yaushe gamo kafin Hajiya tayi k’arfin hali tace “Ina Hauwa’u take ne.!?” Annie ta mik’e tace bari na duba ta a bedroom,Hajiya ta gyad’a kai tace “Toh babu damuwa” Annie passed by Lolly’s room,itama d’in dai² lokacin tana saman pray mat tana sallah,Annie ta nemi guri ta zauna har ta idar,lolly ta kalli y’ar uwarta bayan ta idar tana sakin fuska tace “Adda.!” Annie looked up at her face with no praise tace “get up Hajiya ta zo ganin ku” she gestured her face like she was looking for more information Annie tace “I mean Hajiyar su Maimunatu” ta zaro ido tana dafe k’irji tace “Ni kuma take nema Adda Maryam.!?” Ta gyad’a kai tace “Just find me in the parlor” tana fad’a ta wuce ta barta dafe da k’irji without ta bata damar yin k’orafi,da ido lolly ta raka Annie har sanda ta fita daga bedroom d’in a hankali wasu hawayen da bata san yaushe ne suka taho ba suka gangaro mata,ita dai Allah ya sani da y’ar uwarta zata kyaleta wollahi da babu abunda zai sake had’a ta da su,to amma ta san idan ta nuna baza ta jeba fad’a zata sa ta gaba tayi mata,tasa hannu tayi whipping tears gabanta sai tsananta bugawa yake,cikin k’arfin hali ta tattara d’an kuzarin da yayi mata remaining ta fito tana bin bango cike da tsoro da fargabar abunda zai je ya dawo,Annie taji motsin fitowarta ta d’aga kai ta kalli yadda take tafiya a tsorace,har ta k’araso bata daina kallonta ba,she sat down with her head bowed sai da Annie ta tab’a ta sannan ta d’ago kanta ta kalleta,alama tayi mata ta gaida Hajiya she kept her eyes half open and then in a moment of weakness ta furta “good morning Hajiya” Hajiya dake kallonta tace “Masha Allah daughter har yanzun kina nan kamar yadda na sanki” ta sake sunkuyar da kanta k’asa some tears dake mak’ale suka fara running mata a saman fuskarta,Hajiya tace “Fatan mun same ku lafiya,ya bayan rabuwa.!?” Ta karasa maganar cike da jimami,but Lolly couldn’t answer sai Annie ce ta amsa “Alhamdulillah!” Parlor’n ya d’auki shiru na tsayin lokaci ba tare wani yayi magana ba again Hajiya tayi k’arfin hali da wani irin murya ta fara magana “Praise is to Allah in all circumstances.. Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga Ubangiji mai kowa da komai,tsira da aminci su k’ara tabbata ga fiyayyen halitta,farin jakada babba d’an Abdullah,,though ranar yau ta kasance ta daban a gurinmu baki d’aya,ya kamata muyi godiya ga Allah (S.W.T) who intends to reunite us after a long time damuka kasance a rabe babu wanda yasan inda d’an uwansa yake,and then for now i still think that none of us think that we are alive or that we will be reunited,,wannan duk cikin hukuncin ubangiji ne,abunda duk ya k’addara shi ne yake kasancewa..” Annie tace “Haka ne” Hajiya tana kallon lolly ta kira ta *”HAUWA’U”* lolly fails to respond sai sake sunkuyar da kai da tayi Hajiya tace “Tabbas mun kasance masu laifi a gare ku,ace tsayin wannan lokacin bamu nemi inda kuke zaune ba,sai dai a matsayina na uwa and ur mother in-law daughter na taso takanas gare ki ba don komai ba only to ask for ur forgiveness,al’amura da suka faru a bayan marasa dad’i that the mouth can not pronounce ina fatan zamu manta da su mu yafewa juna,and hoping that we will all take it as a spell written by Allah (SWT) to us and may he grant our patience and prayers to be partakers of this life and hereafter..” Suka amsa da ameen,Hajiya ta waiwaya ta kalli Maimunatu tace “Ke me yayanki yake nufi ne.!?” Tace “Wollahi Hajiya i don’t know” Hajiya ta sake d’aure fuska,bata cewa komai ba ta kira shi through phone,ring d’aya tayi ya katse sannan ya kira back,tana d’auka tun bai yi magana ba ta katse shi “Kai malam me kake nufi ne.!?” Daga gefen Rafeek jikinsa a sanyaye yace “Hajiya jira nayi dama ku fara yin magana da su kafin na shigo” tace “Saboda haka na fad’a maka.!?” Yayi shiru bai yi magana ba,Hajiya tace “I’m waiting for u then my father,since u are still ignorant ka ci gaba da b’ata min rai ka ji.?” Yace “Dan Allah Hajiya..” Kafin ya k’arasa ta yi hanging call,yayi shiru yana jin zuciyarsa kamar za ta fito,slowly without ya tsaya jiran driver ko Clark su bud’e masa ya bud’e ya fita.
Da kyar yake iya d’aga k’afafunsa yana zuwa bakin entrance ya tsaya a sanyaye at least he had spent more than five minutes shi bai koma cikin mota ba and shi bai danna bell ba yayi tsaye like ginannen pillar,Hajiya taji shiru² babu alamun zai zo a fusace ta cewa Maimunatu “ke.! Fita kice idan ba zai zo ba ya tattara ya tafi kafin na fito na same shi” ta mik’e da sauri ta nufi hanyar fita,tana bud’e entrance ta ganshi tsaye tsoro bayyane a saman fuskarsa bata yi magana ba ta tab’e baki and then she turned and left the door open,ya bita da kallo har sanda ta koma ta zauna,a hankali ya d’aga k’afarsa da yake jin kamar basa jikinsa da kyar ya shiga ciki yana yin addu’ah bcos he’s in great fear of what he might find muryarsa a k’asa yayi sallama,Annie ta amsa tana binsa da kallo har ya k’araso inda suke,a daddafe ya nemi guri saman armchair ya zauna bai iya d’aga ido ya kallesu ba ya gaisar da Annie ta amsa masa a shak’e,the way she responding him yasa ya d’ago karaf suka had’a ido fuskarta a d’aure babu alamun rahama,ya had’iye wasu irin terrified saliva’s idanunsa suna ci gaba da rolling har ya sauke su akan lolly da jikinta banda wani irin shivering babu abunda yake,hannunta data k’ank’ame na Annie yabi da kallo ya d’ago ya sake kallon fuskarta,though she vowed her head but he just realized she was crying,his face turned soft and turned to look at Hajiya who was staring at him babu shiri ya sunkuyar da idanunsa k’asa,Hajiya taja siririn tsaki a ciki tace “is this really what brought u here.!?” Ya d’ago kai bcos he didn’t understand the point of her question over him,ya sake had’iye saliva’s idanunsa suka ci gaba da zagaye among the four people duk wanda ya kalla sai yaga fuskar dai iri d’aya ce,wasu irin gumin wahala da tashin hankali suka fara tsatstsafo masa but ya kasa d’aga even his hand bare ya goge,Hajiya ta daka masa tsawa tace “Am i not talking to u.!?” Ya sake had’iye saliva’s da kyar yana mata kallon “Hajiya what shall i do.!?” Ta zaro ido tace “Ni zan fad’a maka abunda za kayi.!?” Yayi shiru tace “Good for u,since u don’t know what to do sai ka koma inda ka fito” yayi saurin kallonta zai yi magana tace “Tashi ka tafi” yace “Dan Allah Hajiya kiyi hak’uri” ta d’auke kai gefe tace “Ba ni za ka bawa hak’uri ba” He was silent and unable to speak,Hajiya stared at him tana jiran taji me zai ce but for about an hour he couldn’t move his lips ta girgiza kai tana kallon lolly da tak’i yarda ta d’ago kanta,ta gyara zama tace “Daughter.!” Slowly ta d’ago hannunta and then wiped the slender tears that came down ta amsa muryarta na rawa,Hajiya tace “As a mother,can i ask for a favor.!?” Ta gyad’a kai suddenly as if she didn’t want to,Hajiya ta sauke ajiyar zuciya tace “Dan Allah not for me and not to look at the fast,i ask ur forgiveness for what we have done to u,even though i know it will be difficult ace lokacin da muka rabu baki fahimci shiriritar rafeek ya janyo faruwar komai ba” she began to pull her nose and then softening her voice tace “In sha Allah na yi Hajiya,and dama can u have done nothing wrong to us” Annie ta kalli y’ar uwarta tayi ajiyar zuciya,Hajiya tace “Batun tsakaninku da Rafeek i can’t say anything,here he is before u.. If he asks for ur forgiveness,u have the right to do anything u want,i will not erupt into ur phrase,whatever happens shi ne silah.!” Quickly ya kalli Hajiya yace “Hajiya.!” Tace “If it’s not ur fault how do u want me to say Rafeek.!?” Ya girgiza kai yace “but Hajiya if u say to forgive me..!” Hajiya tayi saurin tarar numfashinsa “am i suggested u do what u do.!?” Ya girgiza kai yana marairaicewa,tace “Ur mouth makes that statement saboda haka shi zai furta neman afuwa ba nawa ba” kamar zai tsala ihu ya sakko kusa da k’afar Hajiya yana rik’eta gam yace “Hajiya kina yiwa Allah da manzonsa kisa baki,wollahi i know if i ask them to forgive me they won’t..!” Lolly tayi k’arfin hali tace “We forgive u.” Yayi saurin juyowa ya kalleta,zai yi magana tayi saurin maimaitawa,yayi still looking at her with astonishment as if he were saying “You really forgiven me.!?” Ko kallonsa ba tayi ba bare yasa rai za ta maimaita,Hajiya cikin tsananin mamaki tana kallonta tace “Daughter u really forgive him.!?” She nodded tace “Ehh! Hajiya.” Hajiya ta rasa abunda za tace because of the shock da kalaman lolly suka bata sai cewa tayi “God bless u daughter,may he have mercy on u.. Surely ur heart is good,u are a good person with a heart of compassion and mercy,duk laifin da yaron nan yayi miki a bayan baki rik’esa ba kin yafe masa.!?” Tayi shiru kanta a k’asa she just felt her tongue said out saboda babu yadda za tayi,and tana ganin kamar hakan shi ne zai fi musu sauk’i da ace Rafeek yazo yayi ta musu naci a gida shi yasa tayi tunanin she would have to made the decision,,shi kuwa gogan he didn’t know when he reach their destination,yana niyyar kai hannunsa ya rik’eta ta d’ago jajayen idanunta ta watsa masa wani irin kallon tsana,har cikin zuciyarsa sai da yaji tsoron kallon da tayi masa,ya zauna dafa’an a gabanta kamar mai d’aukar darasi,his hands barely ya kasa magana sai wasu some of the tears of remorse da suka fara sauka yace “u really forgive me.!?” Tayi masa banza,he kept repeating like he had a brain problem,ta fusata da tambayar da yake maimaitawa a tsawace tace “Kai haba da Allah,ance an yafe mene ne kuma na tambaya.!?” He stopped looking at her with tears streaming down yayi ajiyar zuciya a wahale yace “do u know what really happened after i left u.!?” Bata d’ago ta kalleshi ba bare yasa rai zata amsa,Annie in a fit of rage tace “Koma mene ne ya same ka mene ne alak’ar mu da shi.!? Ko ka tab’a tunanin mu wani abu ya faru da mu.!?” Yayi shiru yana gyad’a kai like he where lost his ears tace “If u really don’t know,let me tell u how stubborn u are..” yadda rayuwarsu ta faro tun daga ranar daya kori Lolly daga gidan kaf ta kwashe ta sanar masa ba tare data rage ko wasali ba,yana kallon Lolly with some tears of regret yake fad’in “Na rok’e ki da girman Allah kada ki dubi kirkin da mahaifana suka yi miki,nor to look at what i have done to u,dan Allah ki fad’i duk wani kalma which ur mouth shall speak that the Lord may requite akan irin zaluncin da nayi muku.!” Tayi saurin kallonsa tana jifansa da mugun kallo with her coloured eyes tace “Lokacin da nace mun yafe maka wani yayi shawara da kai.!? Ko kai ka sa muka yi hak’uri.!?” Yayi saurin girgiza kai yace “None of this but i know i don’t deserve ur pardoned.!”
Lokacin sallah da taga alamun yayi kusa ya bata damar mik’ewa tsam tayi wucewarta ba tare data sake kula kowa ba ko ta bi ta kan maganar da Rafeek yake mata,tana shigewa bedroom d’inta ta kulle dan ma kada a dameta bcos tana jin baza ta iya sake zama ba idan yana gurin,Annie ta bita da ido bata ce mata komai ba,Hajiya tace “To Maryam mu dai ina tunanin za mu koma,sai dai ko idan an kwana biyu mu sake dawowa” Annie tace “Hajiya ai da kunyi sallah kafin yaron ya zo ku ganshi” Hajiya tayi murmushi kad’ai bata ce komai ba,Annie ta musu jagoranci zuwa bedroom d’inta,suka yi alwala suka yi sallah,kafin su idar ta kira Nuraz,yana d’auka tace “HABIBIIY.! Do u hear me.!?” Yace “Ehh! Annie” ya nutsu yana jiran yaji me za tace,Annie tace “If there’s no problem can u come home.!? I want u to come right now.” Yace “right now Annie.?” Tace “Ehh! There’s something so important running amma idan da matsala ka zauna kawai ba sai ka zo ba” yace “Toh”,since Annie was hanged the call ya tsaya da wayar a hannunsa yana tunanin ba lafiya ba tunda tace yanzu,yana ta tunanin mene ne yake faruwa ya fito daga hospital ya kamo hanyar gida,,a gida kuwa suna gama magana da shi Annie tasa Bareerah ta musu preparing healthy lunch,bayan sun idar da sallah tayi musu jagoranci suka nufi gurin cin abinci.
In less than twenty minutes ya k’araso tun daya shigo arean kafin ya k’araso bakin apartment d’in sun ya hango motocin dake parke,ya bisu da kallo har ya gyara parking ya fita,yana tsayawa bakin entrance yayi knocking Bareerah ta fito daga room jin ana knocking ta bud’e,ta gansa tsaye fuskarsa cike da damuwa,tayi masa barka da zuwa ya wuce ciki yana tambayarta Annie,before ta amsa masa ya hangota tana tasowa daga dining,ya dakata da tafiya har ta k’araso inda yake,ta tsaya daf da shi kafin tayi magana su Hajiya suka taso,ya kallesu kad’an yana gaida su,Hajiya ta zuba masa ido a fili tana fad’in “Masha Allah jikan nawa ne yayi wannan girman.!? Lallai shekarun da yawa” Annie tayi murmushi,shi dai Nuraz couldn’t speak yana kallon Annie yace “Annie.!” Bai k’arasa ba tace “Ur grandma” yayi saurin kallonta though babu laifi ya gano kamarta da mutumin rannan da suka had’u,ya juya ya kalli Annie fuska a had’e yace “Annie kiran da kika yi min fa.!?” Tace “Zauna tukuna zan yi maka bayani”,ya nemi guri ya zauna ransa a dame but he doesn’t look at them again,,after he sits down his eyes go up to Rafeek ya zabura ya mik’e tsaye da mamakin mene ne ya kawo shi,Annie ta dawo da shi ta zaunar tace “Ina za kaje.!?” His nerves that appears began to hit up quickly ya datse hak’ora yace “Annie mene ne amfanin zuwa na kenan.!?” Tace “Kuyi magana da mahaifinka”,ya girgiza kai idanunsa cike da b’acin rai yana kallon Rafeek yace “he’s not my father and i don’t have any contact with him,har abada idan har wannan shi ne mahaifina gara ace tun farkon samuwata ban kasance d’an da aka samar ta tsarkakakkiyar hanya ba.!”
A tsorace Rafeek ya d’ago yana kallonsa jikinsa sai rawa yake yace “My son” a harzuk’e Nuraz ya watsa masa kallon tsana yace “kada ka sake kira na d’anka,ni ba jininka bane” Annie ta dafe kai bata iya yin magana ba,ya juya a fusace zai fita Rafeek yayi saurin tararsa with tears streaming down,Nuraz ya d’aga idanunsa masu cike da b’acin rai ya sauke kan Rafeek yana jiran yaji me zai ce,Rafeek cikin rawar jiki yace “Before u make a decision u have to think of what will going to happen” Hak’oransa dake datse ya murza suka bada sauti yace “Babu buk’atar bincike,ko har ka manta shekaru 28 da suka gabata,a lokacin daka tarar da mahaifiyata d’auke da cikina.!? Shin ka yi bincike ka tabbatar ni ba d’anka bane kafin ka yanke hukuncin cin zarafin baiwar Allah nan.!?” Rafeek ya kasa magana sai kallon Nuraz da yake yana jin kamar ya rungume shi ko zai ji sanyi,ya fara takowa a hankali zuwa inda Nuraz yake hawaye suna ci gaba da bin fuskarsa,yace “Of course i made a wrong decision without investigating.. But u have to excuse me,ka tsaya kaji dalilina..” Nuraz yace “Kamar yadda kak’i sauraron ita wannan mahaifiyar a wancan lokacin,today i wouldn’t listen to u..” Yana fad’a ya wuce zai bar musu gurin cikin fushi,Rafeek dake tsaye da sakakken baki yayi saurin rik’o hannunsa,cikin wani irin fushin da bai tab’a tsintar kansa a ciki ba ya juyo garin ya fizge hannunsa daga rik’on da yayi masa ya hankad’esa,kad’an yayi saura ya kai k’asa yayi saurin rik’o shi,all of them looked at him in amazement bcos no one thought zai rik’o shi,Rafeek yana dai² ta tsaiwarsa Nuraz ya wuce zai bar wajen a karo na biyu,duk kiran da yake masa bai yadda ya juyo ba ya nufi hanyar fita daga gidan ransa a mugun b’ace duk da ya san ko ya ce zai koma office ba iyawa zai yi ba amma ya gwammace ya bar musu gidan,idan ba haka ba kuwa komai yana iya faruwa his mind where thinking da ya san dalilin kiransa kenan there is no reason for him to come,yana zuwa dai² entrance zai fita Hajiya da Maimunatu suka kirashi da k’arfi a tare in a kind of frightful voices da bai tab’a jin irinsa ba…..
*#😱 Hhhhh! Lallai Rafeek’s family akwai k’arfin hali,,let’s see what happens to him…🏃*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 27.
#Hɪꜱ ᴅɪᴀʀʏ
Waiwayowa yayi a hankali fuskarsa babu alamun sauk’i sai ma wani irin sabon had’e rai da yayi yana gesturing face,kafin yayi magana Rafeek ya kai k’asa ji kake timm kamar an yasar da k’aton abu with his hand on his heart side hankulansu Hajiya a tashe suka nufo shi,har lokacin Nuraz yana tsaye a inda yake and there was no sign that he would move hannayensa zube cikin aljihu ya tab’e baki a hankali a tunaninsa babu wani abu dake faruwa kawai pretending ne,ganin yadda suka rud’e suna kiransa yasa Annie ta d’ago tace “HABIBIIY.! Come and hold up ur father” yayi tsaye yak’i motsawa a gurin as if he didn’t know what she was saying,hankalin Hajiya ya sake tashi ganin kamar Rafeek wasn’t breathing tana jijjiga shi tana kiransa amma shiru kake ji babu alamun zai motsa,ta d’ago kanta da kyar idanunta suna fidda hawaye ta kalli Nuraz tace “Help him grandson ba don shi za kayi ba,saboda Allah ne and then remember all the things u can do for him kai ka fishi tunda har kaji k’ansa,for sure idan bata taimaka ba yaci gaba da zama a wannan condition d’in he could lose his life.!” Ya d’age shoulders yace “Ya rasa ran nasa mana what can his life or death za suyi min.?” They looked at him all together though no one was surprised by his statement amma Annie taji shock,Maimunatu tayi saurin d’aukan waya tried to call his doctor,Hajiya burst again into tears cikin kukan take fad’in “Irin wannan lokacin na jiye maka tsoro rafeek,tun a bayan sai dana nuna maka hakan da za kayi is a great mistake,but ur stubbornness and childhood made u unable to understand it,shin yau waye gari ya waya kenan.!?” Ta share hawaye ta ci gaba da magana “28 yrs ago a wannan lokacin u showed that u didn’t want to talk about the pregnancy,aka haifi yaro kaje ka ganshi kak’i kallon d’an da kaine silar samuwarsa bare ka d’auke shi,haka ka rufe ido ka nuna kai sam baka da wani alak’a da shi,if ur child is unkind to u who do u think will sympathize with ur situation.!?” Annie tayi still tana kallon Hajiya,Hajiya tana sheshshek’ar kuka tace “Da baka aikata haka ba RAFEEK da baka gamu da irin wad’annan masifu ba,daga wannan sai wannan duk a dalilin taurin kai da ka gwada wajen bin zugar shaid’an ka bijirewa maganar iyayenka,in dai haka rayuwa take kuma za taci gaba da sawa ka sha wahala ni kam na yafe maka,ubangiji ya tashi kafad’unka” Annie tayi k’arfin hali tana kallon Maimunatu tace “Is he sick.!?” Maimunatu ta gyad’a kai a hankali,Annie tace “ya jima yana ciwon ne.!?” Maimunatu tayi ajiyar zuciya lokacin sun gama waya da likitansa da yace yana hanya tace “Ehh! Ya jima” Annie tace “How long has he been sick and what’s wrong with him.!?” Maimunatu tace “he had a heart attack for 23 years” Annie ta zaro ido tana girgiza kai cikin jimami tace “Allah ya sauk’ak’a masa”
Once again yayi wani irin mugun had’e rai ya juya yana tafiya hanyar bedroom d’insa ya d’an dakata a fili ya furta “nasa ciwon ai da sauk’i,those he humiliated shekaru 28 suka shafe without knowing the word of happiness,they only hear about it amma a kansu basu san shi ba,yaya yake yana da nau’ika ko babu.?? But Alhamdulillah they always grateful..” Annie reached where he was standing dai² door d’in shi,hannunsa ta rik’o bata yi magana ba except to aim to get him to where Rafeek was lying and there was no sign of breathing sai dai ya kafe a gurin ko kad’an yak’i yin gaba bare ta iya motsa shi,ta d’aga idonta da suka fara sauyawa tace “Kaje ka d’aga sa idan har na isa na fad’a kaji.” Ya girgiza mata kai yace “Ki kyaleshi kawai Annie” ta girgiza masa kai tace “He’s ur dad,would u like to miss him.!? No matter how bad he is kai ba za ka tab’a iya sawa ya zama na gari ba,and he never did anything except what Allah (S.W.T) has written mahaifi ko yaya yake y’ay’ansa basa kyamar sa,abun daya faru a baya k’addarar mu ce mu bamu isa mu kauce mata ba,mu godewa Allah duk abunda ya same mu Allah has given us the solution,,mun samu ci gaban da ba kowa ya same sa ba,ur father is ur father,u or him are not enough to change Allah’s destiny,shin ka manta duk wannan ci gaban waye ne yayi nufin ku same shi!?” Yace “Allah (S.W.T) yayi nufin mu da shi” ta girgiza kai tace “haka ne but ko wane ci gaba ko alkhairi da yake samun bawa akwai silah,shin za ka iya fad’a min waye silar samuwar ci gaban mu.!? Ko kuma are we the ones who fight to have it.!?” Yayi shiru yana kallonta,tayi ajiyar zuciya tace “Ur father is the master and he is ur genius,idan ace ubangiji bai yi nufin mu da samun ci gaba ba,how do u think ur father will be to u,why did he not forsaken u.? Don’t forget habibiiy at this time he has the right yasa a wulak’anta mu but he finally gives u home and a capital so that one day do not both of u to beg for a food or shelter” jikinsa ne ya d’an fara sanyi amma kuma duk da haka yak’i matsawa daga gurin,duk wasu kalamai da Annie ta san za su taimaka ya sakko ta fad’e su amma juyin duniya suka yi da shi ko tari yak’i ya sake yi sai dai yanayinsa kana kallo zaka san kalamanta sun shigesa,Annie ta gaji da zuba masa ido tace “Shi kenan habibiiy tunda kun d’auke ni marar amfani,surely i need to get back to where i came from” hankalinsa a tashe yayi saurin rungumeta yana bata hak’uri jikinsa har rawa yake yace “please Annie don’t say that.. If there are any people in the world who are desperate to be with u Annie kin san sai dai su biyo baya,Annie please i beg u with the greatness of God I’m so sorry and don’t say u will leave us please..” tace “u don’t care about me habibiiy ni ce dai na damu da damuwarku” yayi saurin girgiza kai idanunsa sun sauya launi yace “Wollahi Annie mun damu dake” she smiles and began to wiped the tears that cames down tace “Because of ur love i have chosen to leave home,saboda soyayyar ku i choose both of u to rejoice over me,saboda wannan soyayar nake tare da ku for 28 years without marriage and not because if i find a husband i will not stay with him,amma saboda kada ku wulak’anta na hak’ura da komai na zauna,i will have no regrets today when something has happened to me,everything i have na sadaukar da shi saboda farin cikin ku,,but today what are u trying to do for.!?” Ya girgiza kai muryarsa na rawa yace “Annie please.!” Yana magana yana goge mata hawaye “Do i deserve this from u.!?” Ya ci gaba da girgiza kai “Annie please.! Please don’t say that,whatever u said we would do just bcos of u,ko da hakan yana nufin yankewa.” ta sake yin murmushi mai ciwo “I wish ina da wannan alfarmar da na fi kowa farin ciki” ya katse ta da sauri yace “U have it Annie” tana kallonsa tana girgiza kai tace “Ba ni da shi habibiiy” yace “Kina da sama da shi Annie” ta had’iye saliva’s tace “Idan har ina da shi,and na kai matsayin da zan iya samunsa a gurinka ina son kaje ka kama mahaifinka” ya kalleta a tsorace yace “Annie is this really what u want.!?” Ta gyad’a masa kai tana lumshe ido tace “Idan har ina da alfarmar da kace habibiiy,wannan shi kad’ai nake buk’ata a gurinka” yayi ajiyar zuciya mai nauyi a hankali ya girgiza kai yace “An gama Annie” yana fad’a ya nufi inda Rafeek ke kwance,su hajiya suka bisu da kallon mamaki,shi kad’ai ba tare da taimakon kowa ba ya d’auke shi yayi hanyar fita,a gurguje Maimunatu ta dakatar da shi tace “Da ka dawo da shi his doctor is on the way”,ya tsaya sororo rik’e da shi,ta girgiza masa kai a hankali,he slowly turned towards his bedroom with Annie standing by the side of the room yana zuwa ta bud’e masa door d’in ya shige,Hajiya tana ganin haka ta koma saman armchair ta zauna ragwaf cikin damuwa tana godiya ga Allah da sauke ajiyar zuciya,,ya kwantar da shi ya juyo yana kallon Annie dake tsaye fuskarta da damuwa yayi kamar zai fita daga d’akin Annie tace “Where are u going.!? Dont leave him alone habibiiy ko ka manta wannan shi ne muradinka.!?” Yayi shiru ya fasa fita but jikinsa duk yayi sanyi saboda maganganun Annie sun ruguza masa shiri,Dr Stevens ya k’araso Maimunatu ta fita ta shigo da shi,since he came in ya kalle shi ya girgiza kai saboda yadda ya gansa ya san dole da matsala ya dudduba sa a gaggauce,ya d’ago yana goge gumi yace “We need to go to the hospital.” hankalin Hajiya ya sake tashi saboda tsayin lokaci da yake tare da ciwon he just checked him at home and provided him whatever he needed amma batun zuwa hospital kam ya manta when last hakan ya faru.
Nuraz ya kalli Dr Stevens zai yi magana ya dakatar da shi da fad’in “due to his condition we need to rush to the hospital because he is at the final stage.” Jin abunda ya fad’a yasa bai iya tsayawa yin magana ba ya juya da sauri ya d’auke shi a gaggauce suka fita daga gidan,Clark da driver’nsa suna ganin fitowarsu suka fito a gaggauce daga mota,but bai tsaya jiran su taimaka masa ba ya wuce yana niyyar sa shi a mota ambulance ta k’araso,kafin su Hajiya su fito har an sashi a mota sun wuce hospital,St Barnabas Clinic dake nan arean Albert street suka nufa a gaggauce suna zuwa aka shiga shi Nuraz da su Clark suka tsaya nan reception,lokacin da Hajiya suka k’araso idanunta sun kumbura sunyi ja,danma Annie tayi ta basu hak’uri ita da Maimunatu,Hajiya cikin jimami tace “Ni kam ban san wane irin k’addara ne wannan ba,ace daga wannan sai wannan,tunda yaron nan ya bijirewa maganar nan shi kenan rayuwarsa take cikin wani hali,in har dan saboda abunda ya aikata ne a baya ya ubangiji ka kawo masa sauk’i cikin lamuransa,na yafe masa wollahi har abada..” Annie tace “In sha Allah Hajiya komai zai zo da sauki ki daina fad’an haka,ki ci gaba da yi masa addu’ah.” Hajiya ta girgiza kai tace “Kullum cikin yi masa addu’ah nake,in sha Allah ubangiji ba zai tab’ar da shi ba..” Annie tace “In sha Allah..”
3:00pm Nusrah came home from school yau d’in ma bata tsaya jiran su Sarah ba saboda kanta da yake mata ciwo a hankali take tafiya like she didn’t want to har ta tsare cab ta fad’a masa inda zai kaita,yace ta shiga ta bud’e ta zura k’afarta tana jin kanta yana sake yi mata wani irin ciwo kad’an²,kamar wacce aka bawa umarnin d’agowa dai² lokacin ta daga idanunta da suke lumshewa su kad’ai,can daga d’an nesa da su kad’an ta hango shi tsaye ya jingina da motarsa hannayensa zube cikin aljihun trouser d’insa da alama sister d’insa dake skul d’in ya zo d’auka,tana kallonsa suka had’a ido yayi mata murmushi,da sauri ta shige mota had’e da rufewa,ya bita da kallo a hankali har suka wuce ta gabansa,tana ganin sanda ya juyo ya bi motar da kallo ta mirror,tayi ajiyar zuciya mai nauyi a hankali ta sake lumshe idanunta,har suka shigo arean bata bud’e idonta ba tana ta tunani sai da taji sun tsaya,a hankali ta bud’e lumsassun idanunta ta fita bayan ta sallami mai cab ta wuce tana sauke k’ananun ajiyar zuciya,ta tsaya a bakin entrance bayan tayi knocking ta jingina bayanta a jikin building,Bareerah tazo ta bud’e mata k’ofa ta shige,direct bedroom ta fara nufa tayi tunanin Annie tana ciki,ta tsaya shiru ta yi tunanin ko tana bathroom tunda data shigo bata ji alamun su ba and ta san basa zuwa ko ina,wajen mintuna goma tana jira taga bata fito ba a hankali ta cire kayanta tayi knocking k’ofar,jin shiru ya sake tabbatar mata bata nan,ta tura k’ofar a hankali tana lek’awa kamar mai jin tsoro,ajiyar zuciya ta sake yi sannan ta shige,ruwan wanka ta had’a mai d’umi da ta san za taji dad’in sa,tun tana wanka take jiyo wayarta tana ring bata wani damu ba ta ci gaba saboda ta san kiran ba lallai ya zama wani mai muhimmanci ba,tana gama wankan ta d’auro alwala sannan ta fito,simple gown ta d’auko mai mad’auri ta zauna tayi shafe² tasa kayanta tasa kajol da man leb’e tana gamawa ta d’auki wayarta dai² lokacin da wani kiran ya shigo,a hankali take bin number da kallo kamar kada ta d’auka amma haka ta daure duk da ta so gane number but ciwon da kanta yake mata yasa ta hak’ura ta d’auki kiran tasa wayar a kunnenta,muryar Aatif ta jiyo a wayan yana fad’in “Babu fad’a mene ne ya kawo gaba madam.!?” Ta runtse idonta ta fesar da wani iska so hard,confidently tace “What is the benefit of that call.!?” Yayi murmushi yace “Haba mana ko dai munce mun hak’ura da juna ai ma dunga gaisawa ko.!?” Kai tsaye tace “I don’t want” yace “why.!?” Tayi siririn tsaki ta katse wayar,sake kira yayi tayi banza da wayar har yayi ya gaji,taja tsaki tana jin yadda nerves d’in kanta da k’irjinta suke bugawa hurriedly,ta bud’e jakarta medicines d’inta da take tare da su ko wane lokaci ta fito ta zube ta d’auki wannan ta d’auki wancan haka tayi ta b’allesu tana had’iya,tana gamawa ta mik’e slowly ta fita without returning them to where she take,Bareerah soon arrives and seeing the remedies spilling onto the bed ta tattara tayi keeping a cikin drawer,data fito jin shiru a ko ina ta kasa zama,duk inda take tunanin Annie za ta shiga sai da ta duba haka Lolly ma but bata ji alamar suna gidan ba,ta dawo parlor ta zauna jigum like an orphan,alert da wayarta tayi ya bata damar d’aga kanta a hankali taga messenge ne ya shigo,bata iya dubawa ba ta kwanta kad’an tana lumshe idanunta tana motsa bakinta,ranar har dare bata ji su ba sai duk ta rasa me yake mata dad’i,sai can dare after 8pm aka yi knocking door da sauri ta tashi tana addu’ar Allah yasa su ne,tana bud’e door ta ga Annie tsaye bata san lokacin data rungume ta ba tana sakin ajiyar zuciya,Annie tayi murmushi ta shafa kanta,ya kalle su kad’an ya wuce ciki yana mamakin halayyarta,direct bedroom d’insa ya wuce ita kuma suka shigo tare da Annie,a parlor suka zauna tayi mata sannu da dawowa,Annie tace “Sannu daughter ya skul.!?” Tace “Alhamdulillah Annie na dad’e sosai da dawowa ban ganku ba” tayi murmushi tace “Mun je wani unguwa ne and bamu dawo da wuri ba,ina fatan babu matsala ko.!?” Tayi murmushi tace “Babu Annie” Annie ta girgiza kai tace “haka ake so..” Since ta dawo daga skul ta fahimci akwai abunda yake faruwa a gidan saboda yadda mutanen cikinsa suka koma wasu iri,da daren ma dai da yake sun saba had’uwa a parlor taga daga ita sai Annie da Bareerah,haka tayi ta kallon k’ofar d’akin Lolly da nasa but shiru sun k’i fitowa kuma duka ranar ma bata sa Lollyn a idanunta ba tun da suka gaisa da safe kafin ta fita,zuciyarta duk sai tayi mata wani iri ko cikakken awa d’aya Annie bata yi da dawowa ba tayi mata sallama ta koma bedroom, though ba bacci take ji ba amma zaman shirun da basu saba yi ba yau sai taji daban,data shiga bedroom gefen window ta tsaya tana duba balcony taga ko yana can tunda mafi yawan lokaci idan baya son hirar da suke a parlor can yake zuwa,da bata ga alamun sa ba nan d’inma ta koma saman bed ta kwanta ranar gaba d’aya haka gidan ya kasance kamar gidan makoki.
In the morning bayan tashinta daga bacci before 8am ta gama shiryawa though she had no lectures sai tayi zamanta a bedroom,kamar wasa ta d’auki wayarta,network take k’ok’arin bud’ewa da niyyar shiga yanar gizo-gizo,alamar da ta gani yasa ta tuna jiya an turo mata message,kamar ba za ta duba ba ta bud’e a hankali idanunta suke bin content d’in bata k’arasa karantawa ba idanunta suka fara zubo da hawaye wayar ta sub’uce ta fad’i jikinta sai rawa yake,sai da ta gama kukan sannan ta mik’e a hankali ta d’auki wayar ta fita,direct tana fitowa ganin babu kowa a parlor bata jira ba tayi knocking door d’insa,shiru² tana jiran taji ya yi magana,ta gaji da tsaiwa ga maganar sai ci mata rai yake,tayi kamar za ta koma sai ta tuna abunda yake jikin text d’in ta fasa,daga k’arshe dai taji baza ta iya tsayawa ba ta bud’e ta shiga,since she had entered the room the fragrance of his scent’s da turarukan d’aki da aka yi amfani da su suka kaiwa hancinta ziyara suka sa ta lumshe idanunta ta bud’e ta ci gaba da shiga,ta tsaya a tsakiyar d’akin kafin ta dakata ta ci gaba da bin ko ina da kallo,komai a tsaftace yake a zaune bisa muhallinsa,ganin baya nan yasa taji jikinta yayi sanyi,matsawa tayi jikin glass curtain wall ta janye labulayen gurin hasken rana daya fara d’agowa sosai ya sake haskaka d’akin taja numfashi data hango balcony babu alamu mutum,slowly her brain began to count the date’s,harshenta ta d’an datse had’e da runtse idanunta tunawa da ba a weekend ake ba,tasa hannunta ta bugo k’eyarta tana fad’in “Shirme kawai,since today’s u don’t have lectures sai kika yi tunanin everyone is unemployed.!?” Bata jima sosai ba taje ta gyara labulayen data bud’e,ta juyo da niyyar fita idanunta suka hango mata wani had’ad’d’en diary,ta zuba idonta a gurin tana kallo ko babu komai ta ji ya burgeta kuma yayi matukar yi mata kyau,a hankali taje inda yake ta d’auka tana kallonsa da juya shi a hannunta har ta yi niyyar mayarwa ta ajiye taji ba za ta iya tafiya bata ga abunda yake rubuce a ciki ba,fasa ajiyewa tayi ta nemi guri ta zauna daga bakin bed d’insa,carefully ta warware threads d’in da aka d’aure sannan tayi unzipping diary d’in,blank ta tarar da first page ta tab’e baki a hankali sannan ta bud’e next,shi kansa second page d’in babu wani dogon rubutu wasu few words ne kad’ai a jiki,yadda aka yi rubutun da calligraphy ya so cakar da ita,bcos ba kowa yake iya yinsa ba yasa dole idan ba nutsuwa mutum yayi ba sai su bashi wahala,she kept her eyes wide open tayi gesturing face,she wanted to know what was written but she had suffered a lot before she could say the words clearly *”THE SECRET OF MY LIFE”* A beautiful smile released da ta gano abunda aka rubuta ta gyad’a kai tace “Ummhhum.! Lallai ma,dan kada a karanta shi ne aka rubuta da calligraphy.!? To sai na karanta..!” Next page ta sake bud’e and then she slowly re-spelled it out *”NURAAZ BIN HAUWA.!”* ajiyar zuciya tayi sannan taci gaba da bin content d’in dake k’asa tana sake bud’e shafukan gaba tana ci gaba da bi a hankali,duk wani labarin rayuwarsa shi ne a rubuce including the one he didn’t tell her,wani abun idan ta gani sai taji ta kasa daurewa sai ta tsaya ta yi kuka idan ta dakata ta bud’e shafin data tsaya,next page bayan ya gama rubuta tarihin rayuwarsa abunda ya rubuta shi ne “Everyone can take risks but achieve goals it’s just for a talented..” wani abun mamakin daya sake d’aure mata kai shi ne abunda ta gani rubuce data bud’e page d’in dake gaba “I found her.!” This is what has been written and there is no further information that allow anyone to understand what did that means…..
#Hhh! Da alamun an zo gurin da asirin sa zai tonu 💃 let’s go 🏃 to see the secret he always hidden…..
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 28.
#Hɪꜱ ᴛʀᴜᴛʜ
Tsayin lokaci ta d’auka shiru tana tunanin mene ne hakan yake nufi.? Ta tambayi kanta ya fi a k’irga amma ta kasa ganewa,da taga za ta b’atawa kanta lokaci wajen tunani da son bincikar abunda ba ganewa za tayi ba ta tab’e baki tace “ko me haka yake nufi oho.!” Next page ta bud’e taci gaba “Had’uwar mu ya kasance wani babban k’addara ne daga Allah.!” Nutsuwa ta sake yi sosai tana karantawa har ta kai k’arshen page,though bai fito ya bayyana ko da waye suka had’u ba zuciyarta ta gama finding mata mace ce yake magana akai,ta sake tab’e baki felt like she was keeping,but she found herself unable to keep up,ci gaba tayi da bibiyar rubutun yadda yake zayyana irin yadda yake ji game da ita a ransa ya sake tabbatar mata zarginta akan lallai mace ce and ba wai yana nufin mahaifiyarsa ba,wani page data bud’e taga hotuna sun zubo a hankali tabi su da kallo kafin ta fara bi tana tsintowa,kasancewar a kife suka zube sai bata samu damar gane ko waye a jiki ba,ta d’ago su tana fad’in “Ohh.! Allah ya kamaka” she turned the images confidently tana murmushi,her eyes wide open kamar za su fad’o k’asa with signs of fear,fuskarta tana sake bayyana tsananin mamaki a fili ta furta “Where did he get those pictures.!?” Tana rike da su sai juya su take tana k’are musu kallo da tunani,duk inda tunaninta da hangen nesanta suka kai sai data bincika but the situation was beyond her knowledge,she was quietly thinking lokaci guda her mind began to remember ranar da suka je gidansu tare bayan sun taho a hanya sun tsaya a wani photo studio har yace ayi mata passport,ta sake kallon pictures d’in a fili ta tambayi kanta “To ai passport aka yi min ranar,,where did he got these.!?” Zuciyarta tace “idan baki manta ba kayan da suke jikinki a lokacin sune wad’annan ai” tana jinjina lamarin har ranta tace “kenan a ranar aka d’auke ni ban sani ba ko yaushe ne hakan ya faru.!?” Murmushi tayi kad’an tace “Ikon Allah” a saman page d’in idanunta suka sauka inda ya rubuta “I had hidden my love for her ba tare da tunanin abunda zai faru da rayuwata ba,continuously hoping to have the power to express my love for the first time,ita ce kad’ai nake ji a cikin jini na,,but i don’t know why all the time i tried to express my love i couldn’t tell her that few words.! Abunda ban sani ba ashe abunda zai faru da rayuwata kenan,,,na b’ata tsayin lokaci ina ci gaba da kasancewa b’oyayyen masoyin da ba’a san da zamansa ba and mara amfani..!” Next page ta sake bud’ewa “The day i was about to express my love for her,i just came back ina zumud’i bcos my mind was telling me that i was going to be the lucky,but lokacin dana ganta tsaye da wani,naji zuciyata ta yi rauni.. I felt like my heart were explode,na bawa kaina laifi and na tuhumi kaina why i hadn’t said it before,that *I love her.!?”* Ido Nusrah ta zaro tana fad’in “Then who is she.!?” Ta fad’a tana saurin bud’e d’ayan page d’in like ance mata idan ta duba gaba za tayi finding out amsarta.
“Ke ce.!” Taji an fad’a as his voice crossed her ear’s,murmushi tayi tace “Ni kuma.!? How did i become his love.!?” Sai da tayi maganar sannan kuma tayi saurin d’ago kanta because she made sure that the speaker was near her and hakan da yake fatuwa was not a dream or a thoughts,tana d’agowa karaf idanunta suka sauka a kansa,yana tsaye daga bakin k’ofa his hands were pouring into his trouser pocket,wani irin yawu ta had’iya cikin in’ina da kame-kame irin na mara gaskiya,ba tare data furta komai ba tayi saurin rufewa ta ajiye,ya lumshe idanunsa ya bud’e slowly ya fara takowa to where she was,a tsorace ta d’aga kai ta kalleshi yadda fuskarsa take babu wadataccen annuri yasa taji y’ay’an cikinta suna kad’awa,sai da yazo daf da inda take sannan ya zauna daga gefen bed d’in yana kallonta,as she silently bowed her head to the ground ya bashi dariya sai dai ya gimtse yak’i yi and instead of ya tambayeta daya zauna sai yayi mata shiru,a tsorace ta daga kai ta sake kallonsa,so take tayi magana amma ta kasa saboda yadda ya tsare ta da idanunsa,can dai da taga no way out ta daure tace “I’m sorry.!” Ya sake gimtse fuska yace “Me yasa kika tab’a min abu.!?” Kai tsaye tana runtse idanunta tace “I’m so sorry ba da gangan nayi ba” ya girgiza kai yace “how long have u been here.!?” Tace “D’azu ne babu jimawa” ya gyad’a kai yace “What did u come in for.? Ko dama kina zuwa ki yi min bincike idan bana gida.!?” Tayi saurin girgiza kai tace “A’a!” Yace “Uhhuumm! Tell me” tace “Ban tab’a shigowa ba sai yau” yace “Really.!?” Tayi saurin girgiza masa kai tana kallonsa,idanunsa ya lumshe yace “Uhmmm.! What did u see in it.!?” Tace “Nothing” yayi saurin bud’e idanunsa yace “Really.!?” As he spoke ita kanta bata san yaushe ta saki murmushi ba,he adjusted his position zuwa yanayin kwanciya yace “Since u don’t see anything karanta min from the beginning!” Saurin zaro ido tayi tace “What.!?” One eye brow ya d’aga mata ba tare da yayi magana ba,pages d’in data wuce ta tafi haskowa ta juyo ta kalle shi tace “There are many fa.!” Yace “What.!?” Tace “Pages d’in” tsayawa kallonta yayi yace “Ohh! Ashe kin karanta kenan.?” ta gyad’a masa kai,yace “Well,,have u finished ur research Miss.Researcher.!?” Ta sunkuyar da kai saboda kunya ta kasa amsawa,yayi shiru yana kallonta da tunanin ya bari ta ga abunda yake ciki ko dai ya fad’a mata da kansa.!? Zuciyarsa tace “Kawai tunda ka samu dama ka fad’a da bakinka zai fi ma’ana,idan ta karanta babu tabbas ya burgeta” ajiyar zuciya yayi nan ya tsinci kansa da fad’in “U know what.!?” Tayi saurin kallonsa tana girgiza masa kai,sai yayi shiru ya kasa magana,yayin da wani sashi na zuciyarsa kuma yana fad’a masa ya kyaleta kawai tunda bata gani ba,jin yadda yayi shiru yasa ta d’ago kanta suna had’a ido tayi saurin d’auke nata ta mike tsaye zumbur as she continued playing with her middle finger tana kame²,ajiyar zuciya yayi yace “Where do u think to go.!?” Tana in’ina tace “Am! Dama ina son tafiya ne” ya gyad’a kai yace “Baki isa ba yarinya” ta marairaice fuska kamar za tayi kuka tace “Amma ai na baka hak’uri” yace “Ina ruwana da hakur’in da kika bayar.!?” Ta juya tana kallon k’ofa yace “Get seated,babu inda za kije sai kin karanta min abunda kika gani” tayi shiru ta sunkuyar da kai,ya kalleta ta gefen ido ya d’auko diary d’in yana juya shi a hannunsa yace “Ko dai na ara miki ne.!?” Tayi shiru bata ce komai ba,ya tab’e baki yace “Shi kenan tunda ba kya so za ki iya tafiya” tayi saurin katse shi “Ina so mana” yace “Really!?” Ta gyad’a masa kai,yace “Ok let me think” tayi shiru kamar zatace “Wane irin tunani.!?” Sai kuma ta fasa jikinta babu wadataccen kuzari ta juya ta fara tafiya,har taje bakin k’ofa bai ce mata komai ba ita kuma tana jin jikinta yana bata kallonta yake yi,sai da yaga tana shirin fita ya dage ya furta *”I LOVE U..”* Kamar wacce aka dasa haka taji duk jijiyoyin jikinta sun tsaya she quickly turned to him,itan shima yake kallo a yadda ta ga irin kallom da yake mata babu tantama shi yayi maganar,continuously looking at him zuciyarta cike da tsoron abunda ta jiyo,yana kallonta babu shakka ko tunanin wani abu a ransa ya maimaita fad’ar *”I love u.!”*
Wani mugun fad’uwa gabanta yayi cikin k’ank’anin lokaci jikinta ya shiga rawa,she could not believe kunnenta sun ji dai²,hannunsa ya mayar k’asan kansa ya tallafe yana lumshe idanunsa da bud’ewa ya sake sauke su akanta yace “I really *Love u”* saurin jingina tayi da k’ofar she felt her legs were too weak har tana jin kamar suna neman kayar da ita saboda tsabar shock da kalamansa suka sa ta shiga,kafin kace me yayi saurin tashi ya tarota ta k’arasa sauka a jikinsa,ta runtse idanunta tana jin yadda zuciyarta take beating,sassauta murya yayi dai² yadda za ta ji shi yace “I don’t want to play with ur heart,wannan shi ne gaskiya ta” wani irin kuka ne ya kwace mata da k’arfi,quickly yayi saurin covering bakinta da hannunsa yana cewa “Shhhhh! Don’t let Annie hear u tana parlor” ta d’ago idanunta tana kallonsa but ta kasa magana sai hawayen da suke sauka,ya mik’e tsaye yana rik’e da ita ya furta “Do u love me.!?” Tayi shiru saboda bata san amsar daya dace ta fad’a masa ba,ita dai ta san so but she doesn’t make sure za tace tana sonsa ne ko A’a za tace,yaja wahalallen breathe yace “Don’t bother ur self,if u don’t like me kawai ki fad’a,bcos i know that as Allah (S.W.T) created us differently,haka ma zuciyoyinmu suke daban²,so ba zan takura sai kin so ni dole ba,amma ina son ki sani *INA SON KI.!”* Tayi saurin yin k’asa da kanta yayin da take tuhumar kanta da cewar “Why wasn’t he became as my first choice.!?” Ta sake fashewa da kuka tana jin zuciyarta na mata wani irin k’aik’ayi,da sauri ta zame daga rik’on da yayi mata ta fice da sauri ya bita da kallo har ta fita,bayan tafiyarta yadda ta bar wajen tana kuka yasa ya ji kamar ta tafi masa da zuciyarsa,ya tsaya yana tunanin abun yi,ganin tsaiwar ma b’ata lokaci ne babu shiri ya d’auki diary d’in ya bita,Annie dake zaune a parlor taji an bud’e k’ofa for the first time tayi tunanin shi ne bcos tana son yi masa maganar zuwan su hospital,ta d’ago kanta taga Nusrah ta wuce da gudu,tayi shiru ta bita da kallo tana tunanin me ya kaita bedroom d’insa,bata gama tambayar kanta ba ta ganshi shima ya fito fuskarsa a had’e,kafin tayi magana taga ya bi bayanta,mamaki k’arara a fuskarta take tambayar kanta “Me ya had’a su.!?”,yana shiga bedroom d’in ya tarar da ita zaune saman bed ta zazzage jakarta tana dubawa,ya tako a hankali har bakin bed d’in ya zauna yana kallon yadda take wargaje komai yace “What are u looking for.!?” A hankali bata yi tunanin zai ji ba tace “My remedies” yayi saurin kallonta yace “are u sick.!?” Ta gyad’a masa kai kawai,silently yana tunanin me yake damunta? K’asa² ya furta “can i ask u about..!” Bai k’arasa ba tace “No.! Don’t ask.” Yayi shiru yana nazari,can ya rasa me zai yi kawai sai ya shiga mik’a mata diary da yake rik’e a hannunsa,tayi saurin kallonsa tana k’ik’k’ifta idanunta tace “What shall i do with it.!?” Yayi jim kafin yace “I just brought u because..” Sai kuma ya kasa kaiwa k’arshe,girgiza masa kai tayi alamun ya barshi,yayi shiru yana kallonta yaga ba ta da niyyar karb’a,a hankali ya tashi zai fita,har ya kusa kaiwa k’ofa tace “Uhmm! Ka ba ni to.!” Ya juyo yaga shi take kallo tana mik’o masa hannu,yayi ajiyar zuciya a hankali ya ajiye mata,ya juya zai fita tace “Uhmm! Baka ji ba” ya tsaya kyam a inda ba tare da ya juyo ba yace “Fad’i ina jin ki” tace “u never told me when did i get it back to u” softly yayi murmushi yace “Duk lokacin da kika yi ra’ayi” yana fad’a ya fice,murmushi ta tsinci kanta da yi,quickly ta fara tattara everything she out back into the bag saboda zumud’in taga mene ne a cikin diary d’in har ta manta da abunda take nema,mik’ewa tayi tsam bayan ta gama ta nufi inda ya ajiye mata a saman study table d’inta,ta d’auka ta koma saman bed tayi flexing legs tana sakin ajiyar zuciya,da sauri tayi ta bud’e Page’s d’in data wuce,har ta kawo wanda ta gama karantawa kafin ya shigo ta duba taga ta gama karantawa,da sauri ta sake bud’e page d’in gabansa.
Yana fitowa Annie followed him with a look of suspicion,shi kansa sai a lokacin daya d’aga kansa ya ganta,duk da bai san tana gurin ba amma ya tabbatar ta ga wucewarsa,yayi saurin wucewa zai bar gurin ta kira sunansa,ya juya a hankali yana kallonta tace “Come” babu musu ya wuce duk da yadda zuciyarsa take tsinkewa ya zauna saman armchair without ya yarda sun had’a ido,she just stared at him and tana girgiza kai kafin tace “Ka je hospital d’in kuwa.!?” Ya girgiza kai yace “A’a yanzun dai zanyi shirin zuwa” tace “Ok.! Allah ya tsare hanya” yayi saurin kallonta saboda yadda tayi maganar ya ji kamar ba iya abunda za ta fad’a ba kenan,yace “Annie akwai wani abun ne kuma.!?” Ta kalleshi tace “Like what.!?” Yayi shiru bai ce komai ba,itama bata sake cewa komai ba,dan kansa ya tsargu yace “Annie babu abunda ya had’a mu” ta kalleshi tana gesturing fuskarta tace “Na tambaye ka wani abu ne.!?” Ya girgiza kai yace “fad’a miki kawai nayi.!” Tace “Na ji,tashi ka tafi” ya kasa tashi saboda yadda take harhad’e fuska yace “Wollahi Annie da gaske there was nothing,babu abunda nayi mata ki yarda da ni” ta sake zuba masa ido tace “Ka ji na ce ka yi mata wani abu.!?” Ya girgiza kai yace “A’a” tace “Toh tashi ka tafi” da kyar ya mik’e ya fara tafiya,Annie ta bi shi da kallo a hankali,can bayan ya bar wajen tace “Da ni kuke zancen duk zan yi maganin ku” tana fad’in haka ta tashi itama ta bar wajen,yana shiga bedroom d’insa kasa zama yayi,ya d’auki wayarsa ya kira line Nusrah,just in time ta bud’e page d’in data tsaya,idanunta suka sauka a kan wani had’ad’d’en Calligraphy da akayi shi cike da k’warewa,ta k’urawa rubutun ido tana son gane me aka rubuta wayarta tayi k’ara,tayi saurin janyo wayar tana ci gaba da kallon rubutun ta amsa kiran tana sa wayar a kunnenta,muryarsa ta jiyo yana fad’in “Na san Annie will ask u whenever she comes in,please..” Tayi saurin d’aga wayar ta kalli sunan da yake kai,bata ji me ya ce ba k’arshen ta maida wayar tace “Why would she ask.!?” Yace “Baki ganta ba da kika fita.!?” Tace “Ehh” yace “Ehh.! Kika ce.? Kina nufin dana fad’a miki tana parlor kin manta.!?” Ta sake cewa “Ehh!” Yayi ajiyar zuciya a hankali yace “Ok then” zai katse kiran tayi saurin cewa “Then tell me,me zata tambaya.!?” Yayi shiru yana tunani can yace “No,i don’t know” tace “kuma kace za ta tambaye ni.!?” Yace “Ehh! She’ll ask u” tayi ajiyar zuciya bata ce komai ba,yace “Za muyi magana!?” Tace “Umm!” Tana fad’a taji alamun bud’e k’ofa,ta d’aga kanta taga Annie ce take shigowa,da sauri tace “Latter” ta kashe wayar ta ajiye,kallon da taga Annie tana yi mata yasa ta sha jinin jikinta,Annie ta nemi guri a bakin gadon ta zauna tana k’are mata kallo kafin ta watso mata tambaya “Ke da waye kike waya baby.!?” Tayi tsuru² ta kasa magana,Annie tace “Dake nake magana” a hankali tace “Wani ne” Annie cikin mamaki tace “is Nuraz became someone else.!?” Ta sake sunkuyar da kai,Annie ta gyad’a kai tace “Me ya had’a ki da zuwa bedroom d’insa daughter.!?” Nan ma tayi shiru bata iya bata amsa ba,ta girgiza kai tace “Do u love him.!?” Ji tayi kamar za ta nutse k’asa dan kunyar data kamata,Annie tayi murmushi tace “Fad’a min daughter kina son shi.!?” Ai da sauri Nusrah ta sauka akan gadon tayi hanyar bathroom,Annie tayi dariya tana girgiza kai and then she walked out.
Bedroom d’in Lolly ta nufa bcos akwai maganganun da take so suyi,tayi knocking door d’in taji shiru,ta sake knocking Lolly tana jin haka ta san ba Bareerah bace ta taso ta bud’e mata,bata iya kallonta ba har ta shigo,Annie ta kalle ta sosai tace “are u sick.!?” Ta girgiza kai tace “A’a” tace “What’s wrong with u.!?” Quickly looking at her as she did,irin kallon da take yi mata yasa ta wuce a hankali tace “Nothing”,Annie ta tsaya a inda take tace “Can we talk.!?” Ta juyo tana kallonta tace “Ehh!” Ta fara tafiya a hankali har ta isa inda take tace “Kin san me nake son fad’a miki.!?” Ta girgiza kai tace “I want u to take all ur stress out of ur life” ta had’iye saliva’s da kyar tace “I can’t adda” tace “Why not.!?” Lolly ta koma ta zauna tana jin zuciyarta tana yi mata wani iri tace “I just don’t want our..” Annie sat down next to her tana dafa shoulder d’inta tace “kiyi k’ok’ari ki raba kanki da damuwa,kin fi kowa sanin babu abunda hakan zai k’ara miki face yasa ki sake shiga wani halin,and kin san tunda akwai yaro a tsakanin ku dole har yanzun kuna da alak’a” tayi shiru tace “But Adda shi yace nayi masa alk’awarin babu abunda zai sake had’a mu,and to stay away from his family,ba zan sake neman inda suke ba,kuma na yi masa alk’awarin,me yasa su zasu shigo rayuwar mu.!?” Annie tayi ajiyar zuciya tace “Manta da wannan zancen,abunda nake so dake kawai ki nuna musu basa gabanki,and ki yafe musu a wuce wannan matsayar” kai tsaye tace “I forgive them but Adda..” Annie tace “Tunda kin yafe musu kada ki sa damuwarsu a ranki,ki ci gaba da harkokin ki yadda kike yi,magana ne sai kin ga dama kiyi akan duk wani abu da za suyi,but kada ki kasance mai manta alkhairi ko yaya yake” ta girgiza kai tace “In sha Allah i’ll never forget” Annie tace “Well,do u know what’s going on.!?” Ta girgiza kai tana kallonta Annie tayi murmushi tace “Ur angel found u a new son in-law” murmushi tayi tace “Really.!?” Annie ta lumshe ido ta bud’e tana yin murmushi tace “Haka naga alama” Lolly tayi shiru tana tunani fuskarta ta canja zuwa yanayin damuwa tace “amma Adda bakya tunanin abunda ya faru.?” Annie tace “Mene ne ya faru.!?” Tace “u know what happened few days ago tsakaninta da wannan yaron..” Annie tayi murmushi tace “Baki tambayi waye saurayin ba kin fara maganar tsoro da abunda ya faru kwanaki” ta tsaya tana kallonta a hankali tace “To waye shi.!?” Annie tayi dariya tace “I won’t talk about it right now,idan lokaci ya yi zaki sani” tana fad’ar haka ta mik’e ta fita tana fad’in “Find me in the parlor”,lolly tayi shiru tana tunani kafin tayi saurin biyo bayanta tana fad’in “Adda please help and tell me,i can’t understand what u mean” Annie dake zaune cikin parlor ta kalleta tana dariya dai² lokacin da Nuraz ya fito cikin shirin fita,Annie ta kalleshi tace “Yallab’ai come here” ya d’ago a hankali yana k’arasa buttoning waistcoat dake saman long sleeve dake jikinsa,a hankali ya tako inda take ya zauna,Annie tana kallon Lolly tace “Zauna magana za muyi” ta nemi guri ta zauna da tunanin abunda Annie za ta fad’a,inda yake Annie ta kalla tace “Idan na tambaye ka za ka fad’a min gaskiya habibiiy.!?” yayi saurin kallonta bcos bai san me zata tambaye shi ba,ya daure yace “In sha Allah zan fad’a miki gaskiya” ta girgiza kai tace “Mene ne tsakanin ku da baby.!?” Yayi saurin d’ago kansa ya kalleta yace “Annie!” Ta d’aga masa hannu tace “Amsa kawai nake son ji daga bakin ka” ya juya ya kalli mahaifiyarsa da shi itama take kallo,ya juya ya kalli Annie yace “Babu komai” tace “Kuma so kake na yarda.!?” Ya sunkuyar da kai yana murmusawa bcos ko babu komai ya gama tabbatarwa kansa ta gano shi,ya d’ago kansa yana sakin murmushi yace “Annie tunda kin gane ai ba sai na fad’a ba ko.!?” Ta girgiza kai tace “A’a sai ka fad’a” ya juya a hankali yace “Ina sonta ne” lolly ta zuba masa ido tana kallonsa ta juya ta kalli Annie suna had’a ido a tare suka kwashe da dariya,yayi saurin kallonsu bcos bai san mene ne yasa su yin dariya ba ya daure yayi murmushi shima…..
*#Afuwan fan’s wollahi these days i don’t know what’s going on,no matter how i explain u don’t really understand what i mean,but i need ur prayers.*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 29.
#Uɴᴘʟᴀɴɴᴇᴅ ᴍᴇᴇᴛɪɴɢ
Juya diary d’in tayi ta faman yi before she found out what was written fuskarta d’auke da tsananin mamaki ta furta *”NUSRAH!”* sai kuma tayi shiru tana tuno abunda ya fad’a mata yanzun babu jimawa,continuously tana turning diary tace “Is this what was written with calligraphy.!?” Tayi ajiyar zuciya mai had’e da murmushi,haka nan taji har ranta abun ya bata sha’awa sosai,ta d’auko wayarta ta saita camera ta d’auka sannan ta rufe ta tashi with the smile she didn’t know where it was coming from,tana fitowa daga bedroom d’in za ta wuce taji alamun dariyarsu a parlor da sauri ta kalli gurin da suke,suka had’a ido da Nuraz yana sakin murmushi,she is still looking at them before she slowly turns za ta koma Annie ta hangota ta yiwa lolly rad’a,da sauri ta d’ago ta kallo inda Nusrah take as she quickly passed out tayi saurin kiranta “Angel” babu yadda za tayi dole ta tsaya tana raba ido a zuciyarta tace “Shi kenan tawa ta k’are” ta juya a hankali lolly ta yafito ta,ta fara tafiya tana jin kafafuwanta suna hard’ewa bcos bata san mene ne dalilin kiran nata ba,har ta ratso cikin parlor’n dai² inda suke tace “Here i’m aunty” lolly tayi mata nuni da gurin zama,slowly Nusrah walked back down and bowed her head tana wasa da gefen skirt d’inta,ta jiyo muryar lolly tana tambayar ta “Baby did u really find me a new son in-law.!?” Ji tayi kamar za ta nutse a gurin saboda kunya,Annie tayi murmushi tace “Daughter d’ago kanki magana ma za muyi,amma sai kin cire kunya and i want u to tell the truth.!?” Ta gyad’a kai tace “toh” amma kuma sai ta kasa d’agowa sai wani mutsu² take duk tana jinta a takure,Annie ta kalli inda yake ta sake kallon Nusrah tace “Do u really love..” Tun bata k’arasa ba Nusrah ta tashi ta gudu,suka sake sa dariya Nuraz yayi murmushi ya tashi yace “Annie zan tafi” ta dakata da dariyar da take tace “Will u go to the hospital.!?” Ya gyad’a mata kai yace “A’a sai na dawo zan je” lolly tayi saurin kallonta tace “Adda waye ba lafiya.!?” Annie remained silent as she looked at Nuraz,shima ya kalleta jin tambayar da mahaifiyarsa take yi da sauri gudun kada ta dawo da tambayar kansa ya wuce yana yi musu sallama,ko tsayawa yaji me Annie za tace bai yi ba ya fice,bayan fitarsa lolly ta sake tambayar Annie waye babu lafiya,but she can’t answer sai hanya² take mata as if she doesn’t know what she is saying,da ta ga haka itama tayi shiru bata sake tambaya ba,,wajen 10am suna zaune suna hira wayar Annie tayi k’ara,ta duba taga Maimunatu ce ta d’auka tana satar kallon lolly data maida hankali kan TV,daga gefen Maimunatu bayan sun gaisa take fad’awa Annie sun koma gida yau da safen,Annie tace “Ya mai jikin.!?” Ta amsa babu kuzari a daddafe dai har suka yi maganar suka gama,Annie tace ta turo mata address idan sun samu lokaci sai su zo suga jikin nasa,Maimunatu tace ba sai ta turo mata ba,duk sanda suka shirya ta sanar mata za’a turo musu driver,bayan sun gama magana da ita ta ajiye wayar,lolly dai ta shiga sabgogin ta bata sake mata maganar mara lafiya ba,haka kowa ya shiga harkokin gabansa.
Kamar yadda Maimunatu ta fad’awa Annie,ranar kwana uku da dawowarsu gida ta mata waya,tun kafin su gama shiryawa sai ga shi an turo mota da driver har gida,suka fito ita da Nusrah cikin shirin fita,lolly da Bareerah suna parlor a zaune suna hira suka yi musu sallama,su kuma suka bisu da fatan dawowa lafiya,Annie ta kalli yadda lolly ke yi da fuska but bata kula ta ba,she knew she was sad when she asked her who was sick tak’i fad’a mata,tayi murmushi dai a ranta tace “Koma waye babu lafiya idan na fad’a miki ba amfani zai yi ba,tunda ba zuwa za kiyi duba shi ba mene ne na tambaya.!?” Suka fita inda driver yake jiransu,tun da suka d’auki hanya har suka shiga arean da mansion d’in yake mamaki duk ya cika su,Annie tayi ta jinjina lamarin a ranta even though she has been hearing about Rafeek for a while but not knowing anything about his exalt,kada kuso ganin k’auyanci lokacin da suka tsaya bakin apartment d’insa,bcos duk inda tunanin su da hangensu yaje sun duba k’ofar shiga amma sama ko k’asa sun rasa,baturen dake tsaye a gurin ya tambayi sunan su,Annie ta kalli Nusrah tace “Yau na ji gulma,shi kuma wannan mai zai yi da sunan mu.!?” Nusrah ta kyalkyale da dariya tace “Shi ya sani” juyin duniya yayi da su su fad’a Annie tace da ta fad’a masa gara su shekara a nan,idan sun gaji su koma inda suka fito,bature ya koma gefe ya k’ame kamar dodon gona,suka yi tsaye they were in the house but could not figure out where the door was,sun kusa mintuna ashirin a guri d’aya kafin ta kira Maimunatu a waya ta sanar mata suna cikin gidan tun d’azun,Maimunatu tace su d’an jira ta tana fitowa yanzun,bayan kamar mintuna biyu suka ga ta fito,daga Annie har Nusrah cikin mamakin wannan lamari suka bi Maimunatu da kallo har ta k’araso inda suke,fuskarta a sake ta musu barka da zuwa,tana amsa gaisuwar Nusrah ta kalli Annie tace “Adda maryam is this our baby.!?” (Kuji dai in banda d’aukewar tunani,did Maimunatu forget since before they were left 9ja Annie’s husband died) Annie ta kalli Nusrah da ta sunkuyar da kai tana murmushi tace “Ehh y’ar kuce” Nusrah tayi saurin kallon Annie kamar za tayi magana sai kuma tayi shiru,Maimunatu ta kalleta tana jinjina kai tace “Masha Allah,ai ga kama nan ta d’auko” Annie tayi saurin kallon Maimunatu tace “kamar waye ta d’auko.!?” Maimunatu tayi murmushi tace “Ta y’ar uwata Hauwa’u,but baby instead u look like i sai kika d’auko ta y’ar uwata.!?” Annie stared at Nusrah for the first time and wanted to find out what people were saying to her,ita dai tunda Allah ya had’a su da Nusrah take zaune a gurinsu abokan kasuwancin su suke yawan fad’a mata suna kama da yarinyar kasancewar da ita Annie da Lolly suna d’iban kama sosai sai dai lolly ta d’an fi Annie haske,and Bareerah has been telling her this for a long time itan ce dai bata yarda ba,a fili bayan wani lokaci ta furta “ikon Allah” duka suka kalleta Maimunatu tayi murmushi saboda bata gane abunda Annie take magana akansa ba,tana kallon Nusrah tace “what’s ur name baby.!?” Nusrah tana sunkuyar da kai k’asa tace “Nusrah” ta jinjina kai tace “Masha Allah,,ya karatu fa.!? Na san dai kina yi” tace “Alhamdulillah” dai² lokacin da suka tsaya bakin entrance,Maimunatu tayi y’an danne² tana jan su da hira,they didn’t take a moment tayi enrolling sunan su,kamar daga sama suka ji k’ofar tana mentioning sunayensu and welcoming nasu,suka d’aga kai a tare suka kalli juna,Maimunatu ce a kan gaba suna binta har suka shiga cikin apartment d’in daya kusa gigita tunanin su,dukiyar da aka zuba kad’ai ya zame musu abun kallo,suna ta tafiya su wuce wannan parlor su shiga wannan har suka k’arasa bedroom d’insa inda suka tarar da Hajiya,tana ganinsu ta saki fuska tayi musu maraba cikin mutunci,Annie da Nusrah suka zauna suka gaisa da Hajiyar da tambayarta mai jiki,ta amsa babu yabo saboda ta san idan tace da sauk’i kawai fad’a za tayi,kafin kace me har an fara jera musu kayan ciye-ciye,ta ko ina maidservant ne turawa sai shigowa suke suna hidima da su,tun abun yana basu mamaki har ya daina,,a tak’aice ranar har bayan maghreb suna gidan sai kusan isha sannan suka yi shirin tafiya,Hajiya ta cika su da goma ta arziki and tasa su Clark da driver su mayar da su gida,suka yi sallama,Hajiya thanked them saboda ta ji dad’i sosai tana ta basu hak’uri da sak’on su gaisar mata da Hauwa’u,ko da suka tashi dawowa motar da aka d’auko su a zuwa ba a ita aka mayar da su ba,,lolly was sitting in the parlor wondering where Annie went sai ga su sun dawo,ta bisu da kallo bayan ta yi musu sannu da dawowa,Clark ya shigo musu da kayan da Hajiya ta basu sannan yayi musu sallama,lolly ta bisu da kallon mamakin inda suka samo shi,dai² suna zama saman armchair,looking at them again tace “Adda ni kam ina kuka jene.!? Ni dai na san babu wanda kuka sani a garin nan,amma tun yamma da kuka fita sai yanzun,nayi tunanin ko mall kuka je..” Annie tace “Who knows ko we have found out a new family ne a nan k’asar” she quickly looked at her and was surprised by the expression tace “relatives? Here.!?” Ta gyad’a mata kai tana tashi tace “Ehh! Kin san komai nufin Allah ne ai” ta jinjina kai tace “Haka ne” daga haka bata sake magana ba,a ranta take ta juya maganar and ta k’udurce duk abunda Annien za tayi ba zata sake tambayarta ba,but zata sa mata ido har sai ta gano ko mene ne take hidden mata.
9:00pm His car stopped at the apartment,ya fito ya rufe a hankali ya nufo entrance,duka suna zaune a parlor har lokacin suna hira doorbell tayi k’ara Annie tace “Daughter je ki bud’ewa..” Tun bata k’arasa ba tayi zumbur ta mik’e tana fad’in “Kai Annie,ni dai ba sai kin fad’a komai ba” Ita Annie dariya ma Nusran ta bata,tace “Ku ji min ja’ira,do u know what am i going to say kika tari numfashi na.!?” Tace “No Annie! But if u say so Allah na san sai kin sani jin kunya” suka sa dariya har Bareerah dake fitowa daga kitchen,dai² tana bud’e masa k’ofa Bareerah tace “Ni dai Annie ban san me yake faruwa ba,duk naga kwana biyu baby kunyar ki take ji.” Annie tana dariya tace “To waye ya sani ne,ga ta nan dai tambayeta muji whether she’ll say anything to u”,suna had’a ido da shi yayi mata murmushi k’asa² yadda za ta ji shi yace “Hi.!” Ta bishi da kallo tace “Hello” He rolled his eyes and stood still where he was yace “how are u.!?” Tace “Uhm! Alhamdulillah” ya jinjina kai yana sakin ajiyar zuciya sannan ya fara takowa ciki,ta koma baya kad’an ta bashi hanya ya wuce ta mayar da k’ofar ta rufe sannan ta dawo tana cewa “Bareerah Aunty what are u asking.!?” Bareerah tace “Kunyar Annie naga kina ji,wai mene ne yake faruwa ne.!?” Tayi murmushi tace “Kema dai Auntyn nan ki ji ki da wani magana,kuma shi kenan ba zan ji kunyarta ba.!?” Bareerah tace “Amma da ai banga hakan ba,when did u start.!?” After she sat back tace “Yesterday” suka sake yin dariya.
Har ya wuce bayan sun gaisa da su Annie ta kira shi,ya tsaya kad’an yana jiran yaji me za tace,tana kallonsa tace “Ka je ka duba shin.!?” Ya girgiza kai yace “No,,i have no time to leave the hospital sai yanzun,amma idan Allah ya kaimu gobe i will go” tace “Ai suna gida ma yau da safe Maimunatu ta kira ta fad’a min sun koma gida” ya dawo ya zauna kad’an yace “Jikin nasa yayi sauk’i kenan.!?” Annie ta girgiza kai tace “Da sauk’i dai za’a ce amma yadda yake haka yake” lolly ta zuba musu ido tana sauraren hiran nasu,Nuraz ya tab’e baki yace “Allah ya basa lafiya” ya mik’e tsaye yana had’a kan wayoyinsa zai wuce,Annie tace “Ameen” yana juya baya k’asa² yace da Nusrah “please help and bring me some coffee” she slowly nodded tana b’ata fuska,yana barin gurin lolly ta fara harhad’e rai,Annie ta kalleta tayi dariya k’asa² tace “Ya dai madam.!?” She was quiet and did not say anything until maganar ta ciyo ta tace “Wai dama Adda shi kuka je dubawa tare da baby.!?” Annie tace “Ehh! What happen.!?” Ta tab’e baki tace “Nothing” Annie tace “A’a ki fad’a if there was” ta sake tab’e baki tace “Kawai banga amfanin zuwan naku ba ne” Annie ta tsaya kallonta tace “Really.!?” Tayi shiru bata ce komai ba,Annie ta jinjina kai tace “Allah ya kyauta,though i am not surprised da kika ce haka,amma ko babu komai ya ci albarkacin yaron mu” Nusrah tayi saurin tashi ta wuce kitchen,even before she asks herself mene ne alak’ar su Annie da gidan da suka je but she find nothing about,and as soon as she hear the conversation begins to find out,tana shiga kitchen ta d’auko coffee powder ta ajiye tasa ruwa a kettle tana tsaye har ya tafasa ta had’a masa cup d’aya tasa a saman midi tray ta d’auka ta fita,suna zaune har lokacin suna maganar ta zo ta wuce,tana shiga bedroom d’insa lokacin shi kuma ya fito daga wanka yana sanye da bathrobe,ta ajiye masa za ta fita yace “Ahmn! Baki ji ba” ta tsaya a inda take kamar wacce aka dannawa pause,yace “Thanks” ta gyad’a masa kai ta wuce a hankali tana tafiya,har ta kai bak’on entrance bai daina kallonta ba,za ta fita yace “I want to see u if u have nothing to do” hannunta rik’e da handle d’in k’ofa tace “when.!?” Yace “now if u don’t mind” ta girgiza kai tace “Okay.!” Tana fad’a ta fita,quietly yayi ajiyar zuciya,he turned around and took the cup ya fara sipping,sai da ya shanye sannan ya juya ya shirya cikin kanan kaya yana gamawa ya bud’e k’ofar da zata sada shi da balcony ya fita,tsaye ya hangota jikin realer looking outward ya tsaya da mamakin when she had come,ya k’araso inda take a hankali yace “Ba dai tun d’azun kike jira na ba.!?” Ta waiwayo a hankali tana sauke ajiyar zuciya ta girgiza kai tace “A’ah” ya lumshe idanunsa ya bud’e yace “ok then can we go and sit.!?” Ta girgiza masa kai bata ce komai ba,he began to adjusting his position and placing his hand on the realer yayi shiru yana kallon sararin samaniya da tunanin abunda zai fad’a.
Tun daya zo she didn’t look at him duka sunyi shiru babu wanda yayi magana,sai da taga shirun ya yi yawa tace “Why didn’t u go and visited him.!?” Bai kalleta ba yace “Aiki ya min yawa” tace “Amma ko na mintuna 10 da ka je ai” yayi murmushi yace “I’ll go ai” tace “when.!?” Kai tsaye yace “babu rana bare wata” tayi saurin kallonsa tace “Kamar yaya babu rana.!? Mahaifinka ne fa.!?” Ya girgiza kai yace “I know” she was silent as she looked at him,ya d’ago idanunsa daga kallon fulawowin gurin ya sauke akanta yace “Ya akayi ne.!?” Ta girgiza kai ta juya slowly ta fara tafiya daga gurin,ya bita da kallo kafin yace “Baki ji ba” ta waiwayo tana harhad’e rai,ya kalli yanayin ta yace “Me aka yi miki ne.!?” Ta girgiza kai a hankali tace “Babu komai” ya tab’e baki kad’an yace “Ko dan na ce ba yanzu ba.!?” Ta kalleshi sosai tace “No this is not” yayi murmushi yace “To mene ne.!?” Tace “Babu komai” yace “Ok then” daga haka bai sake magana ba,ta koma bakin pool ta zauna tasa k’afafunta a ciki,carefully yake watching how she had quieted duk ta had’e rai kamar ba ita ba,yayi dariya a ransa yace “Idan sai na je zai samu sauk’i ya shekara yana jinya”
*2 Month later…*
Since the incidence has taken place yau tsayin watanni biyu kenan Annie take bin Nuraz yaje ya duba Rafeek amma kullum sai kwacewa yake,kuma har wannan lokacin jikin Rafeek d’in dai ga shi nan ne,he is constantly undergoing treatment amma jiya tana nan a matsayin yau,though he came back from a long faint (suma),amma an rasa gane kansa kullum bashi da maganar data wuce a kira masa lolly da d’ansa ya nemi gafarar su,Hajiya ta gaji da kiran My son da yake ta kira Annie a karo na babu adadi kamar za tayi kuka tace dan Allah ta lallab’a Nuraz yazo,tace she would send him off if God willing,daya dawo daga hospital da dare ya iske su a parlor kamar kullum ta fad’a masa kai tsaye yace “Dan Allah Annie ki rabu da su,ni wollahi bana son ganinsa” Annie ta rasa yadda za tayi da shi,duk ta inda ta b’illo masa sai ya bi ya toshe da nashi hujjojin,even though she told him Rafeek’s situation was worse than amma ya bad’e ido da toka yace “Shi bai san me zai yi musu ba da suka damu yaje” maganganun da ya farfad’a basu yiwa Annie dad’i ba,ita kanta NUSRAH they made her feel bad,but she tried to look at him,after then she simply didn’t say anything ta mik’e ta bar wajen,ya bita da kallo har ta shige bedroom,daya koma bedroom d’insa ya kira ta saboda ya ga irin kallon da tayi masa,kasancewar a tsakanin kwanakin alak’arsu ta d’an fara k’wari,sai dai tak’i d’auka daya dameta da kira kai tsaye ta tura masa sak’on “Ita ya rabu da ita kawai since he is humiliating his father,what will she do to him.!?” Gabansa yaji ya fad’i he was completely unprepared ya bud’e k’ofa ya fita balcony,a dai² bedroom d’insu ya tsaya da yaga da haske a ciki yayi ajiyar zuciya cos yasan har lokacin tana nan,sai dai baya ganin komai saboda curtains d’in duk sun rufe wall glass d’in gurin,wayar ta ya sake gwada kira yana tsaye a gurin har ta katse bata d’auka ba ya koma jikin door d’in yayi knocking,Nusrah dake zaune saman bed ta juya a hankali ta kalli gurin,shade d’insa da ta gani tsaye yasa ta sauka taje ta bud’e k’ofar,yana tsaye yana kallon yadda ta had’e rai tak’i kallonsa yace “what.!?” Bata yarda ta kalleshi ba tace “Nothing” yace “Fad’a min mana” ta d’ago za tayi magana aka tab’a k’ofa za’a bud’e ya rik’o hannunta da sauri suka bar wajen,sai da suka je bakin pool sannan ya sake ta ya gyara tsaiwarsa yace “That’s because i said am not going anywhere shi ne kike fushi.??” She raised her wider eyes ta kalleshi slowly ta juya masa baya tace “A’ah” yace “A’ah me.!?” Tace “babu komai”,yayi murmushi yace “Kina so naje.!?” Tayi saurin kallonsa,ya d’aga mata gira yana tsare ta da idanunsa,ta d’auke kanta gefe tace “Idan ina so,kai ai baka so” he laughed and said “Uhn! I don’t want to,but if u said..” Sai kuma yayi shiru yana sakin murmushi,she looked at him eagerly taji ya k’arasa amma sai taji bai ce komai ba,ta tab’e baki tace “Ai ba zuwa za kayi ba ko nace ina so” yana kallonta yace “Kice naje to ki gani” ta juya tana murmushi tace “Who am i to say to u.!?” K’asa² yace “The mother of my upcoming kid’s” tayi saurin kallonsa because she wasn’t hear him,yayi saurin fuskewa yace “Kin ji” tayi squeezing face tace “What is that.!?” Yayi dariyar rainin wayo yace “kice naje please” tace “Idan ka yi niyya ba” yace “A’ah! Ba idan na yi niyya za kice ba,cewa za ki yi kaje ka dubasa” ta juya ta fara tafiya tace “Saboda nice Annie sai nace za kaje.!?” Ya bita da kallo yace “Ai baki fad’a ba,da kinga abun mamaki” tace “Ni babu abunda zance,duk lokacin daka sauko daga fushin ka je ka dubasa..” Tana fad’a ta wuce za ta shige yace “Since u know the house,tomorrow u will be ready to accompany me.!” Cak ta tsaya kafin tayi saurin juyowa tana kallonsa,ya shagwab’e fuska yace “please.. Will u go with me.!?” Ta tab’e baki tace “Kaje Kai kad’ai mana” ya girgiza kai “Yace idan ba zaki ba shi kenan na fasa” ta juya tana dariya tace “No offense”,dariyar shima yayi bayan tafiyarta,ya jima sosai a gurin yana mamakin kansa with the changes he has made cikin k’ank’anin lokaci.
Washe gari da yamma ya fito cikin shirinsa,ya zauna a parlor waiting for her arrival,about twenty minutes later yaga ta k’i fitowa ya gaji ya kirata,tana kwance a saman bed kiransa ya shigo,duk da ya fad’a mata tare za su je amma ita dai ta fi so yaje shi kad’ai,ta d’auko wayar tasa a hands free “u know i’ve been waiting tun d’azun kika k’i fitowa” ya fad’a cikin husky voice d’insa da ko wane lokaci bata sauyawa,tayi murmushin yak’e tace “What can i do for u.!?” Yace “Raka ni za kiyi ai kin san ban san gidan ba ko.!?” Tace “Ok then kace Annie ta baka address mana” ya katseta da sauri “I don’t want,idan ba zaki ba,just say it out” tayi murmushi tace “Nifa aiki nake yi yanzun” yace “Wane iri.!?” Tayi shiru,yace “Ba zaki ba.!?” Tace “Ni dai kayi tafiyarka kawai ba sai na je ba” yace “Ok.!” Zai kashe wayar tayi saurin cewa “will u go.!?” Yace “Ina ruwanki da zanje ko bazan jeba.!?” Tayi shiru tana tunani,yace “Tunda ba zaki ba nima ba sai na jeba,kuma kada ki sake min maganar nak’i zuwa daga yau” tace “Za kaje ne.!?” Yace “ina ruwanki.!? I said i won’t go” za tayi magana ya katse,da sauri ta diro daga saman bed tayi hanyar fita,tana fitowa ta ganshi zai shige bedroom d’insa,a ranta tace “Da gaske yake yi ba zai je ba.!?” Tayi saurin cewa “uhmm! D’an tsaya please” ko bi ta kanta bai yi ba ya wuce abunsa,,ta tsaya tayi shiru ta rasa me za ta yi bayan ya tafi,da sauri ta juya ciki a gaggauce ta sake sakarwa jikinta ruwa,ta fito ta shirya cikin atamfa Holland mai kalar sea blue,sai data gama tsaf sannan ta kira shi,yana kwance yana kallon kiran yayi mata banza,ta gaji ta tura masa text “Ka fito na shirya” yana gani ya sake yin banza da sak’on,taji shiru² bashi da niyyar kiranta,ta fito parlor nan ma bata ganshi ba,bakin k’ofar d’akinsa taje tayi knocking yana jinta yak’i tashi ta gaji da jiran ya bud’e ta tura k’ofan ta shiga da sallama,she saw him resting on top of the resting chair without any intention of getting up,,tayi shiru tana kallonsa tace “Ka taso mu tafi.” A hankali ya d’ago kansa ya saci kallonta,when he saw that she was so beautiful a cikin shigar mu ta hausawa sai tayi kamar sabon aure (Amarya) bai san lokacin daya gyara zama yana kallonta ba,ta juya za ta fita yayi saurin tashi yace “Ki jira ni mana kike tafiya” taci burki a bakin k’ofa bata ce masa komai ba,ya d’auko mukullin ya fito,a tare suka yiwa su Annie sallama suka fita,tana gaba yana binta,shi ya bud’e mata ta shiga ya rufe ya zagaya side d’in driver ya bud’e ya shiga ya tada motar suka d’auki hanya,ita ta dunga masa kwatance har suka k’araso mansion,ya gyara parking suka fito ya kalli mansion d’in ya kalleta zaiyi magana sai kuma ya fasa suka wuce zuwa entrance,to the surprise of Nuraz lokacin suka fito daga mota yaga hadiman gidan sai wani girmamasu suke,he didn’t even realize it until they stood in front of the glass building da zai kaisu cikin ainihin mansion d’in,nan yaji na’ura tana mentioning sunansa dana Nusrah,ya tsaya tunanin ya akayi shi da bai tab’a zuwa ba akayi enrolling sunansa as a young master.? (Ni dai na ce idan ya shiga ya tuhumin Rafeek),ya daure yana had’e rai ya bita suka shiga,sun shigo cikin parlor’n yana mata k’orafi k’asa² tana masa dariya,ta tsaya da niyyar bashi amsa ya tsare ta da idanunsa,tayi saurin juyawa za ta wuce ya fizgo hannunta da sauri ta dawo baya a tsorace ta juyo tace “What’s that.!?” Ya had’e rai yace “Ki daina ganin mun zo nan fa,dan na koma ba abunda zai ba ni wahala bane” tayi shiru bata ce komai ba ta fara k’ok’arin kwace hannunta daga rik’on da yayi mata,shi kuma yak’i sakinta tace “Wai mene ne hakan,ka sake ni mana,kai ko kunya ba ka ji ne.!?” Yayi squeezing face yace “What is it.!?” Ta harare shi tace “Nima ban sani ba” yace “Kuma kike tambaya ta.!?” Ta d’auke kanta a hankali tana harhad’e rai,kamar ance ta kallo cikin parlor’n ta hango mutane zaune,da sauri ta kalleshi tace “let me go ka ga dai da mutane” ya tsuke fuska yace “Ina ruwana da su.!? Kika dame ni da maganar su Allah i will take u straight in front of them,,ko baki yarda ba na gwada.!?” ta zaro ido za tayi magana wrongly suka had’a ido da,ido ta zaro waje fuskarta cike da tsananin mamakin ganinsa ta furta “Aatif.!”…..
*#😱😱😱 Jama’a mene ne ya kawo shi gidan nan kuma.!? Wayyoo Allah yasa ba….*
*#Abeg ke Smasher keep quite,,,no ur water inside oooooo…😷*
#Share pls.
#Real Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
_Hhhh! It seems that the followers of *’DAN MACE* want to forget that Maimunatu d’anta sunan sa *ARYAN* shin ma mene ne zai had’o Aatif da kasancewa d’an data haifa.!? Ko har kun manta cewa shi d’in asalin iyayensa *GOMBE* yayin da su kuma asalin iyayensu yake *YOLA* Idan bacci kuke yi ya kamata ku farka bcos babu yadda za’ayi Aatif ya zama d’anta._😀
Pᴀɢᴇ 30.
#Bᴀᴄᴋ ᴛᴏ ᴛʜᴇɪʀ ᴏʀɪɢɪɴ
Quickly Nuraz turned his face to look where she was watching,akan Aatif idanunsa suka sauka wani mahaukacin gimtse fuskar daya sake yi babu shiri as if he had never known how to laugh,ta kalli yadda yayi kicin² duk ya tsare ta da idanunsa da sauri kafin yayi magana ta riga shi “What is he doing here.!?” Harara ya zabga mata ya d’age shoulders yace “how do i know.!?” Nusrah envisioning the bitterness of jealousy lying in his beautiful eyes ta sake marairaicewa gudun kada yanzun a dalilin Aatif ta sake fad’awa ha’ula’i tace “But this is ur house.!” Siririn tsaki ya saki yace “when did it become our home.!?” Kamar za tayi kuka tace “Please tell me what brought him here.!?” Ya tab’e baki yace “Let’s just go ba sai mun k’arasa bama” tayi saurin girgiza masa kai tana lumshe idanunta da take jin suna mata wani irin yaji da zafi² tace “A’ah! We won’t do that” ya kalleta zai yi magana Hajiya ta d’ago za tayi magana da Maimunatu ta hango inuwarsu ta bayan pillar,ta zubawa gurin ido kafin tace “who’s there.!?” Gaban Nusrah ya fad’i ta marairaice fuska tace “Ka gani ko.!?” Ya sake tab’e baki ya fito yana harhad’e fuska yayi sallama,Hajiya ta saki fuska tana masa maraba saboda ba kad’an ba tayi farin ciki da zuwansa,har ya yi gaba ya waiwaya yaga bata fito daga inda take ba,ya dawo da baya yana kallonta yace “will u come out or not.!?” Ta kalleshi tana marairaicewa tace “Be quiet please” yace “Ank’i ayi shirun” tace “Please.!” Yadda tawani runtse ido abun ya so bashi dariya,ya fuske yace “Will u pass ko sai kinsa na d’auke ki a gabansu.!?” Tayi saurin bud’e idonta tace “Kai yanzu sai ka dauke ni.!?” He began to unbuttoning his shirts hand,quickly ta kalleshi tace “What are u planning to do.!?” Ya kalleta yana had’e rai yace “Wai da d’aukar kin zanyi kinga na rage miki tafiyan tunda yana yi miki wahala” ta zaro ido tace “I didn’t tell u so” yace “ai ba sai kin fad’a ba,ni na san haka ne” ta tsaya kallonsa kamar yadda yake yi,Hajiya taga bai k’araso ba ta sake kallonsa,ganin kamar magana yake yi tace “Noor kai da waye ne.!?” Yayi saurin kallonta a hankali yayi murmushi ya rik’o hannunta ya janyota waje,Hajiya tana ganinta ta sake sakin fuska tace “Baby! What a surprise.!” Ta harare shi ta gefen ido a hankali ta fara d’aga k’afarta tana tafiya,yayi k’wafa yace “Za mu koma gida ai” har suka k’araso bata yarda ta sake kallonsa ba suka gaisa da Hajiya,suna gama gaisawa da Hajiya kawai sai yaja baki yayi shiru,yak’i ya tambayi ya mai jiki sai da Nusrah ta nuna masa sannan yace “Arhm.! Ya mai jiki.!?” Hajiya ta amsa calmly bcos ta ga abunda ya faru,Aatif dake zaune yana watching nasu since their arrival ya rasa me zaiyi,yana tunanin will he speak to them since they have ignored him or will he leave.? Daya rasa abun yi and ya gaji da kallon su ya mik’e a salub’e yace “Hajiya zan koma” Hajiya data shiga hidima da jikokinta tace “Well,Aatif har tafiya za kayi.?” Yace “Ehh Hajiya” Hajiya tace “thank u very much” yace “Babu komai Hajiya Allah k’ara lafiya” tace “Ameen,mun gode sosai ka gaida Daddyn ka,ka yiwa Mommyn naka godiya” ya amsa yayi musu sallama,ko kallo bai ishi Nuraz ba har ya fice,Maimunatu ta shigo ta zauna tana kallon Nuraz da yak’i sakin jiki tace “Hajiya sun shiga gurinsa ne.!?” Hajiya tayi murmushi tace “A’ah ki bari su huta mana ko.!?” Maimunatu tayi murmushi itama bata sake cewa komai ba,basu dad’e da zuwa ba y’ay’an Maimunatu suka shigo su uku namiji d’aya da mata biyu,in honor of seeing them suka gaida su,Nuraz ya kallesu kad’an though the children were impressed saboda tarbiyyar da suka samu amma ya fuske ya mik’awa *ARYAN* hannu,shima yayi masa murmushi ya mik’a masa hannu kamar yadda yayi though Nuraz ya girme masa,ya zauna a kusa da shi yana kallonsa da tunanin inda ya san fuskarsa,y’an matan suka zauna kusa da Nusrah suna mata hira babbar duka da ba zata wuce 18yrs ba ta fad’a mata sunanta *KALTHOM*,kasancewar they had no friends apart of mutanen k’asar mu,nan da nan suka saki jiki da Nusrah sai janta Kalthom take da hira,cikin k’ank’anin lokaci suka saba,the young lady who never passed 13yrs asked Nusrah’s name Nusrah tayi mata murmushi tace “Nusrah” suka yi murmushi a tare da y’ar uwarta suka ce “Kina da suna mai kyau kamar ke” tayi murmushi tace “U too”,karamar da har lokacin bata fad’a mata sunan ta ba,tace “Ni ai baki san suna na ba” Nusrah ta sake yin murmushi tace “Ehh duk da haka na san mai kyau ne kamar ke” kalthom tayi dariya tace “kaii! Sunan tsofaffi aka saka mata fa” Nusrah tace “Ai yafi dad’i sunan tsofaffin” Kalthom ta kyalkyale da dariya saboda tsokana take ji tace “Do u know what her name is.!?” Nusrah ta girgiza kai tace “A’ah” tayi caraf tace “sunan Hajiya ne aka samin fa” Nusrah ta girgiza kai tana murmushi,Kalthom tana sake yin dariya tace “Sunan ta.. Na fad’a.!?” Kafin ta fad’a Hajiya tayi magana “Kinga Kalthom ki fita idona,ke saboda rashin girma kullum ki tsokaneta kuyi ta rigima kamar wasu k’ananun yara shi ne burinki ko.!?” Tana dariya tace “Hajiya to ai sunan tsoffin ne gareta” Hajiya tace “Sannu mai sunan y’an gayu,aka fad’a miki ita nata sunan bai da dad’i ne.!?” Tace “A’ah ni dai ban fad’a ba” Hajiya tace “Kima fad’a ki ga yadda zanyi dake” ta sauke kai k’asa tana yiwa k’anwartan gwalo,ta shagwab’e fuska tace “Hajiya kinga tana min gwalo ko” throw pillow Hajiya ta jefowa Kalthom tace “Ja’ira za ta aikata”,Maimunatu dake gefe tana duba ayatur-ruk’yah cikin littafin Addu’a’u min kitabi was-sunnah tace “Hajiya wollahi da kin fita sabgar *JIAN* tafi kowa tsokana kuma tafi kowa saurin kuka,ga kai k’ara kamar me,kuma wani abun ita take janyowa ayi rikicin,ga ta da d’an banzan ragwanci,ko yaya ka tab’a ta yanzun ta b’are maka baki” Hajiya tace “Ku kuka sani,ni dai ba zan saki takwara na rik’e iska ba,ko me za tayi ina bayanta” Jian tasa dariya ganin an goyi bayanta tana tsokanar kalthom,,haka sukai ta zama shiru sai dai ko yayi mata magana da ido,basu wani jima sosai ba Nuraz ya mik’e yana kallon Nusrah,he wants her to leave but the way they look at him makes him feel ashamed,Hajiya da taga haka bata ce da shi komai ba sai murmushin data k’irk’iro tace “Ba dai tafiya za kuyi ba.!?” Yayi ajiyar zuciya sama² yace “A’a Hajiya komawa za muyi” ta daure tace “Kuma baku shiga kunga jikin nasa ba” kamar zaice “Ba sai ya jeba” ya daure dai bai ce komai ba,Hajiya tace “Aryaan maza raka su suga jikin kawun ku” ya mik’e cikin ladabi ya wuce gaba,suka bisa a baya not because Nuraz wanted to go after him,tun kafin su k’arasa bedroom d’in san wanda tsakaninsa da su glass curtain wall ne da babu k’ofa suka hango shi,kwance yake saman wani irin lafiyayyen royal,duk inda tunanin mutum yake lamarin dole ya burge shi,k’asa² yadda ita da yayi maganar dominta ita kad’ai za taji yace “Kin sa mun wani zauna ko mene ne hakan oho.!” Ita dai bata kula shiba sai murmushin da tayi,suna shiga bedroom d’in Aryaan yaje dai² kansa da niyyar dubawa yaga ko ya tashi,da yaga idanunsa a kulle sai ya d’ago ya kallesu yana musu murmushi “Ina ganin kamar yana bacci” Nuraz ya lumshe ido ya bud’e yace “Don’t worry,ba jimawa dama za muyi ba bcos we are on our way” Rafeek who had only been awake for a long time idanunsan ne kawai bai bud’e ba a firgice ya bud’e idanunsa sakamakon muryar data daki kunnensa,shi dai ya tabbatar a duniyarsa mutum d’aya ya sani da irinta,even in the world of death yaji ta after then aka dawo da shi back to his life aka sake tambayar shi waye zai bada gamsashiyar amsar da dole a yadda da shi,a kan Nuraz ya sauke idanunsa masu cike da hawaye,Aryan ya kallesu yayi murmushi yace “He’s awaken” Nuraz ya tab’e baki yana d’auke kansa gefe,Aryan ya matsa kusa da Rafeek yace “Uncle anzo duba ka” ya girgiza masa kai slowly ya bud’e bakinsa yace “Thank u Aryan” ya gyad’a kai and then walked out ya ba su guri,Nusrah ta gaishe shi tayi masa ya jiki,ya amsa da kyar yana mata godiya,she turned to allow them to speak because of his attitude towards Nuraz but what? Tana zuwa za ta wuce ya rigata yin gaba,she quickly stopped and lost everything to do,taga dai da gaske niyyar fita yake hurrily tace “stop please” he turned angrily at her yana kallonta bcos ya san me za tace,ta matso inda yake k’asa² tace “Ka tsaya kuyi magana please,ko baka kula yana son maka magana ba.!?” Yayi kicin² da ransa yace “Ni wai.!?” Ta ga tambayar da yayi mata ya so raina mata hankali da sauri ta wuce shi,muryarsa ta jiyo yana fad’in “What if i stopped,what would he say to me.!?” Tayi saurin juyowa ta kalleshi with her soft-spoken voice tace “Well, it’s good to listen to him,yana da kyau ka bashi dama,sannan ka bashi hak’k’insa na kasancewarsa mahaifi..” Tana fad’a ta wuce ranta duk a jagule tana hasko yadda zasu k’are ta da shi idan suka tafi,bayan ta bar gurin kasa juyawa yayi,Rafeek ya zubawa bayansa ido yana kallonsa with tears streaming down,yaji shirun yayi yawa ya juya a hankali yana tura hannayensa a cikin aljihun trouser d’insa ya tsare uban da kallo,da kyar Rafeek ya d’ago hannunsa ya d’auki handkey ya goge hawayen da suke ziraro masa ta gefe,Nuraz ya tab’e baki yace “Ya jiki.!?” Murmushin dole Rafeek yayi ya lumshe ido ya bud’e da kyar ya amsa “Alhamdulillah” daga haka Nuraz bai sake ko yin tari ba,sai daya gaji da jiran Rafeek yayi magana ya juya slowly ya fara tafiya,Rafeek ya bishi da kallo har ya fice yana jin zuciyarsa tana masa wani irin zafi,yana fitowa bai yarda ya zauna ba suka yiwa su Hajiya sallama suka tafi.
Since they left the house bai kalli inda take ba,sai da suka kusa gida sannan ya juya ya kalleta fuskarsa a had’e “Kawai kin wani samu guri kinyi zamanki” ta juyo da sauri ta kalleshi za tayi magana suka had’a ido ya sakar mata harara,ta tab’e baki ta d’auke kai bata kula shi ba,yaci gaba da kumburinsa da magana shi kad’ai,wayarta ce ta katse masa maganar da yake yi,ta d’auki wayar ta kalla taga number Aatif ce,she was silent and wondered what the benefit of the call was to her,har wayar ta katse bata sani ba,can ya sake kira bata d’auka ba,Nuraz’s attention turned to look at the phone and then ya kalleta yace “u hear u are being called” tayi ajiyar zuciya tace “Koma waye idan ya gaji zai daina” ya gyad’a kai bai sake magana ba ya maida hankalinsa kan driven,sun k’araso gida yana niyyar fita wani kiran ya sake shigowa,yayi still yana kallonta yaga tak’i amsawa,ya kai hannu zai d’auki wayar tayi saurin damk’e abarta,bai kalleta ba yace “give me.!” Tace “What would u do with it.?” Ya juyar da kai gefe yace “Ba ni nace” ta girgiza kai tace “what would u do with if i gave u.!?” Ya girgiza kai yace “will u give me or not.!?” Tace “A’ah” tana girgiza masa kai,yace “Give me before i hurt u” ta zaro ido tace “Akan wane dalilin za kace sai na baka to.!?” He was too tired to tell her ya bud’e motar zai fita fuskarsa babu annuri tayi saurin mik’a masa tace “Ga shi” ya fizge wayar a hannunta yana zabga mata harara,miss call 5 ya gani a jere duka daga number d’aya,yayi shiru yana tunani a hankali ya kai hannu da niyyar yayi calling back,wayar tana tafiya muryar Aatif ta bayyana ya tsare ta da idanunsa Aatif yace “Nusrah!” hannu ta kawo za ta karb’i wayar ya hanata,cikin masifa kafin yayi magana tace “Aatif why do u want to restrict my life.!? Ni ban san me kake nema a gurina ba,ka daina kirana dan Allah idan ba so kake nayi maka rashin mutunci ba” murmushi yayi mai sauti yace “Abunda ba zai faru ba kenan baby” ta daure tana had’iye kukan da yake son taho mata tace “Me kake nema a gurina.!?” Kai tsaye yace “Abunda kika bawa wanda na ganku tare” tayi saurin kallon Nuraz tace “Ban gane me kake magana akai ba” Aatif yace “u know what i mean kina dai son bawa kanki wahala ne” tace “A’ah ka fad’a” yace “ina nufin ki mallakamin abunda kika mallakawa saurayin ki.!” Wata uwar tsawa data yi masa ta katsesa cikin hayaniya tace “Kai Aatif ka san irin maganar da bakinka zaina fad’a,kada ka sake ka furta k’azamin magana akanmu” dariya Aatif yayi yace “ko ban fad’i wani magana ba,u know u are not married,why did u choose that way baby.!? Ban yi tunanin za ki iya aikata haka ba,even someone has said it to me that i would not agree,but hausawa na cewa gani ya kori ji,sai dai ki sani kinyi matuk’ar bani kunya kuma kin bani mamaki Nusrah,nayi miki kallon mai nutsuwa ashe sab’anin haka kika kasance,ni ne kika yiwa lullub’in biri..” Uncontrollable her tears began to flow bcos she was so shocked by his words har bata san lokacin data durk’usa k’asa ba,wani irin nadamar tsayawarta da shi ya fara taso mata had’e da wani irin bak’in ciki,Nuraz stands as if he were built and unable to speak until he is in a state of depression,all of which is nothing more than Aatif’s words,kenan hakan yana nufin zarginsu yake suna yin wani abu behind the scene.!? Idanunsa da suka chanja launi ya lumshe yana jinjina kai,da kyar ya bud’e bakinsa yace “Well ka kyauta sosai da ka iya tsayawa ka tsara wad’annan kalaman,but duk da hakan i want u to know something” Aatif yayi siririn tsaki yace “Ohh! Are u close to her,hope u hear what i’m saying.!?” Ya sake lumshe idanunsa ya bud’e nerves dake goshinsa began to appear yace “I don’t give u a chance to talk” Aatif yayi murmushi yace “Ok father,ina saurarenka me za kace ne.!?” Nuraz ya gyad’a kai cikin d’acin rai yace “Kafin ka yanke hukunci yana da kyau ka fara tsayawa kayi tunani,and ka gama tara evidence,ka san waye za ka tunkara saboda ka san irin maganar da bakinka zai na furtawa” quickly Aatif whispers “Ok then.!?” Kalmar da Aatif ya fad’a ce ta sake tunzurota shi sadly yace “Well,if u are not an animal,me zai sa kayi irin wannan banzan tunanin akan mu nema.!?” Aatif yaji d’acin kalmar had’a shi da dabba da Nuraz yayi yace “hey Mr man,stop” A zafafe Nuraz yace “Ank’i a dakata d’in,idan kai ba dak’ik’i bane da jimawa ya kamata ka fahimci matsayinta a gurina” Aatif ya gyad’a kai kamar kadangare yace “Okay ta nan ka b’illo.!? To saurara kaji” Nuraz yace “Kai za ka saurara ba ni ba,idan ka manta ne bari na fad’a maka,itan k’anwa ce a gurina,ni kuma Yayanta ne,duk abunda zai faru a shirye nake na tsaya mata,ko da zan rasa komai ba zan lamunci ganin fad’uwar darajarta ba,u have to fix ur mouth before we met again bcos duk ranar da ka bari muka yi ido biyu ba zai maka kyau ba” yana fad’a ya katse wayar,a masife ya cilla mata wayar ya juya zai shige gida,tayi saurin tashi ta biyo shi da gudu tace “Dan Allah ka tsaya kaji” he walked into the courtyard of the apartment jin abunda tace yasa ya wani juyo yana kallonta with his evil eyes,idonta yana fidda hawaye tace “Please don’t..” Cikin hayaniya yace “Kada nayi me.!? Kada nasa a hukuntasa ko.!?” Ta girgiza kai tace “Ni ba haka nake nufi ba,amma..” Yace “but what.!? Amma nayi hak’uri na rabu da shi ko.!?” Tayi shiru yanayin dake fuskarsa ya sake tsoratar da ita za tayi magana ya d’aga mata hannu “Kinga ba sai kince komai ba,i have already known his position long before,ba sai kin fad’a min ba,shi d’in tsohon masoyinki ne da kike so,ni kuma i’m an idiot da bai san ciwon kansa ba,ina sonki tun tsayin lokaci na kasa fad’a,so i was not known until two months ago,saboda haka ba ni kika fara so ba,shi kin yarda da shi kin bashi soyayyarki d’ari bisa d’ari ko ba haka ba.!?” Tayi saurin girgiza masa kai,ya girgiza kai cikin takaici “Tun farko ni na bawa kaina matsala,na yarda da haka,sai dai son da nake yi miki ba ni na d’orawa kaina ba,but if u still like u can immediately go back to him,get married and live together,hakan ba zai sa na kasa rayuwa ba,son da nake miki zan rok’i wanda ya jarrabi zuciyata ya raba ni da shi,ki je kawai babu damuwa.. Na hak’ura zan barki kiyi yadda kika ga dama.” Kuka ta sake fashewa da shi tace “I don’t mean that,no matter what happened u should listen to my excuses” yace “Uzuri..!? What excuse of ur’s do i have to hear.!? After u’ve shown me my position right now,kin manta abunda kika fad’a min a bayan akansa.!? Shi kike so and u don’t want to lose him,ko har kin manta ne.!?” Ta sake girgiza masa kai tace “I know i have said this before,but i just realized who do i really love,alak’a ta da shi a bayan duk da na so shi k’addara ta had’a mu,amma a yanzun ko da kud’i aka had’a ni bazan iya sake tsayawa na sakanni biyar da shi ba,,Bcos u are my choice,ina nadamar tsayawa ta dashi and tun farkon ya kamata na fahimci ba irinsa ne ya cancanta da zama abokin rayuwata na har abada ba..” Wani irin kallon mamaki yake mata har ta dasa aya,and at the same time he felt a pity da yaga duk ta damu,yayi ajiyar zuciya calmly yace “Okay” ya juya yana niyyar tafiya,tayi sauri tace “u didn’t say anything” ya tsaya a inda yake ba tare daya juyo ba yace “Ba sai na ce komai ba,but dole kiyi hak’uri na koya masa darasi” tayi ajiyar zuciya tace “In dai akan wannan ne ba zan ce komai ba” kyakykyawan murmushi yayi ya waiwayo yace “come” ta d’an tsaya kallonsa tana sakin ajiyar zuciya ta shagwab’e masa fuska had’e da mak’ale kafad’a,murmushin da bai san da zuwansa ba ya saki a hankali ya fara tahowa yana kallonta tafiya itama ta fara yi da baya ya tsaya yace “Da kin bari na zo ai” ta sake mak’ale kafad’a tace “Na san me za kayi” yayi dariya ya yace “Zo muje kada kisa Annie ta fara tambayar ina muka zauna”,ajiyar zuciya tayi sannan ta taho,suka wuce cikin gidan tare.
Misalin k’arfe 9:00pm yana zaune a bakin pool yayi shiru yana tunanin abunda zai yi,maganganun Aatif suka dawo masa saurin tashi yayi ya bar gurin,parlor ya dawo da niyyar yin magana da ita ya tarar Annie bata nan,ya juya fuskarsa a had’e ya kalli inda Nusrah take yace “Annie fa.!?” Tayi shiru tana kallonsa da tunanin me yake damunsa ta ga idanunsa sun canja yayi making snap a dai² fuskarta yace “Magana nake kinyi shiru” lower lip d’inta ta tsotsa tace “Tana bedroom” juyawa yayi da sauri ta bishi da kallo,sai da yayi knocking kafin ya shiga,a zaune ya ganta da alamun tana neman wani abu ne mai muhimmanci,Annie ta kalleshi tace “Habibiiy.!” Ya k’araso ciki yana kallonta yace “Annie ina son muyi magana” tace “Toh.! Ina saurarenka” Ya nemi guri ya zauna,Annie ta dawo da hankalinta kansa tace “What happened.!?” Ajiyar zuciya yayi yace “Annie kin tuna wannan guy d’in.!?” Tayi saurin katse shi tace “Wane saurayi.!?” Yayi squeezing face yace “what’s his name.!? Yawwa Aatif ko.?” Tayi ajiyar zuciya tace “Wani abu ya faru.!?” Ya gyad’a kai a nutse ya bata labarin komai,ranta taji ya d’an b’aci tace “A can gidan kuka had’u.!?” Yace “Ehh!” Ta jinjina kai tace “Bari zan tambayi Maimunatu mene ne alak’arsu da shi”,a take ta kira Maimunatu bayan ta d’auka suka gaisa Annie tace “Yawwa Maimunatu dama wani abu nake son tambayar ki idan babu damuwa”,Maimunatu tace “Toh Adda Maryam Allah yasa na sani” Annie tace “Habibiiy said that they saw Aatif in ur house,and if there is no worry can i know ur relationship with him!?” Maimunatu tayi ajiyar zuciya tace “Laa! Babu komai Adda maryam i thought ko something had happen ne” Annie tace “A’ah nothing had happened,i just asked bcos we knew Aatif long ago” Maimunatu bata yi tunanin komai ba tace “Aatif ai d’an gida ne shi d’in d’a ne ga abokin Rafeek,they worked together in washington,to da suka tashi dawowa nan ma sai suka taho tare” Annie tayi ajiyar zuciya tace “Okay.! Na fahimta,na gode sosai” suka yi sallama da Maimunatu,tana ajiye wayar tayi masa bayanin komai as Maimunatu informs her,he bowed his head in anticipation of the punishment he is going to make,duka sunyi shiru kowa da tunanin da yake yi,zuwa can ya d’ago kai yana kallonta yana tunanin ko zata yarda da abunda zai fad’a,ya daure dai yace “Annie i thinks this is the right time for us to go to Nigeria” ta kalleshi tana jiran k’arin bayani ya lumshe idanunsa a hankali yace “Ina nufin ya kamata muje mu nemi y’an uwanmu” Annie ta zuba masa ido tace “i don’t think so habibiiy” yace “Annie ya kamata muyi hakan,bcos zuwa yanzun ina da tabbacin everything has changed,it has been taken for a long time ya kamata ku koma gida kuma,to that point i think everyone should understand the consequences of what he has done and i feel that hak’k’i na ne a yanzun na had’a ku da y’an uwanku,itama Nusrah ina ganin lokaci yayi da za mu sake neman mahiafinta muji daga garesa,if har yanzun baya sonta,shi kenan sai na nemi izinin neman aurenta daga gurinsa,saboda hak’k’in sa ne a nemi aurenta a gurinsa,i’m tired da jin irin wad’annan maganganun,gaba bamu san me wani zai sake fad’a ba,raina yana b’aci gaskiya,,but even if they do not understand,shi kenan sai mu sake basu lokaci har zuwa sanda za su gane…”
*#Wata sabuwa…* 😂
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Alhamdulillahillaziiy bi ni’imatihi tatimmus’salihaat..! Thank u so very much dearies for the prayers,na tabbata godiyata gare ku ba zai fad’u a baki ba,and i made sure that wannan d’an tak’aitaccen shafin nawa yayi kad’an na bayyana muku irin farin cikin da addu’o’in ku suke sani,,my parents and I have nothing to pay u for the prayers,but duk da hakan bahot² shukhuriya.*
Pᴀɢᴇ 31.
#Rᴇᴍᴏʀꜱᴇ
Since Nuraz walked out from his bedroom Rafeek could not lift his eyes daga kansa,and without even having the courage to speak har suka yi sallama da Hajiya suka bar gidan,after he made sure they left the house silently some tears of remorse da ke mak’ale a idanuwansa continued to pour over,ya jima yana kuka in such a moment har sai da yaji k’irjinsa ya fara masa wani irin ciwo,da kyar ya tsayar da hawayensa yana ta k’ok’arin d’ago hannunsa na dama sakamakon jikinsa da yake jin yayi nauyi ya dafe saitin zuciyarsa da yake jin tana masa wani irin azababben rad’ad’i,tunanin abubuwan da suka faru a baya ya dawo masa sabo kamar yanzun suke occurring,a sanyaye wasu sababbin hawaye suka sake gangarowa,kwatanta irin halin daya shiga in such a moment kusan za mu iya cewa abune mai wahalar gaske da har yayi sanadin da numfashinsa ya fara d’aukewa saboda damuwa da kukan da yayi,like an asthma patient haka ya shiga kokawa da numfashinsa yana fizgar iska da kyar,gumi kota ina sai keto masa yake yi,da kyar ya ja jiki ya zauna yana mik’a hannu a k’ok’arinsa na son d’auko bottle water,cikin wannan halin wani irin tari mai tsanani ya sake sark’e shi sakamakon yanayin da yake jan numfashi,a hakan yana tarin ba tare da ya samu damar aiwatar da abunda yake so ba yaci gaba da furta “Astagfirullah wa’atubu ilaiik.. Allahummagfirliiy warhamniiy”,su Hajiya suna zaune a parlor kowa da abunda ya dame shi suka jiyo tarinsa,da sauri suka yo d’akin gaba d’ayansu lokacin yayi daf zai fad’o daga saman bed,a gaggauce Aryan da Maimunatu suka kamashi suka mayar saman bed d’in asking if he wanted something? Ya gyad’a kai da kyar yace he wanted to drink water,but no one understood what he was saying,Hajiya kam hankalinta duk ya gama tashi banda kiran sunansa da jera masa addu’ah babu abunda take yi,though halin da Rafeek yake ciki ya yi tsanani but that didn’t stop him from smiling hawayen da suka taru gefen idonsa suka sake zubowa,muryarsa a can k’asa not being heard again yake cewa “Hajiyata please forgive me,and dan Allah ki rok’a min yafiyar duk wanda na yiwa ba daidai ba a tsayin rayuwata”,kamar Hajiya ta ji abunda ya fad’a ta zauna daga gefensa tana jin zuciyarta a karye,hanunta ta d’ora akansa tana shafawa a hankali tana ta k’ok’arin ganin bata zubar masa da hawaye ba tace “In sha Allah ba zaka tafi ka barni ba”,she saw that his mouth was moving but not being able to understand what he was saying,shi kuma a hakan bai fasa ba sai magana yake musu sai dai an rasa wanda zai fahimci abunda yake nufi,cikin wannan halin Dr Stevens ya tarar da shi,duk iya k’ok’arin da zai iya yayi akansa,bayan wuceqar wasu sa’o’i tarin yayi sauk’i sai dai numfashinsa da bai gama daidaita ba dole tasa ya sa masa oxygen.
Bayan Dr Stevens ya gama bashi taimakon daya dace,har bacci ya d’auke shi sakamakon allurai daya sa a cikin drip da yasa masa,ya juya ya kalli Hajiya dake gefensa tayi shiru abun duniya duk ya isheta,fuskarsa da wani irin damuwa yace “Ma’am it is good to take good care of him,in fact the situation i find him in today or that the situation he was trying to threw himself at the time was very dangerous,bcos zan iya cewa nan gaba kad’an idan har ba’a samu wani canji ba the truth is that he will find it difficult to regain a chance to live,and the truth of what’s happening now i can say that u have neglected the principles of his illness,u know it is good to calm him down especially at this time,u know the cause of everything,so that u know where his problem is and u don’t want me to say anything,or tell u what to do,if that’s been kept haka muke so dama.. But true idan muka yi sakaci sai dai nace muyi hak’uri.” Hankalin Hajiya ya sake tashi fiye da ganinsa a kwance cikin halin jinya,shima kuma Dr Stevens could not failed to inform her of what to do with Rafeek’s health care expectancy,which if they kept up and following the new rules there might be opportunities that might otherwise keep him safe,,Hajiya ta yiwa Dr Stevens godiya sosai shi kuma yayi musu sallama ya tafi yana sake jaddada mata a kula sosai,tace if God willing they would care.
Bayan tafiyar Dr Stevens gefen bed d’in da Rafeek ke kwance ta sake zaunawa tana kallonsa cike da tausayi,so da kulawa irin na mahaifiya,Maimunatu da yaranta suka shigo duba jikinsa bcos lokacin da Dr Stevens ya shigo fita suka yi sai Hajiya kad’ai da ta kasa matsawa nan da can,Maimunatu ta kalli Hajiya cikin damuwa tace “Anya Hajiya ba za mu sanar da su halin da ake ciki ba,u hear the doctor’s words,and even though we all know they have forgiven him,i think if he’ll even see the kid a kusa da shi tunda abunda ya sawa ransa kenan kamar hakan zai bashi k’warin guiwa ko yaya kike ganin za ayi.!?” Hajiya said nothing sai dai ta yi ajiyar zuciya and then ta girgiza kai,Maimunatu ta samu guri saman Arabian setting dake gefe ta zauna fuskarta tana sake bayyanar da damuwa tace “Well Hajiya kince a’a ni kuma a nawa tunanin ina ganin kamar hakan ya kamata ayi,tunda Allah ya sa mun gane inda suke ya kamata ace zuwa yanzun sun san komai,duk abunda ya faru fa a bayan idan muka tsaya muka yi tunanin duk da yake Rafeek ne mai laifi tun farko,but we should not forget that Ubangiji ya tsara faruwar komai,babu wani bawa da ya isa ya tsallake k’addararsa,but Alhamdulillah since he realized he was wrong and asked for their forgiveness,i think yin hakan ko yi musu bayanin abunda ya faru by then was nothing”
Hajiya was silent tana tunani bata ce komai ba,Maimunatu kuma was tired of talking alone,cikin alamu na mutumin daya sire tace “Hajiya yanzun ko fad’a musun ma ba za ayi ba su san halin da yake ciki.!?” Hajiya ta girgiza kai tace “Tunda yanzun da sauk’i ki bari kawai don’t let them know,yin hakan ma zai iya sawa idan basu amince ba ya sake shiga wani halin” babu yadda Maimunatu za tayi haka ta bar maganar,da yake tunda Rafeek ya kwanta jinyan kusan kullum suna zuwa gidan and ba su suke barin gidan ba sai dare sannan suke tafiya ita da yaranta,,ranar ma sai bayan sun koma gida ne sannan Annie ta kirata akan maganar Aatif,da kamar za ta fad’a mata abunda ya faru sai kuma ta tuna maganar Hajiya,haka ta danne damuwarta suka yi magana da Annie suka ajiye waya.
***
Jinjina kai Annie tayi ba tare da ta cewa Nuraz komai ba sai dai tana jin fad’uwar gaba sosai daya tuna mata matsalar da tayi silar raba su da gida,bayan dogon lokaci tayi ajiyar zuciya mai nauyi and not knowing a fili take magana tace “Allah sarki Baba,Ubangiji ya gafarta maka,yaji k’anka,ya k’ara maka lafiya,ya kula da bayanka.” Shiru Nuraz yayi yana kallonta da mamakinta,maganar komawar su gida kad’ai yayi but he can see the situation she has been through cikin k’ank’anin lokaci,lallai k’aunar da suke yiwa mahaifin nan nasu mai girma ce,duk girman laifin daya aikata musu ya raba su da jikinsa but a gare su har yanzun yana nan a cikin zuciyoyinsu,indeed the love between parents and their kid’s only Lord alone knows it’s weight (Yah Allah ka jik’an masoyanmu mahaifanmu,ka yi musu rahama,afuwa,ka yalwata makwancinsu,sannan ka tabbatar da mu da su a cikin bayinka y’antattu,ameen). Mik’ewa yayi jikinsa a sanyaye yace “Annie good night” ta gyad’a kai a sanyaye tace “Okay Allah ya tashe mu lafiya”,ya amsa “Ameen” sannan ya fita,,direct yana fita bedroom d’insa ya wuce,daren ranar tunanuka yayi ta yi ba shi ya samu daman kwantawa ba until he made sure that he had finally made the decision that he thought was right.
Two days in between duka gidan sun rasa gane kansa,Annie tayi tambayar duniya amma yak’i bata gamsashiyar amsa,ita kanta gimbiyar wani salon shareta ya d’auka idan za su b’ata sama da awanni biyar zaune a guri d’aya baya tab’a kallon side d’in take,kuma itama a lokacin duk abunda zai yi she didn’t care sai da taga anci gaba da tafiya,nan lamarinsa ya fara d’aure mata kai,and at the end of the day she was wondering ko tayi masa laifi ne bata sani ba,cikin kwanakin da suka wuce tana ta tunanin ko yanayin aiki ne ya sako shi gaba amma da ta tsaya ta fahimci lamarin sai taga sam babu abunda ya had’o aikinsa da shirun daya tsiro,and at first she thought she was the only one affected,sai da taga ya gwada a gabanta sannan ta fahimci ba wai ita kad’ai yake sharewa ba nata not dai yafi mata ciwo,sannan tsakaninsa da su Annie gaisuwa,to ita ko gaisuwar idan tayi yana tafiya yake amsawa shima a ciki ba yadda za taji ba,,yau dai taji ba zata iya jurewa ba ta zauna jiran ganin ta inda zai b’illo amma shiru har after 11:00pm bai shigo gidan ba,by then she was the only one a parlor’n duk mutanen gidan sun tafi sun kwanta,tana ta zaman jiransa har bacci ya fara fizgarta ta gyara zamanta zuwa yanayin kwanciya,daga haka bacci mai nauyi ya sace ta ranar a nan tayi rabin kwana sai about 3am ta farka,kanta ta d’aga ta kalli agogo nan idanunta suka hango mata 3:09am ta mutsike idonta a tunaninta ko itace bata ga daidai ba,but the clock showed her 3:09:45am,wayarta dake kusa da ita ta duba still taga hakan dai take nan ta tabbatar dai² agogon yake tafiya,she was silent tana tunanin ko ya dawo.? Slowly ta mik’e ta isa kusa da window da yake ana iya hango harabar gidan,ta janye curtains d’in gurin tana lek’awa ta hango motarsa parke a gurin,mamakin lokacin daya dawo har ya wuce bata sani ba ya kamata,a hankali tayi ajiyar zuciya tana mamakin sauyawar da yayi cikin kwanakin,she looked back at the clock before ta wuce da tunanin zuwa da safe za ta rutsashi sai ya fad’a mata gaskiyar abunda yake faruwa bcos ta gaji da sharetan da yake yi,dole ya fad’a mata idan ma laifi tayi masa bata sani ba sai ta bashi hak’uri,bcos ita dai Allah ya sani baza ta iya wannan rabin gabar ba,,da wannan tunanin ta samu damar shigewa bedroom,kayanta kad’ai ta iya canjawa ko fluorescence bata yarda ta kunna ba saboda gudun Annie ta farka tati mata fad’a,tana gama abunda take yi ta nemi kusa da Annien ta kwanta,idanunta suna kallon sama zuciyarta duk babu dad’i a haka ta daure tayi addu’ah,ta shafe jikinta had’e da rufe idanunta a tunaninta baccin zai sake d’aukarta but yanayin damuwar da take ciki ya hana ta sake jin bacci,all of which came after she did not really care like what happened just now,saboda ta san dole ta parlor ya wuce kuma ta san zai yi wahala ace bai ganta ba,shi laifin me tayi masa da zafi haka daya hana shi tashinta.!? Tunani iri² tayi ta yi zuciyarta cike taf da damuwa a haka har alfijr ya keto bata samu ta runtsa ba,da taga lokaci yana tafiya and ba baccin take yi ba,ta tashi ta shiga bathroom ta d’auro alwala,,bayan ta fito ta shimfid’a pray mat ta fuskanci mahaliccinmu,sai da ta fara yin raka’atayyil fajr sannan tayi subuh,after ta idar da sallah tana zaune tana azkar har wajen 6:00am da taji bacci yana neman daukarta a zaune ta tashi ta tattara komai ta mayar muhallinsa ta kwanta.
In the morning at about 7:00am ya fice daga gidan,ba shi ya dawo ba sai can misalin 10am,Nusrah dake zaune a parlor tana fama da assignment taji alamun shigowar sa,ta d’ago ta bishi da idanunta,kallo d’aya ta yiwa fuskarsa ta gane he wasn’t in the mood,as he did not speak haka nan itama bata kula shi ba har ya wuce,ko me ya tuna kuma taga ya dawo da baya,tana ganin ya juyo ta d’auke kai,ya kalleta kamar zai yi magana again ya fasa ya juya yayi shigewarsa,girgiza kai tayi ta maida hankali kan abunda take yi,zuciyarta ta sanar da ita “Kije yanzun kafin ya sake fita” da sauri ta tashi and left behind tana jin zuciyarta tana yi mata babu dad’i,knocking ta fara yi tana tsaye taji shiru ta sake yin knocking,Nuraz dake tsaye ya had’e rai yace “Who’s there.!?” Nusrah ta gyad’a kai tana danne b’acin ranta tace “Ni ce” shiru yayi bai sake magana ba,har ta yi kamar za ta koma taji ba zata iya tafiya ba ta tura k’ofar ta shiga,a bakin bed ta hangosa tsaye ya rik’e waist kamar mai tunani,ta mayar da k’ofar ta rufe,da sauri ya waiwayo jin an shigo ya tsare ta da idanunsa,ta tsaya daga inda take bata k’araso ba,tana sauke idanunta daga kansa saboda kallon da yake mata if she kept looking at him to know that za’a samu matsala,he was silent and waited for her to speak but for about five minutes she could not say anything,he turned slowly and continued to look at what was in front of him,ajiyar zuciya tayi and then ta fara k’ok’arin yin magana “I want talk to u” bai juya ba yace “Ok!” Ta kalle shi as he turned his back ta daure tace “But u turned away from me,how can i speak.!?” Yace “Ina sauraren fad’i abunda kike son cewa” kasa daurewa tayi a hankali ta fara tahowa har ya rage nisan da yake tsakaninsu ba shi da yawa sannan ta dakata,muryar ta tana rawa tace “I don’t know what’s going on cikin kwanakin duk ka canja min daga yadda kake,idan laifi nayi maka ya kamata ace ka sanar da ni saboda b’oyewar babu amfanin da zai mana,and a nawa tunanin yanzun mun wuce matakin da za mu b’oyewa juna wani abun,ni ban san mene ne nayi maka da zafi ba,i just kept quiet and waited for u to tell me,but sai na ga this was not the solution,,why are u always angry with me.?” Juyowa yayi ya ci gaba da kallonta har lokacin hannayensa suna saman waist d’insa,sai daya gama k’are mata kallo sannan ya tab’e baki kamar ba zai ce komai ba and then simply yace “Babu abunda kika yi” tayi saurin kallonsa bakinta har hard’ewa yake tace “If there is nothing me yasa za kana share ni,ko gaishe ka nayi sai ka ga dama kake amsa min,baka tab’a tunanin ina jin ciwon abun da kake yi min ba.!? I am a being like everyone who knows happiness and rivalry,idan ba laifi nayi maka ba me yasa da can baka tab’a min haka ba sai yanzun.!?” Idanunsa ya lumshe ya bud’e yace “Na fad’a miki babu komai!” A tsiwace tace “Wollahi akwai,bcos matuk’ar babu k’ira na tabbatar babu abunda zai ci gawayi,just come out and tell me idan ma ra’ayi ka canja akaina,ba sai ka ba ni wahala ba kawai ka fito ka fad’a min” Kasak’e yayi yana kallonta fuskarsa da tsantsar mamakin dama ta iya fad’a haka? Yadda taga ya tsare ta da ido tayi blinking idanunta tace “Baka ce komai ba” Yayi ajiyar zuciya yace “What do u want me to say.!?” Tana had’e rai tace “Say’s everything”,yayi tak’aitaccen ajiyar zuciya yace “I think na fad’a miki babu komai ko.!?” She quickly interrupted him “I can’t believe there’s nothing” yace “Ok.! K’arya nayi kenan.!?” Kuka tasa masa,yayi saurin matsowa kusa da ita a rikice yana fad’in “Look ni ban ce kiyi min kuka ba,daga tambaya kawai sai kisa min kuka” cikin kuka tace “To ni ya kake so nayi da rayuwata? Shi kenan ko wane lokaci ba ni da kwanciyar hankali,da wanne zanji dan Allah,da damuwar data dame ni ko kuma da naka.!? Idan na tambaya kace babu komai na yi shiru ina tunanin za ka fad’a min abunda yake faruwa nan ma babu mafita,kawai ni ka fito ka fad’a min abunda nayi maka” sumar kansa ya shafa a hankali yace “Ok na ji zauna muyi maganar tunda haka kike so” da kyar ta yarda ta zauna a saman study table d’insa shima bayan ya ci bak’ar wahala wajen lallab’ata,ya zauna saman resting chair yana kallonta,ta d’ago tana goge hawaye suka had’a ido da shi,ta sake tsuke baki kamar idan yayi wani maganar zata sake saka masa kuka,k’asa² yace “what do u want me to tell u right now.!?” Bata yarda ta kalleshi ba tace “Everything” yace “Akan me zan fad’a miki komai.??” Tayi shiru bata ce komai ba,shima shirun yayi mata sai data sake kallonsa and then he began to tell her about his plans for their trip to Nigeria,but ya b’oye mata da yawa daga cikin k’udurin sa na yin hakan,tayi ajiyar zuciya bayan ta gama ji tace “To amma shine sai ka dunga share ni akan wannan abun?” Yayi mata murmushi yace “Bana so a cikin ku duka wani yace ba zai je ba” tace “To kuma ai baka fad’a mun ce ba za mu je ba” yace “Ehh! Babu mamaki yanzun da nayi haka kuyi saurin amincewa” tayi ajiyar zuciya kad’an,daga nan kuma sai ta sakko saboda ta ji dalilin nasa,sun d’anyi hira sosai cikin raha da nuna kulawa sannan ta fita,tana tafiya yayi ajiyar zuciya ya fara shirin sake fita bcos zuwa next week yake shirya musu barin k’asar.
Cikin satin gaba d’aya bai samu zama ba,a hospital kuma tunda ya sanar da su maganar tafiyarsa cikin wani satin duk suka hana masa sukuni,kullum idan ya fita tun safe baya samun dawowa da wuri sai dare sosai,a haka kwanakin da suka yi saura suka yi ta zuwa suna wucewa,,ranar ana gobe jirginsu zai tashi suna zaune a parlor suna hira but duk wanda ka kalla cikin su ukun (Annie,Lolly da Nusrah) za ka iya gane damuwa and the fear that they still have but duk da haka basu fasa danne damuwar ba ta hanyar yin raha,Bareerah tana tsaka da basu labari Nuraz ya shigo parlor’n da niyyar tambayar Annie,shigowar kiran Maimunatu wayarta shi ne ya katse masa hanzari,ita kanta Annie da ta duba mai kiran tunanin ta kasawa yayi bcos bata sani ba ko lafiya ta kirata a irin wannan lokacin,ta daure ta d’auka da sallama suka gaisa Annien ta tambayi jikin Rafeek,bayan nan Maimunatu ta daure tace “Ni kuwa Adda Maryam kwanakin da suka wuce kamar munyi wani magana dake ko.!?” Annie tayi jim kafin tace “which is it.!?” Maimunatu tace “Akan Aatif nake magana,kamar naa so naji kin ce min kun san sa” Annie tayi ajiyar zuciya tace “Yes,i made that statement but ina fatan lafiya?” Maimunatu tayi ajiyar zuciya tace “Lafiya k’alau,sai dai ina son tambayarki ko wane irin alak’a ya had’a ku da shi har kuka san shi.!?” Annie was silent as she looked at Nusrah before she could explain to her,Maimunatu ta jinjina kai bayan ta gama sauraran bayanin Annie tace “But since suka rabu da baby wani abu ya sake had’a su.!? I mean ya sake zuwa gidan.!?” Annie bata yi k’asa a guiwa ba ta bata labarin abunda ya faru a ranar data kirata har ta sanar da ita cewar d’an abokin Rafeek ne,Maimunatu ta sake jinjina kai tace “Kiyi hak’uri Adda Maryam da kiran da nayi miki,but the fact is that yau tsayin sati guda kenan ana neman Aatif sai dai he has been lost,ana ta binciken inda ya shiga bcos at first we all thought whether the kidnappers kidnapped him duba da matsayin mahaifinsa,,ana ta sauraron aji kiran wayarsu but shiru until then a security guard came yake shaidawa mahaifansan Aatif was locked up at a police station” Annie cikin nuna damuwarta tace “Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un,, Allah ya tsare ya kiyaye gaba” without ta damu taji abunda ya kaishi station,Maimunatu tace “But for now maganar da nake miki bayan iyayen sunje station d’in da case yake gurinsu sun bibiyi dalilin kamashi and they were informed that Nuraz was the cause of his arrest” cikin k’arajin tashin hankali Annie tace “Shi habibiiyn ne ya aikata haka.!?” All of them who were there to hear what Annie had said sai suka tsare ta da ido and waiting to hear what was going on,Nuraz kam jin abunda ya faru and yanayin da Annie ta ambaci sunansa take gabansa ya fara dukan uku² yasan tabbas tunda yaji haka k’arshen ta abunda yake b’oyewa ne ya fito sarari,har Annie suka k’arasa magana da Maimunatu babu wanda ya san me ake yi,bayan ta ajiye wayar ta kalle su duk sun zuba mata ido jira suke suji me za tace,Annie ta girgiza kai cikin takaici tace “Habibiiy tell me the story” he quickly looked at her yace “Annie what kind of story do i have to tell u.!?” Kai tsaye tace “Labarin wanda kasa aka yi arrest” saurin kallonta yayi zaiyi magana ta d’aga masa hannu “If u know u won’t tell the truth kaja bakinka kayi min shiru,but be sure zuwa safiya before we leave the country ka fitar da wanda kasa aka kama” Lolly cikin tuntub’en harshe take tambaya “Annie waye yasa aka yi arresting.!?” Tsaki tayi tana girgiza kai tace “Yo banda shiririta irinta habibiiy wai wannan yaron tsohon saurayin baby fa yasa aka kama,yau tsayin sati iyayensa sai nemansa suke,amma saboda iya shege babu wanda ya sani” Lolly ta zaro ido tace “Why is he arrested.!?” Annie ta sake yin tsaki tace “Yo nima ina zan san meya sake had’o su,,nan dai kwanakin da suka wuce yazo ya bani labari nace yayi hak’uri ya bar komai a hannun ubangiji,yace min har sun had’u da shi Aatif d’in a can gidan,har yasa na kira Maimunatu na tambayeta ko suna da wani dangantaka ne da shi,tace min babansa ne abokin…” Sai kuma tayi shiru bata k’arasa ba,Lolly cikin jimami tace “Amma habibiiy baka kyauta ba gaskiya,me yasa za kasa a kama mutum a kulle.!? Ka san yaya iyayensa za suji da basu gansa ba.!?” Yayi shiru bai ce komai ba,Lolly tayi masa nasiha sosai sannan tace masa yasa a sake shi tunda su police d’in da yake hannunsu sun ce sai ya bada umarnin a sake shi za su rabu da shi,Nusrah tayi tsagal kamar an tambayeta tace “Aunty da kun bari ya d’an k’ara ko 2 weeks ne ba zai sake shiga abunda bai shafe shi ba” Annie ta zuba mata ido tace “Saboda haka ake hukunci a garinku.!?” Tayi shiru tana kallon yadda ya tsare ta da ido tace “To Annie ba shi dai ya b’atawa mutane suna ba,gobe ma sai ya sake d’ora zato akan wani ai,dama ai hausawa na cewa *Igiyar zato tafi alk’ali iya d’auri”* dariya Bareerah tasa tace “Haka yake y’ar d’aki na” Annie dai basu sake cewa komai ba daga haka hiran sai ya koma tsakanin Nusrah da Bareerah kad’ai,shima Yallab’ai d’in k’arshe since his parents asked him to expel Aatif yayi musu sallam ya shige bedroom d’insa.
In the morning after they had all packed up before su wuce airport yayi taking excuse na 20 minutes zai je ya dawo,Lolly tana tsare shi da ido tace “Ina fatan abunda can za kaje.!?” Ya gyad’a kai yace “Ehh! Zanyi sign ne shi yasa zanje” Ta jinjina kai suka yi masa fatan dawowa lafiya ya fita,before he returned they all covered everything in white,suna zaune daga su sai luggage’s d’insu sunyi jigum² har ya dawo,yana shigowa after he had assured them Aatif had been released suka fita da kayan yasa a booth,kai tsaye daga nan airport suka wuce,bayan an gama musu checking kayansu da komai suka wuce Nuraz kuma sai daya jira k’arasowan wani drivern office d’insu ya bashi car keys d’insa ya mayar masa da motar gida sannan ya wuce inda su Annie suke,suna ta zaune and waiting for the time har aka fara kiransu,zuwa lokacin kam da suka ga suna shiga jirgi nan suka sake tabbatarwa lallai tafiyar za suyi da gaske,gaba d’aya jikinsu sai ya d’auki sanyi,har suka gama shiga suka zauna babu wanda ya sake magana da d’an uwansa until their flight flew into space.
*Travel safely Nuraz’s family…*
***
On Rafeek’s side kuwa cikin wannan lokacin ma iya cewa Alhamdulillah.. Dalili kuwa shi ne tun a daren da al’amarin ya faru bayan Dr Stevens ya bashi kulawar data dace ya tafi,he was never able to wake up again until tomorrow morning,a safiyar kuma ko daya tashi jikin san yayi sauk’i kamar ba shi ne yayi daf da tafiya barzahu ba,in spite of all this there is a nurse da Dr Stevens ya ajiye ta dunga kulawa da shi but Hajiya tana nan a zagayensa,kullum safiya Dr Stevens yake zuwa ya duba jikinsan ya sake bashi shawarwari ya tafi haka Hajiya itama take saka shi gaba kamar k’aramin yaro tana sake d’ora shi a hanya har ta samu ya d’an fara samuwa.
Ranar ana gobe za su bar k’asar da dare yana zaune a parlor’nsa yayi shiru Hajiya met him,after she came in she began to told him what had happened to Aatif but he said nothing,sai data gama zaunawa jin yayi shiru bai amsa ba sannan ta fahimci hankalinsa baya tare da ita,ta sake yin magana taji shiru,kallonsa tayi ta jinjina kai kafin ta dawo kusa da shi ta tab’a shi,saurin dawowa duniyarsa yayi ya kalleta a hankali yana lumshe idanunsa,Hajiya tayi ajiyar zuciya tace “ina ta magana na ji baka ce komai ba,tunanin me kake yi ne.!?” Yayi ajiyar zuciya yace “Nothing Hajiya” ta girgiza kai a hankali tace “Ina fad’a maka abunda ya faru da Aatif ai naji baka ce komai ba,tunanin kake ci gaba da yi ko.!? Anya Rafeek ba zaka sawa ranka hak’uri ba?” Yayi shiru baice komai ba,ta d’an yi masa nasiha sannan ta fad’a masa abunda ya faru da d’an abokin nasa,har wayar da Maimunatu tayi mata yanzun babu jimawa ta sanar da ita,Rafeek was silent and wondered what had happened between Nuraz and Aatif,but till morning his thoughts were gone and he could not find anything,,yana zaune da safen tunanin abunda Hajiya take yawan fad’a masa ya dawo masa,cikin sauri ya kira Clark bcos yau dai ko me zai faru he wanted to go out and ba wani guri yake son zuwa ba illa gidan,so yake ayita ta kare tsakaninsa da su,bcos he’s tired of punishing himself,what ever he has done for them tuni ya gane kuskurensa and yayi nadama,but his intention is now to continue to live in peace…..
*So sorry dearies wollahi these days i don’t feel to type,a page d’aya sai nayi kwana biyu ban gama ba,abunda a lokaci guda nake yinsa that’s why za kuga bana posting muku a kan lokaci,,but kuyi addu’ah na dawo dai² in sha Allah sai kun gaji da ganin update..*🏃🏻♀️🚴🏻♀️
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 32.
#Iɴᴛᴇʀᴠᴀʟ
My deepest and best wishes to u *JAMILA MUSA (MEELAT TA-MU)* truly appreciate ur efforts in running of the book *KWARATA*,labarin da yayi shura,suna tare da share fage cikin zak’ak’uran litattafai a duniyar mawallafa *KWARATA* comes with a new style and structure,certainly *KWARATA* is a story full of enlightenment with preaching ta ko ina ya yi,though y’an hana ruwa gudu sun so ganin bayan labarin but ubangiji bai nufa ba sai da muka je k’arshensa,ubangiji yaci gaba da d’ora mu akan mak’iyanmu,ya raya mana zuri’ah,ya jik’an magabatanmu tare da dafa mana,,fatan alkhairi y’ar uwa ta gari ubangiji ya baki ikon fara *B’OYAYYAR SOYAYYA* lafiya. *Ur’s ASLI SMASHER😍* nake cewa ki huta ta wajena.♥
💃
In just a short time ya gama tsara yadda yake son komai ya kasance,at 8:00am he was dressed cikin wani long sleeve mai had’e da suspenders which are called braces/garter belt in the United Kingdom (is a kinda straps of cloth that go over a man’s shoulder and down to the front of his trousers,where they either clip or button to the waistband),k’afafunsa sakaye a cikin takalmin rossi skin laceup black one,sumar kansa da ta sha dying tayi bak’i sid’ik sai shek’i take hakan sai ya b’oye shekarunsa,since ya fito Hajiya take kallonsa saboda kyau da yayi mata ya koma wani d’an saurayi da shi as if he were not having a son like Nuraz,despite the fact that he was so pale in his illness but his depressed state of mind did not prevent his beautiful face from smiling,sallama yayi mata da yake ta san da fitar tasa yana fad’a mata sai ya dawo,ta bi shi da Addu’ar samun nasara,he comes out with his next guard dake biye da shi every time ya bud’e masa mota,his driver and Clark su kam tuni sun shige,ana rufe motar driver yaja suka d’auki hanyar Albert street,,as their car parked near the apartment Clark came out and uncovers the door,ya fito a hankali kasancewar har yanzun ba sosai yake jin k’warin jikinsa ba but yana ji a ransa muradinsa ya wuce ya zauna ya jira lokacin da zai gama warwarewa,Rafeek a gaba Clark yana biye da shi a baya until they stopped at the apartment,Clark ya matsa kusa da doorbell ya danna,kusan mintuna biyar suna ta jira for the door to be opened,Clark ya sake dannawa but shiru babu alamar da yake nuna akwai mutum a gidan,shiru Rafeek yayi yana tunanin ina suka tafi da safiyar nan.!? Suna ta tsaye baturen da Nuraz ya bawa keys d’insa ya dawo masa da motar gida ya k’araso,bayan ya gyara parking ya fito yasa rigar mota ya rufe ko ina,har zai fita yaga mutane a gurin yana kallon Rafeek tun daga nesa har ya k’arasa inda suke,ko bai tambaya ba ya gane fuskarsa sosai even though he was usually shown on TV,ya matsa kusa da su ya mik’awa Clark hannu,ya gaida Rafeek cikin girmamawa (note:ba kowane mai kud’i ko mai sarauta ake gaisawa da suba,cos da yawa ko da su suka baka hannu matuk’ar sun yi niyyar maka kyauta da zaran kun gaisa tofa ka gaisa da kyautarka,wasu kuma izzar mulki ke sawa suke d’aukar kansu,so za su dunga ganin wanda yake k’asa da su bai kai matsayin da za su had’a hannu da shi ba,but masu ilimi daga ciki ko kun gaisa basa fasa abuda suka yi niyya bcos suna kwad’ayin ladan sunnah),bayan sun gaisa mutumin yace “Who are u looking for?!?” Clark shows him the apartment and says “Ma su wannan gidan” mutumin ya girgiza kai yana kallon Clark yace “U have no idea that they have traveled.!?” Clark ya girgiza kai alamun basu sani ba,mutumin yace “but their flight was soon gone” zuciyar Rafeek kamar za ta fito waje dan tsoro,tun kafin Clark ya tambaya ya riga shi “Do u know where they went.!?” Mutumin ya kalli Rafeek a ransa yace “Is really him” a zahiri kuma sai cewa yayi “I wanted to hear like Sir says they were going to visit Nigeria” Rafeek yayi ajiyar zuciya had’e da lumshe idanunsa,though he couldn’t find them at home,but was relieved to hear exactly where they intended to go,quickly Clark looked at his master yace “Sir,are we soon going to Nigeria.!?” Mutumin da suka tambaya ya tsaya kallonsu da mamakin ko mene ne alak’ar wannan mashahurin da yallab’ai? Bai gama tunanin ba Rafeek ya bar wajen Clark yayi masa alkhairi bisa umarnin boss d’insa yayi masa godiya and then yabi bayan Rafeek da tuni driver ya fito ya bud’e masa k’ofar mota,,da sauri ya zagaya gefen driver yana shiga suka d’auki hanyar airport bisa umarnin Rafeek,suna tafiya a hanya yake tunanin maganar mutumin nan da yace za suje ziyara Nigeria “Gurin waye za suje ziyara d’in.!?” Ya yiwa kansa tambayar a lokacin kuma yaji zuciyarsa ta buga da k’arfi,saurin dakatar da drivern yayi yace ya juya kan mota zuwa gida,Clark zai yi magana yaga ya lumshe idanunsa,dole yaja bakinsa yayi shiru bcos yasan tunda yayi haka baya son dogon magana,as they entered the mansion he didn’t waste his time ya nufi apartment d’in Hajiya,a gaggace ya shiga ya tarar da ita zaune a parlor tana waya,sai daya jira ta k’arasa ta juyo tana kallon yadda fuskarsa take bayyanar da damuwa,jikinta a sanyaye tace “are u soon back.!?” He was silent and said nothing,Hajiya taji zuciyarta ya tsinke tace “Lafiya Rafeek kayi shiru,ko wani abu ya faru.!?” Ajiyar zuciya yayi sannan yace “Hajiya zuwa nayi na fad’a miki zan tafi Nigeria” Hajiya said in disbelief “What will get u there Rafeek.!?” Ya d’ago idanunsa da suka yi wani iri yana lumshe su yace “Hajiya tafiyar gaggawa ne ya same ni” murmushi Hajiya tayi tace “Can suka tafi.!?” Yayi saurin kallonta ta sake yin murmushi tana girgiza kai tace “Don’t hide it from me,since u came in i just realized something had happened” ya sunkuyar da kansa yana sake lumshe idanunsa,Hajiya tace “Shi kenan Allah ya tsare ya sauke ku lafiya” saurin kallonta yayi bcos baiyi tunanin idan ta san gaskiyar abunda zai kaishi za tayi saurin amincewa ba,a tired smile escapes from his mouth slowly he reaches out were she was and hug her and then suka yi mata sallama,har bakin mota tayi masa rakiya tana ta yi masa addu’ah,sai da motar su ta fita daga gidan sannan ta koma ciki.Lokacin da suka shiga airport basu samu jirgin da zai tashi a lokacin ba but da yake k’udi shi yake magani nan da nan aka shirya masa komai,within k’ananun lokaci aka gama musu abunda za ayi musu shi da Clark,driver’nsa kuma ya juya da mota zuwa gida,ko awa ba’a d’auka ba da shigarsu cikin airport d’in jirginsu ya tashi zuwa Nigeria.
***
*Some hours left..*
Their plane landed at *Malam Aminu Kano international airport* dake Kano,daga nan suna fitowa suka d’auki charter cab that take them to Sardauna crescent,since they landed no one spoke until the time of departure,lokacin da suka sauka a k’ofar gida sun tarar da unguwar kamar yadda suka sanshi,mai gadinsu yana jin tsayawar mota a gurin ya lek’o,when he saw Nuraz and Annie come’s out of the car quickly ya fito yana yi musu barka da zuwa,duk tsayin lokacin da suka d’auka basa k’asar saboda halacci yana nan yana ci gaba da kula musu da gidan saboda gudun idan babu kowa a ciki gidan zai iya samun matsala,wannan dalilin yasa ko da suka tashi tafiya they decide to leave him here,at the end of every month kuma Nuraz yake sending masa salary d’insa,,shi ya taimakawa Bareerah da Nusrah suka shiga da luggage’s d’insu ciki,lolly kam tunda suka sauka a mota ta kasa gaba ko baya,at the same time thinking about events of her life began to come back,wasu irin hawaye masu k’una suka fara zubo mata,Annie da su Bareerah har sun yi gaba ta waiwayo ta ganta tsaye kamar wacce aka sassak’a,slowly she came back to where she stood ta rik’e hannunta,saurin kallonta tayi Annie ta girgiza mata kai alamun kada tayi kuka,ta fara share hawayenta feeling her heart pounding fast,Annie tana rik’e da hannunta tace “Let’s go home” slowly she started to lift her legs har suka shiga ciki,tunda suka shigo take bin ko ina da ido,yanayin yadda take tafiya were just enough to make sure she was scared,Annie tana rik’e da ita and not to give her a chance to think to go back,har parlor ta shigo da ita tana kallon Nusrah da Bareerah da suka fara k’ok’arin tsaftace gidan though daga ganin alamun gurin ana sharewa,ta taimaka mata ta zauna and then sit next to her,nasiha tayi mata mai shiga jiki akan kada ta bawa tunanin abunda ya faru baya dama ya sake dawowa rayuwarta,idan ba haka ba zata fuskanci k’uncin daya zarta wancan,yanayin da tayi mata magana cikin sanyi yasa jikinta sake mutuwa,,after Nusrah and Bareerah had finished renovating the house,Nuraz da mai gadinsu suka fara shigo da kayan amfani,suna gama shigowa da su Bareerah started to prepare their evening meal,Nusrah kam tuni ta wuce tayi wanka,at the end of the day duka haka suka yi rayuwa sukuku babu wani hira kasancewar washe gari suke tunanin zuwa *K’ofar Na’isa* (Asalin gidan su Annie da Lolly).
The next morning ya kama ranar Wednesday,at about 11:00am duk sun shirya suna zaune jigum² kowa da tunanin da yake ransa,Annie tayi ajiyar zuciya tana kallonsu d’aya bayan d’aya a sanyaye tace “Get up ya kamata mu tafi kada rana tayi mana” babu wanda yayi magana sai dai duk sunyi harama kamar yadda ta ba su umarni,suka yi sallama da Bareerah and then suka kama hanyar tafiya,,at 11:35am motar data d’auko su ta fara gangarawa cikin Unguwar dai² line Madaka,tun da suka fara shiga cikin unguwar kafin su kawo k’ofar mararraba gaban mutum biyun yaci gaba da fad’uwa but sun daure suna ta addu’ah a zuk’atansu,fuskokinsu kad’ai za ka kalla ka tabbatar da tsantsar tashin hankalin da suke ciki,idanun Lolly a rufe bakinta yana ci gaba da motsawa taji Annie ta furta “Idan ka samu guri ya isa” gefen wani irin rantsatstsen makeken gida suka yi parking,Lolly tana jin motar sun ta tsaya ta fara k’ik’k’ifta idanunta,kafin ta fara bud’e su a tsorace hawayen da suke kwance a cikinsu suka samu damar gangarowa,ta bisu da kallo ganin yadda suke fita daga cikin motar a sanyaye,Annie data rigata fita ta mik’a mata hannunta ta rik’e sannan ta janyo jikinta ta fito,Nuraz kad’ai shi ne mai k’arfin hali a cikinsu,bayan ya sallami mai motar yana kallon yadda suka rik’e hannun juna ya had’iye wasu irin terrified saliva’s,a sanyayyen shima ya matso kusa da su,muryarsa a shak’e yana kallon k’asa yace “Annie za ku iya gane gidan ko sai munyi tambaya.!?” Annie watched him as she tried to hold back her tears ta girgiza masa kai alamun ba sai sun tambaya ba,he took a deep breath and looked around at the building’s structure,lolly ta sake damk’e hannun Annie tana kallon fuskarta tace “Adda I’m scared” Annie ta zuba mata idanunta da suka yi kamar an tsoma a mai tace “Nima tsoro nake ji” Nusrah bowed her head down and wiped the tears that had flowed over,Nuraz adjusting his voice still da yake a shak’e yace “Annie muje tsaiwar da muke yi a nan ma is also a waste of time,duk abunda zai faru in sha Allah ba zai zo a yadda kuke tunani ba” They all said in despair “Za mu so ace hakan ya kasance,da mun fi kowa murna a ranar yau” He closed his eyes and let his heart speak “ya Allah kaine ubangijinmu,duk abunda ya faru a bayan mun sani bisa k’addarawa da amincewarka ne ya faru,ya ubangiji kamar yadda kasa rayuwarmu tayi tsayi har ka kawo mu wannan lokacin ya ubangiji kasa dukkan wani bak’in cikin mu yayewa,ya rabb lighted our hearts with the occurrence of the event that we did not expect” Nusrah ce ta katse masa zancen zucin da yake yi,ya d’ago ya kalleta da narkakkun idanunsa da damuwa ta sake k’awatawa,ta had’iye saliva’s tana kautar da kanta tace “Let’s go sun yi gaba fa” saurin kallon inda suke yayi yaga basa nan,ya sake bin hanya da kallo ya hango har sun d’an yi nisa,yayi blinking idanunsa sannan ya gyad’a kai,he didn’t say anything suka fara tafiya tare.
Tun daga street har house line has nothing left their brain,but once suka shigo cikin line they find everything has changed from their familiarity,daga tsarin gine-gine har fasalin line all changed,gidajen da suka sani na k’asa zuwa masu d’an dama were all transformed into the tall floors,k’ofar wani gida suka tsaya tunani da lissafin where their house would be but har suka yi suka gama basu gano komai ba,Nuraz remained silent and thought ganin iyayen nasa sun tsaya,Lolly ta kalli Annie tace “Adda i don’t understand,all the houses have been changed” Annie dake lissafin gidajen tana son gane wanne ne nasu ta kalleta tana sakin ajiyar zuciya “Ni kaina na kasa ganewa,amma ina kyautata zaton nan inda muke tsaye a dai² nan gidan mu yake” Lolly cikin gajiyawa tace “Nima na san a dai² nan gidan yake,and lissafi na idan ban manta ba gidaje biyar ne kafin namu,yanzun kuma ki duba ki gani guda uku ne sai wannan na hud’u” jikin Annie a sanyaye tace “That’s what i was think” Nusrah stood by and said nothing sai kallon gidan da suke tsaye a kusa da shi take zuciyarta tana hasaso mata wani abun,kusa da Nuraz ta d’an matsa kad’an tace “u don’t think of anything.!?” Yayi saurin kallonta yana squeezing face yace “Like what.!?” Ta d’aga idanunta tana sake kallon gidan tace “Ni dai ina tunanin ko siyar da gidan Baba yayi suka tashi daga unguwar or something like that happened.!” Yayi shiru yana sake tsare ta da ido,can kamar wanda aka tsirawa abu yace “Ina dawowa” da sauri ya juya ya kama hanyar fita daga line,su Annie duka suka bishi da kallo.
***
Jirginsu yana sauka babu jimawa Rafeek yayi waya da driver’nsa da yazo tafiya da su,Clark ya bud’e masa k’ofa ya shiga shima ya koma d’ayan side na mai zaman banza ya shiga,daga airport direct basu tsaya ko ina ba sai cikin unguwar ta K’ofar Na’isa,,tun da suka k’araso cikin line rantsatstsiyar motar da yake ciki ta Parker a k’ofar tangamemen gidansu da aka canjawa fasali,idan ba wanda yake nan ba ko ya san lokacin da aka yi aikin gidan was probably hard to find gidan *ASS.COMPTROLLER ALH ZAKAR LABBO* ne ya koma haka,because of it’s magnificence and splendor,before and even though side d’in da gidan Alh zakar yake bai kai other side da gidan su Annie yake yawan gidaje ba but a yanzun the single-family home was converted into a halfway of the line,as they stood in the doorway driver yayi horn get man d’insu da kamar jira yake ayi horn ya zuge musu get motar ta kunna kai cikin tangamemen harabar gidan,,Subhanallah.! Glory,praise and thanks be to the master who created the soul that design this home that i can named as the new world,mai karatu in all the way nace zan zayyana muku had’uwar wannan gida da tsarinsa na tabbatar wannan d’an shafin littafin nawa yayi kad’an na iya gamsar da ku,but ku hasaso da kawunanku na tabar za kufi samun gamsuwa,,as soon their car stopped at the carport before Clark comes out guard dake tsaron gidan har sun k’araso,ana bud’e masa k’ofar motar ya fito cikin takunsa na wayayyen namiji mai ji da ilimi/k’udi had’e da iko,ta ko ina gaisheshi hadimansa suke yana tafiya yana amsawa har ya kai entrance d’in gidan,a nan duk wasu hadimai suka dakata ya wuce ciki tare da Clark.Bayan zuwansu wanka yayi ya sake shiryawa cikin kayan shan iska ya fito cikin parlor ya zauna,yana magana a waya “where are u.!? Find me in the parlor right now”,iya abunda ya fad’a kenan cikin harshen nasara ya ajiye wayar,soon the guard come over to where he was,sai daya risina sannan yace “Sir. Here i’m” Rafeek yana ajiye remote d’in hannunsa yace “have a seat”,”Thank u sir” ya fad’a and then ya koma saman kujera dake next to Rafeek ya zauna listening to what he had to say,kallonsa Rafeek yayi yace “Kun samu labari sun shigo cikin unguwar ne.!?” Ya girgiza kai a hankali sannan yace “No sir” Rafeek was silent and thought for a moment then ya sallami guard d’in yana fad’a masa if he heard that they had come ya gaggauta sanar masa,ya amsa a ladabce ya tafi.
Till next morning there was no news that proves Annie da ahalinta is in Nigeria,Rafeek yana zaune at 10am a cikin parlor yana ta k’ok’arin kiran Hajiyarsa,ta d’auka tayi masa sallama,ya amsa da yanayin damuwa har suka gaisa,Hajiya tace “Kun sauka kenan.!?” Yace “Ehh! Hajiya tun jiyan naso kiranki sai nayi tunanin na bari zuwa yau” tace “Alhamdulillah! Kun isa lafiya.!?” Ya amsa yana lumshe idanunsa,Hajiya taji yanayin yadda yake magana da kyar ta daure tace “Rafeek kodai jikin ne.!? I felt u were not responding properly” yayi ajiyar zuciya yace “A’a Hajiya lafiyata k’alau” Hajiya tace “Allah yasa” For some time they were silent and no one spoke again,sai da Hajiya taji shirun yayi yawa sannan tace “Rafeek! Ina fatan komai lafiya,na ji ka yi shiru baka ce min komai ba,ko dai ba nan suka zo ba.!?” Ya girgiza kai kamar tana kallonsa yace “Wollahi Hajiya nima abunda na kasa sani kenan,amma dai za mu jira muga abunda hali zai yi,zuwa nan da kwana biyu idan bamu samu labarinsu ba za mu dawo” Hajiya tayi ajiyar zuciya tace “To shi kenan,Allah ya tak’aita wahala” he could not answer har suka yi sallama,,yana ajiye wayar wani dattijo cikin hadiman gidan ya shigo,Rafeek ya d’aga idonsa ya kalleshi yana fad’in “Ya akayi Malam Idris??” Ya k’araso suka gaisa da shi,rafeek yana kallonsa yake fad’in “Yallab’ai mutane ne a bakin get sai fama ake dasu amma sun ce sai sun ganka” Rafeek ya lumshe ido a hankali yace “Ku basu hak’uri dan Allah gobe su dawo,yanzun ina hutawa saboda bana jin dad’in jikina” After Malam Idris praying him for ease and then ya fita.
Bayan fitar Malam Idris yana zaune yana tunani haka nan ya tashi ya koma bedroom d’insa,shirin fita yayi cikin wani d’anyen yadi na maza fari kar da aka yiwa d’inkin babbar riga,y’ar ciki da wando,ya kawo hula ya kafa dai² da wankan sa,tun daga sama har k’asa was white,he rushed out lokacin 11 saura suka fice tare da Clark.
***
Can farkon line ya koma kasancewar babu mutane sosai a cikin line d’in,sai almajirai da suka cika k’ofar gidan da suke da niyyar tambaya,yana fitowa suka had’u da wani saurayi yana niyyar shigowa line,Nuraz yayi masa sallama yana mik’a hannu suka gaisa,matashin ya bisa da kallo,Nuraz yace “Idan ba zaka damu ba tambaya nake dan Allah” matashin yayi murmushi yace “Allah yasa na sani” Nuraz yace “Gidan Malam Baba nake tambaya” matashin ya fara squeezing face yana tunani da maimaita sunan da Nuraz ya fad’a,can kamar an tsikare shi yace “Ohoo.! Gidan Alh Baba Muhammad former parliamentarian (d’an majalisa).!?” Nuraz yayi shiru yana tunani kafin yace “Wollahi I have no idea about this,but da jimawa he started politics” Matashin ya sake yin murmushi yace “Ai a nan unguwar matuk’ar za ka zagaye ta kana tambayar Malam Baba idan ba mu da muka san shi ba it would be hard to find anyone who knew that name,and i only know him by that name kamar yadda yake shi d’aya ne mai wannan sunan” Nuraz nodded his head as he listened to the young man’s information,bai jira ya k’arasa labarin daya fara ba yace “Sorry i will interrupt u,where is his house.!?” Daga nan inda suke a bakin line ya nuna masa gidan da su Annie suke tsaye yace “Ka ga inda matan can suke tsaye.!?” Nuraz ya gyad’a kai yace “Here is the house u are looking for” Nuraz thanked him had’e da yi masa alkhairi ya wuce,yana k’arasowa bai tsaya basu labari ba yace “Annie mu shiga ga gidan nan” duka suka zuba masa ido da mamaki,he smiled softly and said “Muje ga gidan nan” all of them couldn’t move,so he started passing to the door of the house,yayin da ya bar zuk’atan su Lolly da tunanin anya kuwa ba b’atan hanya suka yi ba.!?,but a hakan suna tunanin suke bin bayansa saboda hausawa na cewa “Idan rak’uminka ya b’ace har cikin tandu ka duba” bare su da suke neman gida,dai² suna tsayawa a k’ofar get d’in gidan kafin yayi knocking aka bud’e k’aramar k’ofa za’a fito,ganin haka yasa ya d’an koma baya kad’an ya jira,mutanen suka fito suna kallon su,Annie da Lolly was froze,haka suma mutanen da suka fito d’in,at this time kam their heartbeat was exactly the same as when their eyes fell on…..
*INTERVAL…*
*#🙏 Hausa people says that k’arshen tika tiki…*
*Back then,if the reader hadn’t forgotten,u heard that Baba was trying to run a contest,so how did he succeed and reach the level of *PARLIAMENTRIAN.!?*
*Is this really the house they are standing in front of belongs to their father.!? If it belongs to him how is he governed.!?*
*In the constitution of our country we all know that some of the candidates kad’an suke jira suji wani abun Allah wadai ya samu abokin hamayyarsu,shin shi Baba zab’ar sa akayi ko kuwa labarin abunda ya faru a gidan sa ne bai baza duniya ba? Ko kuwa dai jama’a ne suka ga dacewar sa daya shugaban ce su duk da abunda ya yiwa y’ay’an cikinsa har guda biyu?*
*Ga dai su Lolly/Annie harma da tsarabar Nuraz at the door of their father’s house,back then he claims that ya hak’ura da su,shin ko zai yarda ya karb’e su a wannan karon.?*
*As they stood we all heard that they had seen some people come out from the house which was the house of their father,ko su wane ne wad’annan mutum biyun da suka gani.!?*
*#To mai karatu a nan zan barka,u and i sai nace mu tara a shafi na gaba domin samun amsoshin tambayoyin mu.*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Alhamdulillah alaa kulli halin…👏*
Pᴀɢᴇ 33.
#Aᴅᴠᴀɴᴄᴇ
Akan Rafeek idanun su suka fara sauka,kafin su yi wani yunk’uri Yaya Abdullahi dake rik’e da hannunsa suna magana yayi shiru ya kafe su da kallon tsantsar mamaki,a tare Annie da lolly ganin irin kallon da d’an uwan nasu yake binsu da shi suka furta “Yaya Abdullah.!”,yaya Abdullahi dai tuni ya jima da suma a tsaye banda bakinsa dake motsawa babu wani sauran gab’a da yake nuna alamar yana cikin hayyacinsa fad’i yake “Wai da gaske ku nake gani.!?” Su kansu sun kasa magana sai girgiza masa kai kad’ai da suke yi,but kallo d’aya za kayi musu ka tabbatar they were in shock and awed to see him with Rafeek,they took a moment suna kallon-kallo and then Yaya Abdullahi trying to break their silence,yana kallon su cike da rud’ani muryarsa tana shivering ya furta “Mu.. Mu shiga ciki” babu musu suka juya dukan su,Rafeek yayi saurin tsayar da shi yana kallonsa silently yace “Arhm.! Ina ganin ni zan tafi” quickly Yaya Abdullahi yayi interrupting nasa “A’a u are going to no where,tunda kai ka fad’awa Baba sun shigo k’asar,sai ka wuce muje tare duk abunda za ayi ya faru akan idanunka” kafewa Annie suka yi a gurin da bud’ad’d’en baki,tsabar mamakin jin abunda Yayan na su yake fad’a ya sake jefa zuciyoyinsu cikin rud’ani tun ba ganin da suka yiwa Rafeek yana fitowa daga gidan mahaifin na su ba,babu yadda Rafeek bai yi da Yaya Abdullahi ba akan ya barshi ya tafi zai dawo daga baya but he said they should go back together,bisa dole yayi hak’uri ya bi shi suka kama hanyar komawa cikin gidan Nuraz da su Annie na biye da su,though kana kallon su za ka gane a tsorace suke,tun da suka shigo cikin get d’in gidan suke bin ko ina da kallo,yadda aka gyara gidan an canjawa komai fasali kai baza ka tab’a tunanin a irin wannan geto area d’in gidan yake ba,from the premises of any place na gidan ka kalla interlocking ne,aside from an yi decorating da wasu irin flowers masu sanyin dad’i,while daga ta wajen varenda kuma inda ainihin parlor yake an baza masa tiles brown masu adon tsalli²n fari,on the other hand na gidan luxury cars ne a carport,gidan ta ko ina an gama k’awata shi.
A bakin entrance na parlor da aka k’awata da wasu irin manyan flower vase suka tsaya Yaya Abdullahi yayi sallama,Baba dake ciki yana shirin fita yaji muryarsa mamaki ya kamashi bcos babu jimawa suka yi sallama,ya daure yayi murmushi ba tare da ya san adadin su ba ko ya ga fuskokin su waye a gurin yace “Kai da muka yi sallama yanzun yaya akayi ka dawo.!?” Kallon su Yaya Abdullahi yayi yana sakin murmushi yace “Baba wani daddad’an albishir muka kawo maka shi yasa muka kasa tafiya sai da muka dawo” Baba ya sake yin murmushi yace “Toh bismillah” Alama ya yiwa su Annie su fara shiga,babu musu suka wuce gaba zuciyoyinsu banda tsinkewa babu abunda yake,jikinsu kuwa har wani shivering yake all because of the fear of what they will find,a tare suka yi sallama ita da Lolly suna d’aga curtains dake zagaye da doors da windows na gidan,wani irin firgita dattijon yayi idanunsa akan k’ofa a matuk’ar tsorace muryarsa na kyarma and showing them with his thumb *”MARYAMU.! HAUWA’U.!”* Ya fad’a as he looked at them again,Yaya Abdullahi,Rafeek da su Nuraz da suke biye da su they were standing still an rasa wanda zai fara zama,Baba yayi shiru cikin tsananin firgici inwardly fad’i yake “Is that really true.!?” He turned around to looked at them again,yayin da gaba d’aya y’an sakon dake turo magana bakinsa lokaci d’aya without sun yi shawara da shi suka tafi wani mahaukacin temporary strike,a nan ya tsinci kansa da kasa furta komai all because of the shock daya shiga sai kallon su yake yana k’arawa,bayan wani lokaci Yaya Abdullahi yayi ta maza yace su zauna,duka suka fara neman guri suna zaunawa,for a while haka parlor’n yayi shiru,bayan Baba ya tabbatar su d’in ne da gaske ya sauke ajiyar zuciya mai nauyi idanunsa da already suka sauya launi ya daure ya sake kallon su,da kyar ya tattaro kalmomin da suka masa remaining a bakinsa ya furta “Alhamdulillahillaziiy bii ni’imatihi tatimmus’salihaat.. Alhamdulillahi alaa kulli halin.” Wannan kalma da suka tsinto daga bakin Baba ita ta kara musu k’arfin guiwar ci gaba da kasancewa a gurin,Baba daya kasa ci gaba da magana ya juya ya kalli gefen da su Yaya Abdullahi suke hawaye suna zubo masa yace “Abdullahi.! A ina ka samo y’an uwan naka.!?” Yaya Abdullahi yayi murmushin jin dad’i yace “Baba yanzu muka had’u da su a k’ofar gida za su shigo” Baba nodded his head and looked at them yace *”MARYAM.!* Ina kuka kasance tsayin wannan lokacin.!? Me yasa baku taba tunanin waiwayar gida ba.!? Ina kuka shiga haka muka yi nema har muka kasa samun inda kuke.!?” Annie tayi saurin d’ago kanta cikin tsananin mamaki har bata san lokacin data furta “Kun neme mu baku ganmu ba.!?” Baba ya sake nodding kai muryarsa a raunane yake fad’in “Duk inda muke tunanin samun ku mun bincika,sai dai ko wanda ya san labarin ku bamu had’u da shi ba,me yasa kuka bi shawarar zuciyoyinku kuka yi tafiyar ku.!? Me yasa za kuyi nesa da mu.!?” jikin su ne ya fara yin sanyi saboda kalaman da Baba yake furtawa,while gefe guda kuma gani suke kamar a mafarki al’amarin yake occurring.
Annie ta daure tana b’oye kukanta tace “Muna nan cikin k’asar nan Baba,babu inda muka je” Baba yana maimaita abunda ta fad’a da mamaki yace “Amma kuna cikin k’asar baku tab’a neman gida ba tsayin wad’annan shekarun.!? Me zai sa ku k’i zuwa gida ku duba lafiyar mu.!?” Annie ta lumshe ido ta bud’e hawayen dake cikin idonta suka gangaro,silently ta furta “Baba.” Then kuma tayi shiru because she felt the pain of repeating the past,Baba ya sauke kansa k’asa a hankali bcos ya fahimci damuwarta silently ya furta “Na tabbata duk abunda ya faru babu laifin kowa a cikin ku face nawa,da ban kasance irin wannan uban da duk abunda aka fad’a masa yake yarda ba tare da ya yi bincike ba,da ban kasance mara adalci ga iyalina ba,,da ban zama mai d’aukar maganar mutane ba,surely da hakan bai zame min makamin da nayi amfani da shi wajen tarwatsa ahalina tun daga tushe ba,sai dai duk da hakan ko kad’an bai kamata ace wannan dalilin ya zama sanadin da zai hana ku dawowa gida ba,why should we all be angry.!? Duka mun yi fushi bayan shugaba (S.A.W) ya hane mu saurin fushi da yanke hukunci cikin sa,dukan mu mun kasance masu laifi ta hanyar sab’awa maganarsa da bin khud’ubar zuk’atanmu,and this reason alone ya isa hujja da Ubangiji (S.W.T) zai hukunta mu gaba d’aya” Annie wiped the tears that poured out tace “Baba.! At that moment ka yi fushi sosai da mu how can we think if we come back u will forgive us and forget the fast.!?” Baba ya girgiza kai cike da jimami yace “Of course i made a mistake which i myself sure that it will be hard to correct,babbar damuwar kuma duk ba wannan ba,i contradicted the words of our holy Prophet (SAW) na raba ku da jiki na,na kore ku daga gida na,na raba ku da duk wani source da zai ba ku farin ciki,how can i ask forgiveness for what i have done to u.!? Na yi nadama a lokacin dana san gaskiyar al’amarin daya faru,na yi Allah wadai da halayyata ta saurin d’aukan magana,na yi dana sanin kasancewa ta irin wannan mahaifin mai korar y’ay’an cikinsa,what evidence do i have har ya janyo na aikata d’anyen hukunci irin wannan.!? Even before hadisin Annabi (S.W.A) ya kwad’aitar da mu hanyar samun aljannah ga duk mahaifin daya tarbiyyantar da y’ay’ansa mata,ya tsare mutuncinsu har zuwa lokacin da ya kaisu d’akin miji,,shin me yasa na manta da wannan hadisi a lokacin da ya kamata ace na yi amfani da shi.!? Ya Allah ka gafarta min sannan kasa yarana suji k’aina,ku yi hak’uri ku yafewa wannan mahaifin na ku.. Ba don halinsa ba,though ban cancanci hakan daga gare ku ba.. But..” Ba su jira ya kai k’arshe ba Lolly dake share hawaye tayi saurin katse shi da fad’in “We forgiven u Father”,duka mutanen dake cikin parlor’n sai da suka dago suka kalleta lokacin da suka ji ta furta hakan,yadda take hawaye tana k’arawa kai ba za ka yi tunanin wannan kalmar za tayi saurin fitowa daga bakinta ba,slowly without ta bari wani cikinsu yayi magana ta ci gaba da fad’in “Idan muka kasa yafe maka Baba shin duk duniyar nan waye muke da shi da ya kaika.!? Kai ne fa mahaifin mu,wanda ya tsaya akan tarbiyyarmu tun daga yarinta har zuwa girmanmu,ka bamu ilimi dai² gwargwado,duk abunda ya faru a bayan mun riga mun sani kaima ba laifinka bane,Ubangiji (S.W.T) ya k’addara faruwar komai since before we were created,tun ran gini tun ran zane,therefore whether we like it or not,we must be patient and accept duk abunda ya same mu as our destiny..” Mamakin maganganun da suke fitowa daga bakinta ne suka d’aure Baba a gurin da yake zaune,banda gyad’a kai da tsantsar mamaki da tarin kunya gami da nadamar abunda ya aikata babu abunda yake cikin zuciyarsa,hawayen da suka taru gefen idanunsa ya share,yayin da zuciya da kwakwalwarsa jin su yake a cunkushe da tunanin abunda yayi musu a bayan,wanda ko kad’an bai tab’a zaton za su yafe masa ba,sai ga shi a dai² lokacin da bai yi tsammani ba suna furta sun jima da yafe masa and ko ganinsa da laifin ba suyi ba,slowly ya sauke wani munafukin ajiyar zuciya,inwardly ya furta “Lallai Ubangiji ya cika alhakimu kuma albasiru,idan banda ubangiji how can we think of reunion.!? Har yaran nan su yafe min,duk girman laifin da nayi musu.!?” Baba sai sak’e² yake a zuci.
Haka aka zauna jigum parlor’n ya sake d’aukan shiru,bayan dogon lokaci Baba y’a numfasa cike da jimami yace “Maryam kin ce kuna cikin garin nan,shin a wane garin kuke zaune.!?” Ajiyar zuciya Annie tayi ta bashi amsa da “Baba a Sardauna crescent ne” Baba ya k’ura mata ido yana maimaitawa,quickly kuma he turned to look at Rafeek’s side yace “Cikin wannan gidan kuke.!?” Da mamaki a fuskar Annie tace “Baba wane gida.!?” Yana nuna Rafeek yace “Gidan da ya fad’a min ya mallakawa..” Bai k’arasa ba Annie tace “Shi ne Baba” Baba ya dafe chin d’insa da hannunsa cikin rashin yarda yace “Wannan gidan dai da muka je neman ku.!?” Not only Annie even Nusrah,Nuraz da Lolly sai da suka kalleshi,cikin alamu na mutumin da bai yarda da maganar da yaji ba Annie tace “Baba wane gida ne kuka je,gidan mu.!?” Ya girgiza kai with tears streaming down yace “Idan har gidan da Rafeek ya mallakawa y’ar uwarki kuke zaune me yasa duk zuwan da muka yi ba mu tarar da kowa a cikinsa ba.!?” Annie ta goge gumin daya tsatstsafo mata tana sauke ajiyar zuciya tace “Sure Baba a wannan gidan muke rayuwa tun tsayin lokaci… Sai dai wasu lokutan da muka kasance bama garin,but here we live”,a nan ne ta sanar da Baba asalin labarin daya faru tun daga korar da yayi musu,har zuwa yanzun da suke zaune gabansa,Baba da duk wani mai raunin zuciya dake zaune a gurin banda kuka babu abunda suke yi,cikin kuka Baba yake fad’in “Ya Allah ka gafarta min laifukan dana aikata,ya Allah ka yafe min,ba don halina ba,shin da wane baki zan amsa tarin tambayoyin da zasu riske ni a lokacin da na ganni gaba gareka.!? Ya Ubangiji kaji k’aina..” Kalmomin da Baba yayi ta maimaitawa kenan Rafeek kuwa ji yayi inama k’asa ta bud’e ya shige saboda tsananin kunyar abunda ya aikata,haka Baba yayi ta bawa su Annie hak’uri yana sake neman gafarar su,after sun samu yayi shiru da kyar Annie ta kalli Baba bakinta d’auke da tarin tambayoyi tace “Baba.!” Before she could say something Baba ya tari numfashinta “I was wrong dana kasance mai son kai,na kasance wani irin uba mai biyewa zugar shaid’an da son zuciya,da ace ban aikata wannan kuskuren ba da haka bata faru ba,,why should i become such a father.!? why.?”³ ya k’arasa da wani irin voice mai ban tausayi,lokaci guda jikin kowa dake parlor’n ya sake yin sanyi,Nuraz raised his eyes da suka yi wani irin narkewa kamar zai rusa ihu ya kalli gefen da Rafeek yake,even though ya san akwai k’addara aikin abunda ya faru but laifinsa da halayyarsa ne suka janyo,bayan shi kuma babu wani mutum da ya kamata a zarga a duk cikin abubuwan da suka faru shi ne silar faruwar komai,Baba ya goge hawaye ya ci gaba da magana “Twenty-eight years ago at the time of the incident,after all of u had left home there was nothing daya dameni,haka nan political issue ban fasa ba,but the incident that happened a cikin gida na ya baza gari cikin k’ank’anin lokaci,,wannan matsala kuwa shi ne ya zame min babban k’alubalen dana fara fuskanta and which is why people start condemning nawa a harkar siyasa,but despite this incident ban canja ra’ayi ba saboda a nawa tunanin,gani nake abunda mutane suke fad’a this is how really it is,by this time everything has turned me away from politics,yayin da a gefe guda wanda yayi min jagoranci na tsaya takara aka wayi gari lokacin da za’ayi primary election ba tare da ya sanar min ba ya sauya candidate,sai a ranar da za’a gudanar da zab’e aka kira ni a waya aka sanar da ni party ta canja d’an takara,my mind was blown after i heard about the change of candidate,na kira shi domin na ji yadda batun yake,here he let me know party leaders decided to change the candidate saboda basa so sunan jam’iyyar su ya b’aci ta dalili na,saboda haka suna masu ba ni hak’uri abisa rashin sanar da ni da wuri da basu yi ba,,lokacin da kunnuwana suka jiyo min wannan sak’on kamar zautacce haka na koma tunani na da duk wani damuwa ta shi ne,the money that i save and those da na samu alkhairinsu a wajen mutane duka na k’arar da su a harkar campaign da tunanin idan na hau karagar mulki zan samu wanda suka fi su,sai ga shi al’amarin ya sauya tun kafin aje wani mataki,ina ji ina gani haka aka yi zab’e aka gama ya tabbata babu suna na a cikin candidates,a wannan lokacin na yi bak’in ciki wanda ya janyo har fita ta so gagara ta saboda yadda ake nuna ni a gari ana zund’ena da zagi na,after a while al’amura suka fara tsanani,d’an abunda na tara a gida a hankali ya fara k’arewa,dole ba don na so ba na ajiye damuwa na fara fita ina buga² though abunda za muci wani lokacin da kyar nake samowa but i kept trying to find food to eat,in four years i have no job but a haka muka ci gaba da lallab’a rayuwar cikin tsanani da wahala.
In the fifth year of leaving u home Allah cikin ikonsa ya aiko mana yaron nan takanas ya zo k’asar domin neman yafiyar kuskuren daya aikata,cike da sa rai za muji k’ansa tunda yake ya gane kuskuren daya aikata yana fad’a min ba laifinsa bane rashin sani ne da jahiltar lamarin Ubangiji yasa shi aikata hakan but i hadn’t listened to him,tsayin lokaci haka muka kasance he was always bound to come to my house akan magana d’aya,even if i was at home or out he was following me yana ba ni hak’uri akan laifin daya aikata,but duk da haka ban tsaya munyi wata magana ba,all of a sudden while we were sitting a bakin masallaci sai ga Alhaji Zakar da iyalinsa sun dawo k’asar,it was during this visit that Alhaji Zakar himself came to my house muka zauna da shi,a nan yayi min bayanin duk abunda ya faru ya k’ara da ba ni hak’uri,maganar gaskiya a lokacin da na san gaskiyar al’amarin na ji b’acin rai kuma na ji tsananin fushi,but da nayi tunani duk cikin abunda ya faru ni ne mai babban laifi sannan halaccin da mahaifinsa yayi muku a rayuwa na yarda nayi hak’uri,ni kaina na sani da ace tun farkon na karb’i al’amarin a matsayin k’addara da ubangiji ya sauk’ak’a min,at that moment i understood the meaning of my failure on the other side,na yi kuka na rok’i ubangiji gafarar laifin dana aikata,bayan na d’an yi fushi na sakko kamar yadda shi Rafeek ya sanar da ni ya mallakawa Hauwa’u gida,da ni da shi har ma da Alhaji Zakar da yayan ku Abdullahi haka muka yi ta yawon zuwa unguwar but we did not find u there,a wannan lokacin babu inda ba mu neme ku ba,hatta radio station,television da newspapers sai da aka buga labarin but har tsayin wani lokaci shiru babu feedback,ko da muka ga haka dole muka yi hak’uri sai dai ba mu cire tsammani da ganinku ba,and ba mu fasa sawa a taya mu rok’on Allah akan ya bayyana mana inda kuke idan har kuna raye.. But a wannan lokacin da muke ta k’ok’arin neman ku labari ya sake baza gari ganin da jama’a suke yiwa Rafeek yana zuwa gurina da yanayin mu’amalar mu has attracted the attention of those who cannot keep their mouths shut suka fara yad’a jita-jita da wasu irin maganganu marasa tushe,wanda a lokaci guda har an fara jifanmu with such a bad words wasu suna fad’an mun had’a baki mun siyar da ku to a secret organization,without asking anyone for advice ya warwarewa y’an jarida yadda al’amarin ya faru,lokacin da ya sanar da ni abunda yake faruwa though na san wasu matsalolin da muke kan fuskanta akan case d’in,hakan yasa na sake gasgata nadamar da yayi akan lallai ne wancan lokacin ko da al’amarin ya faru ba shi da ilimi akan hakan,after a long time of trying to find u out Alhaji Zakar had to send him back to his job,tun daga wannan lokacin duk wata nasara da na samu long ago wannan yaro shi ne sila,takarar da aka hana ni a baya the one i was blamed at the same time was looking for me using his wealth,his health and his time ya tsaya min na cimma muradi na,harkar campaign da every change da kuka tarar a rayuwar mu yanzun da y’an uwanku da suka rasa aikin yi a baya a dalilin abunda ya faru yayi silar da a yanzun ko wannensu yake cikin rufin asirin ubangiji..” Dakatawa Baba yayi,bayan ya ja fasali ya ci gaba,nasiha mai shiga jiki yayi musu bayan ya tabbatar jikinsu duk ya yi sanyi slowly ya furta “if we haven’t forgiven him what do u think we should do.!? Ko ubangiji idan muka yi masa laifi muna da damar rok’on sa yafiya kuma ya gafarta mana,if what happened years ago a cikin zuri’ata ne zai sa ayi ta kallonsa da laifi i surely forgave him,wannan shi ne k’addarar mu,dan haka wani ko mu bamu isa canjawa ko hanawa ba,abunda duk ubangiji yaso shi yake faruwa,wannan kuma shi ne abunda ya hukunta akan mu.!”
Like a rainstorm haka parlor’n yayi shiru,with the exception of the AC noise sai ajiyar zuciyoyi shi kad’ai ne abunda ke tashi,yayin da kawunan da yawa daga cikin su ya kasance a sunkuye a k’asa sun rasa abun fad’a,all their bodies were cold,of course none of them disagreed with what Baba had said,they were certain that this was what the Lord had decreed upon them even if they did not love. After a long time of repeating the events and looking for forgiveness,Baba ya d’ago idanunsa a hankali da suke cike da hawayen farin cikin jin gudan jininsa a tare da shi ya sauke akan Nuraz,he made sure duk wannan abu da yake faruwa ba dalilin kowa bane face na sa kamar yadda ya samu labari,a hankali ya mik’a masa hannu ya kira sa,matsawa Nuraz yayi kusa da shi yana kallonsa,Baba ya dafa kansa muryarsa a raunane ya furta “Allah yayi maka albarka” lumshe ido Nuraz yayi a hankali ya bud’e yayi ajiyar zuciya,yadda yake jin zuciyarsa a yau ji yake kamar wanda aka ciro daga kurkuku,the joy in his parents eyes today erases any sadness he has been following through with the recent paintings,surely ubangiji ya isa abun godiya da ya bashi damar yin tunanin ya kamata su ziyarci gida,murmushi yayi mai sanyi had’e da amsa addu’ar Baba,briefly they spent the whole day a nan K’ofar Na’isa,cikin y’an uwansu ana ta sake tattaunawa akan rayuwar baya.
Till about eight o’clock pm sannan suka yi niyyar tafiya,bayan sun yi sallama da kaf y’an uwansu da Baba yasa aka kira wad’anda suke a cikin gari,har bakin mota haka aka yi musu rakiya kowa yana cikin farin ciki da zuwan wannan rana,while in the heart of Baba he felt as if he should not let them go,after they informed him that they would return home as soon as they had packed their belongings,suka yi sallama da kowa suka kama hanyar Sardauna crescent cike da kewar gida da y’an uwansu along with some of Rafeek’s guards,since they had made their way back home babu wanda yayi magana har suka k’arasa gida sai farin ciki suke yi,suna shiga parlor Bareerah tayi musu barka da dawowa suka amsa cikin tsantsar farin cikin da ya kasa b’uya,Annie ta kalli Nuraz da yayi shigowar k’arshe tana kiransa da wani murya,a hankali ya k’araso inda take ya zauna yana sakin murmushi,Annie ta rik’o hannunsa tana murmusawa itama ta furta “Thank u *Noor”* kai ya girgiza mata yana lumshe idanunsa da bud’ewa yake fad’in “Annie mene ne abun godiya kuma.!? I did nothing fa” she smiled and said “Kai kayi komai habibiiy,all the time we were unable to remember our identity,but today a dalilin ka all the fear we have conceived a cikin shekarun da suka gabata ya yaye,shukhraan’kthiir habibiiy surely kai d’in ka kasance such an indestructible *LIGHT* wanda ba iya gida d’aya yake haskawa ba duka duniyar yake yalwatawa da haskensa” girgiza mata kai ya sake yi “Haba Annie duk abunda ya faru fa kada ki manta kece sila,da ace a wannan lokacin baki shigo rayuwarmu ba surely da mun kasance a cikin duhu,kece hasken daya tsamomu daga wannan mummunar makomar,da baki kasance tare da mu ba da komai ya jima da lalacewa,dukan mu da mun kasance tamkar marayun nan who lost their privileges..”
Hawaye ne suka taru gefen idonta tana kallonsa da murmushi a fuskarta ta rungume shi tana shafa kansa da sawa rayuwarsa albarka,Lolly dake saurarensu da jimawa bata ce komai ba,ta nemi guri kusa da shi ta zauna suka sa shi a tsakiya,rubbing his body with tears of joy in her eyes and then began to speak “Of course u are all light to me,ba ni da kamar ku a duniyata,a kullum idan ina tare da ku ina jina cikin gata,and i find myself not to worry about anything related to my life,dan Allah ina rok’on alfarma kuci gaba da kasancewa tare da ni,do not give up because if i lose u,surely i do not know what kind of life i will find myself in.” Suddenly Annie wiped her tears in a calm voice ta fara magana “Our being together or on the contrary is all a rule of God,if he wants to keep us together no one can stop that,gata ubangiji shi yake bawa duk wanda yaso,amma ki dunga tunawa da cewa duk abunda ya samu bawa dama can is written down,both life and death are beyond his control,if he wants at the same time he will be able to hold us back or to leave us,so that whatever happens idan har daga gare shi ne dai² ne a gurinmu,bcos he made that promised,so abunda nake so mu gane shi ne duk a yanayin da muka samu kanmu ina fatan za muyi hak’uri mu karb’i jarabawarsa gare mu.” Gyad’a kai suka yi su duka da fad’in “we will if God willing” Annie tace “Allah yasa” suka amsa “Ameen” Tunda suka zauna Nusrah ta yi shiru bata ce komai ba sai kallonsu kad’ai da sauraren maganganunsu da take jin kamar dan ita suke yin su,lokaci guda yadda taga suna cikin farin ciki jikinta duka ya d’auki sanyi and she is wondering about how her Father is.? Is he alive or dead.? Wani abu ya same shi bayan tafiyar ta ko a’a.? Yana lafiya ko ba shi da ita.!? Shin idan yana raye zai yarda ya karb’eta a matsayin y’arsa yanzun ko a’a.? She was overwhelmed by such questions,and at the same time felt her heart sink,with tears that she was trying to avoid her eyes began to flood,ta jima a cikin wannan halin ganin no one a cikin su da ya kula da yanayin data tsinci kanta a sanyaye ta silale ta bar musu parlor’n bcos bata so ta b’ata musu yanayin farin ciki da suke ciki…..
*Rashin lafiya ba abune mai sauk’i da bawa zai d’orawa kansa ba,hausawa na cewa lafiya ke sawa a b’uya,sai dai a wani gefen sam ba haka bane,wasu daga cikin ku sun ji ni shiru sai dai basu yi min uzuri ba though sun san bana jimawa kamar haka ban yi posting ba,and they all know that jiki da jini wata rana dole a samu matsala,but they regard it as something different,if i’m perfectly healthy how can i keep u quiet for so long? But rayuwar duniya yau dad’i ne gobe kishiyarsa,ni kaina buri na bai wuce na kammala rubuta littafin nan kafin wannan lokacin ba but Allah bai nufa ba,in sha Allah idan muka yi hak’uri duka kafin azumi cikin yardar Allah zan kammala ku k’ara hak’uri,na gode sosai masoyana da addu’o’inku rabb ya saka muku da mafificin alkhairinsa.👏*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 34.
#Sᴜᴘᴇʀɴᴀᴛᴜʀᴀʟ ᴄʜᴀʀᴍ
Kasancewar hiran da suke yi ya tafi akan al’amarin daya faru a yinin ranar,shi yasa har Nusrah ta bar gurin babu wanda ya sani a tsakanin su ukun,kamar ance ya juya inda take zaune yaga wayam,after he realized that Nusrah was not there,at the same time he felt his heart beat so fast,a hankali ya rufe idanunsa inwardly yake jin bai kyauta ba,silently sai ya fara addu’ar Allah yasa duk abunda zai faru ko yake faruwa da ita ya zama mai sauk’i,though Nusrah bata jima da barin parlor’n ba hakan yasa yaji shi kansa zaman gurin ya dame shi,a wayance yayi sallama da su Annie,without ya bari sun gane halin da ake ciki ya wuce bedroom d’insa.
On the side of Nusrah kuwa tana shiga bedroom d’in zaunawa tayi gefen bed,as she feels her heart heave slowly sai kuma ta zame ta kwanta,kuka take son yi ko za taji saukin abunda yake damunta but the tears do not pour out,da taji zuciyarta na neman tarwatsewa a dalilin damuwa ta d’auki wayarta a hankali ta shiga applications side ta bud’e alk’ur’ani,zuciyarta a raunane ta fara karanta suratul anbiya’a in a kind of sad voice,ta d’auki lokaci sosai tana karatun until she reaches the suratun noor,,idanunta da suka cika taf da sababbin hawaye ta lumshe,while k’asan ranta tana jero addu’o’i akan Allah ya sauk’ak’a mata damuwar da take ji a ranta,even though ta ji sauk’in damuwarta da kashi 80,but still tana ji a ranta ba wai damuwar da take ciki ne yasa sauran damuwarta bai gama gogewa ba,sai dan tana jin tsoron halin da mahaifinta yake ciki,after she had cried a sad’ad’e ta tashi ta shiga toilet,sai da ta fara yin wanka and then ta d’auro alwala,after ta gama y’an sabgoginta bata yarda ta fita ba ta kwanta saman bed had’e da rufe idanunta,duka ranar haka ta dunga jinta cikin fargaba da rashin tabbas har gari ya waye,but still bata fasa yiwa mahaifin nata addu’ah ba akan Allah ya kawo masa sauk’i cikin al’amuransa.
In the morning duka suna zaune a parlor Nusrah ta fito cikin shirinta,despite her efforts is to hide her worries but fuskarta kad’ai ka kalla za ka tabbatar she wasn’t in a good mood,Nuraz dake zaune yana pressing phone jin takun tafiya ya d’ago a hankali ya sauke idanunsa a kanta,his eyes that filled with suspicion ya sake tsareta da su ganin yadda take tafiya kamar ba ta so,suna had’a ido ya aika mata tambayar tana lafiya.!? Ta lumshe idanunta a hankali and signaled that she was fine,he did not take his eyes on her until yaga ta d’auke kai tana b’ata rai saboda kallon da yake aika mata,idanunsa yayi saurin janyewa daga kanta ya tura mata text,the sound of her phone causing her to look a hankali ta fara bin content d’in da kallo “Ba ki da lafiya madam” this is what he wrote,d’agowa tayi ta kalleshi da taga bai kalli inda take ba,tayi ajiyar zuciya kad’an ta tura masa “Who told u.!?” When he sees the message siririn tsaki ya saki ya tura mata “did i need someone to tells.!?” sake kallon inda yake tayi still taga bai kalleta ba,then she slowly turns to look at where Annie is ganin hankalinsu baya kansu tayi ajiyar zuciya ta amsa masa “If u haven’t been told how can u know.!?” D’agowa yayi ya tsaya kallonta,suna had’a ido yayi saurin rubuta mata “find me out of here,i need to talk to u” yana tura mata ya mik’e yayi hanyar fita,saurin binsa tayi da kallo kamar za tayi magana sai kuma ta fasa,ta dai rubuta masa “I have no place to follow u,me za ka fad’a min da ba za ka iya fad’a a nan ba.!?” Yana tsaye jikin realer sak’onta ya shigo masa,yana gama karantawa yayi shiru yana tunanin abunda ya kamata yayi,for about five minutes bai sake tura mata sak’o ba and bai yi tunanin komawa ciki ba,da taji shiru bai sake mata magana ba,sai tayi tunanin ko haushi yaji da yace ta zo tace a’a,jikinta a d’an sanyaye ta fara k’ok’arin kiransa,kiranta yana shiga yayi reject,ta sake kira ya kuma katsewa,haka suka dunga yi idan ta kira yayi reject da taga abun nasa ba mai k’arewa bane tsam ta mik’e ta nufi hanyar fita,Annie da lolly suka bita da ido suna murmusawa,kafin ta k’arasa fita Lolly cikin salon rad’a tace “Ni kam Adda gulmar yaran nan naki tana damuna fa,gaskiya ya kamata ki hanzarta aurar da su ko ma huta..” Dariya Annie tayi tace “Well, that’s all i have to say,amma yanzun duk ba wannan ba,when are we going to their home.!?” Lolly didn’t say anything tana tunani,later tayi ajiyar zuciya tace “Whenever u say Adda,i think it’s not a problem at all” Annie smiled and said “Well,let them come in sai muji lokacin daya dace muje can d’in ko?” Lolly tace “To Allah yasa su dawo da wuri.”
With his hands on the edge of the realer ya coge k’afarsa d’aya,yadda ya hade rai his face was as if he didn’t know how to laugh,kad’an ta kallesa a fili tana sakin murmushi ta furta “Ranka ya dad’e barka da hutawa” d’auke kai yayi gefe bai kulata ba,ta tab’e baki saboda dama ta san za’a yi hakan tace “Allah ya huci zuciyarka” nan ma dai bai ce komai ba,ta d’an jima a tsaye ganin ba shi da niyyar yin magana ta had’e rai tace “since u don’t want to see me let me go” tana fad’a ta juya kamar za ta koma,kallonta yayi ya tab’e baki bai ce komai ba,har ta kai entrance sai kuma ta tsaya,tana juyowa suka had’a ido da shi,ashe tun data juya ya gyara tsaiwarsa ya jingina bayansa da realer d’in,cak ta tsaya ganin irin kallon da yake mata tana had’e rai tace “Wannan kallon fa.!?” tab’e baki yayi yace “Me zan kalla.!?” Ta d’age shoulders tace “I don’t know.” yana lumshe idanunsa yace “really.!?” Silently she lean her back against the parlor’s door tana lumshe idanu,yana kallon yadda tayi yace “What’s going on.!?” She quickly looked at him and said “When.!?” He said “i said what’s wrong with u.!?” She uttered slowly “Nothing” yace “really.?” Ta gyad’a masa kai,girgiza kai yayi cikin takaici yace “Ok yayi kyau” yana fad’a ya juya yana danna wayarsa,shiru tayi tana kallonsa ita bata tafi ba kuma bata dawo inda yake ba,jin ta kasa tafiya ba tare da ya juyo ba yace “u can go since u have nothing to worry” a hankali ta sauke ajiyar zuciya before she turn to where he was and stand next to him,d’agowa yayi yana kallonta kafin yayi magana ta riga shi “Nifa ba wani abu nake nufi ba” d’auke kansa yayi silently yace “Nima babu abunda nake nufi” ta marairaice fuska tace “Amma to ai na fad’a maka babu komai” saurin tarar numfashinta yayi yace “Please ba sai kin fad’a ba,tunda bakya son fad’a a barshi kawai ya wuce” kallonsa ta tsaya yi na wani lokaci a hankali ta furta “So why are u angry.?” Yace “Akan me zan yi fushi.!?” Tace “Nima ai tambaya nayi” he ignored and continued to do what he was doing,ganin ba zai yi magana ba a hankali ta furta “I’m just scared” saurin kallonta yayi yana squeezing face kamar ba zai tambaya ba,ganin yadda fuskarta ta koma abun tausayi lokaci guda ya tura wayar a aljihu yace “Tsoron mene ne.!?” Hawaye taji sun fara cika mata idanu,tana kallonsa da wani irin yanayi trying to hold her tears back tace “I just don’t know,but i’m scared because i do not know what my father’s situation is,all i know is mommy bata jin tsoron Allah,and duk abunda taga damar yi ko don ganin babu wanda ya isa ya dakatar da ita za ta iya aikatawa” wani abu yaji ya fara bijiro masa a cikin zuciyarsa,slowly in a calm voice ya furta “Kada ki damu da duk abunda mutum zai aikata ai akwai Allah ko.!?” Ta gyad’a masa kai,yace “Ya kamata ki daina sa damuwa a ranki,abunda Allah yaso shi yake faruwa akan kowane bawa,addu’ah itace abunda yafi buk’ata,mu ci gaba da yi musu addu’ah ubangiji zai fitar da su daga cikin dukkan tsananin da suke ciki” jikinta ne ya d’anyi sanyi a hankali ta kai hannu ta goge hawayen da suka fara zubo mata,siririn tsaki taji ya saki yana fad’in “Kinga matsalar ki kenan,sai ana maganar arziki dake yanzun ki farawa mutane kuka,ke ko kunya ma bakya ji!” Kallonsa ta tsaya yi,ya harareta yace “What are u looking!?” Murmushi ta saki tana girgiza kai ta juya a hankali tana fad’in “Ni kam bari na tafi kafin Annie tace me nake yi a waje” murmushi yayi bai sake cewa komai ba sai dai shima ya biyo bayanta,suna shigowa Annie ta kallesu tana murmushi tace “Kai Yallab’ai sai yaushe za mu tafi ne!?” Yana sosa k’eya a hankali yace “Dama yanzun nake shirin cewa ya kamata mu tafi ko?” Lolly dake kallonsu tace “Uhn! Ka ji gulma mu kam dama ai ku muke jira,muji yaushe kuka tsara za mu tafi.!?” Annie dai bata sake cewa komai ba ta bar wajen,bata jima sosai ba ta sake fitowa za tayi magana ta gansu a zaune,da sauri ta tsaya tana fad’in “What are u doing again? Za ku tashi mu tafi ko kuwa.!?” Saurin mik’ewa suka yi kamar masu jira tayi magana suka fara k’ok’arin fita,da ido Annie ta bisu tana fad’in “Wato da kun shirya shak’iyanci yasa kuka zauna,dole dai sai an sa na yi magana” murmushi suka yi babu wanda yace komai a cikin su,itama murmushin tayi tana girgiza kai,daga nan suka yiwa Bareerah sallama and then left altogether.
Since suka bar gidan their conversation were all about what happened yesterday at k’ofar Na’isa,yanayin yadda al’amarin ya kasance har lokacin gani suke kamar almara,Nusrah kam tunda suka d’auki hanyar gidansu tayi shiru,banda addu’ah babu abunda take yi har sanda suka shiga cikin unguwar,yanayin yadda take bin ko ina da kallo kamar bak’uwa shi ne ya bawa Nuraz mamaki ya kalleta kad’an ta mirror,yadda fuskarta tayi kalar damuwa duk sai ta ba shi tausayi,suna tsayawa a bakin get d’in gidan duka suka fito,Nusrah ta yi mamaki da taga ya gane gidan ba tare daya tambayeta ba,bayan sun sallami mai taxi d’in daya kawo su,kai tsaye suka tasarma get d’in gidan,su Annie a gaba sai ita da shi da suke bin bayansu yana mata magana k’asa²,sun shigo cikin gidan kasancewar k’ofar a bud’e yake,mai gadi dake cikin d’akinsa jin an bud’e k’ofa ya lek’o da niyyar yin magana yana ganin manyan mutane ne bai tsaya tambayar gurin waye suka zo ba,sun dai gaisa da su ya koma ba tare daya damu ya san gurin waye suka zo ba ko waye suke nema ba,since they came in not only Nusrah even Annie was surprised by the changes,the whole house was renovated and remodeled,though babu abunda gidan yayi but duk an fashe shi an sabunta gininsa,suna k’arasowa entrance d’in parlor suka tsaya suka yi knocking,ak’alla sun d’auki mintuna sama da biyar kafin aka bud’e musu k’ofar,zuwa lokacin Yallab’ai tuni ya fara haurawa sama,bcos he hates jira,Binitta tana ganin fuskokinsu ta tsaya tunanin inda ta sansu,Annie tayi siririn ajiyar zuciya tana kallonta ta furta “hope they’re here.!” Binitta ta gyad’a mata kai and then ta basu hanya suka wuce zuwa ciki,kasancewar bata ga Nusrah ba har lokacin and ko yanzun ma itace k’arshen shigowa tana zuwa za ta wuce Binitta ta ware ido tana kallonta,bakinta har kyarma yake wajen furta sunanta,kamar wata mara gaskiya da sauri ta kamo hannunta suka yi waje jikinta sai rawa yake,Nusrah couldn’t speak until they stood in the garden tana kallon Binitta da wani irin damuwa ta furta “what happen Binitta.!?” Idanun Binitta suna tara kwalla ta kalleta cikin rawar murya tace “why did u go all for a while.!? Do u know how ur father situation is.!?” Gaban Nusrah yana fad’uwa ta rik’o hannun Binitta tana fad’in “What happened to my father.!? Tell me Binitta” hawaye suna zubowa daga idanun Binitta tace cikin hausarta da bata fita sosai “The story was long but give me ur number and address na gidan da kike zan zo wani ranar,and ka fad’awa Hajiya da kuka zo da shi,kuyi tafiya.. ku tafi kafin Aunty ya sani kun zo” Nusrah tana kallonta tace “saboda me za mu tafi.!? Gurin Abbanah ai muka zo ba gurinta ba” Binitta ta runtse idanunta tace “Idan har kin yarda da ni,ya kamata kuyi tafiya daga gidan nan,idan Aunty ya sani anything can happen” jikin Nusrah har tsuma yake tace “We won’t go until we have done what brought us here,duk abunda za tayi sai dai tayi but we will never leave this house” Binitta tace “Ni ba ina cewa kuyi tafiya bane i’m just afraid of what will happen” A tsawace Nusrah tace “Ke da Allah ki bari mu ganta duk abunda za tayi kada ta fasa tayi mana,waye yake jin tsoronta?” tana fad’a bata jira Binitta ta sake magana ba ta wuce a fusace ta barta a nan,jikin Binitta yana kyarma ta biyo ta tana kiranta,but Nusrah bata jira ba ta wuce da sauri,tana shiga cikin parlor’n lokacin ya yi dai² da sanda Abba’nta yake saukowa from the staircase side bayansa hamshak’iyar ce tana tafiya cikin isa da izza,kasa zaunawa Nusrah tayi ta kafesu da kallo,yadda Abba’nta ya rame abun tausayi duk ya tsotse kamar kud’in guzuri,mutum mai ji da dukiya,kyau da matsayi amma kallo d’aya za kayi masa ka tabbatar a firgice yake,kamar ance ya d’aga idanunsa jin magana k’asa² a cikin parlor yana kallon cikin parlor’n idanunsa suka sauka akan Nusrah dake tsaye ta kafe shi da wani irin kallon tausayi idanunta suna tara hawaye,her heart were all weakened in some kind of expression ta furta “Abbah!” Not only him even Hajiya was scared of seeing her,jikinsa yana rawa da wani irin expression a fuskarsa ya juya ya kalli Hajiyar ya sake juyawa yana kallonta,bakinsa har b’ari yake lokacin daya tabbatar ita ce a tsorace ya furta “Nusrah.!” Yana fad’a ya fara sakkowa da sauri,da sauri itama Nusrah ta nufi gurinsa kamar yadda yake yi,daf da za su rik’e juna Hajiyar ta kira sunan Abba’n da wata irin murya *”ABUBAKAR.!”*,cak ya tsaya a inda yake ya juya yana kallonta jikinsa na kyarma ya furta “Na’am Hajiya ta” fuskarta a mugun had’e tace “Zo nan” babu musu kamar wani gaula yace “To” tiryan-tiryan ya koma kusa da ita har yana yi kamar zai tsuguna a gabanta,yadda lamarin ya faru akan idanunsu ba k’aramin tsoratar da su yayi ba,Nusrah kuwa k’amewa tayi a gurin da Abba’nta ya barta tamkar gini,Hajiya tana kallonsu tana yatsina fuska cikin fad’a ta furta “Da ka tafi gurinsu ka san su ne.!?” Saurin girgiza mata kai yayi muryarsa tana rawa yace “A’a” ta harare shi tace “Ka san bana son munafurci ko.!? Za ka fad’a min ko a’a.!?” Ya sake girgiza mata kai yana fad’in “Wollahi Hajiya ban san su ba” tsaki tayi ta fara sakkowa tana tafiya,ya biyo bayanta kamar wani bodyguard d’inta har suka ratso cikin parlor’n,zaunawa tayi saman armchair tayi shirim,Abba’n Nusrah kuwa ya takure a gefe kamar ba gidansa ba,yana goye da hannayensa a baya,yana shirin yiwa su Annie magana ta banka masa hararar da dole yayi shiru ya sake komawa baya,Annie da Lolly banda kallon mamaki babu abunda suke jifansu da shi,shi kuma Abba’n abun tausayi tunda ya koma gefe yayi tsuru bai sake attempting yin magana ba sai binsu da kallo kawai yake yi,saurin mik’ewa Annie tayi tana kallonsu tace “Kunga ku tashi mu tafi,ina ganin babu buk’atar mu ci gaba da zama” duka kamar jira suke ta basu umarnin suka mik’e,wani mugun kallon da Nuraz ya aika mata yana girgiza kai sai da yasa ta taji tsoron sake kallon cikin idanunsa,inda Nusrah take Lolly ta matsa ta kamo hannunta,cikin sanyin murya ta furta “Yi hak’uri daughter muje kinji akwai Allah” sai lokacin wani irin kuka ya kwace mata tana toshe bakinta da duka hannayenta,da sauri Annie ta matso kusa da su tana fad’in “Haba daughter kada kiyi kuka mana,duk abunda yake faruwa kin manta Ubangiji yana kallo,duk abunda mutum zai yi kansa ya yiwa,ke dai ki tsarkake zuciyarki sannan kada ki zalunci kowa,duk abunda za ki aikata ki dunga tunawa cewa ubangiji yana kallon ki”,ai kamar Annie ta watsa mata narkakken dalma haka taji saukar kalamanta,though ba ita take kallo ba lokacin da tayi maganar but ta fahimci magana ta fad’a mai harshen damo,girgiza kai kad’ai tayi ba tare da ta tanka musu ba har suka yi nasarar janye Nusran suka bar parlor’n,Abba’n Nusrah dake tsaye yana kallon sun fita ya faki idon Hajiyar zai bi bayansu,har ya je bakin k’ofa ta kalle shi tana fad’in “Kai kuma munafuki da kake k’ok’arin fita ina za kaje.!?” Da sauri ya juyo yana kallonta jikinsa na rawa yake fad’in “Am.. Umm! Dama ai kin san zan fita ana jira na a office” harararsa tayi tace “Da wane munafuki ne yace ka tsaya baka tafi ba.!?” Hak’uri ya fara bata tayi tsaki tace “Will u come back or not.!?” Ya tsaya a gurin jikinsa sai kyarma yake saboda baya so ta gane nufinsa cikin dad’in baki yace “Haba Hajajju ina na isa nace bazan zo ba,but da kin yi hak’uri na je mun gama meeting,na fad’a miki harkar kasuwanci ne and za’a samu alkhairi sosai,kiyi hak’uri mana nasarar duk da za’a samu taki ce fa” tab’e baki tayi sai kuma ta furta “Shi kenan sai ka dawo” tana fad’in haka yayi mata murmushin yak’e and ya juya a hankali yana tafiya gudun kada yayi sauri tayi zargin wani abu daban.
As Annie walked out of the parlor,Nuraz dake cike taf da bak’in ciki ya dakata yana kallonsu yace “Annie just go i’ll come after u” yana fad’a yayi saurin juyawa zai koma,quickly Annie pauses and ask him “Where are u going.!?” Idanunsa masu cike da b’acin rai ya sauke akan Nusrah yace “Just go i’ll follow u” Annie ta girgiza kai tace “Ka ga bana son fitina,idan ka koma me za kayi musu.!?” Yace “Amma Annie” hannu ta d’aga masa tace “Kawai ka wuce muje,duk abunda mutum yayi kansa ya yiwa” ba don ya so ba haka ya wuce suka fita,sai dai duk da hakan yana jin ba zai iya hak’uri ba,dole ne ya dawo ya karantawa matar nan,a wajen suka tarar da mai taxi d’insu yana jiran fitowarsu,jikinsu duk a sanyaye suka fara shiga mota,Nusrah kam tafiya kawai take tana share hawaye da waiwayen gidan a haka har ta shiga ta zauna,mai taxi dake jiran su gama shiga ya tayar da motar su tafi yaji an bud’e get,ko da ganin sun gama shiga nan yayi saurin yiwa mota key yana k’ok’arin barin gurin drivern dake cikin motar data fito daga gidan da sauri ya d’aga masa hannu,tsayawa yayi kad’an har ya k’araso gurin da suke,back seat ya lek’a yana kallon fuskar Nusrah yace “dama Alhaji ne yace ayi muku magana” duka suka bi driver’n nasa da kallon mamaki,kafin suyi magana Abba’n Nusrah ya k’araso gurin jikinsa har tsuma yake yi yana tafiya yana waiwaye,babu wanda yayi magana a cikinsu duka suka bud’e mota suka fito,suna binsa da kallon tausayi da jiran abunda zai fad’a da yasa aka tsayar da su,bawan Allah yanayin da yaga fuskokinsu duk sai ya shiga damuwa muryarsa tana rawa yake basu hak’uri akan abunda ya faru,Annie dake kallon Nuraz da yayi wani irin tsaiwa yana kallon mutumin da wani irin yanayi mai tattare da jin haushinsa tayi saurin yin magana “u do not worry about what happened Alhaji,idan zaman Nusrah ne a gidan nan matsalar matarka,we will take her back in Allah ya yarda ba zamu gagara bata kulawa ba,sai dai shawarar da zan baka ka dage da addu’ah” tana gama fad’a masa ta juya kansu tace “Ku shiga mota mu tafi” kamar masu jiran umarninta duka suka shiga mota,har za ta wuce ta waiwayo tana fad’in “Daga nan zuwa duk lokacin da kaji kana son ganin y’arka,this is the number u can find us” tana fad’a ta mik’a masa d’an k’aramin complementary card d’in data zaro a jaka,kai kad’ai ya iya gyad’awa ya karb’a,kamar wani soko haka ya bisu da ido har suka bar wajen bai iya cewa wani abu ba.
Since suka baro gidan no one spoke again saboda yadda suke jin zuciyoyinsu a cunkushe da damuwa,motar su tana yin parking a bakin get suka fice Nuraz ya tsaya ya sallami mai taxi d’in and then ya biyo bayansu,a bakin entrance ya tarar da Nusrah tsaye saman varenda,da mamakin abunda take yi a fuskarsa yake binta da kallo har ya k’araso,yana shirin yin magana ya jiyo k’arar horn juyawa yayi kad’an,fitowar mai gadinsu yasa shi binsa da kallo har sanda ya gama bud’e get,hankalinsa a gurin yana kallon manyan Jeep d’in dake tsaye ta waje da mamaki har sanda suka jero ciki suka yi parking a harabar gidan…..
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 35.
#Fᴏʀᴛᴜɪᴛᴏᴜꜱ
Manyan motocin da suka parker a harabar gidan suka bi da kallo,even though they were new but d’aya daga ciki kana kallo za ka gane ba’a tab’a hawanta ba until today,duba da yadda take shek’i and its seats are all covered,daga Nuraz har Nusrah kamar wad’anda aka sassak’a haka suka bi motocin da kallon mamaki,drivern dake cikin had’ad’d’iyar sabuwar motar brand new toyota k’irar landcruiser prado TX ya fara fitowa da sauri tare da clark dake gaba kusa da shi,a tare suka nufi d’ayar motar dake gefe suka bud’e ta duka side biyu,Baba ne ya fara fitowa ta gefe d’aya sannan Rafeek ya fito ta d’ayan side,Nuraz dake tsaye yana jira yaga waye zai fito yayi saurin bud’e ido looking at them in amazemen har suka k’araso inda yake tsaye he couldn’t make any movement,Nusrah kuwa didn’t seem to wait for them tuni ta silale ta bar wajen,Baba’s face with a kind of smile ya dafa shoulder d’in Nuraz yana fad’in “Kai Yallab’ai babu magana.!?” With a sigh of relief he kept his face smiling and welcomed them,a taren kuma suka nufi hanyar shiga gidan.
Shigowar Nusrah ne yasa Annie dake tsaye tana jiran ganin ta inda za ta b’illo kiranta,jikinta a sanyaye take d’aga k’afafunta har ta isa inda suke yayin da the tears she has been trying to put back on have begun to flow,duk da al’amarin daya faru babu jimawa yana damun zuciyoyinsu but ganin hawayenta ya sake tayar musu da hankali jikinsu ya sake yin sanyi saboda tausayin halin da take ciki,lolly na kallonta with a kind of tausayinta a zuciyarta take girgiza kai tana fad’in “Don’t cry Angel please.! Wannan itace k’addarar mu,a duk lokacin da aka ce k’addara ki sani a servant is not enough to change what ever Allah has decreed against him,idan Allah ya so one day the story will repeat it self,but ki daina damuwa kinji muma muna jin babu dad’i” fashewa ta k’arasa yi da kuka kafin ta k’arasa kusa da Annie ta durk’ushe a gurin,hannayenta duka ta rufe fuskarta da su as she felt her heart hurt again,muryarta na season take fad’in “Astagfirullah wa’atubu ilaik..! Allahumma ajirniy fiiy musibatiiy wa’aklufniiy khairan minha..” Not only Lolly dake zaune even Annie ganin yadda take yi sai data karyar musu da zuciya,da sauri ta k’araso ta rik’eta a jikinta tana rarrashinta da yi mata nasiha mai shiga jiki,it didn’t take long su Nuraz suka shigo cikin gidan,idanunsa suna sauka akan Nusrah jikinsa ya bashi akwai matsala,but ganin tare suke da Baba da Rafeek sai bai ce komai ba har suka zauna,da mamaki sosai a fuskokinsu suke kallon Baba da Rafeek,Nusrah dake jikin Annie jin sun shigo da sauri ta goge hawayenta bayan ta gaisar da su ta wuce bedroom jikinta a sanyaye,da ido Baba ya bita har ta bar wajen kafin ya juyo da hankalinsa kan Annie fuskarsa d’auke da tambayoyi ya kira sunanta “Maryam.!” Annie tayi ajiyar zuciya tana sunkuyar da kai ta amsa,Baba ya kalleta ya sake kallon lolly zai yi magana Nuraz ya tashi yabi bayan Nusrah,Baba ya sake bin Nuraz da kallo,bayan ya dawo da hankalinsa kansu yace “Where did u get that girl.!? Or.!?” Before he had finished speaking,Annie began to tell him how they had met Nusrah,jikin baba a sanyaye bayan ya gama jin labarinta ya girgiza kai yana fad’in “Ya Allah ka yafe mana,ba don halinmu ba.”
Durk’ushe a k’asa Nuraz ya tarar da ita ta zazzage jakarta tana hawaye tana duddubawa as he looked at her the signs assured him that she was looking for something,he continue to stand in the doorway until yaga ta birkito k’wayoyin medications tana ballewa da watsawa a bakinta,yayi still yana kallonta har sanda ta gama,slowly as she began to bend her head back tana lumshe idanunta da har lokacin basu daina tsiyayar da hawaye ba,kuka ne take yi in slow motion sam ba’a jin sauti,sai daya jera sauke ajiyar zuciya kafin ya fara takowa zuwa inda take,har ya k’araso kusa da ita bata sani ba shima bai yi magana ba ya nufi inda ta zazzage jakar ya tsuguna a hankali ya kai hannu kan magungunan ya fara tsintowa yana dubawa,pain relievers ne irin su aspirin,thrombolytics wanda akan iya kiransa da (clotbusters),sai antiplatelet agents,morphine,nitroglycerin,beta blockers,these medications help relax ur heart muscle,slow ur heartbeat and decrease blood pressure,making ur heart’s job easier,beta blockers can limit the amount of heart muscle damage and prevent future heart attacks.
Ido ya zaro bayan ya gama dubawa zuciyarsa na skipping yake tambayarta “Baby what are u doing with that.!?” Saurin kallonsa tayi with her red eyes jin maganarsa a daf da ita,without saying anything ta mayar da idanunta ta kulle,kallonta yayi jin bata ce komai ba yana nuna mata maganin dake hannunsa yace “I’m asking u,kin san maganin mene ne wannan.!?” She nodded without bothering to talk to him,yana sake tsareta da idanunsa yace “Are u sure kin san na mene ne.?” Ta d’age masa gitarta d’aya because of how she felt herself idan tayi kwakwkwaran motsi,lumshe idanunsa yayi a hankali ya furta “Ok! Tell me amfanin me suke yi miki.!?” Slowly ta nuna masa saitin zuciyarta da hannunta,ido ya zaro yana fad’in “What!??” She slowly opened her eyes to look at him with amazement,as if he scared to ask what she mean ya furta “u mean u have a heart attack.!?” She nodded her head as he could understand and then ta mayar da idanunta da suka yi wani irin ja ta kulle,”Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un.!” Was the first word that came out of his mouth had’e da dafe forehead d’insa,sun d’auki tsayin lokaci shiru ba tare da wani cikinsu ya sake yin magana ba,on the side of Nuraz he was overwhelmed by the turmoil she find her self,while Nusrah kuwa tarin damuwa yasa ko motsi bata son yi,bayan dogon lokacin da suka d’auka yana sauke ajiyar zuciya ya fara tambayarta since she was suffering from the disease,a nan ne ta sanar masa tun kafin ta had’u da su,at the time that she’s with mommy after her Mom’s death,but ko can bayan ma ciwon bai yi tsanani ba sai yanzun,jikinsa duk ya yi wani irin sanyi yayin da ya dunga bawa kansa laifin,bayan ya gama jin abunda ta fad’a duk da ya so ta bashi labarin abunda ya faru tsakaninta da Mommyn,aka yi knocking door d’in Nuraz dake aikin kallonta da tausayinta ya daure murya a shak’e yace “shigo” Bareerah dake tsaye wajen ta turo k’ofar ta shigo,tana kallon yadda suka zauna parallel tace “Annie tana kiran ku” amsawa yayi da suna zuwa,bayan fitarta daga d’akin a sanyaye ya mik’e yana fad’in “ki kwanta ki huta,bari naje” saurin kallonsa tayi cike da k’arfin hali ta furta “No.! Bari na taso muje” saurin juyowa yayi yana kallonta yace “Where are u going.!?” Tana calming kanta tace “Please let’s go,naga ai babu wanda ya sani” yana d’age gira yace “Really.!?” Ta gyad’a masa kai,carefully ya tsaya kallonta kafin yace “Ok.!”,a tare suka fito yana gaba tana binsa a baya har suka fito parlor’n inda suka tarar da su Annie sun yi jigum²,jiki babu kuzari suka nemi guri suka zauna while Lolly tana k’ok’arin barin gurin a fusace,Annie tana kallonta take fad’in “dama kin sawa ranki hak’uri,duk fa wannan abun da kike yi ni dai na san..” Bata k’arasa ba Lolly ta juyo tana marairaicewa da had’e hannayenta guri d’aya alamar rok’o ta furta “Please Adda.! Dan Allah”,fasa k’arasawa Annie tayi tana fad’in “I was quiet since u know i was telling the truth”,angrily she said “Uhn!” Without saying much she turned and sat down tana girgiza kai,daga Nuraz har Nusrah y’an kallo suka zama,bayan lolly ta zauna tana ta faman kumburi Annie ta juya gefen da yake zaune tana mik’a masa car key,kallon rashin fahimta yayi mata kafin ya tambaya “Annie what am i going to do with the key.!?” She moaned and said “Well, I don’t know,mahaifinka yace a baka” had’e rai ya fara k’ok’arin yi cikin b’acin rai ya furta “ni Annie na ce masa ina buk’atar mota ne.!?” Annie dake kallonsa tana had’e rai cikin fad’a tace “how do i know.!? Ka ga zo ka karb’a ni ba dani za kuyi wannan shirmen ba,shi ya gama rok’o kai kuma za ka k’ara min takaici” gimtse fuskarsa yayi yana fad’in “ni Annie ki barshi a gurinki babu amfanin da zai yi min,ni da zan koma ina zan tsaya wani karb’ar motarsa.!? An fad’a masa ina buk’ata ne.!?” Mik’ewa tayi a gurin ta ajiye masa tana fad’in “Za ka iya d’auka ka mayar masa tunda nima bance ya baka ba,amma ka sani idan naji ko na gani ka yi masa abunda ba shi kenan ba ni da kai ne” tana fad’a ta wuce ta barsu a parlor’n,lolly tana tab’e baki ta furta “Allah ya kyauta” daga haka bata kuma magana ba ta bar musu parlor’n itama,tunda ya rage su biyu Nusrah take kallonsa fuskarta d’auke da damuwoyi,like someone whose life had gone wrong ya mik’e ya nufi bedroom d’in Annie with the key she left behind.
*2 days later…*
Sanye take da train suit riga da wando na gucci with a p-cap,and her legs were wrapped in a black and white women’s fashion sneakers,,since he had set his eyes on her ya kasa janyewa har ta kusa k’arasowa inda yake,da yaga za ta wuce bata yi masa magana ba da sauri yasa hannu ya rik’o gefen rigarta,a firgice ta waiwayo tana ganinsa ta saki siririn ajiyar zuciya da fad’in “U scared me” tab’e baki yayi kad’an yana kallonta yace “Ina za kije ne a haka kike sauri.!?”,squeezing fuskarta tayi tana fad’in “zan d’an je morning exercise ne”,yana zaro ido ya furta “a haka za ki fita.!?” Tana duba jikinta take tambayarsa “da akwai laifi idan naje a haka.!?” Kallonta ya tsaya na wani lokaci yana had’e rai ya furta “Nop” not waiting too long ya barta a wajen in a fit of anger,since taga yanayin fuskarsa ya sauya ta sha jinin jikinta,yana barin wajen instead of tayi abunda ya fito da ita slowly ta juyo and heading back into the house,kusan a tare suka shigo Annie da suke magana akan matsalar Abba’nta ganin ta shigo suka bita da kallo,bcos babu jimawa ya wuce rai a b’ace ita kuma ta shigo jiki babu kuzari,za ta wuce bedroom Lolly ta kirata,she came back to where they were idanun Lolly a kanta take tambayarta “Angel why did u come back.!?” Murmushin yak’e tayi tana kad’a kai da k’irk’iro abunda za ta fad’a,suna kallonta Lollyn ta furta “Ko dai Habibiiy ne yasa kika dawo.!?” Kai ta sake girgizawa tana neman gurin zama da cire bluetooth dake kunnenta take fad’in “A’a Aunty nice dai naji na fasa zuwa”,kallon juna suka yi cike da rashin gamsuwa,lokacin shi kuma ya sawo kai cikin parlor’n yana fitowa daga bedroom d’insa yaji ta fad’i hakan,suna had’a ido da ita ya d’auke kai,girgiza kai Lolly tayi tana fad’in “Allah yasa haka ne abunda kika fad’a”,kai ta sunkuyar k’asa tana wasa da wayarta,Annie couldn’t speak to them except from the way yake had’e rai ta fahimci shi ne ya hanata fita,”Allah ya kyauta” they heard her say it su duka ukun suka kalleta,ba tare data damu da kallon da suke mata ba ta furta “Amm! Ni kam dama ina so muyi magana tun waccan ranar” sake kafeta suka yi da kallo kamar ba za su daina ba,tana kallonsu d’aya bayan d’aya ta furta “Akan matsalar ku ne daughter ke da mahaifinki” her body was frozen to hear her father mention but she says nothing,a nan taji Annien tana fad’in “Ina ganin kamar lokaci yayi daya kamata ace mun sake mik’ewa tsaye wajen ganin munyi yak’i da wannan hatsabibiyar matar,saboda ina tunanin kamata yayi ace tun wancan lokacin mun tuntub’i Malam d’in munji ko Allah zaisa a dace tunda aikin su ne,kuma ko a wancan lokacin ma idan baku manta ba ta dalilinsa ne muka samu nasara,idan Allah yasa an dace sai kuga munyi nasarar yak’i da wannan matsalar ko kuwa yaya kuke gani.!?” Tana yin maganar hankalin Nuraz ya koma kai shima,nan duka suka yi na’am da shawararta,as they knew which Malam she meant sai basu d’auki dogon lokaci suna tattaunawar ba,after she found they all answered that it should be tested suka ajiye maganar zuwa yamma idan Allah ya nufa za su gwada zuwa Yakasai su tuntub’i malam d’in suji.
Kamar yadda suka yi shawaran zuwan,in the evening after asr prayers they came out in a jeep that Rafeek owned by Nuraz 2 days ealier a cewarsa bai kamata ace sai suna fita suna hawa abun hawan titi ba,Nusrah dake gefensa sai addu’ah take yi Allah yasa su yi nasara,har suka shigo cikin unguwar ita dai sai mamakin kaifin basirar da Allah ya yiwa Nuraz d’in take yi,a iya tunaninta da sanin da tayi masa tsayin shekaru hud’u tana tunanin yadda ake yi baya saurin manta abu,if he knows it is difficult to forget or to ask about it again,she is in such a state of mind bata ankara ba sai ji tayi sun tsaya,a hankali ta sauke ajiyar zuciya before tayi removing seatbelt from her body (ni da nake gefe nace abunku da wad’anda suke wata duniyar suke kuma bin doka),kai tsaye suke takawa daga inda yayi parking d’in suka fara gangarawa da k’afa har suka iso k’ofar gidan Malam d’in,kasancewar yamma basu tarar da mutane ba sai dai almajiransa dake karatu a k’atuwar rumfar dake k’ofar gidan,bayan an yi musu iso they find him sitting on the pray mat,since they come in and find him charmingly saying “Maraba da bak’in turawa” Annie da Nuraz suka yi murmushi,yanayin yadda yake yi har yana tsokanar Nuraz lamarin ya sake d’aurewa Nusrah kai,ta tafi tunani da tambayar kanta “Dama suna zuwa ne bayan mun tafi.!?” Rashin samun wanda zai bata amsa yasa dole ta kasa kunne a gurin,bayan an gama gaisawa Malam d’in yana kallon Annie yake fad’in “D’azun muna waya kin fara sanar da ni maganar,sai kuma kika ce za ku zo shin me yake faruwa.!?” As she flex her leg’s and then began to explain him as their eyes could see,Malam dake saurarenta bai ce komai ba har ta dasa aya sannan ya d’ago yana fad’in “Tabbas wannan aikin bak’in sihiri ne,amma idan Allah ya so kuma ya ara mana rai za muyi k’ok’arin da za mu iya mu lalata shirinta,Allah ya bamu aron lokaci” They answered faithfully,Malam ya waiwaya gefensa sannan ya waiwayo yana fad’in “ina ganin yanzun abunda yafi dacewa muyi shi ne za mu fara da yin saukar alk’ur’ani,sannan akwai ruwa da za’a karanta ayatus-sihr a ciki,da sauran wasu magunguna da zai dunga amfani da su zuwa nan da wani lokaci muga abunda Allah zai yi,idan Allah ya so yayi amfani da su kuma ya dage da addu’o’i yana yin azkarus’sabah wal-masa’a in Allah ya yarda komai zai zama tarihi” Annie ta numfasa tace “Allah ya amince”,Nusrah ce ta d’an kalli Nuraz k’asa² tace “To amma mu da ba ganinsa za muna yi ba a ina ne za mu bashi maganin.!?” Shiru ya d’anyi a ransa ya furta “Of course wannan ma abun dubawa ne”,Annie ya kalla ya furta “Annie” ta d’ago tana kallonsa silently ya furta “But we need to think about how to get him har mu bashi magungunan ko.?” Murmushi kawai tayi tana fad’in “If God permits all this will not be the problem” babu wanda ya sake yin magana a tsakaninsu,a haka har suka tashi tafiya inda a nan Malam d’in yake sanar da su zuwa gobe sai a zo a karb’i magungunan,after sun yi masa godiya and they would occasionally say good-bye to him,Annie tayi masa alkhairi kamar yadda ta saba though ta jima ba ta k’asar but tana yi masa aike ta hannun wacce ta had’a su,kuma lokaci-lokaci suna gaisawa a waya shi yasa duk da basa nan suka saba da shi sosai,shima kuma bai manta su ba.
Tun bayan da suka baro gurin Malam suke tunanin ta yadda Annie take zaton za suga Abba’n Nusrah and to carry out their duties without any problems,but they can’t find any solution har suka dawo gida,,washe gari kuma kamar yadda Malam d’in ya fad’a da yamma Nuraz da Nusran suka je karb’o magungunan,duk yadda za ayi amfani da su he explained to them kafin suka karb’o,by then they returned to tell Annie the same way Malam d’in ya fad’a musu k’aidar amfani da maganin da zai kasance ruwan shansa a ko wane lokaci,Annie was silent and thought,Nusrah that sits by the side abun duniya ya taru ya mata yawa,a sad’ad’e ta d’ago tana kallonsu silently tace “Annie shall i try to go to my father’s office.!?” Saurin kallonta suka yi with desire to make them more aware of her words,she nodded and said “Since we don’t really go there to see him,i wonder if the office will be.?” Annie dake kallonta didn’t know when smile yayi escaping mata,har sauri take ta furta “Well,my daughter u make the right decision,kuma nima na fi gasgata wannan hanyar,tunanin da nake yi kenan ko dai ba za mu dunga ganinsa ba akan lokaci,this is the way i think we can find the problem”,Lolly dake gefe tana sakin murmushi tana kallon Nusrah tace “kuma Angle ke ya kamata kuje ku kai masa,saboda haka sai ku fara shiryawa ku san dabarar da za kuyi masa kada yak’i karb’a” Nusrah dake jin farin ciki ta wani gefen na zuciyarta tayi saurin amsawa cikin walwala,Annie tayi murmushi itama ganin lokaci guda Nusran ta fara dawowa cikin walwalarta tace “Daughter do u know where his office is.!?” Ta gyad’a kai cikin wani yanayin farin ciki tace “Ehh! Da muna zuwa da Abbah,kafin Mammana ta rasu” jikinsu a d’an sanyaye suka furta “Allah sarki,Allah yayi mata rahama”,cikin yanayin farin ciki da su kansu suka manta rabon su da zama kamar haka suka ci gaba da kasancewa a ranar har sai da dare ya raba kafin kowannensu ya nufi d’akin baccinsa.
As it is common to say “da sanyin safiya ake kama fara” haka ce ta faru a gefen wannan family,a washe garin at about 10:00am Nusrah da tun kafin lokacin take jiran taji ya ce tazo su tafi ta sake fitowa parlor as she sat for countless hours,ganin bai fito ba har lokacin ta gaji da zaman ta kirashi,yana kwance saman bed yana bacci kiranta ya shigo,yana bud’e idonsa ganin ita take kiransa ya saki murmushi,yana shafa sumar kansa data kwanto saman goshinsa carefully yayi detaching spread that he covered half of his body and then ya ajiye k’afafunsa into a custom adjustable velcro slides slippers daya fito daga company puma ya nufi hanyar fita,like a demon he found her sitting alone in the parlor duk da ya san za’a rina wai an saci zanin mahaukaciya,but yadda ta zauna shiru ta buga tagumi da duka hannayenta biyu abun sai daya so ya bashi dariya,ci gaba yayi da takowa har ya tsaya a gabanta bata sani ba sai daya janye hannunta daga tagumin da tayi da sauri ta kalleshi,ganin daga shi sai sleeveless da short tayi saurin rufe idonta gabanta sai dokawa yake,ita dai tun da take da shi bai fi sau biyu ta tab’a ganinsa a hakan ba,sai ko yau da zai iya zama na uku,murmushi yayi shi ko kula da abunda take yi bai yi ba ya fara magana “Saurin mene ne kike yi haka,tun kafin na tashi har kin gama shiryawa,k’asar za ki bari ne kike gaggawa.!?” She did not pay any attention on him bare ta amsa shi,ganin haka ya tab’e baki as he watched her ya juya ya bar gurin yana fad’in “sai ki jira na shirya mu tafi” ita dai har sannan bata yi yunk’urin yi masa magana ba har ya bar parlor’n yana tafiya ta bar gurin itama gudun kada ya sake dawo mata a yadda ya fito yanzun.
In just 30 minutes he finishes packing in his favorite outfit,men plaids dress waistcoat double-breasted vest mai launin orange check,takalmin k’afarsa k’irar billionaire couture apricot suede loafers bak’i,since he came out after she make a look at him for the beauty he had ta tsinci kanta da kasa janye idanunta akansa,he continues walk around and adjusting the watch’s hold on his wrists,yana d’agowa da niyyar yayi magana yaga ta d’auke kai gefe tana kumburi,after his warm smile releases and shaking his head ya k’araso gabanta,though since he came out he just realized she was looking at him amma bai nuna mata ba saboda yasan za ayi hakan,bayan ya k’araso inda take a hankali ya furta “Ya ne baby.!?” Tab’e baki tayi tana harararsa tace “Isn’t that nice” He just smiled and nodded ya furta “Ok! Let’s go” babu musu ta mik’e tana tafiya tana mitar ya barta tana jiransa,bai kulata ba har sanda suka yi sallama da su Annie suka tafi,a hanya tunda suka taho bata kula shi ba,he also kept her quiet and listen to his cool music in exchange for there silence,yana driving yana bin abunsa har suka k’araso bakin C.B.N (central bank of Nigeria),yana kallonta da mamaki yake tambayarta “Right here Abba works.!?” Ta gyad’a masa kai,yana bin gurin da kallo ya furta “Lallai dole su yi kamanceceniya ta wani gurin”,saurin kallonsa tayi tana tambayarsa “Su waye.?” Saurin kallonta yayi as he was not clearly aware yayi maganar ne a fili,slowly ya lumshe idonsa yana fad’in “Nothing” daga haka suka fice suka nufi entrance da zai kaisu cikin bank d’in.
At the office of Abba’n Nusrah kuwa,as if he’s in a dream yana zaune da waya a kunnensa yana magana his eyes fixed on the large plasma screen dake office d’in,a d’an tsorace ya zubawa hoton camera d’in da yake d’auko can wajen bank d’in ido zuciyarsa cike da rud’anin da gaske su yake gani ko dai kama ne? While a hankali kuma yana ci gaba da bin cameras d’in duk data nuna masa hoton lokacin da suke tahowa da kallo,har zuwa sanda aka yi knocking door d’in office d’insa where he could see them standing outside,a sad’ad’e kamar wani mara gaskiya ya furta “come in”,a tare suka tura k’ofan suka shiga,idanunsa suna sauka kan Nusrah ya zabura ya mik’e tsaye yana…..
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*In memory of my father 😢 Allahummagfirhu allahummarhamhu.👏*
*No gift in the world can match a wonderful brothers like u,u’ve been the pillar of support for our family and today we wish to thank all of u for the same..Have a super successful year ahead brothers. JANAMDIN MUBARAK!* 🎊🎉
*@Muhammad Bello Muhammad (Yah D’an yaro)*
*Sulaiman Muhammad Usman (Yah Walee),and*
*Abubakar Muhammad Usman (Sadeeq)*
*Via with it dude’s ban samu na yi editing ba..*
Pᴀɢᴇ 36.
#Bʟᴀᴄᴋ ᴍᴀɢɪᴄ
Yana nunata da hannu yake furta “Nusrah.!” She was looking at him in spite of her heart full of fear that he would chase them away,her eyes almost as oily as tears filled ta daure tana rufe bakinta all because kada kukanta ya fito ta furta “Abbah.!” Jikinsa a sanyaye yana kallonta with some kind of warmth a zuciyarsa ya fara k’ok’arin tahowa inda take,Nusrah dake tsaye ji tayi k’afafunta sun hard’e ta kasa motsawa,banda tarin tsoron abunda zai biyo baya babu abunda ke ranta,ba ta son tayi yunk’urin yin wani abu ya zama an sake samun akasi,a yadda zuciyarta tayi rauni ta san za ta iya bugawa nan take,har ya k’araso inda take tsaye tana rangaji bata daina kallonsa ba,Abbah kam yana zuwa inda take bai jira ya sake yin magana ba ya rungume ta,jinta clings to her father’s body take taji ta kasa controlling kanta ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya,banda ajiyar zuciya babu abunda Abba’n nata yake yi yana shafa bayanta cikin sigar lallashi,Yallab’ai Nuraz ganin abun nasu nayi ne a hankali ya fara takawa ya nemawa kansa gurin zama saman armchairs dake gefe d’aya yana sauraren su gama shauk’in ganin junan,bayan wani lokaci da suka kasance a tsaye Abbah da kansa yaja hannunta suka nufi inda Nuraz yake zaune,sun gaisa da Abba’nta fuskarsa babu yabo bare fallasa,bcos in most cases his condition is not fully understood sai dai kawai ka ganshi kadaran kadaham,Abba’nta yana kallonsa bcos ya gane shi ya fara basu hak’uri akan abunda ya faru wancan ranar da suka je,and shi kansa abunda ya faru bai masa dad’i ba,by then sai yanzun ne ya fara tuhumar kansa akan wasu abubuwa da suke faruwa da rayuwarsa,cikin k’ank’anin lokaci komai na rayuwarsa yake neman lalacewa,Nuraz didn’t say anything to him until suka zauna kusa da shi,Nusrah da tana k’ank’ame da shi she is so accustomed to feels that they could remain so forever,jikin Abba’n a sanyaye as she was happy to see him yake tambaya “Baby daga ina kuke ne.!? Or did u just came to see me.!?” Har ta fara girgiza kai za tace a’a suka had’a da ido da Nuraz,yanayin kallon da yayi mata made her realize what he meant,da sauri ta d’aga masa kai tana fad’in “Ehh! Abba gaishe ka kawai muka zo” yana yin murmushi yace “Aikuwa na ji dad’i sosai” murmushi Nusrah tayi kafin tace “Abbah.!” Yana kallonta yace “Ya akayi Nusrah.!? Ko kina da wani damuwa ne.!?” She was completely surprised by the question,looking at him with a look of shock on her face ta girgiza kai tace “A’a Abbah i have no more problem than seeing u” jikinsa ya d’anyi sanyi kad’an jin furucinta sai dai bai ce komai ba ya fara tunanin maganarta,a hankali Nusran ganin yayi shiru ta fara masa hira tana bashi labarin karatunta,da yadda take zaune a gurin mutanen da suka taimaka mata,abban yayi shiru looking at her thoughtfully,Nusrah ta kula baya cewa komai sai ta koma yi masa tambayoyi akan abunda ya shafi rayuwarsa da bata gidan cikin sigar kamar tana bashi labari because he was quiet a times and forgetting of what he was doing,ko idan ya fara magana da ita sai ya d’auko mata wani zancen daban ba wanda suke yi ba,sun jima sosai a office d’in Abba’n nata a nan suka yi lunch tare da shi,da yake sun taho da abincin daga gida and ya sha magungunan karya sihiri,bayan sun tabbatar ya ci ya k’oshi ganin yamma ya fara neman yi musu suka tashi tafiya,after sun yi sallama da shi Abba himself accompanied them to the parking area sai godiya yake musu da ziyarar da suka kawo masa,suna tsaye bakin mota Nusrah ta d’an kalli Nuraz ganin bai yi maganar maganin ba,a fakaice tace “D’ayan sak’on fa.!?” Bai kalleta ba ya wuce ya barsu a nan,da kallo ta bishi hankalinta a d’an tashe but she didn’t try to talk again until taga yana k’ok’arin bud’e backseat sannan hankalinta ya kwanta,duka kayan ya fito da su yana kallon Abba’n a dake ya furta “Amm! Abbah wannan sak’o ne aka ce mu kawo maka” yana kallon kayan yace “Toh,inji waye.!?” Nusrah dake rik’e da hannunsa tace “Abbah Mammansa ce taje Saudiyya umrah shi ne ta taho da zamzam da yawa,to shi ne da nace zan zo gaisheka tace a kawo maka wannan,su kuma wad’annan scent’s ne suma tsaraba ne sai kuma wannan.” Kallon da Nuraz yake mata da mamakin abunda take fad’a yasa ta kasa k’arasawa,yana jinjina kai yace “Ci gaba mana” shiru tayi bata ce komai ba Abbah addressed them both with satisfaction yace “Well,idan kun koma kuce na gode sosai,Allah ya saka da alkhairi”,Nusrah tace “Toh Abbah mun tafi” he continue praying them to return safely daga nan suka shiga mota,har za su tafi ya tsayar da Nuraz ya karb’i number sa,Nusrah dake kallonsa tana jin dad’in yadda suka tarar da shi ba kamar lokacin daya koreta daga gida ba tace “Abbah!” Yana kallonta da murmushi a fuskarsa yace “what happen baby.!?” Tayi murmushi tace “Shi kenan idan muka koma zan kira ka sai na fad’a maka” yayi murmushi shima,so they left him standing there yana waving musu hannu,Nusrah tana kallonsa ta mirror da wani irin murmushi akan fuskarta daya kasa gogewa ta lumshe idanunta tana kwantar da bayanta a jikin seat,muryarta a can k’asa ta furta “Alhamdulillah alaa kulli halin.!” Juyowa Nuraz yayi ya d’an kalleta yana maida hankali akan driving ya furta “Professor” saurin bud’e ido tayi tana kallonsa tana squeezing face tace “what’s that.!?” Bai kalleta ba yace “ina ruwanki ko dake nake.!?” Tab’e baki tayi ta juya tana kallon gefe tace “Nima ai bance da ni kake ba”,daga haka duk babu wanda ya sake magana a cikinsu har suka shigo gida,yana yin parking ta bud’e motar ta fita,har ta wuce za ta tafi yana rufe motar yace “Who will pick up the belongings u left!?” She turns around and says nothing at all ta bud’e back seat ta d’auko basket da warmers suke ciki ta nufi cikin gida.
A parlor suka tarar da su Annie,tana shigowa da fara’ar ta tayi sallama,suna amsawa duka suka kalleta not only Lolly dake kallon basket d’in hannunta ta furta “Alhamdulillah.!” Saurin ajiye kwandon tayi ta nufi inda suke tsabar farin ciki hak’oranta sun kasa rufewa,Annie ma dai murmushi ta saki tana fad’in “Masha Allah” as she began to tell them yadda suka yi da Abba’n nata Nuraz ya shigo,ya bita da kallo ganin sai zumud’i take wajen bada labarin,Lolly tace “Don’t u all suffer?” Tace “Ehh Aunty,da muka je ya ci abincin,su kuma sauran kayan da zamu taho muka ba shi ya karb’a” Annie tace “Allah yasa yayi amfani da su” Nusrah tace “Annie in Allah ya yarda zai yi,zan kirasa ma anjima” Duka suka yi murmushi Lolly tace “Allah yasa”,hirar ranar duka idan Nusrah ta motsa she continued talking to her dad until garin Allah ya waye,tun daga wannan ranar kullum sai ya zama daga gidan Annie za ta sa a shirya masa healthy lunch,idan an gama a zuba maganin a ciki su kuma su d’auka su kai masa,within a period of time suka fara ganin nasara,on the other hand kuma always Annie was available on the phone tana notifying Malam of any change taga an samu kamar yadda yace duk canjin da suka gani a dunga sanar da shi.
In less than 2 weeks many things happened,ciki kuwa harda fara warwarewar black magic da matar Abba’n Nusrah take tufkawa,abunda ya faru a gidan kuwa shi ne,since ranar da su Nusrah suka je kai masa ziyara office bayan sun tafi,Abba’n ya koma da ruwan addu’ah that they had brought to him as a zamzam kamar yadda Nusrah ta sanar masa,bayan sun tafi sun barshi haka duk ranar Abba’n nata ya zauna shiru a office yana tunanin dalilin da yasa ya rabu da y’arsa da sauran wasu al’amura da suka dunga faruwa a baya kad’an har ya fara tunanin family d’insa,which by the time of almost seven to eight years rabonsa da yasa wani d’an uwansa na jini a idanunsa,all the changes that he would make that day feels like he was going through something but his heart was locked so that he couldn’t understand the questions he was asking himsel,da lokacin komawarsa gida yayi ya fara shirin tafiya but sai yaji sam ma baya sha’awar zuwa gidan,ko daya fito daga office maimakon ya wuce gida sai ya tsinci kansa da wucewa plaza d’in daya gina ya zuba kaya ake business,abunda bai saba yi ba idan ya fito ya kai 10pm ranar shi ne a waje til 11:00pm,ko daya ga lokaci ya tafi sosai and babu kuma sauran inda zai nufa nan ya lallab’a ya fara niyyar komawa gida though baya jin dad’in jikinsa kamar yadda zuciyarsa da duk wani tunaninsa suka kulle but ya daure ya kama hanya,daf da za su shigo cikin gidan motarsu tana bakin get kiran Nusrah ya shigo wayarsa,da farin ciki sosai a zuciyarsa yana zumud’i ya d’auka because bayan tafiyarsu ta yi masa text message ta sanar masa itace,to sai ya ajiye number nata a wayar saboda ba ko wane bak’uwar number ne ake kiransa yake d’auka ba,bayan ya d’auka ta gaishe shi ya amsa mata in a friendly manner,suka d’an tab’a hira irin ta tsakanin y’a da mahaifi,a nan ta sake masa bayanin zam-zam d’in yana da matuk’ar amfani saboda haka yayi k’ok’ari yana sha ko wane lokaci idan ya sha kuma ya d’an rage ya shafa a jikinsa musamman lokacin da zai yi bacci,daya tambayeta amfanin shafawar tace it is of great use and will help him ko dan samun lafiya da rage wasu ciwuka,and then it will protected him from any evil intentions,he gladly answers and assures that if God approves he will use it as she needs,after much discussion in the conversation she reminded him of the importance of prayer,especially azkarus’sabah wal-masa’a,yace in Allah ya yarda suma zai dunga yi,but he would have suffered only one problem at a time yana jin harshensa da zuciyarsa a wani irin yanayi duk lokacin daya bud’e baki da niyyar yin addu’ah he finds himself in a state of weakness,ko daya fad’awa Nusrah haka tun daga lokacin ta d’aura d’amara every morning and evening she calls him to remind him to pray while she is reading to him yana bin bakinta though ba wai bai iya ba,har ya zama tana kiransa ko gaisawa ba za suyi ba sai yayi addu’ar ta ji sannan suyi hira su ajiye wayar,tun abun bai zame masa jiki ba har ya saba a cikin tak’aitaccen lokaci,yayin da a gefen hamshak’iyar tun daga wannan ranar da Abba’n nata yaje gidan da magungunan ya ajiye su a d’akinsa idan dare yayi yake amfani da su,turare kuma kamar yadda ta fad’a masa ya dage yana shafawa duk lokacin da zai fita,as the medicine that is poured into it is not known for its color bcos the perfumes are dark and he doesn’t realize that. On the first day of using it Hajiyar tana jin k’amshin taji bai mata ba,ta fad’a masa she did not want,yace tayi hak’uri shi dai turaren yayi masa kuma ai da shi yake amfani,data dage lallai he must change some,to say that it is not necessary if she does not want ta daina zuwa d’akinsa,shi ne fa tayi fushi ta daina zuwan a tunaninta zai zo yana rawar jiki ya bata hak’uri,shi kuma sai rashin zuwan nata ya zame masa kind of great opportunity da yake ci gaba da amfani da magungunan ba tare da an samu matsala ba.
*2 weeks later…*
Lokacin yayi dai² da kwanaki ya ragewa Nusrah su koma UK saboda skul wanda zuwa lokacin tuni shi Nuraz ya koma bakin aikinsa sai dai kusan a 9ja yake weekend,dan dama ko da suka tashi tahowa ba wai ya d’auki dogon hutu bane,kasancewar ranar Saturday in the morning both of them were sitting in the parlor suna hira wayar Nusrah tayi k’ara,a hankali ta kalla tana ganin sunan mahaifinta tayi murmushi ta amsa,bayan sun gaisa kafin suyi hira yana tambayarta iyayen rik’onta tayi murmushi tace suna tare yanzunma,yace ta gaishe su sai cewa tayi ga su Abbah ku gaisa,kafin ya furta wani abu ta yi sauri ta bawa Annie wayar,sun gaisa da su sai godiya yake musu saboda lokacin abunda yayi masa saura sihirin ya gama warwarewa duka kad’an ne,Nusrah picks up the phone and says “Abbah we will soon come to ur plaza” yace “Toh baby Allah ya kawo ku lafiya” tace “Ameen Abbah sai mun zo” suna gama waya Annie tana kallonta tace “Yanzun da kika ce za kuje,can k’ofar Na’isan fasa zuwa za ku yi.!?” Murmushi tayi tace “A’a Annie ai kinga gobe ba zan samu zuwa ba,saboda zan k’arasa shirya abunda zan tafi da su,kuma zanje ayi min wankin kai,tare za mu tafi sai naje na dawo ko?” Annie ta gyad’a kai tace “Sure,Allah ya nuna mana lokacin.”
As they had set out,in the evening bayan sun fito sai da suka fara zuwa K’ofar Na’isa suka ajiye su Annie,but su sau basu tsaya ba suka wuce Plaza wajen Abbah,since suka k’araso suka tarar da Abba’n cikin office d’insa na nan,suna gaisawa da Nuraz yace zai je ya dawo,nan ya barta sai hira take yiwa Abba’n yana biye mata,suna zaune kamar daga sama lokaci d’aya taji Abba’n ya yi shiru gumi sai keto masa yake kamar wanda ya had’iye kunama,ta kalleshi tana rik’o hannunsa da tambayar “Abbah.! Are u okay.?” Yayi shiru baice komai ba,juyawa tayi da sauri ta d’auki remote and increasing the speed of AC but still bai daina gumin ba,ta dawo kusa da shi hankalinta a tashe tana jera masa tambayoyi but baya cikin nutsuwar da zai iya amsa mata,after a while he began to squealed sai dai babu abunda yake fitowa face wani irin bak’in ruwa mai wari,hankalin Nusrah idan ya je d’ari a lokacin duk sun tashi nan ta fara k’ok’arin kiran Nuraz ta sanar masa halin da ake ciki,he did not take long ya k’araso da waya a kunnensa,tana kallonsa yana tsaye a gefe yana waya da Annie waiting him to finish and telling her what Annien had said,ganin bai gama ba ta kasa hak’uri ta fashe da kuka,zuba mata ido yayi while yana ci gaba da magana da ita cikin nutsuwa,basu kai ga gama maganar ba Abba’n ya fad’o daga saman kujerar da yake zaune and a time d’in was breathing hard,Nusrah knelt down in front of him looking at him in tears tana tab’a shi,tasowa shima Nuraz d’in yayi ya matso kusa da inda suke yana fad’a mata ta dunga masa addu’ah,wiping away the tears da suke zubowa take k’ok’arin karanta masa,wata irin mik’ewa gab’b’ansa suka yi da k’arfin gaske ya furta “Hasbunallaahu wa-ni’imal wakiil” yana damk’e saitin zuciyarsa da yake jin kamar ana hura masa wuta a ciki.
*****
The thing that happened during the time at home,dai² lokacin da Nusrah suke zaune tare da Abbah,Binitta ta shigo bedroom d’in Hajiyar quickly and bring her phone back that she leave it there in the parlor,tana shigowa ciki sai ta tarar ta shiga toilet,Hajiya who heard her coming in,from the toilet tace “What brings u there Binitta.?” Binitta tace “i’m sorry Aunty,dama waya na kawo miki ana kira” still bata fasa ba tace “Ajiye ki tafi” amsawa tayi da toh,she turned around in front of the mirror and left the phone,bisa tsautsayi garin ta ajiye waya ta jefo wani abu dake d’aure cikin kyalle,fad’uwarsa da k’arar fashewarsa yasa Hajiya dake cikin toilet daka mata tsawa tana tambayar “Uban me kika tsaya yi Binitta.?” Cikin Binitta ya bada wani irin sauti k’uuuu! In fear of the consequences tace “Ka yi hank’uri Aunty yanzun zan tafi” cikin masifa Hajiya take fad’in “Kada ki tafi ki jira na fito kiga yadda zai mayar miki da wannan bak’ar fuskar ta ki” jikin Binitta yana kyarma to know that if she came out and found bata tafi ba had’uwarsu would not be good for her,har ta kama hanyar fita ta waiwaya and looked at what she had thrown down da sauri ta dawo ta tsuguna a gurin ta d’auka and then she quickly went outside,since she felt like something was moving inside a tsorace ta fita daga cikin gidan,can bayan apartment d’in ta zagaya tana zuwa without ta jinkirta she begins to unties the threads da aka d’aure bakin kyallen da shi,tana gama warwarewa her eyes settles down on the broken bottle that holds kinda black water,looking out for something like a heart moving ta dafe k’irji tana fad’in “Hey Jesus!” Gyara tsaiwarta tayi tana kallon kayan after an exploded bottle da wannan abun dake motsi mai kama da zuciya a gefe,on the other side kuma ga b’awon kwai wanda ruwansa bai gama tsiyayewa ba,tana jinjina kai da mamakin amfanin me Hajiyar take yi da su ta koma apartment,kai tsaye kitchen ta fara nufa da zuwa ta d’auko ashana bayan ta fito da gudu² taje gurin mai gadi ta rok’e shi ya samo mata kerosene a waje da sauri,yana tambayarta abunda za tayi da shi ta k’irk’iro k’aryar gas ne ya k’are yanzun and she forgot to tell Aunty earlier idan taje yanzun ta fad’a mata za ta iya korarta bcos ta yi mata warnings ba sau d’aya ba,mai gadi cikin tausayawa ganin yadda Binitta tayi with a face full of pity yace ta kawo yayi sauri ya siyo mata,bottle d’in ta mik’a masa da k’udi a hannunta ya karb’a ya fita da sauri and tell her to wait for him here,ta amsa jikinta sai kyarma yake she was standing there waiting for his return,it didn’t take long sai ga shi ya dawo,ta karb’a tayi masa godiya ta wuce cikin sauri da gudu,direct inda ta bar kayan ta wuce tana zuwa bata tsaya jira ba ta kwance bakin jarka ta kwarara kero akai tasa musu wuta,tana tsaye tana kallo har suka gama k’onewa and then taking the rest of her belongings ta wuce cikin gidan tana sauke ajiyar zuciya.
Shigowarta cikin apartment d’in Hajiya ta bita da kallo ganin tana wucewa ta kira ta,jikin Binitta har tsuma yake saboda tsoron ko ta gane ta d’aukar mata abu,kafin ta k’araso Hajiya to ordered her taje ta kwashe kayan data bari saman bed ta zuba su laundry,amsawa tayi saurin yi tun bata ajiye kayan data shigo da su ba ta wuce za ta tafi bedroom d’in Hajiyar ta daka mata tsawa “Ke dan ubanki ina ne za kije da wannan kayan na hannunki.?” Da sauri Binitta ta dakata jiki na b’ari, Hajiya tace “Je da Allah ki ajiye kada kije ki haddasawa mutane gobara” saurin wucewa tayi,bayan ta ajiye ta fito ta wuce bedroom d’in,tana gama tattara kayan ta fito ta zuba a loundry ta jiyo Hajiyar tana haurowa saman,da sauri ta k’arasa ajiye su ta bar wajen,kai tsaye bedroom d’in ta nufa data hauro saman tunawa da d’azun ta fito da abu ta ajiye saman mirror sai dai tana tunanin kamar bata mayar ba,tana shigowa ta kalli saman mirror taga wayan,sai tayi ajiyar zuciya har ta juya za ta fita another heart said to check where she had been stored,dawowa tayi ta bud’e closet d’inta can daga sama ta kai hannu ta d’auko wani small wooden box,tana k’ok’arin bud’ewa taji shi a bud’e,tsaki tayi a ranta tana mitar sakacin da tayi na k’in rufewa da yanzun tsautsayi ya sa garin d’aukowa ya fad’i fa? Shi kenan ta yi asara? She didn’t finish talking kalmomin bakinta suka tsaya cak sakamakon ganin box d’in was empty,at the same time she threw a box tana zazzare ido take fad’in “Fool me.! Shi kenan k’arshe na ya zo” Binitta dake lab’e a saman jin ihun Hajiyar tana kwad’a mata kira a guje ta sauka daga saman tayi hanyar kitchen,she rushes out of the room after looking wherever she thinks za taga abun nata but she doesn’t see it,wannan dalilin yasa tana sakkowa ta fara neman Binitta dan ta san babu wanda yake shigar mata d’aki sai ita,she finds her in the kitchen jikinta sai tsuma yake tana kallonta ta hango rashin gaskiya a tare da ita,idonta a waje tana zazzare mata su tace “Ina abuna da kika d’auka.!?” Binitta cikin in’ina tace “Ban ganshi ba Aunty” tace “u are a lier,,will u bring me what i asked for ko sai na kashe ki.??” Binitta jikinta yana kyarma jin an ambaci za’a kasheta ta fashe da kuka tana fad’in “Ni ban d’aukar miki komai ba” Hajiya tace “K’arya kike munafuka,na ajiye abu saman mirror yanzun babu dad’ewa kuma kece kika d’auka,where are u taking my things.!?” Binitta began to swear uncontrollably tana fad’a ita bata d’auka ba,hankalin Hajiya a tashe tace “Dan ubanki what have u done with the match and kerosene that i have seen in ur hand.?” Shiru Binitta tayi tana rarraba ido,suddenly Hajiya picks up the knife and says that she has to kill her tunda ta tozarta ta,jikin Binitta banda tsuma babu abunda yake nan suka shiga zagaye kitchen d’in,Hajiya na binta tana kururuwar sai ta yi ajalinta,Binitta taga da gasken if she plays the woman will ruin her,nan take ta arawa k’afarta (R) tayi waje,tana fita tayi sa’ar kulle k’ofar ta waje,a gurguje ta nufi d’akinta ta tattaro kayanta har ta fara k’ok’arin tafiya ta tuna da number da Nusrah ta bata,take ta kirata jikinta yana shivering har sannan,on the side of Nusrah kuwa su kuma a dai² lokacin har sun samu Abbah ya dawo hayyacinsa suna shirin fitowa daga plaza kiran Binitta yana shigowa wayarta,tana d’auka Binitta ta zayyane mata kaf abunda ya faru yanzun babu jimawa,hankalinta a tashe tace ta jira a inda take ga su nan zuwa gidan yanzun…..
*Ku k’ara hak’uri masoya na,all these days NEPA suke mana rashin mutunci shi yasa bana samun damar yin update.*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 37.
#Cᴏɴᴄʟᴜꜱɪᴠᴇ
As they rushed out of the plaza a k’ok’arin su na zuwa Yakasai gurin Malam,wayar da Binitta tayi mata yasa dole suka hak’ura da zuwan,a gurguje suka shiga mota suka nufi ainihin gidan su Nusrah hankulansu a tashe,tafiyar mintuna goma sha biyar ya kaisu gidan,suna tsayawa a bakin get suna jira get man ya bud’e musu su shiga Binitta ta k’araso gurin tana janye da trolley d’inta,mai gadi ya bud’e get yana musu barka da zuwa suka wuce ciki Binitta ta biyo bayansu,a bakin apartment suka yi parking,motar tana tsayawa Nusrah comes out and watches Binitta dake tsaye hankalinta a tashe though ita kanta Nusran a tsorace take da maganar da Binitta ta sanar mata but sai tace “let’s get in Binitta” kai Binitta ta girgiza tace “No! I don’t want to die right away,zan yi tafiya before Aunty coming out and kill me,i’ll go back to Ogun state where my mother is today and work here.” Tausayi ta bawa Nusrah ta rik’o hannunta tace “Don’t worry as we are together she can’t do anything,just follow me and watch.” Binitta tana goge siraran hawayen da suka zubo mata ta sake girgiza kai za tayi magana Nusrah tace “Ke dai Binitta kin cika tsoro da yawa,na fad’a miki babu abunda za ta iya yi miki,and we are here with Abbah,*YANANAH* too,i know baza su bari ta yi miki komai ba” ba don Binitta ta yarda Hajiyar ba za tayi mata komai ba ta yarda ta biyo ta a baya,a tare Abbah da Nuraz suka shigo cikin apartment d’in yayin da Nusrah da Binitta su kuma suka biyo su a baya,suna tafiya Binitta sai sand’a take tana lek’awa as a result of Hajiya’s words “she will kill her”,Abbah dake saukowa daga saman bene was disturbed to see who the woman was he married after *KHADIJAH* Nusrah’s mother died,yana kallon Binitta who was terrified yace “Where did u leave her.!?” With her hand Binitta pointing to the kitchen door,kai tsaye Abbah ya wuce wajen kitchen yana zuwa ya bud’e,cikin fusatuwa Hajiya came up with knife in her hand and whispered “Sai na kashe ki Binitta,yau zanga uban daya tsaya miki” tsabar idanunta a rufe suke she couldn’t even recognize was Abbah in front of her ta yi kansa da wuk’a,Allah ya taimaka ya ganta yayi saurin kaucewa yana daka mata tsawa,a sukwane ta tsaya tana haki da zazzare ido,Abbah yana kallonta with such a wondrous look on his face not knowing when to call her name *”Karima.!”* She quickly looked up at him in amazement to hear her name mention,and this is the first day in the story of her staying at the house,bcos idan har bata manta ba tun kafin ya amince zai aureta ne yake iya fad’in sunanta,a wannan lokacin da suke zuwa kai abinci cikin plaza d’insu,but he has not yet mention her name sai dai yace Hajiya/Hajajju/Hajiya ta,after which he can’t say the name anymore,gumi yana tsatstsafowa daga jikinta saboda tsananin tashin hankalin da ta shiga as a reminder that her witch had said duk ranar da *ALHAJI ABUBAKAR* ya kira sunanta kamar yadda kowa yake fad’a babba da yaro,lallai ta tabbatar daga ranar ba za ta sake kwana cikin gidan ba,he will divorce and drive her away with a humiliating sakin da ba za ta tab’a komawa ba,sannan duk wasu kulle² da tayi a baya duk za su warware da kansu,bata gama tunanin da take yi ba Abbah ya katse mata hanzari “Karima! Me kike yi a gida na.!?” Abbah asked in a silent tone,sosa kanta tayi ta fara in’ina daga Nuraz har Nusrah nan suka koma y’an kallo,Abbah shouted at her in anger and asked again “I’m asking what are u doing in my house!?” Jiki na b’ari tana soshe² tace “Umm! Arhm! Dama..!” Then she kept silent,Abbah looked at her with his eyes full of suspicion yace “Dama me.!?” Tace “Dama.. Dama..” Yace “Ba na son iskanci,ki bud’e baki kiyi min bayani,idan kika sake cemin dama zan miki hagu yanzun ni kuma” (Kasancewarsa lefty,he’s doing everything left),she said “We’ve been married for years..” Bata k’arasa ba Abbah cikin k’araji yace “Married with whom.?” Tace “Da kai.!”
“Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un..” It was the first thing that came out of his mouth,yana jinjina kalmar auren da tace sun yi ya kalleta yace “Burinki ya cika,kin aure ni ko.?” Tayi shiru,Abbah cikin bakin ciki ya girgiza kai yace “Ba ni kika yiwa mugunta ba kanki kika yiwa,da kin zauna a matsayinki da na taimaka miki kamar yadda nayi *ALK’AWARI* amma tunda aka yi haka maza ki fice ki barmin gidana na sake ki saki..” Bai k’arasa ba ta kurma wani uban ihu tana durk’usawa k’asa take fad’in “Dan Allah Alhaji don’t let me go,wollahi..” Yana jifanta da wani irin kallon tsana yace “Na sake ki,saki uku..”,ihu ta sake runtumawa Nuraz dake zaune ya d’ora k’afa d’aya a saman d’aya suna had’a ido ya sakar mata wani mugun smirk,Hajiya Karima tayi saurin janye idanunta a kansa tana kallon Abbah take fad’in “Alhaji dan Allah ka rufamin asiri..” Kafin ta k’arasa Abbah ya d’aga mata hannu “Karima sunan ki ko.?” Ta d’aga masa kai alamun haka ne,yana nuna mata hanyar fita yace “Kin ga nan.!?” Ta sake d’aga kai yace “Maza follow here before i finish researching what u have done that has led me to ur marriage,if there is any thought in ur head i would advise u today to hide urself whenever u hear my name is mentioned,if not… Make sure the day will not be good for u”,Abbah yana gama fad’a ya haura sama da sauri yana tafiya yana fad’in “Kafin na dawo make sure u leave this house..” Kamar yadda idonta suke a k’ek’ashe haka ma zuciyarta,a yadda take ji da gani there’s no signs of remorse or sadness,as she is sure if she returns to her witch ko dai da babu aure tsakaninta da Alhaji Abubakar yanzun,but she might have another chance,mik’ewa tsaye tayi tana hura hanci Nuraz yana kallonta kamar yadda Nusrah take yi da mamakin mene ne asalin labarin alak’ar *Hajiya Karima* da mahaifin nata? Suka tsinto muryarta tana fad’in “Idan kuka ga kun zauna lafiya tabbas daga wannan ranar ba suna na *Karima* ba,har ni za’a ciwa mutunci? Ni Karima? Shi kenan ga gidan nan zan bari sai dai kamar yadda zan fita haka kwanciyar hankali da zaman lafiya za su tattara su fita daga gidan nan..” Tana gama fad’a ta wuce za ta bar gurin,Nuraz smiled softly and began to speak in his husky voice “There is nothing u can do,as i said to u that in the past,u began to see the consequences of ur evil deeds,if u had the sense that u could repent kafin lokaci ya k’ure miki!” She angrily turned to look at him,but since they were too focused ta kasa furta komai,so she turned quickly ta fara haurawa sama a zafafe,they were about to clash with Abbah who was trying to come down,immediately ya matsa baya staring at her cike da mamakin abunda ya kawota saman ya daka mata tsawa “Hey! Hey!! What brought u here?” Tab’e baki tayi tana kallonsa and ignored him,as she passed her bedroom Abbah was shaking his head and started calling the DPO of the police station nearby,Hajiya Karima dake cikin bedroom heard him yana maganar a zo a fita da ita,she picked up her luggage’s and began to loaded her belongings,tana gamawa ta fara jansu tana fita da su,making sure she had taken all her belongings and left to get a taxi that take her home,lokacin da yayi saura akwati d’aya ta gama fita and she knows she won’t come back idan har bata koma gurin bika ba,tana kallon gidan da masu gidan take fad’in “I’m gone.. But I’ll be back..!” Nusrah dake kallonta bata iya magana ba,Yallab’ai ya karb’e zancen da fad’in “Allah ya kiyashe mu tab’ewa..” Hajiya Karima dai bata tanka musu ba ta fice daga gidan zuciyarta cike da mugun nufi.
Bayan tafiyarta suna zaune shiru Abbah ya sakko yana kallon Nusrah da tayi shiru tana tunani ya kira sunanta,a hankali ta d’ago ta kalleshi after he sat next to her ya rik’o hannunta,Nusrah ta bi hannun da kallo cikin sanyin jiki,they were all silent and thoughts in missing of the words that Abbah had to say to her sak’o ya shigo wayar Nuraz,a nutse ya ciro wayar daga aljihunsa yana kallon sak’on jikinsa ya bashi akwai abunda yake faruwa,da sauri ya mik’e ya fara tafiya,Nusrah ta bishi da kallo kafin ta tambayeshi inda zai je ta ga ya juyo suna had’a ido ta fahimci akwai matsala,kallon Abba’nta tayi ta sake kallonsa kafin yayi magana ta riga shi tana tambayarsa “Is there a problem?” Lumshe idanunsa yayi ya bud’e a hankali ya furta “I’ll go back to k’ofar Na’isa,na barki a nan or shall we go.?” Abbah yana kallonsu duka su biyun ya furta “What’s going on Noor.?” Girgiza kai Nuraz yayi then yace “Wollahi Abba ban sani ba,amma dai an turo min sak’o naje yanzun babu lafiya,ina son zuwa naji me yake faruwa” Abba ya gyad’a kai yace “Idan babu damuwa ai sai mu tafi tare ko tunda baka san wane irin matsala ne take faruwa ba” jikin Nusrah a d’an sanyaye tace “Haka ne Abbah,Allah yasa komai lafiya” Nuraz said nothing daga nan suka fita tare su ukun suka bar Binitta working in the kitchen da suka hargitsa.
*****
A k’ofar Na’isa kuwa dai² wannan lokacin da suka d’auko hanyar zuwa,Baba ne zaune yayin da yaya abdullahi da Rafeek ke zaune suna sauraron rikicinsa tun bayan da su Lollyn suka sanar da shi sun zo su yi musu sallama za su koma UK,shi kuma nan Baba ya kafe kan lallai babu inda su Annie za suje,shi bai yarda su tafi wata k’asa su zauna ba al’halin ba aure suke yi a can ba,Annie dake sauraron fad’an da yake yi ta kalli y’ar uwarta da tayi tagumi,bayan ta tabbatar ya gama fad’an Annie ta d’ago tana kallonsa cikin tausasawa tace “Amma Baba ni sai nake ganin da ka yi hak’uri mun koma d’in ko ba dan saboda mu ba,yaran nan su ne abun dubawa tunda yake ba aure suka yi ba,why should we let them go alone,ko a bayan dalilin da yasa muke zaune a k’asar gudun fad’awa matsala ne yasa muke tare da su,even if they are not at the moment the evidence of what is going on between them can only be understood,and at any rate the devil can intervene and cause such things da har mu k’are rayuwarmu ba za mu manta da shi ba” Zuba mata ido Baba yayi yana kallo har tayi shiru,daya tabbatar ba zata sake cewa komai ba yana kallonta ya furta “Kin gama.?” Tayi shiru bata amsa ba,Baba yace “Ba zan canja maganar da nayi ba,muddin kuna son zaman lafiya da ni must commit urself to live in another country ku zauna a taku,suma yaran ba don dalilin aiki da karatu ba me zaisa su zauna a can d’in.!?”,Annie ta sake d’agowa tace “Shi kenan Baba idan har yin hakan ba zai zama matsala ba,we agreed we would stay here..” Saurin kallonta Lolly tayi za tayi magana ta girgiza mata kai,slowly she bowed her head,Baba cikin fad’a yace “Fisabilillahi idan na barku kuka koma can me kuke so duniya ta fad’a akaina.? Na barku kuna zaman kanku.? Tunda babu me aure a tsakaninku ina amfanin yin hakan.?” A kunnen Nuraz kalaman Baba suka sauka lokacin yana shigowa cikin parlor’n.
Sallamar Abba’n Nusrah dake biye da Nuraz interrupted Baba’s words,bayan sun amsa Abbah suka k’araso cikin parlor’n tare da Nusrah,Rafeek ya d’ago saboda tunda Baba ya fara fad’a kansa yake k’asa suka had’a ido da Nuraz,gabansa ne ya fad’i saboda irin kallon da yayi masa ya ba shi tabbacin har yanzu yaron yana ganin bak’insa akan abunda ya faru,har suka zauna kuma bai daina kallonsa ba,Abba’n Nusrah ya nemi guri ya zauna bayan sun gaisa da Baba ya mik’awa Yaya Abdullahi hannu suka yi musabaha,ya juya gefen da Rafeek yake da niyyar yin magana ya k’ame a guri d’aya cikin tsantsar mamakin ganinsa a lokacin da bai yi zato ba ya furta *”LABBO.!”* Da sauri Rafeek ya d’ago ya kalli mutumin dake zaune,idanunsa a waje cikin tsantsar mamaki ya dafe baki yana fad’in *”KUMO.!”* At once the parlor’s people turned and wondered where they knew each other,Abba’n Nusrah yana kallon Rafeek yace “Rai kan ga rai Labbo.?” Rafeek yayi murmushi yace “Rafeek smiled and said “well ga shi ka gani,Allah (S.W.T) has united us after so many years.”
Abba ya gyad’a kai cike da gamsuwa yace “That’s it,to ya bayan rabuwa.?” Rafeek ya sake murmusawa yana tambayar Abba “Wace duniyar ka shiga bayan mun rabu a skul.?” Abbah yayi ajiyar zuciya yace “Labarin yana da tsayi,amma idan mun samu lokaci tunda na ganka yanzun tabbas ba zan sake bari ka b’ace min ba,i’ll let u know how it happened” Baba da duk mutanen dake parlor’n lamarin su Rafeek ya d’aure musu kai but they just stared at them waiting to hear more details of how they knew each other daga bakin su,Nusrah tana kallon Abba’nta ta furta “Abbah dama kun san shi.?” Murmushi Abba’nta yayi yace “Kwarai na san shi baby,wannan shi ne babban abokina da muka rayu tare a makaranta,duk duniya ba ni da kamarsa haka shi ma,duk inda d’aya a cikinmu yake tabbas za kiga d’aya a d’akin karatu ko a d’akin kwananku d’alibai,sai dai bayan mun kammala degree a A.B.U lokaci d’aya na neme shi na rasa,na rasa duniyar da ya shiga,kin ganshi nan sai yanzun da Allah ya nufa mu sake had’uwa ta dalilinki..” Rafeek yana kallonsa yace “No! Yallab’ai tell them the truth.. Was it i went ko kuma kai ne ka guje ni.?” Abbah yace “Ai ba sai na fad’i haka ba,shekaru 28 rabon mu da ganin juna fa.” Babah ne ya numfasa zai yi magana Nuraz dake zaune ya had’e rai yace “I have a word please da nake son fad’a idan an ba ni dama.!” Parlor’n yayi shiru yayin da Baba yace ya fad’a suna saurarensa,gyara zama yayi yana kallonsa yace “Ku yi hak’uri,though maganar da nake son fad’a ba wata mai tsayi bace,sai dai za ta iya yiwa wasu a cikin mu rashin dad’i,but it is true and the truth in many cases is irrelevant,i don’t want to repeat the past,but to speak the truth idan har baku manta dalilin da ya kawo mu k’asar nan ba,ina ganin rashin dacewar ace za mu koma mu biyun,shin ba mu da iyaye a raye? Ko kuma mu d’in babu wanda yake son mu ne da za’a tura mu wata duniyar? What is the difference between this and the other? What is the difference between this and that? Duka d’aya suke babu bambanci,Annie’s statement is true,though we two are in love,but that doesn’t mean za mu iya zama a guri d’aya ba tare da an samu matsala ba,mufa ba muharraman juna bane,sannan jinsinmu ya bambanta ita mace ce ni kuma namiji shin me zai faru when we are alone? Annabi (S.W.A) ya fad’a a cikin hadith:”Whenever there is a man and a woman who are not related to each other,the third one will be the shaid’an” if u decide to send us zuwa wata k’asa ba tare da kun duba matsalar da za’a samu ba,tabbas aikata hakan zai kasance babban kuskure a gare mu,kafin kuyi hakan ku fara duba matsalar,,,so the decision is in ur hands and the decision will be taken seriously.. Ina fatan za ayi min afuwa idan na fad’i abunda bai kamata ba.” Tunda ya fara magana Annie ta zuba masa ido,tabbas maganarsa gaskiya ne kuma itama ra’ayin ta kenan,ko da Baba ya kafe akan lallai baza su koma ba,she just wanted them to be separated saboda tana gudun bala’in da zai b’illo a dalilin aikata hakan.
Baba yana jinjina maganganunsa a ransa ya furta “Yes! Noor u are right,it is probably more dangerous to send them to another country than to see myself living there with them,but i still do not agreed.. They have to stay here su kuma suje su ci gaba da aikin su,Allah ya tabbatar da alkhairi.” Rafeek looks at Nuraz’s face that turns into a mischievous and turns his head to himself as he begins to say “Idan har wannan maganar Baba kana yinta ne akan abunda mutane za su fad’a,i think u should just let them continue to speak because the human being is always inaccessible,if we say that because of the words of peoples we will do something,i assure u that one day we will even worship just because of them,all we have to do is to purify our hearts wannan shi ne dai²,amma maganar mutane ya kamata mu ajiye ta a gefe..”
“Exactly whatever my friend said shi ne dai²” fad’in Abba’n Nusrah da yake sauraren su tun d’azun bai ce komai ba,Baba yana kallonsu su duka biyun yayi murmushi yace “Before that time u knew me right.? Magana idan na fad’a ba na canjawa,so i want this word to be collected and saved because i’ll never change my decision.” (Wah.! U old man u are too stubborn wollahi),duka shiru suka yi bcos they just didn’t know what to say since he made the decision,Rafeek ya numfasa still yana kallon Baba yace “Baba! But i have another idea,ina ganin tunda har Allah ya sa ka yanke hukunci akan maganar,why not both of them should come home and live.!” Before he reaches the end Nuraz raised his head in confusion and looked at him,Baba zai yi magana Yaya Abdullahi ya tari numfashinsa da fad’in “Ni kuma sai nake tunanin tunda Allah ya sa suna son juna da a tsaya ana wahalar da kai akan abunda it doesn’t have to be the solution at all me zai hana mu yi musu aure,so that everyone can rest and think about what can happen next,ko kuwa yaya kuke gani game da wannan shawaran.?”
Ajiyar zuciya Nuraz ya sauke bcos he never agreed to stay in his father’s house,saboda shi dai yana ganin tunda har ya yafe masa,he didn’t like what they had to deal with right away har wata maganar alak’a tsakaninsu ya b’illo.However,the words of Abbah brought him back from his thoughts “Of course this decision is going to be a blessing to all of us..” Baba yana kallonsu yace “well,duk ba wannan ba,just before ace an d’aura aure an yi duk wasu al’adu dole za su koma,haka ne?” Suka amsa da “Haka ne Baba” yace “Well! Before then i would like to apologize to u,ku yi hak’uri ku zauna a can gidan shi mahaifin na ka” Zuciyar Rafeek fal farin ciki bcos to him all his ambition was soon to see Nuraz around him,no matter how much it takes shi dai ko yaya ne yana son ya samu shak’uwa da gudan jininsa,really he knew that one day he would forget what happened and accept him as his father,Nuraz ya yi shiru bai ce komai ba,even though bai ji dad’in hukuncin ba,but not sure how he could avoid being in that house,itama dai Lolly duk da bata so hakan ba,but just in case ta san idan tayi magana za’a iya samun matsala,Annie dake zaune tana sauraren muhawaran da suke yi a tsakaninsu ta kalli Nuraz ta kalli Lolly,the moment she realized their concerns ta gyara zama a nutse ta…..
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
Pᴀɢᴇ 38.
#Pᴏꜱɪᴛɪᴠᴇ
A nutse ta d’ago tana kallon sashen da Baba yake tace “Ni kam Baba ina ganin shawaran Yaya Abdullah shi yafi cancanta muyi amfani da shi,saboda yanzun a babin laruri muke” gaba d’aya suka maida hankali kanta don jin abunda take shirin fad’a,Annie doesn’t care what they look like ta ci gaba da fad’in “Nima a nawa ra’ayin ina ganin duk ba sai an tsaya wannan muhawaran ba,kamar yadda muka sani ne shi aure abunda yake sawa ya zama halatacce bayan shaidu/al-waliy/sadaki ne,tunda duka ciki ba’a ambaci al’adu ba,kuma idan muka duba tsayawa ace sai anyi wasu hidima dai² yake da b’ata lokaci wanda ta wata fuskar zai iya zame mana barazana da zata iya kusanto mana da waccan matsalar da muke gudu,so i think the best thing for us shi ne a d’aura auren nan ko ba don komai ba,saboda tafiyar da take kusanto su,su kama hanya Allah ya ba su zaman lafiya,idan kuma ya zama dole sai anyi taro ina bada shawaran tunda mu muna nan mun isa muyi bikin mu tare da sauran y’an uwa da abokan arziki”,tunda ta fara magana Baba yake kallonta kuma har tayi shiru bai ce komai ba,duk da a yanayin yadda taga yana kallonta ta yi tsammanin ko zai ce wani abu ne game da maganar ta,shi yasa sai taji jikinta yayi sanyi cos she didn’t know what was going to happen,sanda baba yaga ba ta da niyyar cewa wani abu,he slowly turned around and looked at Nuraz and Lolly yaga ko suma za suce wani abu,except that their facial expressions were so enchanting that u asked for more information za kayi saurin gane they didn’t want to talk about anything da zai alak’anta su da Rafeek d’in,instantly ya fahimci motive d’in Annie na yin maganar,and their purpose na had’e rai da rashin cewa komai,to wai duka da suke wannan fushin how can they do it tunda Allah ya k’addara musu rayuwa under the same shadow? He knows that just as it al’amarin ya faru long ago,one day sooner or later it must be forgotten to look back and embrace one another,because duk wasu take-taken Rafeek d’in he understood long before,sannan kuma ko bayan wannan tunda har suka haihu rufin asirin su shi ne su yi hak’uri su rungume juna,haka k’addara ta zana musu shin za su iya canjawa na su daga yadda ubangiji yayi nufin su da shi? Gyaran murya Baba yayi looking at Rafeek’s face that showed signs of anguish,a nutse Baban ya fara magana “Of course i just listen to ur excuses,except what i want u to know shi ne maganar aure ba a yi masa gaggawa bcos abunda Allah ya nufa shi ne yake kasancewa,if we go after everything daki² wata rana sai labari,and then ina so mu yi hak’uri yanzun gaba d’ayan tunda dole ne mun sani akwai batun zuwan neman auren ita yarinyar a gurin danginta,so we have to wait and see what her parents will decide on the matter before we make any decision,,and before that time i just want the kids to be patient and start living in the house,it’s all just a matter of time daga zaran anyi bikin me za a jira kuma ba shi kenan ba dai.?” Tsuke fuska Nuraz yayi yana kallon Baba dake magana,tsabar tuk’uk’in bacin rai da yake taso masa lokacin da yaji yana cewa su fara zama a can gidan ji yake kamar yaje ya shak’e shi har sai ya daina numfasawa,da yake kuma a wuya yake zuciyarsa ta kai k’ololuwa wajen b’aci har bai san lokaci da yayi k’wafa ba bcos shi dai ya san wannan maganar da Baba yake yi duk dalilin Rafeek ya taimaka musu ne shi kuma har a yanzun duka bai fara jin tausayinsa ba bare ya karb’e sa a matsayin mahaifi,kusan a tare mutanen dake zaune a parlor’n suka juya suka kalleshi,he did not care what they looked like to him ya mik’e a fusace zai bar musu parlor’n,Baba daya zuba masa ido yana kallonsa a ransa ya furta “Lallai yaron nan akwai bak’ar zuciya!” a fili kuwa sai ya fara kiransa cikin tausasawa,he clearly heard but not paying any attention on it except to stay where he was,after a while ya waiwayo yana sake yin cid’in-cid’in da fuska,not only Baba even sauran mutanen dake gurin sun yi mamakin yadda fuskarsa ta kasa b’oye damuwar da yake cikin zuciyarsa,da hannu Baba ya yafito shi,yana kallon dattijon kamar ba zai motsa daga gurin da yake ba a hankali kuma yana sakin siraran ajiyar zuciya ya fara takawa zuwa inda yake,Rafeek yayi k’uri looking at him in awe da tunanin yadda gobensa za ta kasance,sanda Nuraz ya dawo bai iya zaunawa dai² ba Baba ya dafa shoulders d’insa in a gentle manner,he fix his mouth as if to speak and then ya fasa,Baba yana kallon Lolly da ta sauke kanta k’asa ta k’i yarda ta d’ago ya furta “what’s ur problem with this matter Noor.?” Shiru yayi yana d’ane baki alamar akwai rikici idan aka tafi akan sai sun fara zama a gidan Rafeek d’in,without responding to Baba’s question until yayi repeating masa,sai daya fara nodding masa head as if he couldn’t says anything,then he just declares “Nothing!” Bcos a yanayin da ya tsinci kansa ciki he did not plan to talk to any of them,and to avoid being discouraged from doing so,he just preferred to keep quiet because he knew that it would be the best for them,Baba yana shafa kansa yace “A’a Noor if u are worried gara ka fad’a mu sani da wuri sai mu san yadda za mu b’illowa lamarin”,d’auke kansa yayi daga kallon Baba,as he focused on Rafeek ya furta “Nothing,i just feel bad” the way he speaks ma kad’ai ya isa abun dubawa bare ya fito ya fayyace musu abunda ke k’asan ransa,sannu Baba yayi masa ba wai dan bai fahimci matsalarsa ba,sai don ganin shima Nuraz d’in da yake yaro baya son ayi maganar shi yasa shima Baban sai bai sake tambayarsa wani abu game da zancen ba,Abbah who was sitting next yana kallon Nuraz softly ya saki murmushi and then began to say “If there is nothing can i say something.?” Baba ya jinjina masa kai ba tare da ya ce komai ba sai dai hankalinsa yana kan abun da zai fad’a,Abbah ya fara magana yana yi yana kallon Nusrah who sit next to him da sunkuyayyen kai “In fact if this is the case da zai janyo anyi delaying a maganar auren,i just support the statement of two of us a matsayina na mahaifin Nusrah,saboda haka ko k’uri’a ya kama ayi ina bada goyon baya idan hakan zai sa a samu masalaha” Baba heard no surprise at what Abbah said ya yanko masa tambayar “Ko za mu iya sanin dalilinka na bin wancan ra’ayin.?” Abbah yace “Duk da ba wai zan maimaita abunda ya riga ya gabata ba,but if we look at their statements suna kan gaskiya and in my opinion ina ganin wannan ba abune da zaisa mu tsaya b’ata lokaci ana maimaita yinsa bane,batun neman aure ne da yadda za’a nemi auren ko.? If this is the case kuma sai da amincewar iyaye,a matsayina na mahaifi who is responsible ya zab’awa y’arsa miji a yanzun and in front of ur eyes,i just agreed na bada auren Nusrah ga Noor based on the legitimacy da ya yiwa rayuwarta na ba shi ita duniya da lahira,even if i was not alive i wanted u to testify,and from now on whenever he wants na ba shi damar neman aurenta a gurin aminina!” Sosai maganar Abba’n Nusrah ta bawa duk wanda yake zaune a gurin mamaki,bcos babu wanda yayi tsammanin faruwar hakan daga gare shi,Baba yana kallonsa da matuk’ar mammaki yayi saurin tarar numfashinsa “Amma ba ka ganin aikata hakan zai iya zama matsala.? Ka ba da auren yarinyarka ba tare da ka yi shawara da wani a cikin danginka ba,and ka yi bincike ba,shin ka san halin yaron kafin ka bashi damar neman auran y’arka?” Girgiza kai Abbah yayi cike da gamsuwa ya furta “If yarda ita take sawa a amince da mutum,tabbas na jima da zama convinced akan *NOOR*,and if the good worth of the man is to be assured,the good worth of Noor will be enough for any father to hope for becoming a son-in-law to him” jinjina kai baba yayi cike da gamsuwa yace “But don’t u think ya kamata ace wasu cikin relatives d’inka they should know about the marriage.?” Abbah yana girgiza kai yace “A ko da yaushe mahaifi shi ne mafi girman hak’k’i ya nemawa y’ay’ansa miji,and in my opinion Noor is the best choice i can make for Nusrah,saboda na tabbatar ba za ta tab’a yin nadama akan zab’in da nayi mata ba” Baba yace “Kenan ka yarda da shi d’ari bisa d’ari?” Abbah was nodded and saying “If there is more than one hundred there is absolutely nothing that can stop me from mentioning it as my pleasure”,Baba yana sak’e jinjina kai and to look at Nuraz beside him yace “Masha Allah! Idan kuwa har haka ne then i think it will not take long for us to think that everything will be fine tunda Allah ya sa al’amarin ya zo a haka.”
“In Allah ya yarda,muna fatan haka” is what everyone saying,zuk’atan su Annie taf² da farin ciki suke as they see the matter come to light har ji suke yi kamar za su cire zuciyoyinsu suyi kyauta da su (lolz),Abbah yayi murmushi yana kallon yadda Nusrah ta sunkuyar da kai ta kasa d’agowa ta kalli kowa k’asa² yace “Baby da gaske yanzun ma sake tafiya za kiyi ki barni.?” She smiled and hid her face in his arm tace “Abbah ai kaima za ka sake yin aure”,Baba yana kallonsu cike da sha’awa yace “Well,shin yanzun ina ne za muje neman auren? Ya kamata mu sani da wuri” Abbah yana sakin murmushi ya d’ago ya kalli Rafeek yana fad’in “Here is her father,since he is a relative of mine ina ganin ba sai anja da tsayi ba” saurin kallonsa Rafeek yayi da mamakin furucin Abba’n yana fad’in “Ni kuma.?” Abbah ya girgiza masa kai yace “Sure kai ne waliyyanta,saboda haka kai za ka bada aurenta” lumshe ido Rafeek yayi a hankali bcos bai tab’a zaton wannan karramawar da gaggawa ba,ya bud’e idanunsa a hankali yana kallon mutanen parlor’n d’aya bayan d’aya,after a while he swallowed some of the tears of joy da suke son zubo masa,Baba ma da kansa sai da yayi murmushi yana jinjina karamci irin na Abbah yace “is this ur decision.?” Abbah ya gyad’a kai alamun haka ne,Baba ya sake yin murmushin jin dad’i ya furta “Ina tunanin ya kamata ku matan ku bamu guri,u should go inside and wait for us to decide.. Kai kuma Abdullahi sai kaje ka samo shaidu yanzun ba da b’ata lokaci ba saboda ayi komai akan idanunsu” With a happy look on their faces suka amsa sannan duka suka mik’e suka nufi ciki,Yaya Abdullahi kuma yayi waje domin neman wasu daga cikin dattawan unguwar,bayan fitarsa nan ya bar Baba yana waya da wasu daga cikin amintattun abokansa na kusa,kafin wani lokaci parlor’n har ya sake cika da sababbin fuska,a nan Baba ya maimaita musu dalilin kiran na su da niyyar yaji shawaran da za su bayar,kusan duk bakinsu a had’e yake kowa ya tashi magana sai dai kaji ya bada shawaran abunda side d’in su Yaya Abdullahi suka fad’a shi yafi cancanta a bi saboda samun masalaha,cikin k’ank’anin lokaci sai duk ga shi an tafi akan wancan maganar kuma ko da akayi k’uri’a sunfi yawa,dole Baba ya hak’ura ya sakko daga kan nasa ra’ayin ya bi wancan,karo na farko kenan a tarihi da Baba yayi magana ya canja,bayan wasu y’an mintuna duka aka ware waliyyan ango da amarya a nan Baba ya bada sanarwa ga limamin unguwar bayan sallar isha’a za ayi d’aurin auren bcos yana son auren yayi albarka duk da ya so ace an bari sai washe gari Sunday,but the divine plan for the wedding was to be on that day.
Lokacin da aka idar da sallar maghreb aka yi sanarwar d’aurin aure a unguwar kowa mamakinsa da tambayar da yake yi shi ne auren waye za ayi a gidan *ALHAJI BABA MUHAMMAD* former parliament yake,bcos zuwa lokacin duk wasu y’ay’ansa na cikinsa maza da mata duk ya gama aurar da su,,kamar yadda aka tsara bayan an fito daga sallar isha’a aka d’aura auren *NURAAZ BIN HAUWA* and his bride *NUSRAH ABUBAKAR KUMO* auren da ya tara d’umbin jama’a,ka-ma daga kan y’an siyasa har zuwa manyan y’an kasuwa,yadda k’ofar gidan ya cika mak’il da mutane u wouldn’t think a yau kad’ai ne aka yi sanarwar d’aurin auren ba,sai dai bayan gama d’aurin auren ne kuma wasu k’ananun maganganu began to arise as a result of a change in the name of the groom,instead of his surname ya sakasance sunan mahaifi sai aka ji sunan mahaifiya,nan take wad’anda basu san badak’alar da ta faru ba suka fara cece kuce,while those who are well versed kasuwarsu ta bud’e they begin to recount what happened since then,kafin lokaci mai tsayi labarin ya baza ko ina,abunku da maganar ya shafi manya kuma y’an siyasa.
A ranar su Annie didn’t get a chance to go back to Sardauna crescent a nan k’ofar Na’isa suka kwana kasancewar yadda mak’ota suke shigowa yi musu Allah ya sanya alkhairi so they decided to spend the next day,misalin k’arfe goma na daren suna zaune cikin bedroom Annie ta shigo lokacin dawowarta kenan daga kiran da Yaya Abdullahi yayi mata ta nemi guri ta zauna tana kallon Lolly dake cike da fargaba,yadda Lollyn tayi zugum tana tunani sai ka rantse da Allah tana da masaniyar abunda yake faruwa a can waje,ajiyar zuciya ta sauke da fad’in “Allah ya kyauta”,dai² nan Nuraz yayi sallama a bakin bedroom d’in tare da Bareerah wacce Annie tace ya taho da ita lokacin da ta aike sa can gidan bayan an gama d’aurin auren because she felt that if they had left her alone there kamar basu kyauta mata ba,saurin d’agowa Nusrah tayi jin muryarsa a daf da k’ofar d’akin cikin kame² bcos a time d’in daga ita sai wani women sleeveless kanta ko d’an kwali babu,before she made any attempt ya shigo ciki,a daburce ta bisa da kallo,suna had’a ido taji gabanta ya yi wani mugun fad’uwa saboda kyau da yayi a cikin kayan da ko a mafarki bata tab’a tunanin yana sawa ba,milk color shadda ne a jikinsa babban riga da y’ar ciki banda kyalli da haske babu abunda yake yi uwa uba kuma k’amshin scent’s d’insa da suka cika d’akin,har ya gama yiwa Annie bayanin aiken da tayi masa zai fita yana ankare da yadda take kallonsa,cikin zolaya yana daf da k’ofa zai fita he look back at her had’e da mata winking then ya fita,tana ganin ya fice ta had’iye saliva’s da kyar tana sakin nauyayyun ajiyar zuciya,Annie ta kalleta tana tambaya “Daughter lafiyarki k’alau kuwa?” A d’an tsorace ta kalli Annien tana son tambayarta but she could not speak,ganin haka yasa Annie girgiza kai tana b’ata rai tace “Tashi ni ki ba ni guri tunda wankan yana miki wahala” sumi-sumi ta mik’e ta nufi bathroom,bayan shigarta Annie tana kallon Lolly and exclaims “Wai yau lafiyarki k’alau kuwa?” D’agowa tayi ta zubawa Annie ido ba tare da ta ce komai ba,Annien ta harareta tace “kin zuba min ido and u didn’t even talk to me,i said are u okay?” Lolly gives her a kind of smile but kallo d’aya za kayi masa ka gane irin a babu yadda mutum zai yi ne ya yisa,Annie ta tab’e baki trying to talk to Bareera ta ji Lollyn ta furta “I just don’t know what’s wrong with me,but haka nan yau duka nake jin fad’uwar gaba” Bareerah tayi mata sannu,Annie kuma was advising her to pray,if something was about to get out of her window it will come to her with ease.
In the morning gidan was once again filled with family and friends,but duk wannan taron ko kad’an babu Nusrah bare Nuraz kasancewar tun safen misalin k’arfe 11:00am suka fita,shi ya kaita gurin saloon da tace za taje tun jiyan,a can aka yi mata gyaran jiki da k’unshi,daga can kuma ana gamawa instead of da suka taho ya dawo da ita K’ofar Na’isa sai taga sun d’auki wani way d’in daban,a d’an tsorace take kallonsa ganin suna nufar Sardauna crescent,but ta kasa bud’e baki ta tambaye shi abunda za suyi a can har yayi parking,yana tsayawa kuma bai tsaya yi mata magana ba ya bud’e motar ya fice,tana nan a zaune tana kallonsa ya bud’e entrance d’in parlor’n ya shiga,after a long moment of silence he could think of calling her over the phone,tana d’auka yace “What are u doing outside?” A dake tace “Me.. Well.. what are we going to do here?”
“Kamar ya me za muyi.?” Ya mayar mata da tambayar,tana sauke ajiyar zuciya a wahalce tace “I thought za mu koma can”,tab’e baki yayi yace “Kinga ni ba na son aikin wahalar da kai,just come in i’m waiting!” Her hand where clenched to her chest as the pain in her face worsened,she quickly closed her eyes cikin in’ina tace “Dan Allah ka yi hak’uri ka zo mu tafi” lumshe idanunsa yayi yana shafa kwantaccen dark beard d’insa,in a low voice yace “What are u afraid of.?” Shiru tayi because literally she just can’t seem to say what she is afraid of,katseta yayi da fad’in “Ke nake jira kada kisa mu b’ata lokaci a nan,since u want to go back there and don’t let Annie to start making phone calls tana tambayar abunda ya tsayar da mu” yawun tsoro ta had’iye tace “To amma ai..” Saurin katseta yayi da fad’in “Babu wani to amma,abunda nace ki shigo ciki ki same ni,if u let me out abunda kike tsoro zai faru” a d’an tsorace ta bud’e ido za tayi magana ya katse kiran,she was silently thinking,ta d’auki tsayin mintuna biyar kafin ta yi shahada ta bud’e motar ta fita,she slowly walks as if she doesn’t want to come har ta tsaya a bakin entrance nan d’inma ko kafin ta bud’e k’ofar ta shiga sai da tayi jim tana tunanin anya ya kamata ta shiga kuwa? Saboda yadda zuciyarta take cike da tsoro har ji take yi kamar tana jin fitsari,da kyar ta aro jarumta ta tura k’ofar ta shiga had’e da yin sallama,yana zaune saman armchair that he could see everyone who entered the parlor,yadda tayi wuk’i-wuk’i da ita sai da yaso yayi dariya,but ya danne dai bai yiba yace “have a sit please” she continue to lift her legs and sit on the armchair that was far away from him,the wicked smile released yana k’ura mata ido yace “Come back here” he spoke yana nuna mata kusa da shi,she watched him with her eyes da suka yi raurau suna shirin fara zubar da hawaye,kansa ya d’auke gefe as he feels that if he continues looking at her he may lose his senses and she can realizes what he means,idanunta duk sun cicciko da hawaye dan gani take yi wani abun zai mata shi yasa duk ta firgita,bai damu da yadda tayi ba yace “I have only one problem idan kika bi ni a yadda nake za kiji dad’in zama dani,but the truth is a rayuwata na tsani idan nayi magana sai na sake maimaitawa and u know that” Sadly she got up tana juya idanunta and returned to where he was,but then she sat down from the corner not letting them sit too close,ya kalleta and to look at the distance between them yana had’e rai ya furta “Now what is all this space? That is no secret between us? whenever i say something u must be kind to me to repeat it or what does that mean.?” Quickly hawayen da take tarawa a idanunta suka fara gangarowa,he looked at her with great vigor ya furta “Have i done anything to u before? Uhn! Lallai yarinya da sauran ki” saurin sunkuyar da kanta tayi tana goge hawayen,yana matsowa kusa da ita ya furta “What are u doing? Ke baki san wasa ba duk sai ki firgice?” She looks up at him with amazement,ya d’aga mata gira yasa handkey d’insa yana goge mata fuska,tayi k’uri tana kallonsa da mamakin abunda yace,kallon idanunta yayi yana sake d’aga mata gira yace “What.?” Saurin girgiza kai tayi ya tab’e baki yana fad’in “Any way! Magana ne nake son muyi,ina son sanin abunda kike buk’ata game da kayan lefe” nauyayyen ajiyar zuciya ta saki wanda yasa shi kallonta,ta d’auke kai gefe tana sakin murmushin samun nutsuwa,jin ta yi shiru ya kalleta yace “Baki ce komai ba,al’halin na san kin ji abunda nace” tana rausayar da kai gefe tace “Me zance ni.?” Ya d’age shoulders yace “How do i know what u want to say.?” Juyawa tayi tana kallon hanyar bedroom d’insu tace “Duk abunda ka yanke ni ba ni da matsala da hakan” tana fad’a tayi saurin mik’ewa za ta bar wajen,he quickly took her hand and looked at her yace “Sit we haven’t finished” a marairaice ta juyo tana fad’in “i’ll be back” yace “Ina ne za kije da kika tashi.?” Tace “Please akwai abunda zanyi” yace “what is it.?” She was silent because she was ashamed to say that fitsari za taje tayi,even though she knew he was doing it but da kunya ta fad’a,he looked at her with a shy look yace “Fitsarin ne ba za ki iya cewa shi za kiyi ba.?” A mamakance ta kalleshi but ta dauje tana fad’in “I’m not going to do it” yana had’e rai yace “Tunda ba shi bane zauna mu gama maganar” marairaicewa tayi tana fad’in “Please ka bari to na dawo” yana sake had’e rai yace “u don’t need to go anywhere else” kamar za tayi kuka saboda ta san ya gane what she was going to do tace “Please ba don ni ba ka bari naje” how her face was yasa shi sakin hannunta da sauri ta bar wajen,tana tafiya yayi murmushi to find that she was just not able to tell fitsari take son zuwa tayi,baya yayi ya kwantar da kansa yana sakin murmushin da na kasa gane ma’anar sa,almost three minutes with his eyes locked then he got up and followed her,as he was coming in ita kuma tana fitowa daga bathroom ya bita da kallo mai cike da tuhuma,sunkuyar da kai tayi tana blushing because ta fahimci irin kallon da yake mata,bata ankara ba taji yana tambayarta “Yanzun kuma me za kice Mr’s NOOR.?” She started nodding and leaning against the bathroom door tana yin murmushi,shima murmushin yayi yana matsowa inda take tsaye,a daf da ita ya tsaya irin bai fi three inches su had’e ba,yace “Tambayarki nake yi me kika yi.?” Ji tayi kamar ta tsaga k’ofar ta shige ciki dan kunya,yasa hannu ya d’ago chin d’inta yana kallon kyakykyawar fuskarta da aka yiwa light make up,cikin wahalallen murya ya furta “Are u a deaf.?” Tayi murmushi tana sake runtse ido,ji tayi ya furta “Well,since u stop talking to me,let me do something da zai sa ki bud’e baki kiyi magana” girgiza kai tayi alamun a’a bai saurareta ba ya dafe door d’in da take jingine a jiki da hannunsa d’aya,d’ayan kuma ya rik’o chin d’inta da shi yana matsar da fuskarsa dai² nata,jin saukar numfashinsa a saman fuskarta a tsorace ta bud’e idonta tana zaro ido,dariya yayi wanda yasa hak’oransa bayyana yana d’age mata gira d’aya yace “what.?” Tayi saurin girgiza masa kai,yana sake sakar mata murmushinsa mai kyau yace “Oyah! Close ur eyes to tunda babu komai” da sauri tace “What would u do for me idan na rufe.?” Dariyar da yake yi ya tsayar yace “Ke dai ki rufe za kiga abunda zan yi ai” girgiza kai tayi za tayi magana yayi saurin rufe mata baki da hannunsa tana sake zaro ido taji ya sumbaci hannunsa dake bakinta a hankali kuma ya juya yana fad’in “Matsoraciya kawai!” Dariya ta samu kanta da yi ganin ya bar gurin tana lumshe ido ta dungure kanta da fad’in “Gaskiya na ji tsoro sosai” saurin juyowa yayi yana kallonta yace “Me kika ce?” Saurin bud’e ido tayi tana girgiza masa kai tace “nothing” tsayawa yayi kallonta da tunanin anya hakan ne kamar yadda ta fad’a d’in duk da ya so jin abunda ta fad’a,a hankali kuma dai sai ya juya yana kama hanyar closet d’insu yake fad’in “Zo ki d’auki abunda kike buk’ata mu tafi.” Bayan sun gama d’aukan abunda za ta buk’ata shi da kansa ya d’aukar mata kayan suka fita suka kama hanyar komawa K’ofar Na’isa inda yan uwa suke ta faman hidimar yin wunin biki.
*****
Da daren ranar bayan taron biki ya watse suna ta shirin komawa Sardauna crescent Baba ya aiko ayi kiransu,and at that time they were alone Annie tana yiwa Nusrah Nasiha,Lolly and Bareerah by their side suna saurarensu,so they stopped what they were doing in response to Baban’s call,lokacin da suka shigo sun tarar da parlor’n a cike da y’an uwansu maza sai Abba’n Nusrah dake zaune next to Rafeek,and he’s also sitting next to Yaya Abdullahi,Lolly ta kalli inda yake as she wondered why he was being invited to a meeting where they thought dan su da y’an uwansu kad’ai aka yisa,tamke fuska tayi ta d’auke kai daga kallon da yake mata tana sakin siririn tsaki,bai daina kallonta ba har ta zauna sai da Abba’n Nusrah ya tab’a shi cikin rad’a yace “Aboki ba kallonta za ka tsaya yi ba” saurin kallonsa yayi da fuskar tambaya Abbah yayi masa alama da ido k’asa² yace “K’ok’ari za kayi ta dawo gare ka,shi ne kawai za ka samu damar wanke laifinka” lumshe ido yayi yana fad’in “Kana ganin za ta yarda da ni kuwa.?” Abbah ya gyad’a masa kai yana fad’in “for sure she still loves u,but she’s just angry at what u did to her” sake kallon gefen da take yayi yace “I don’t think har yanzun tana..” Maganar Baba ce ta dawo da hankulansu kansa,inda yayi sallama had’e da yin addu’ah,duka suka amsa masa cikin had’in baki,Baba yana kallonsu d’aya bayan d’aya then he began to say “Dukkan nau’ikan godiya sun tabbata ga Allah,wanda yayi nufi mu had’u a wannan ranar a kuma dai² wannan lokacin,sai dai na san wannan had’uwar ta mu dole ne wasu daga cikinmu zai zamar musu wani iri while the other’s kuma za su yi farin ciki bisa ga abunda zan fad’a ba da b’ata lokaci ba!” Gefen da su Annie suke ya kalla ya…..
*#Gwargwadon yadda kuke comments haka za ku koma ganin update,because ba zai yiwu kullum na zauna ina hana kaina sukuni ku kuma kuna sa ni damuwa ba,fatana ko da yaushe baya wuce na faranta muku,amma tunda ba kwa ganin hakan shi kenan mu ci gaba da tafiya a haka,idan azumi ya zo na sake samun hutu zuwa bayan sallah idan Allah ya kaimu sai mu k’arasa…*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*معاكم بلبيت…*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Oh Allah! We seek refuge in u from leprosy,insanity,elephantiasis,and evil diseases.*
*STAY HOME,BE SAFE.*
Pᴀɢᴇ 39.
#Bᴇᴛᴛᴇʀ ʜᴀʟғ
Gefen da su Annie suke ya kalla yace *”HAUWA.!”* a tsorace Lolly ta amsa saboda yadda gabanta ya fad’i daya kira sunanta,tana kallon Annie da ta sunkuyar da kai taji muryar Baba yana fad’in “Ina rok’on afuwar ki idan har na yanke hukuncin da baki ji d’akinsa ba” tsintar kanta tayi da fad’in “Whatever decision u make matuk’ar a kaina ne,in Allah ya yarda ba zan kalleka da wannan laifin ba,shin wane hukunci ne za ka zartar a kanmu muce ba haka ba.?” Girgiza kai yayi yana fad’in “gaskiya ne,sai dai duk da haka ina son ki gafarce ni because ya kamata ace na tuntub’e ki and to ask for ur approval before i make any decision,saboda ke ba yarinya bace!” Rufe idanunta tayi tana jin yadda k’irjinta yake bugawa da sauri²,but duk da hakan bata fasa cewa “Ka yanke duk hukuncin da kaso a kaina Baba,if that would make u happy ni wace ce da ba zan amince ba.?” Kalamanta babu wanda basu bawa mamaki ba,although many of them knows that their mother has a mild temper,but they have never imagined abunda ya faru a bayan lokacin da Baba yayi expelling nata zai sa a yanzun tayi irin wannan furucin,jikin Baba a sanyaye yana kallonta da tausayawa had’e da soyayya irin ta tsakanin d’a da mahaifi ya furta “A jiya na sake d’aura miki aure,even though i did not ask for ur consent but i want u to say it to me,do u accept the choice i have made for u or not.?” Saurin kallonsa tayi hawaye suna cika mata ido,though she was scared to hear what he had to say but there was no way da za ta fito ta nuna bata amince ba,tana sunkuyar da kai k’asa cikin muryar kuka tace “Thank u Father,Allah ya k’ara maka lafiya yasa ka gama da duniya lafiya.!” Zuciyar kowa a gurin ta yi wani irin weaken suna kallonta da tausayawa as she wipes away the tears that pour out,Baba yace “Do u accept the choice i made for u or not,yanzun nasa a warware auren.?” Kai ta girgiza masa tana fad’in “A’a na amince Baba” Tana fad’in haka ta goge sauran hawayen dake zubo mata,Baba yace “Allah yayi miki albarka” ta amsa tana sake share hawaye yayin da take jin wani gefe na zuciyarta yana bata shawaran ta bijere,nan ta fara addu’ah tana neman tsari daga sharrin shaid’an,tun daga nan bata sake fahimtar komai ba har Baba yayi musu nasiha ya sallame su,suka yi sallama da sauran y’an uwa aka yi musu rakiya har bakin mota suka tafi. Tun da suka d’auki hanyar Sardauna crescent she did not speak to anyone,suma d’in a cikinsu babu wanda ya sake ko tari,Nuraz dake driven lokaci² yake kallonta ta mirror,wani irin tausayin mahaifiyar ta sa yake ji,while a ransa kuma banda tarin tambayoyin me yasa Baba zai yi mata hakan babu abunda yake damunsa har yayi parking,jikinsu duka a sanyaye suka wuce ciki suka bar shi yana rufe motar,bayan shigowarsu kamar wasu kurame haka suka zama,kowa ka kalli fuskarsa a cike take da damuwa,ranar duka babu wani al’amari da ya kasance musu mai dad’i bayan auren Nuraz da Nusrah,and till gari ya waye babu mai wadataccen kuzari a cikinsu.
As early as 7:00am they all set off for the trip,while Annie and Bareerah are trying to accompany them to the airport kasancewar ba da su za’a koma UK ba,fuskokinsu d’auke da jimamin rabuwa da Annie da take yi musu nasihar su yi hak’uri da duk yadda suka samu kansu suna rayuwa,sannan su zauna da kowa lafiya,suna tafe a mota duk take yi musu wannan nasihar but a gurinsu ji suke kamar su fasa ko kada lokacin tafiyar sun yayi,a haka suna ta jan lokacin suka iso airport d’in inda suka tarar da su Baba,Abba’n Nusrah da wasu cikin y’an uwansu bayan sun gaisa da kowa suka samu guri d’aya suka zauna shiru har lokacin tafiyarsu ya cika,lokacin da suke da y’an uwa basu wani ji damuwa ba kamar lokacin da suke sallama da Annie,a wannan locin not only Nusrah even Lolly kuka take yi because shak’uwarsu da ita ya wuce ace za su tafi su barta basu ji damuwa ba,kasancewar Annie mutum ce ita mai sauk’in hali ga iya zama da mutane besides kuma su d’in suna d’aukarta ne a matsayin shugabarsu wacce dukkan abunda za suyi sai da shawararta,haka nan idan ta nuna ba ta son suyi duk sonsu da abun suna k’ok’arin ganin sun barshi,,wani daga cikin y’an uwansu maza ne mai suna Abdurrahim yana kallonsu yace “wai wannan koke-koken na mene ne.?” Bareerah on the side tana taya su matsar hawaye ta goge idonta tana kallonsa tace “Shekaru 28 suke yiwa kuka,the closeness they get at this time will be gone,shin wannan ba abun kuka bane.? Duk wanda yake tunanin kukan da suke yi suna yi ne dan jin dad’i tabbas ya yi kuskure,da ace ya san yadda shak’uwa take,da ace ya san yadda rayuwarsu ta kasance surely da ya taya su zubar hawaye,because da ciwo ace rana d’aya sun rabu,rabuwar da ba iya unguwanni bane tsakaninsu da ko yaushe suka yi ra’ayi za su had’u,ba kuma garuruwa ba,is a country in which before they reunite definitely sai wani abu ya faru.. Wacce suke d’auka matsayin mahaifiya za ta rabu da su,shin wannan ba abun kuka bane.?” Jinjina kai da yawa daga cikinsu suke because of the harsh words da Bareerah ta dunga fad’a musu,as they found out that they had made a great mistake of breaking their relationship as the Prophet (pbuh) ya fad’a a hadith,and sai yanzun ne suka sake gane kuskuren da suka yi a lokacin da Annie da Lolly suke nuna musu so su d’in kuma suna jin haushin yadda suke mu’amala da junansu saboda rik’e zumunci da suka yi,lallai Annabin rahama ya yi gaskiya da yake cewa “Zumunci a rataye yake da al’arshi,yana cewa ya ubangiji duk wanda ya sadar da ni,ka sadar da shi zuwa ga rahamarka,wanda duk ya yanke ni ka yanke rahamarka daga gareshi”,surely da sun rik’e zumunci da ubangiji (S.W.T) ya sa rayuwarsu ta inganta fiye da yadda suke a yanzun,but da suka watsar da shi fa.? Su kad’ai suka san abunda ya faru da su a bayan (Fatan Allah ya bamu ikon yin zumunci domin sa).
Jikin kowa daga cikinsu a sanyaye sakamakon jin tak’aitaccen tarihin yadda suka rayu da juna tunma Lollyn ba tada cikakkiyar lafiya har zuwa bayan ta samu sauk’i,suna nan tsaye suna jimanta al’amarin aka fara kiran sunayen matafiya,sun yi sallama da kowa kamar kada su rabu a haka Nuraz ya lallab’a su saboda jin ana ta maimaita sanarwar su kad’ai ake jira jirgi ya tashi,da kyar ya samu Lolly da Nusrah suka rabu da jikin Annie suna tafiya suna waiwayenta da d’aga mata hannu har suka shige ainihin filin da jirage ke sauka da tashi,Lolly tana sauke ajiyar zuciya mai nauyi ta kalli inda ake k’ok’arin shigar da su b’angare na musamman,ta kalli Nuraz tana son tambayarsa me zai kaisu can but kafin tayi tambayar ta hango fuskar Rafeek a ciki,she was silent and wondering why they should go with him,without looking at where he was tana had’e rai ta shiga ta samu seat d’in kusa da Nusrah she sat and kept praying in her mind,tunda ta zauna tayi shiru har sanda aka yi sanarwar jirgi zai tashi bata sake cewa kowa komai ba hatta Nusrah da Nuraz,tana nan zaune shiru tana saka da warwara a zuciyarta about how to deal with him once they landed safely jirgi ya tashi zuwa cikin sararin samaniya,tsayin awannin da suka d’iba suna shek’a gudu a cikin hazo da giragizai haka ta shafe su akan neman mafitar yadda za ta hukunta Rafeek d’in cikin ruwan sanyi,,lokacin da jirginsu ya sauka a airpor bayan sun sakko daga jirgi before Nuraz had made the call to bring him a car guards d’in Rafeek suka bayyana,manyan motoci na alfarma da aka jera masa a wajen were waiting for him kamar wani minister ko president,except when Rafeek speaks to them su zo su tafi gida,Lolly pretends not to go by and starts walking around trying to get out of the airport without saying anything,Nusrah da Nuraz da suka san they had no choice but to go after her,nan suka juya without saying even a single word but Nusrah’s face was disgusted by what had happened she turned slowly to look at her father’s friend,Rafeek dake gefe yana kallon ikon Allah yaji gabansa ya fad’i da yaga lolly suna tafiya,damuwa ta sake bijiro masa because bai yi tunanin hakan zai faru ba tun farkon,ya dafe kansa da yake jin kamar zai tsage a hankali ya lumshe idanunsa,Clark ya k’araso kusa da shi da sauri zai yi masa magana ya d’aga masa hannu had’e da yi masa alamar su bi bayansu,babu musu suka fara binsu a hankali.
They were standing at the airport after their arrival with the intention of getting a cab da zai kaisu Albert street,while Rafeek and Clark together with some of his security guards were trying to get out of the airport dai² nan dandazon journalists da suka k’araso gurin suka yo kansu,wasu daga ciki suka nufi gefen Rafeek wasun kuma suka yi side da su Nuraz suke tsaye suna neman zagaye su al’amarin bai gama ba su mamaki ba sai da suka ji y’an jaridun suna watso musu tambayar “What is the truth of what they see going through social networks? They hear that there is a strong link between them,shin da gaske ne akwai secret relationship tsakanin shi *SUPERIOR* da *DR PSYCHO?* If so what kind of closeness is between them.?” On the side of Rafeek his security guards who were with him and those who were waiting for their arrivals tried their best not to let the journalists approach him as they did to Nuraz,gaba d’aya suka zagaye shi until they made sure to get him to the car ya shiga ya zauna,while on the side of Nuraz kuma rashin mafita yasa shi fad’in “I’m really sorry because u will not get what u want from me but maganar alak’a kamar yadda kuka ji ko kuka gani,tabbas akwai b’oyayyar alak’a tsakaninmu..” Tambayar da wata y’ar jarida tayi masa shi ne “Shin ko za mu iya sanin alak’ar da ke tsakaninkun.?” Murmushi yayi ya girgiza kai da fad’in “There is still a time,but if the need arises,the world will witness about it” haka suka ci gaba da yi masa tambayoyi even though ya fad’a ba zai iya bayyana musu wace irin alak’ar ce tsakaninsu ba,a lokacin ne kuma waccan tawagar da suka nufi gurin Rafeek suka juyo suka dawo inda suke ganin kamar a nan d’in za su fi samun wani abun kaiwa gaba,Rafeek daya samu damar shigewa cikin mota ba tare daya kalli inda guards d’insa suke ba ya ba su umarnin suje su fito da su daga cikin y’an jaridun dake kewaye da su,cikin girmamawa suka bazama cikin taron y’an jaridun dai² lokacin wani bature yake tambayar Nuraz “But Sir mun ji ana cewa kai d’ansa ne,shin haka wannan maganar yake.?” Idanu Nuraz ya zuba masa as if he were looking for an answer,Clark daya ratso tsakiyar taron yayi k’asa da kansa yadda Nuraz d’in zai ji yace “Sir we have to leave right now,if not this people doesn’t let u even to rest” wani irin kallo Nuraz d’in yayi masa zai yi magana ko me ya gani kuma sai ya fasa,cike da gajiya yana sake rik’e hannun Nusrah dake cikin nasa tun d’azun da y’an jaridun suke neman tureta suka fara k’ok’arin barin wajen,suna tafiya y’an jarida na binsu kamar kura ta ga nama,cikin sauri sauran guards d’in mahaifinsan suka kewaye su,ko da suka k’arasa bakin motocin basu tsaya musun ba za su jeba ana bud’e musu mota suka shige,kai tsaye daga airport mansion suka wuce dake nan a cikin Oxford.
When they arrived after all the vehicles had parked duka sun fito but Lolly sai tak’i fitowa ta kafe akan lallai ita ba za ta shiga ciki ba,idan har sunga ta fito to gidan su aka kaita,while on the other side tuni labarin k’arasowar su ya isa wajen Hajiyarsa,da yake dama tun yana Nigeria ya fad’a mata yadda al’amarin ya kasance har mayar da auren da Baba yayi,sannan ya sanar mata washe garin za su taho UK d’in gaba d’ayansu,though she did not think that they would soon come da sauri ta fito tarbarsu tare da Maimunatu da kids d’inta,ko da suka fito *KALTHOM* tana ganin Nusrah tayi gurinta da murnanta ta rungume ta,JIAN dake biye da ita taga Nusrah ta sakarwa kalthom fuska nan ta turb’une fuska tana kumburi akan me Nusrah za ta fara murna dan ta ga Kalthom ita ko ta ita bata yi ba,Lolly was still in the car before Hajiya spoke da sauri ta fito daga cikin mota,while kafin zuwan Hajiyar babu yadda ba’a yi da ita ba tace baza ta shiga ba,as she was trying to get down Hajiya tayi saurin rik’ota zuwa jikinta ta rungume tana fad’in “Marabanku da zuwa daughter” cike da jin kunyar matar ta sunkuyar da kai ta k’i yarda su had’a ido lamarin daya bawa Nuraz mamaki,daga nan bata sake yunk’urin cewa komai ba ko tayi musu akan baza ta shiga ba gaba d’aya suka d’unguma ciki,Lolly was suddenly surprised at how Rafeek had owned the mansion,even though she knew it was years ago da yake fantamawa da naira but bata tab’a zaton ya kai haka ba,lamarin bai gama d’aure mata kai ba,sai da taji entrance na mentioning names d’insu,she humbly looked to the power of God and asked herself when hakan ya faru but ta kasa samun amsa,k’ofa tana gama bud’ewa the fragrant smell and sanyayyar cold air that blows in the parlor ya sa ta lumshe ido kafin a hankali ta fara bud’esa,fes idanunta suka sauka kan wani k’aton live tv dake displaying pictures d’insu ita da Nuraz sai wasu kad’an na su Maimunatu da kids d’inta,ko da aka zo nan mamakinta kasa b’oyewa yayi because ita dai ta san bata tab’a zuwa gidan hoto ba bare tace can aka d’auketa hana k’arya wani lokacin Nusrah tana d’aukansu a phone idan suna cikin nishad’i,ta daure tana ci gaba da d’aga k’afafunta tayi sallama duk da tare suke da masu gidan,kamar ance ta d’aga kanta idanunta suka sake sauka akan wani k’aton hoton Nuraz dake welcoming na duk wanda ya shigo apartment d’in,because of the size of the painting har kamar idan ka kira shi zai fito daga jikin picture d’in,ta tab’e baki a hankali suka k’arasa cikin parlor’n da yaji ado,kusan duk parlor’n were adorned with their pictures daga na ta sai na Nuraz kad’an ne na Rafeek a gurin,sun zazzauna aka fara gaisawa,kafin kace me maidservant d’in gidan sun fara jera musu kayan ciye²,yadda ake d’awainiya da su yasa jikin Lolly fara yin sanyi because not only Hajiya even their maidservant zuwa guards da duk wani mutum dake gidan kowa girmama su yake and to be ware of anything that might upset them,uban gayyar kuwa ganinsu ma kad’ai a gefensa yafi komai faranta masa rai,da ya juya ya ga sun yi shiru alamar tunani yanzun zai yiwa Maimunatu ko Hajiya alama to ask them if they had been hurt by something. Yadda mutanen suke yawan tambayarsu da tarairayarsu me suke buk’ata ko wani abu na damunsu yasa suka fara jin nauyinsu,wannan dalilin yasa har dare ya fara mik’awa basu iya cewa za su tafi gida ba,ko suyi complaint akan wani abu,hakan ya yiwa Rafeek dad’i sosai Hajiya kuwa who looks radiant in Rafeek’s face does not even know ina za ta saka su because rabon da taga yana irin wannan rawar jikin tun kafin aurensa da baturiyar k’asar amuruka *(LYDIA)*,wajen misalin 9pm Maimunatu tayi sallama da su ta tafi ba don ta so ba,but Kalthom da Jian suka ce su ta barsu su kwana,Hajiya tana yi musu tsiyar basu isa su kwanar mata a gida ba sai sun zo sun tafi gidansu tunda basu tab’a kwana ba sai yau kawai dan kinibibi suce su kwana za suyi,suka hau bata hak’uri har da cewa za su dawo nan da zama gaba d’aya,suna ta zaune shiru babu wani conversation mai tsayi har to 10pm,Hajiya da ta fara jin bacci ta mik’e da nufin tafiya apartment d’inta,Rafeek yana kallonta ya marairaice fuska Hajiya tayi murmushi tana girgiza kai ta kira wata maidservant d’insu mai suna *Angelyn* tasa ta kaisu d’akin kwanansu daga nan ta tattara Jian da Kalthom za su wuce Jian tayi tsalle ta dire tace ita atafau sai ta kwana gurin Nusrah,da kyar Hajiya tayi mata dabara da cewa suje za ta bata sak’o ta kawo musu,ta bi Hajiya da sauri tana cewa Nusrah za ta dawo,suna ficewa Hajiya ta rik’o hannunta tana cewa “Ke dan gidanku ina kika tab’a ganin an kwana d’akin ma’aurata.? Kada na sake ji kince za ki kwana gurinta kin ji ko.?” Jian tace “Toh Hajiya in Allah ya yarda bazan kuma ba” suka wuce apartment d’inta tare da su sai hira suke yi mata.
After Hajiya had left Lolly was quietly looking at her picture,tun da suka zo gidan she was busy and thinking of where they got their pictures but she couldn’t find sai yanzun da take kallon wannan,ranar tana zaune a parlor’n gidansu na Albert street Nusrah ta fito daga bedroom za su fita da Nuraz zuwa Ali Jericho store she will pass by quickly ta dawo tana murmushi tace “Aunty na d’an yi miki photo wollahi kin yi kyau sosai” tayi murmushi ita kuma Nusrah ta d’auke ta,most of the time haka take mata idan taga ta yi kwalliyar da tayi kyau sosai ko tana zaune shiru tunani sai ta bijiro da abunda zai sa damuwarta tafiya,sake juyawa tayi tana kallon pictures d’in dake cikin parlor’n da mugun mamaki ta rik’e baki bcos duka pictures d’inta dake cikin parlor’n irin wad’anda Nusrah take yi mata ne,but bata yi magana ba ta wuce tabi Angelyn who guides her to the bedroom next door to Rafeek,bayan ta rakata ta wuce ta nunawa Nusrah bedroom d’in da Hajiya ta fad’a mata,she goes in after she thanked Angelyn and sat down on the couch tana kallon yadda aka tsara d’akin with the remembrance of her past life from childhood till rayuwarta a gidansu gurin mahaifiyarsa and how they held her in a high position,duk wasu alkhairan iyayensa babu wanda bata tuna ba,tana zaune jigum wata zuciyar ta umarceta da yin alwala tayi nafila,ta mik’e tsaye tana sake kallon d’akin da mamakin irin dukiyar da aka narkar wajen gina sa ta shiga bathroom ta d’auro alwala,bayan ta fito ta bud’e luggage d’inta da Angelyn ta shigo mata da shi ta d’auko hijab ta saka,ko da ta tsaya sosai da niyyar yin takbiratul’ihraam kasa gane gabas tayi she went back to think of how they had entered the house sannan ta gane da kyar,tayi sallah raka’a biyu tayi addu’o’i had’e da neman zab’in ubangiji mafi alkhairi a rayuwarta data Yaranta and then tayi shafa’i da wutr.
A b’angarensu Nusrah kuwa lokacin da Angelyn ta nuna musu bedroom d’insu tana tafiya Nusrah ta had’e rai as if she had never known how to laugh,Nuraz who was standing behind her yana kallon yadda aka k’awata d’akin da pictures d’insu ya tab’e baki lokacin da yake k’ok’arin zama saman d’aya daga cikin armchairs dake gefe guda,kamar ance ya d’aga kansa idanunsa suka kan Nusrah dake had’e rai,zuba mata ido yayi yana nazartar yanayinta kafin daga bisani ya gyara zama yace “Zo ki fad’a min abunda nayi miki kike hararata.” Saurin kallonsa tayi har lokacin fuskarta tana yadda take bata sake ta ba,sai ma tab’e baki da tayi tana k’ok’arin wucewa ya rik’o hannunta tayi saurin kallonsa za tayi magana ya tsareta da idanunsa masu cike da kwarjini,cikin yanayin rashin son wasa yace “sit down!” Babu musu ta zauna kusa da shi,hannunta a cikin nasa yana murzawa yace “Uhn.! Me aka yi miki ko nace laifin me nayi kike hararar na.?” Gyara bakinta tayi kada yace ta murgud’a masa baki kuma ba tare da ta kalleshi ba tace “Babu abunda aka yi min” yace “Amma kike kallona haka.?” Sakin baki tayi tana kallonsa a hankali tace “Ni wane kallo nayi maka.?” Yace “Oho! Ke za’a tambaya” jikinta taji yana mata wani iri like irin small insects suna binta tsikar jikinta ta fara tashi so she tried to grab her hand which he was holding yana mata wani irin abu,once again ya sake damk’e hannun she closed her eyes as she was breathing heavily,bai wani damu da yanayinta ba yace “I’m listening u,tell me what are u angry about?” she did not say anything but straight to the point she wants to leave him close,tana tashi ya fizgota ta fad’o jikinsa,a tsorace ta bud’e idanunta tana kallonsa,ya d’age mata gira da tambayar “What happen.?” Kai tayi saurin girgizawa,ya lumshe idanunsa ya bud’e yana sassauta muryarsa yace “Then fad’a min laifina sai na kiyaye gaba pleaseee.!” The expression of how he pronounced please d’in yasa tayi shiru tana tunanin yadda za ta fad’a masa,hannunta dake cikin nasa ya d’ago ya sumbata,carefully yayi separating fingers d’inta ya had’a palms d’insu yana goga hannuntan a jikin beard d’insa da lumshe idanunsa but not completely closed yace “Please!” As he tug his head to side like a fatherless,ajiyar zuciya tayi and then gently she whispers “If i said it out baza ka ji komai ba.?” Ya lumshe mata ido yana gyad’a kai,ta tab’e baki tace “I don’t believe unless u promised me ba za kaji komai ba” yace “promise ba zan ji komai ba” tayi shiru tana kallonsa kafin tace “Ka tuna da girman alk’awarin da kayi,kada sai na fad’a ka b’ata rai” yana girgiza mata kai yace “I won’t” ta jinjina kai a hankali tace “Da fari ina son ka amsa min me yasa kake yiwa Uncle haka,or did u forget that he was ur father.?” Saurin bud’e idanunsa yayi sosai zai yi magana ta rufe masa baki da d’ayan hannunta tana girgiza kai tace “sincerely ba na jin dad’in hakan da kake yi,fisabilillah da wanne zai ji? Ciwon da yake damunsa ko abunda kuke masa? Ina son ka tuna whatever happens in the past we know it is our fate and mu ba za mu iya canjawa ba,but me zaisa ka dunga wulak’anta shi? Remember the position of the person who is hurting his parents,his future and where he will be tomorrow,,whatever he has done in the past ba fa kai ya yiwa ba ma at all,even if u are talking about ya wulak’anta ka wannan tsakaninsa ne da ubangijinsa,but don’t look at what he has done for both of u please,even if he is still on his spectrum he doesn’t want u and bai amince kai d’ansa bane ya kamata ace kai d’in ka kyautata masa ta yadda he should feel ashamed of his past deeds kamar yadda ubangiji (S.W.T) yace a cikin Suratul isra’a verse 23-24:”Bismillahir-rahmanir-rahiim.. Wa-k’adhaa rabbuka allaa ta’abudu illa iyyahu wabil walidaini ihsanaa,immaa yablughanna indakal kibari ahaduhuma aw kila humaa falaa tak’ul lahumaa uffin walaa tanharhuma wak’ul lahumaa k’aulan kariymaa,wakhfidh lahumaa janahazhulli minar rahmati wak’ur-rabbirhamhumaa kama rabbayaniy saghiraa..” (The meaning of the saying is:-And ur Lord decree that u worship none but him,and with respect to do good to two parents,either if one of them reaches old age with u or both,do not say ‘uffin/tur’ nor speak harshly to them but ka fad’a musu magana mai dad’i. And lower unto them the wings of compassion and says: “Oh my Lord! Have mercy on them,as they did to me when i was a little child). And then Allah (SWT) called for the respect of parents,sannan yace a mutuntasu as the verses of the Holy Quran confirmed,such as verse 36 of surah an-nisa’i,verse 151 in surah Al’an’am,and verse 23 of Is-ra’i,and verse 14 in surah Lukman,and in several hadith of Bukhari and Muslim said that,the Messenger of Allah (S.A.W) was asked:”Ayyul amaal afdhaal? He said:”Prayer on time,and then what? He says that,obedience to parents”,in another hadith of Bukhari he says that:-“the Messenger of Allah (pbuh) was asked about the serious crimes? He said that:-“polytheism to Allah and disobedience to the parents”,yana daga cikin parental right,k’aunar su/girmamasu/ciyar da su/tufafatar da su/yi musu ladabi da biyayya/yi musu addu’a/girmama y’an uwansu/their friends/establish good deeds with their names after their death,and do not forget that a ciki Ameen (3) da Annabi (S.A.W) ya Amsa a lokacin yin khud’uba zai hau mambari har da wadda aka ce duk wanda ya riski iyayensa bai yi musu biyayyar da zai shiga Aljanna ba… May Allah curse him. The Prophet said Ameen. So how do u think idan akace wani babban malami ya amsa maka adduarka bare kuma rasulullah (S.AW)? Akwai hadith daga Annabi (S.A.W) inda yace:”Sab’awa iyaye yana daga cikin manya manyan zunubai,and ka sani maganar Annabi ba tatsuniya bace da za muyi tunanin za ace kurunk’us.. A wani hadith d’in Annabi yana cewa:”Ku bautawa Allah kada ku had’a wani da Allah kuma ku kyautatawa iyaye. An karbo daga Abu-Umamata (R.T.A) Hak’ik’a wani mutum yace:”Ya Manzon Allah,mene ne *HAK’K’IN IYAYE AKAN D’ANSU!?* Sai Manzon Allah (S.A.W) yace:Su ne *ALJANNARKA DA WUTAR KA.”* If u obey ur parents u will be successful,but if u disobey them u perish and u are approaching to hellfire,Allah ka tsare mu baki d’aya..”
K’ura mata idanunsa da suka tara hawaye yayi,tana kallonsa itama tace “hope u understand what i want to remind u.?” Ta fad’a tana janye hanunta data rufe masa baki,saboda yadda kalamanta suka shige shi bai iya magana ba sai wani wawan runguma da yayi mata a hankali hawayen dake cikin idonsa suka fara sauka a jikinta,jin d’umin abu a jikinta yasa tayi saurin janye jikinta,abunda ta gani ba k’aramin mamaki da tsoro suka bata ba,tana kallonsa a hargitse take fad’in “Ya salaam.! Me kake yi wai haka.? Dan Allah kayi hak’uri wollahi ban fad’i haka da wani nufin ba,na fad’a ne just to remind u of what u are trying to forget” Tana magana hawaye suna gangaro mata bcos sosai ta tsorata,yana sake k’ank’ameta ajikinsa yake fad’in “u are the best part of my life,since i have never met a man/woman da lokaci guda naji ya shiga duk wani hanyar da jini yake bi a jikina ba,tabbas ubangiji kad’ai ya barwa kansa sanin dalilin had’a mu a lokacin da d’ayanmu bai yi tunani ba ko yayi shawara da shi ba,ke alkhairi ce a rayuwata,u are a woman who’s every man ya samu kamarta zai yi alfahari da ita,anjaad shukhran,shukhraan² for reminding me,ahabbuk-thtiir habibtiiy.!” Yana fad’a ya d’ora mata wani irin warmth and strongest kiss a cheek d’inta,ajiyar zuciya tayi mai nauyi,tana rik’e hannunsa da yake mata wiping tears ta furta “This is the right thing for every good woman to do to keep her husband on the road,and i don’t want this reason ya kasance sanadin da za ka shiga cikin la’anar ubangiji,because if u are not with me a duk inda zan kasance zanyi rayuwa ne mai cike da k’unci.. Please ka ci gaba da kasancewa tare da ni ko zan ci gaba da samun nutsuwa a rayuwata..” Kai yaci gaba da gyad’a mata kamar ba zai daina ba,ita kuma tana ci gaba da tunatar da shi.
Bayan wucewar wasu sa’o’i lokacin sun gama maganar har sun shiga wani ya mik’e tsaye still tana rik’e a jikinsa,giving her some kind of cuddling look yayi k’asa da muryarsa dai² yadda za taji yace “My teacher shall we pray.?” She quickly watched him za tayi magana ya marairaice yace “I don’t do anything” as he said despite she feels doubtful about what he was going to do to her,hakan bai hanata darawa ba,ya d’age shoulders yace “ai na ga tun jiya sai wani tsoro kike ji like kinga sabon halitta,let’s go and please feel free because for now ina jin bacci+gajiya and gobe ina son zuwa hospital na duba wasu ayyuka” bata musa masa ba ta wuce suka nufi toilet tare suka d’auro alwala suka fito yayi musu jagoranci suka yi sallah bayan sun idar yayi musu addu’o’i for seeking peace between themselves and their parents,after that Nusrah began to arise ta nad’e hijab d’inta da abun sallah tayi hanyar bathroom,ruwa ta fara had’awa tayi wanka then ta sake d’auro alwala ta fito,kasancewar yadda ta shiga da kayanta haka ta fito bata kalli inda yake ba ta wuce inda taga Angelyn ta shigar da luggage’s d’insu,sai data fara shiga gurin sannan ta fahimci closet d’in d’akin ne a gurin,had’ad’d’en walk-in closet despite shi wannan ba irin wanda za ka ganshi mai kama da d’aki bane wanda yake zagaye da walls da door,shi wannan kawai anyi sa ne irin yanayin kamar wall na bricks da za kana hango mutum ta y’an wasu ramuka sannan kuma shi ba shi da door idan ka shiga ta nan za ka iya wucewa ta can d’aya hanyar ka fito ba tare da ka tsaya bud’e door ba,tana shiga ta saki baki tana kallo dan yadda aka tsara gurin,kaya duk a sak’ale jikin hanger wasu kuma suna cikin leda but komai ka kalla na wajen da room d’in sabo ne babu abunda yake nuna an tab’a yin amfani da shi,gefe d’aya kayan mata while d’ayan side kuma na maza,she slowly begins to walk but all her eyes do not see where Angelyn was carrying their luggage’s,har za ta koma taji ba za ta iya kwanciya da kayan jikinta ba,a hankali ta fara duba kayan bcos ta san dai tun da aka sauke su a d’akin da yadda aka yi adonsa ya nuna komai na ciki mallakinsu ne,so wannan dalilin ya ba ta k’arfin guiwar ci gaba da dubawa kai tsaye,akan wani night gown mai d’an tsayi da duhu black color hannunta ya sauka,despite her hands na sleeveless ne but almost za ta iya cewa gara ita da wasu data gani,d’aukowa tayi tana kallo and then she was slowly looking back da ta tabbatar baya nan ta saka rigar a gurguje ta koma wajen mirror ta fesa turaruka then ta shige into the spreadsheet and reciting bed time prayers…..
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*معاكم بلبيت…*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*STAY HOME,BE SAFE*
Pᴀɢᴇ 40.
#Eᴍᴏᴛɪᴏɴᴀʟʟʏ
Lokacin da ya fito daga bathroom tuni ta fara yin nisa da garin da take a bacci,because dama ita haka take tana kwanciya ne babu wahala ta yi bacci,he smiled yana kallonta and remembered the struggle he had fought in the past before he could say how much he loved her,and how their lives begin,here he is once again grateful to Allah daya k’addara ta zama mallakinsa,not too long yayi sauri ya shirya kansa in the lightweight pyjamas daya fito da su daga jikin hanger,as he finished ya fito a hankali ya tako bakin bed d’in,he sat silently yana kallonta yana blushing while yana tuna maganganun da suka yi yanzun babu jimawa yana sake yiwa Allah godiya for the greatest gift da samun nutsatstsiyar mata wacce yake kyautata zaton idan har yayi ba dai² ba za ta d’ora sa a turba,after a while he turned off the light and lay down next to her yana reading bed time prayers,yana idarwa ya shige cikin spreadsheet d’in had’e da saka ta cikin jikinsa,for the first time in his life yaji fad’uwar gaba had’e da wani irin bak’on yanayi yana ziyartar cikin jininsa,ya ja numfashi heavily ya sauke yana lumshe idanunsa da suke wani irin farfari ya sake k’ank’ame ta a jikinsa har yana jin kamar ya tsaga jikinsa ya sanyata a ciki.
On the other hand,tunda Nusrah ta kwanta she had no idea on what was happening,but lokacin daya sanyata a jikinsa da yake kuma ba tada nauyin bacci take ta farka tana zare idanunta that were filled with fear of what was about to happen,yadda taji jikinsa ya fata tsuma nan yasa tsoronta k’aruwa,despite her knowledge and research on the fact da ake cewa many women’s were feeling difficulties in their first night but not as others thought,she narrowed her eyes and swallowed some terrified saliva’s jin yadda ya sake matseta sosai and reading all the prayers that came to her mouth,taja ajiyar zuciya a wahale ta sauke trying to turn around in an unknown manners a zuwan duk cikin giyar bacci tayi hakan,before she made any attempt he put his hand on top of her chest,kamar za ta fasa k’ara dan tsoron daya ziyarceta,as he squeezed her teat ta daure bata bari ya ji maganarta ba but continued to bite her lips tana runtse idanu,tana jin yadda yake caressing nata carefully but still tayi d’if trying to do nothing because she didn’t want him to understand idonta biyu,she kept on being in fear while he was still on his own he did not to give up his intentions,his affair was not come over until he turned her suna fuskantar juna,trying to remove her night wear but he couldn’t do so because she was lying on the other side,da yaji hakan ba zai samu ba he pull it back up,since there was no bra in her as a result of her illness started with chest pain,which is why the doctor said to her ta daina wearing idan za ta kwanta bacci,because a time d’in the pain doesn’t immediately appear as heart attack until later,tattausan palms d’insa suna sauka on to her breast ya dank’o su yana twisting,rad’ad’in da ya ratsa kwakwalwarta that’s why she doesn’t know when she said “please stop it..!” Maganar yayi escaping mata,yana jin ta fad’i haka ya fahimci idonta biyu da sauri ya juya ta ta koma kallon sama,yana adjusting kwanciyarsa to the point that he would feel right ya fara k’ok’arin lalubo lips d’inta while his hands were on her teat,without waiting for her approval ya had’e bakinsu guri d’aya and began to send her a series of warmth messages that must have been difficult for her tayi reject,yanayin yadda yake tafiyar da ita cikin sanyi da salo tayi luf ba tare da ya sha wahala ba,while a gefen Nusrah kuma yadda yake sending mata sak’onsa yasa ta kasa jurewa har take mayar masa as she began to feel the whole world needed nothing but him to break her through,sai dai tarin tsoron yadda al’amarin zai kasance mata duk ya hana ta samu nutsuwar zuciya,and as she heard him reciting the prayer before sexual intercourse ta fara zare idanu,da sauri tayi k’ok’arin kwace bakinta dake cikin nasa,tana sauke numfashi da kyar maganarta yana season tasa bakinta dai² kunnensa ta furta “Please don’t do this to me.!” As she speaks the wind of her mouth goes up and down had’e da katsewar kalmomi take hankalinsa ya sake tashi,banda numfashi da slender groans babu abunda yake yi and trying to find his way through,kasa jurewa tayi tana k’ok’arin janye jikinta ya rik’ota sosai cikin wani irin makirin murya ya furta “Please dear kada ki yi min haka,sau d’aya zan yi na barki please ki bar ni nayi kin ji?” Kai ta girgiza kamar yana ganin abunda take yi cikin muryar tsoro tace “But u said u won’t do anything for me!” Tana fad’ar haka yaji he couldn’t bear with her as matuk’ar he didn’t go to where he wanted,yana sake rik’eta a jikinsa ya furta “Please ki bari na yi yanzun bazan iya jurewa bane baby” kuka ta fara yi a hankali sautinsa k’asa² tace “Amma fa cewa kayi baza ka yi min komai ba” yana rik’e da ita yake begging but ta k’i yarda da yaga rok’on nata babu amfanin da zai masa tuni ya ci gaba da k’ok’arin komawa madakatarsa,yana ta kokarin ganin ya shigeta sai dai ya kasa gane inda hanyar take nan ma haka yayi ta lallab’ata,tana jin yadda yake rok’onta ta nuna masa hanyar tak’i kula shi,sai tureshin da take yi and kept on saying he said he would do nothing for her,as he was tired of jin yadda take masa kuka quickly yayi turning bedside lamp,he looked up at her crying face jikinsa sai kyarma yake yace “did i promise u that.?” Ta gyad’a masa kai alamar a’a ya lumshe idanunsa as he felt himself overwhelmed saboda masifar daya tsokanowa kansa,he looked at her as she pressed her legs against his back a ransa yace “she want but tsoro ya hana ta fahimci komai..” Saurin kashe lampshade d’in yayi ya d’agota yana k’ok’arin haska k’asanta tayi saurin had’e k’afafunta,babu yadda bai yi da ita ta bud’e ya gani ba ta k’i yarda,dole haka ya hak’ura ya kyaleta ba don ransa ya so ba ya sauka ya nufi hanyar bathroom,even though cikin duhu ne but daga yadda take she could see him when he got up,barely ya shiga bathroom and lay down in the tube,letting himself and his body cool with his eyes closed yana sauke ajiyar zuciya yayi wanka ya fito,slowly he continued to walk past to the closet ya canja wasu night wears d’in and then ya wuce saman resting chair ya kwanta idanunsa a rufe ya dafe mararsa da har lokacin bata daina masa ciwo ba,Nusrah who had just cried long kafin ya fito tuni bacci ya sake d’aukarta banda ajiyar zuciya babu abunda take yi,and on Nuraz’s side kuwa that night there is nothing he can sustain after his misery,duk sanda zai kalli inda take zai hangota ne tana bacci cikin nutsuwa but shi dai ko da ake cewa bacci b’arawo ne bai samu ya sace shi ba,da asubah tayi he wakes up and goes to the bathroom ya d’aura alwala yana fitowa ya zo ya tasheta,data bud’e ido ta gansa a kusa da ita tayi saurin komawa ta rufe jikinta bcos yadda ya barta a haka tayi bacci bata samu damar suturta jikinta ba,ya wuce bai tsaya kallonta ba gudun kada lokaci ya k’ure masa,yana barin gurin tayi k’ok’ari to get her dress up and then ta tashi ta nufi hanyar bathroom,bayan ta yi wanka ta d’auro alwala ta fito a hankali tana bin gefe da sunkuyar da kai saboda wani irin kunyarsa da take ji,bayan ta idar da sallah ta yi azkarus’sabah wal-masa’a a nan inda take ta fara gyangyad’i,he looked at her and said nothing until he finally let her falling asleep,ya d’auketa ya mayar saman bed,he turned with the intention of leaving the place yaji ta rik’o hannunsa,he quickly turned suka had’a ido da ita,cikin jin kunya tayi k’asa da idanunta tace “Morning.?” He answered with his face slightly frown because of the pain he had been feeling through the night,slowly ta sake masa hannu ganin yadda ya wani had’e rai,tana kallonsa ya wuce saman resting chair ya zauna yana juya kai da matsa saman kafad’arsa but yak’i kwantawa,as soon as he closed his eyes slowly she descended from the top of the bed ta lallab’a ta bayansa a hankali ta kai hannunta saman inda taga yana yawan matsawa ta fara matsa masa,saurin rik’o hannunta yayi ya zagayo da ita gabansa,looking at her with his coloured eyes saboda baccin da bai samu ya yi ba yace “What are u doing.?” Tayi wearing fuskar tausayi tana kallonsa tace “Taimaka maka zanyi na ga kamar suna maka ciwo ne gurin” ya tab’e baki yace “Uhn! Then?” Ta langab’ar da kai gefe tace “Nothing” ya sake tab’e baki yana had’e rai yace “Je ki kwanta za su daina”,she said nothing at all,ganin haka yasa shi sakin hannunta,bai sake cewa komai ba ya ci gaba da matsa kafad’arsa yana yamutse fuska,she silently stared at him and turned around to look at the bed then she slowly return to her own words “To kai ka kwanta a can” he was silent ba tare da ya tanka mata ba,ta gaji da tsaiwa dan kanta ta koma saman bed tana ci gaba da kallonsa daga nan she didn’t know when bacci ya sake d’aukarta.
Kwanaki biyu tsakani rayuwarsu a cikin gidan abun sha’awa duk da har lokacin Lolly bata wani saki jiki ba,and kuma da yake oga Rafeek baya nan tun washe garin da suka sauka a k’asar ya tafi United States for his business career,sai gidan yayi remaining daga su sai Hajiya with her granddaughters,sai kuma guards dake tsaron lafiyarsu. At night she was sitting on top of the resting chair bayan ta gama shirin bacci ya shigo yaga tana gyara kwanciya,he looked up at the bed she had left slowly ya k’araso inda take and pulled off her spreadsheet data rufe half of her body,tayi saurin bud’e ido tana kallonsa,yana tsareta da ido yace “Me ya dawo dake nan?” She was silent and wondered what answer would she give him,carefully looking to the side tace “I just want to lay here” he stared at her and asked “Why?” She said “Because i always see u turning ur head and i don’t feel that way.” He raised his eyebrows as he whispered in his mind “If u are kind to me why don’t u give me what i want?” He was literally looking at her until she leaned ta d’ago kanta a hankali taga ita yake kallo,tayi wearing fuskar tausayi tana rausayar da kai tace “Kaje ka kwanta a can,i’ll lay here” ya girgiza kai da sauri yace “No,I usually lay here,u don’t worry about that just go to bed.” She nodded slowly tace “I won’t lay there but u..” Gefenta ya samu ya zauna yana kallon bed d’in ya furta “Tausayi na kike ji?” She was silent as she looked down,he looked at her and said “Answer my question” gently she nodded her head,the smile on his lips released ya juyo ya fuskanceta yace “Really?” She lifted her head again,ya lumshe ido yana jinjina abunda ta fad’a a ransa,ta d’ago ta kalleshi tace “will u lay there?” He pulled his head back yana squeezing face and said “No.” She quickly asked “Why?” Yace “i just dont want” tace “Let’s go together” he replied to her yana tab’e baki “That doesn’t make sense.” Tace “Why not?” Yace “Because u don’t want me to be around u all the night.” She bowed her head shyly,k’asa² yace “Haka ne maganar da na fad’a?” She couldn’t answer him ya tab’e baki yace “Well,kije kiyi kwanciyar ki,tunda haka kika zab’a” ta marairaice tace “Are u not angry with me?” Yana kallonta cike da tuhuma yace “Me yasa da na yi magana sai kin tambaya am i not to be angry?” As if she were being annoyed tace “Because if u are angry with me mala’iku za suna tsine min” he kept looking at her a ransa yace “Lallai ma yarinyar nan,wato ni ta mayar wanda bai san abunda yake ba” ya jinjina kai yace “Gani nayi abun a jikinki yake,and baki amince na tab’a ba,why should i be angry tunda ba nawa bane?” Tayi ajiyar zuciya kafin tayi magana yace “But u know what? Whether nayi fushi ko kada nayi,i have no way dole ne na hak’ura because i can’t give myself anything da nake ra’ayin samu,except fushin da kike tsoron nayi,na fito na nuna ko kada na nuna,tab’a kin da ba kya so nayi,da hana ni hak’k’i na da kike nothing will stop the angels from condemn..!” Kafin ya k’arasa tuni tayi firgigit ta sakko daga saman resting chair d’in,ya kalleta da sauri ganin a yadda ta diro yace “What is it?” She’s as if she’s going to cry tace “Are they really cursing me?” He nodded and said “Ehh! Because it’s not as sai miji yayi fushi a zahiri ne za suyi la’antar matarsa.” She was silent tana kallon wani gurin a hankali tace “But i’m scared” yace “Well,that’s what every woman was saying,but u forget that kwanciyar aure shi ne jigon da yake sawa ayi auren,ba wai an auro ki ki zauna miji yana kallonki ba” she was silent and thought about his words,ya mik’e ya fara tafiya ta d’ago tana kallonsa ya shiga bathroom,tana nan a zaune ya fito,sai da ya gama shiryawa ya dawo inda take ya haye saman resting chair ya kwanta had’e da juya mata baya,tayi tagumi tana kallon bayansa a hankali tace “so let’s get up and go to bed” yana jinta yayi banza da sabgarta da ta dame shi da magana ya waiwayo ya tsare ta da idanunsa yace “will u let me sleep or not?” Ta girgiza masa kai tace “Sai dai idan ba a nan za ka kwanta ba” ya yamutsa fuska yace “So where.?” Ta nuna masa bed,ya girgiza kai yace “Ina tab’a ki kice na bari,idan na dawo nan ki zo kina rok’o na banyi fushi ba? Na ce banyi ba ki koma kiyi kwanciyar ki babu abunda ya dame ki” tayi k’asa da kai cikin jin kunya,yaja numfashi yana lumshe ido yace “Ki je ki kwanta kada ki damu,but zan fad’a miki kada ki k’ure malejin hak’uri na,bcos duk ranar da na gaji zan saka k’arfina na karb’a,so kada ki bari muje wannan madakatar because ina jin tausayin ki ne,but if u let me get angry za ki sha mamakina..” Yana fad’a ya sake juya mata baya,kuka ta fashe masa da shi,he quickly turned around and looked at her but he didn’t say anything until she was calm enough,tana goge idonta da suka fara tasawa saboda murzasu da ta dunga yi tana jan numfashi ta furta “Tunda ka daina tausayina just send me back to Annie na san ita bata daina tausayi na ba” mik’ewa yayi ya zauna yana d’ora chin d’insa a saman hannunsa daya had’e guri d’aya yace “Ko ita Annien da za taji abunda kike yi ina kyautata zaton..” Sai kuma yayi shiru yana sakin siririn tsaki had’e da komawa ya kwanta,ta sake fashewa da kuka ganin ya sake juya mata baya,da sauri ya sake waiwayowa yana fad’in “Will u keep quiet or not?” Cikin kuka tace “To ni ya za ayi ka dake ni kuma ka hanani kuka.?” Ya zaro ido waje cikin saurin baki yace “When’s it?” She wiped her face and said “Ai ba da hannunka ka dakeni ba” yace “Yau na ji sharri da me na dakeki.?” Tace “Ba bak’ar magana kake ta fad’a ba” yayi ajiyar zuciya yana tab’a dai² zuciyarsa ya furta “Ni ban fad’i komai ba,amma tunda kince shi kenan,please ki tashi ki bani waje bacci nake son yi kink’i bari nayi” tace “To ai nan ba gurin yin bacci bane,idan gaskiya ne ka tashi mana ka koma can” yana gyara kwanciyarsa yace “Na kwanta tare da ke,ina tab’a ki kice na bari,na ce ba zan yi miki komai ba.?” Tayi shiru yace “Haka ne?” Tayi shiru,yayi murmushi yace “u have to go Allah ya ba mu alkhairi” she quickly replied “Shi kenan” yace “shi kenan me?” Tace “Ka taso mu kwanta d’in” yace “i have no where to go” ta kalleshi tana harararsa tace “u know what? Tunda ba za ka kwanta a can ba nima bazan kwanta ba” he said “So what? Idan kinga dama daga yau ki daina kwantawa” tace “haka kace?” Yace “Haka naji kin fad’a shi yasa na fad’a” she went over and took a blanket and pillow ta dawo kusa da shi ta shimfid’a a fusace ta kwanta tana fad’in “Nima a nan zan kwanta” ya juyo yana kallon yadda ta rufe idonta yayi murmushi kafin ya had’e rai yace “Waye kika bari ya kashe miki hasken?” Bata bud’e ido ba tace “Mu kwana a haka” he did not speak again ya juya ya rabu da ita sai juye² take yi saboda rashin sabo da kwanciya cikin haske,zuwa wani lokaci mshe was tired and had to go ta kashe ta dawo ta kwanta,but still saboda rashin sabo haka tayi ta juyi a gurin ta kasa bacci,and Nuraz who sits on the bed since she turned off the light yana kallon shade d’inta yayi murmushi yace “Girl u will soon come back here,just a little..” ko gama rufe bakinsa bai yi ba ta mik’e ta zauna,he smiled again and began to count out with his fingers “ten,nine,eight,seven,six,five,four,three,two..!”
Before he could say one tayi zumbur ta mik’e ta d’auki pillow and blanket da tayi shimfid’a ta nufo gadon,dariyar dake cinsa ya rik’e and watching for her shadow,before she attempted to climb the bed he came close tana kwanciya taji mutum close to her da sauri ta mik’e za ta sauka jikinta sai b’ari yake ya fizgota ta dawo,za tayi masa ihu ya rufe mata baki dai² kunnenta ya rad’a mata “Ke matsoraciya” ta saki numfashi da kyar cikin tsoro tace “When did u come back?” Yace “Since u turned off the light” looking at his shadow tace “did u know i would be back here?” Yace “I know u can’t sleep on the floor” tayi ajiyar zuciya daga haka she didn’t say anything,shima d’in he didn’t speak,but his hand was moving around her,she quickly closed her eyes,he kept caressing her body until ya gangaro saman k’irjinta,ta had’iye saliva’s da kyar and relaxing her mind,even though she was enjoying the situation but her fear was too much,ya sake gangarowa as he lick her lip ta rufe bakinta tak’i yarda ta bud’e,babu yadda bai yi ba ya samu kanta lamarin ya gagara,yayi k’wafa ya saketa baice da ita komai ba,so he decides to leave the bed and to leave the room,tana ganin yayi hanyar fita tace “Ina kuma za kaje.?” Yayi mata banza yak’i kulata tana nan a kwance taga ya fice daga room d’in quickly ta biyosa har tana had’awa da gudu², she found him lying on armchair ta bud’e ido da sauri ta k’araso tana kallonsa and asked “Do u mean u to sleep here?” He angrily raised his coloured eyes and began to said “Mene ne damuwarki if i go to bed here?” She swallowed saliva’s hardly because as he spoke she knew he was angry ta daure even though she was afraid tace “Please ka taso to” yayi saurin katseta “Get out of my sight before i slap u..” Tace “Korata fa kake” a hasale ya sauke idanunsa a kanta yana datse hak’oransa because he don’t want sautinsa ya yi sama wani ya ji su yace “Na kore ki d’in,ke ba gara ma ni cewa nayi ki tafi ba,ke fa me kika yi? Imagined u shunned my kiss saboda ga k’azami wanda bakinsa yake wari ko me kike nufi.?” Ta zaro ido tana dafe k’irji,yayi k’wafa mai ciwo yana cije lips d’insa,she quickly slid down on her knees tana rik’e k’afarsa muryarta sai rawa take saboda yadda taga yanayinsa ya koma tace “Please i’m really sorry,i won’t do it again.” He closed his eyes and squeezed his forehead because he was so shocked and disturbed by the fact,ganin ya k’i kulata ta rik’o hannunsa tace “Please don’t u apologize to me?” He looked up at her and said “Je ki na hak’ura,since u have a mouth to ask for forgiveness” tayi shiru tana kallonsa jikinta duk yayi sanyi tace “To ka taso mu tafi” ya girgiza kai saboda ransa da yayi mugun b’aci yace “Na rantse da Allah da wata ce tayi min haka ba ke ba,ko kallonta bazan sake yi ba na hak’ura da ita,but ke d’inma dan kinga ina sonki ne kike min haka ko? Shi kenan idan har zalamar da nake nunawa akanki will be the case that pointing it out to u to make it so,if God allows me i will stay away from u and not to do it again since u don’t want,but to know that i have to marry someone who will give me the right to” saurin kallonsa tayi kuka yana son kwace mata ta daure tace “Aure fa kace za ka yi” yace “Haka nace” tace “saboda wannan dalilin shi ne zaisa ka yi wani auren.?” Yana kallonta a wani iri yace “shi wannan d’in bai kai dalilin da zaisa nayi wani auren ba ne?” Ta girgiza masa kai tace “A’a amma gani nayi duka kwana nawa da auren mu har ka fara maganar sake yin wani?” Suddenly ya katseta da fad’in “Even if we got married yesterday,kika yi min haka i will remarried tomorrow” ta jinjina kai tana share hawayen da suka zubo mata tace “Shi kenan Allah ya baka hak’uri ni dai,amma ka taso muje mu kwanta” yace “I told u i have no where to go,so ki yi tafiyarki” ta girgiza kai tana sake share hawaye tace “Even if i agreed u wouldn’t?” Bai kalleta ba ya tab’e baki yace “It is impossible” tace “me d’in?” Yace “abunda kika fad’a” tace “idan ya kasance fa?” Ya kalleta kad’an yace “Sai dai idan a mafarki” she was so lost that she couldn’t hold back tace “Shi kenan” yayi saurin kallonta yace “That’s what?” Ta rausayar da kai tace “Ka ce ba zai kasance ba sai dai a mafarki” he insisted “don’t start this statement bcos na hak’ura da abun,but Alhamdulillah lord has protected me from adultery,so i don’t want to wait any longer,i’m going to get married soon” looking at him angrily tace “so u’re going to married?” Yace “Haka fa” a zafafe tace “u’re still talking about remarried,if u can yanzun ma kaje kayi mana,or have u been told i’m worried about ur marriage?” Yace “If u don’t care mene ne kike tadawa jijiyoyin wuya?” She said “God forbid naji wani abu,why should i worried akan ko ma wace ce za ka auro?” Yace “Abunda na gani kenan,na ga duk kin damu kanki,ni kuma ba fasa auren nan zan yi ba,saboda haka ma baturiya zan aura dan na ga auren bahaushiya ba shi da wani riba,gara mutum ya auro wacce za ta nuna masa so ba wacce kullum zai dunga shan wahala akanta ba,kana lallab’ata tana janka a k’asa.. But kinga baturiyar nan ita da kanta za ta dunga nemanna ko bana ra’ayin yi,za ta sa naji sha’awar yi..” Harararsa ta sake yi with her eyes filled with jealousy tace “To kaje ka auretan mana,ba baturiya ba ko duka duniyar za ka aura what will happen to me?” Cike da son ya sake k’ara mata haushi yace “Ai shi yasa nima nace haka saboda na san babu abunda za kiji,mijin da ba sonsa kike ba shi yake sonki,ta ina za ki damu dan ya ce zai yi aure?” Bak’in ciki ne ya kunnota da sauri ta mik’e tana kallonsa tace “Who told u i didn’t like u? If i didn’t love u do u thought zan yarda ka aure ni?” Ya bud’e ido sosai yana kallonta yace “Nawa aka yi aure irin wannan,amarya ba ta son ango?” Ta rik’e waist d’inta and whispered “Well,ni dai banda ni a ciki” yace “Really?” Tace “Sai ma ka tambaya?” Yace “yeah! I must ask since i’m not part of this” ta saki baki tana kallonsa tace “Baka ga alama ba?” Yace “Haka nace” tace “Sai na fito na ce ina sonka za ka gane?” Ya tab’e baki yana girgiza kai yace “No u don’t have to say it out,but i want to see it in action” tace “A aikace kamar yaya?” Yana rage ganinsa ya furta “Kamar dai yadda matan turawa suke yiwa mazajensu” ta tab’e baki za ta juya yayi saurin fad’in “I know u have nothing to do sai cika baki” ta juyo tana kallonsa tace “Ai suma dan ba su da kunya ne” yace “Hakan da suke yi shi ne rashin kunyar?” Ta gyad’a kai yace “Saboda dai sun fi ku wayo da dabarun yadda za su rik’e mazajen su shi yasa kuke ganin hakan a matsayin rashin kunya” tace “Ko ma dai yaya za kace su dai dama ba su da kunyar” yace “Idan kunce rashin kunya ne ku da kuke da ita me yasa ba kwa yin abunda ya dace?” Tayi shiru tana kallonsa kafin tace “What shall we do?” Yace “to give ur men their rights” ta lumshe ido tana bud’ewa tace “Here is ur word,da anyi magana kuma kuce God said that matayanku gonakin ku..” Saurin rufe bakinta tayi tana kallonsa,ya tab’e baki yana adjusting zamansa yace “I’m not saying anything,since u’re a teacher,ur education is enough to give u all the answers u are looking for.. But sanin kanki ne duk wanda yake da ilimi bai yi amfani da shi ba,abunda zai biyo baya ba sai na k’arasa fad’a ba” jikinta ne ya d’anyi sanyi a hankali ta kalleshi kamar za tayi magana sai kuma ta fasa ta juya ta bar gurin,yana kallonta har ta shige bedroom bai ce mata komai ba,yana ganin ta shige yayi k’wafa yace “well,since u have chosen this way let’s go on,but zan yi maganin ki soon..” Ta jima sosai da tafiya sannan ya tashi ya bi bayanta,a zaune ya tarar da ita saman bed k’afafunta a nad’e ta zabga tagumi,he didn’t say anything to her ya kwanta a d’ayan side d’in had’e da juya mata baya,ta kalleshi tana sauke numfashi hardly tace “Ka yi hak’uri” yana jinta yak’i yin magana sai da yaji tana ta rok’on sa sannan yace “Ya wuce”,tayi shiru shima yayi shiru yaga ba ta da niyyar kwantawa ya juyo yace “Ba za ki kwanta bane.?” Tace “A’a zan kwanta” yace “What are u waiting for? Baki san dare yayi ba?” She was silent and unable to speak,ya tab’e baki ya juya yayi addu’o’insa,as she was tired dan kanta ta kwanta.
Washe gari da safe tun daya fita hospital bai kirata ba har bayan maghreb,suna zaune suna hira da su Kalthom but hankalinta duk baya gurin,ta gaji da zaman ta tashi tace musu tana zuwa ta nufi hanyan bedroom,da ta shiga kasa zama tayi duk ta damu da rashin sanin inda ya shiga,she picked up her phone kafin ta kira ta ji yayi sallama,da sauri ta waiwaya ta kalleshi tayi masa sannu da zuwa,he didn’t look at her ya amsa and then went over and kept his briefcase da wayoyinsa ya rage kayan jikinsa,ya wuce bathroom yayi wanka,yana fitowa lokacin za ta fita ya bita da kallo a gurguje ya shirya ya fito,a babban parlor ya tarar da su gaba d’aya suna kallo ya gaida Hajiya da Lolly su Kalthom suka gaishe shi,ya amsa yana satar kallonta ta gefe,bai jima sosai da zama ba Angelyn ta k’araso gurin and she was telling Hajiya that the table was ready,Hajiya answered and ordered them to have dinner,so they all set out suka nufi arean da dining yake,sun zazzauna kowa yayi serving kansa da abunda yake so except Lolly,Nuraz da Nusrah,Kalthom ta had’awa kowa plate d’insa ta ajiye musu,Nusrah was near to Nuraz,shortly after everyone had left and returned to the parlor for a few minutes Nusrah began to feel jikinta yana mata wani iri kamar k’wari suna binta,ta tashi da kyar za ta wuce Hajiya looked at her and didn’t speak,Lolly ma haka nan sai bata yi magana ba duk da dama tun zuwansu gidan ba sosai take maganar ba,he also looked at her but he didn’t say anything to her,except Jian da taga tana tafiya barely tace “Aunty Nusrah ba kya jin dad’i ne.?” Ta gyad’a mata kai bata iya magana ba,tayi mata sannu ita kuma ta wuce ta barsu a nan,shigarta bedroom babu jimawa gaba d’aya ta rasa abunda yake mata dad’i,ita dai ta san lafiyarta k’alau before then but daga cin abinci yanzun she has no idea on what she is going through,ta shiga bathroom ta watsa ruwa ta fito but still babu sauk’i,ta zauna ta kwanta ta tashi tsaye ta tsuguna da ta gaji gashi ta rasa ina ne yake mata ciwo ta d’auki wayarta ta kira shi,Allah ya taimaketa a time d’in he’s with his phones,she just burst into tears and shouted “ka zo ka duba ni ba ni da lafiya”,ya tab’e baki slowly yace “ok” and then he left,as he came in he saw her laying on the floor sai kuka take,ya zaro ido quickly looking up at her yana tambayarta abunda yake faruwa,ta d’ago idanunta da suka k’ank’ance ta fad’a jikinsa tana wani irin kuka mai tab’a zuciya,ya rik’ota a hankali yana rarrashinta ta fizge ta sake kwanciya a jikinsa tana rik’e shi because she was in an emotional state of despair,k’ok’arin d’ago ta daga jikinsan yake yi ta sake fashewa da kuka,ya jinjina kai yace “What’s wrong with u?” Ta kasa magana yace “sake ni tunda babu abunda yake damunki” tana kuka tace “Ai ka san abunda yake damuna” ya zaro ido yace “ni kuma taya za’ayi na sani?” She was crying and said “Well,ain’t u a doctor?” He chuckled and said “likitan mahaukata ba!” Tana jin ya ce haka she squinted in misery tace “please do something” yace “what should i do?” Tace “do everything u want” yayi dariya yace “Banda komai dai” kuka ta sake b’are baki za tayi yace “Well,what do u want me to do?” Once again she was breathing heavily but couldn’t say anything sai lalubensa da take yi yayi saurin rik’e mata hannu yace “What are u doing?” Tasa kuka tana dukansa da d’ayan hannuntan,da kyar ya lallab’ata because he already knew what she meant,looking at her crying face yace “u want it.. Right?” Ta gyad’a masa kai,yayi murmushi yace “well,tunda ke kike so zan baki kada ubangiji ya kama ni da laifin na cutar da ke but let’s have a deal ko kada wani ya cutar da wani?” ta sake gyad’a kai,yace “No quarrel?” Ta gyad’a kai,ya sake cewa “whenever u cry or said na kyale k’i zan kyaleki,agreed?” Ta gyad’a masa kai,yace “oyah! Let’s get up” kuka tasa tana had’e k’afafu tace “Bazan iya ba ni”,ya dafe kai yana had’e rai yace “za ki iya yi min shiru ko sai na tafi na barki?” Da sauri ta had’iye kukan da take yi,ya d’agota yana kallonta dariya sai so take ta kufce masa but ya danne sai daya kaita saman bed ya kwantar,yadda ta wani narke a kan gadon ya kalleta yana had’e rai yace “Get up Hajiya ai yau ba ni nake nema ba,tunda ke kike so sai ki tashi kiyi aikin ki,ni babu abunda zan iya yi miki” da kyar ta d’aga idanunta tana kallonsa ta had’e hannayenta guri d’aya tace “Pleaseee..!” He was very pleased yana kallonta yace “Ok! C’mon.!” Ya fad’a to sit down beside her and uncovers his hand,quickly ta matso jikinsa with her eyes closed,as his lips pressed against her cikin azama ta sake rik’e shi numfashinta yana canja salon fita,supporting her facial expression again and to sends her hot and warmth messages,tayi luf tana karb’ewa,not knowing where she’s again as he struggles to get into her surroundings ta rik’e shi tana juya kai barely she exclaimed “Please..” Before she end her words he quickly tried to get down da sauri ta rik’e k’ugunsa tana sakin kuka,he breathed heavily and said “didn’t i tell u whenever u said no i will allow u to go?” As she squeezes her face tana matse legs ta gyad’a masa kai,yace “ok then?” Tayi shiru tana juya kai,to give her a wicked smile and then continued to twisted her,tana juya kai hawaye suna bin gefen fuskarta ya nemarwa kansa hanya,azaba ta isheta ta fara rok’on sa ya barta ta huta,but ta yi rashin sa’a bcos yadda take kuka shima haka yake yi duk magiyarta bai ji abunda take fad’a ba,bayan da nutsuwa tazo masa ya kwanta gefenta yana sauke numfashi a nan ya fahimci irin b’arnar da yayi,ya d’agota ya kwantar a jikinsa yana rarrashinta feeling like ya cire zuciyarsa ya mallaka mata because of the joy he feels in her. After he has rested himself ya cire beddings d’in ya sauya because of the tsalli²n blood da yayi staining a jiki,ya had’a musu ruwan wanka,ya gasata sosai sai kuka take yi muryarta a dashe but ta ji dad’i a jikinta sosai then ya taimaka mata tayi wanka,da kyar ta yarda ya cud’eta daga cikin ruwan saboda dad’in da yayi mata,ya d’auko ta ya dawo da ita bedroom sai blushing yake saki,,that night he finds himself dive in a kind of nutsuwar da that he never imagined he would find anywhere near him,clinging to her after he gave her painkillers bacci mai dad’in gaske ya d’auke su sai sauke numfashi take in difficulties…..
*Well,here’s my number as i promise to u guys 08165726609.*
*Whoever say’s that Nuraz’s picture bai yi muku ba,i’m waiting to see for ur choice but idan nima bai min ba shi kenan ba sai an canja ba..😉* Pᴀɢᴇ 41.
#Lᴏᴠᴇ ᴏʀ ᴄᴏᴍᴘᴀꜱꜱɪᴏɴᴀᴛᴇ?
Da asubah shi ya fara tashi,he slowly wakes up to avoid waking her ya wuce bathroom ya d’auro alwala,abunda bai sani ba yana tashi itama ta bud’e idonta,as she watches him calmly yana nufo inda take da sauri ta rufe idanunta,before he speaks ta turo baki muryarta k’asa² tace “Ni fa na tashi!” He smiled as he looked at her and said “well,tashi kiyi alwala” ta harari inda yake tana murgud’a masa baki tace “To ka tafi ai zan tashi” He laughed clearly and said “Do u need to help?” It was as if she would explode dan haushin daya cika ta a fusace ta sauke k’afafunta tana mik’ewa zugin daya ratsata yasa ta fad’in “Argh! Wayyo Abbanah!” K’arasowa yayi inda take zai kamata ta matsa tana cewa “u shouldn’t touch me” ya danne dariyar dake son taho masa ya koma baya yana kallonta,slowly getting herself up ta fara tafiya barely,har ta shiga bathroom idanunsa suna kanta da tausayawa,he nodded his head as she passed by ya furta “Rigimammiya” and then ya wuce saman pray mat da ya shimfid’a ya kabbara sallah.
Nusrah kuwa tana shiga toilet she starts to heat up her body,as she bites her lips trying to warmth her body kamar yadda yayi mata,after she has finished so as not to get out of the water,ta yi wanka ta d’aura alwala and then she came out,slowly continue to lift her legs ta wuce shi yana zaman tahiya,cikin closet ta wuce ta d’auko wani long sleeveless mai dan fad’i and then ta kawo hijab ta saka,ta fito tana tafiya a hankali,cikin dauriya ta yi sallah ta idar because of the apetite that she was loos and her face was pale sai yamutse fuska take duk tana jinta wani iri,ta idar bayan ta yi azkar tana d’agowa suka had’a ido da shi,tayi saurin kawar da kanta tace “good morning” he smiled and asked how was she feeling,she was silent and didn’t say anything ga wani sabuwar kunyarsa da take ji,yayi murmushi with his eyes closed yace “come here” as if she were going to sink in the place ta kasa motsawa,ya bud’e idonsa yana kallon yadda ta duk’unk’une kanta yace “didn’t u hear me?” Tayi shiru ta kasa amsawa ta kuma kasa motsawa,yayi murmushi yace “If u let me get down i will take u and repeat what happened at night” she pressed her head again between her thighs,ganin ba ta da niyyar zuwa slowly ya sauko and coming to where she was yana sakin murmushi,tana jin ya d’aga ta sama ta saki siririyar k’ara tana cewa “Please let me go myself” yayi dariya yace “is that really u girl making me a toy?” Ta girgiza kai idanunta a rufe,yayi mata rad’a a kunne da sauri ta girgiza kai tana cewa “No,i’m sick fa” yayi murmushi yace “Ok let’s see if it’s really true” ta marairaice fuska har lokacin idanunta a rufe ta k’i yarda ta bud’e tace “Ni dai ba sai ka gani ba” tsokanarta ya ci gaba da yi tana masa rigima har ya kwantar da ita a saman bed yana kallon yadda tayi cike da zolaya ya had’a tip noise d’insu,ta sake firgicewa jin saukar numfashinsa a saman fuskarta,nan ta fara kokarin guduwa ya d’ora mata rabin jikinsa,yana kallon yadda tayi tsumu² teasingly,then he softly sucked her lips and went back to lay down yana fad’in “Sleep tight wife” she silently sighed,shortly kuma she began to feel some coldness come into her silently ta furta “Ina jin sanyi” yayi murmushi yana had’a jikinsu ya furta “u will be fine since i’m around” tayi luf a kan k’irjinsa tana sauke ajiyar zuciya and daga nan she doesn’t know where she is anymore until 10am,tana farkawa lokacin ya shigo bedroom d’in ya k’araso kusa da ita fuskarsa sai haske take ga wani annurin da take fitarwa na musamman,yayi mata murmushinsa mai sanyi yace “are u awake?” Ta gyad’a masa kai tana yamutsa fuska a hankali saboda bakinta har lokacin tana jinsa babu dad’i,ta sauke k’afafunta a hankali sannan ta tashi ta nufi bathroom,bai jima da zama ba Angelyn ta nufo bedroom d’in,though daga inda yake ta san yana hango lokacin da take tahowa but da ta k’araso sai da tayi knocking ya ba ta izinin shigowa,she comes in with a basket full of dishes togather with flowers da aka ajiye agefe sai k’amshi suke fitarwa,bayan ta ajiye ta d’an risina and asked him if there was anything she could bring yace taje kawai,tayi masa godiya ta fita,yana zaune rik’e da d’aya a cikin wayoyinsa he decide to call Annie,wayar ta d’an d’auki lokaci tana ring kafin ta d’auka,tana yin sallama yayi murmushi ya gaisar da ita ta amsa tana tambayar lafiyarsu,bayan sun gama gaisawa take tambayarsa Lolly yace yanzun ya barsu suna break tare da su Hajiya,har ranta taji dad’i sosai because tunaninta ya bata zuwa yanzun Lollyn was relieved by the fact,they took much time to speak while more than half of their conversation tana sake yi masa nasiha ne until Nusrah came out of the bathroom,a nan ta tarar da shi yana waya,duk da yake ba a gabanta ya fara wayar ba but the only circumstance da ta kalla ya sanar mata Annie ce,ta wuce bata ce masa komai ba,tunda ta fito yake kallonta har ta wuce ta nufi closet,he was talking to Annie but his whole mind was on her,ta fara saka kaya and then she slowly walked up and sat on the stool and began to rubbing her lotion,bata jima da zama ba taga ya taso da wayar a kunnensa,yana zuwa ya tsaya daf da ita muryarsa a low idan ba kana kusa da shi bama ba lallai ka gane waya yake yi ba taji yace “Annie ga ta bari na bata wayar” gefen Annie tace “To ba ta muyi magana” wayar ya mik’a mata yana mata murmushi da fad’in “Ga Annie za ku yi magana” ta gyad’a kai kad’an ta karb’i wayar,while shi kuma ya d’auki lotion da take shafawa da niyyar ci gaba da shafa mata,tayi still tana kallon ikon Allah,bata gama yin sallama ba taga ya janyo couch and sit in front of her had’e da d’ago k’afarta ta dama ya fara shafa mata,ta bud’e baki cike da mamakinsa a ranta tana fad’in “is that the way he is or am i just not aware of him until now?”,a thought that came to her mind on the matter of the day before they had dinner,tayi shiru tana son gano wani abu but she can’t remember anything until they finished talking to Annie and gave him the phone,he doesn’t receive it until a sign da yayi mata ta sa masa a kunne,tayi kamar yadda yace tana kallonsa taji ya furta “Annie i’ll call u” Annie tayi murmushi tace “to habibiiy but Daddy’nka ya dawo?” D’agowa yayi ya kalli Nusrah dake kallonsa ya d’aga mata gira da sauri ta rufe idonta k’asa² yace “No Annie,but i heard Hajiya saying that he would soon come back” tace “Ok! Allah dawo da shi lafiya,sai an jiman?” ya amsa yana cewa sai ya kira,tace “ya gaida mata da kowa” yace zai fad’a musu.
He smiled and looked at her ganin har lokacin bata d’ago kanta ba,k’asa yace “Mr’s Noor” kasa motsawa tayi ya sake yin murmushi yana fad’in “Let’s go” she suddenly said “I’m not going anywhere” yana kallonta yace “why?” Tayi shiru bata ce komai ba,ya gyad’a kai cikin tsokana yace “ko na d’auke ki ne?” Tace “ina ne za ka kaini?” Yace “thought it was a trip u couldn’t do urself?” Ta d’ago ta hararesa tace “Did i say this to u?” He smiled softly and said “No! but u also want to say it.” She ignored him and got up za ta tafi yayi saurin rik’o hannunta,ta waiwayo a hankali tana kallon yadda ya rik’e mata hannu,bata ce komai ba ta tsaya ta kasa kallonsa,ya mik’e tsaye yana rik’e da hannunta suka wuce wajen kujerun dake cikin room d’in,ya zaunar da ita a saman rug but ya sa mata throw pillow mai d’an girma,ta zauna tana jin yadda gurin yake d’an yi mata zafi har lokacin,shi ya had’a musu komai suka yi break,while duk wata kulawa da nutsuwarsa ya tattara su guri d’aya motsi kad’an za tayi zai kalleta ko ya tambayeta me yake damunta,tun lamarinsa yana ba ta mamaki har ta daina. Cikin kwanaki kad’an soyayyar da yake nuna mata yasa ta sake sallama masa dukkanin rayuwarta,idan ya fita aiki yana samun tazara zai kira ta yaji lafiyarta,a gida kuwa yadda yake bata muhimmanci da kulawa ko a gaban waye shi ba damuwarsa bane,burinsa ya bayyana mata abunda yake ransa.
On Rafeek’s side a cikin satin ayyukan da suka kai shi U.S suka yi masa sauk’i,so he began to think about returning home ko dan ya fuskanci matsalolin dake gabansa,even though ya san sun hak’ura sun zauna a gidan saboda yana yin waya ya tambaya and Hajiya was telling him how things are going on in the house,but he is worried ya fi son ya dawo,he spend five days a U.S and then ya fara shirin dawowa London,a ranar da zai dawo Hajiya ta so a shirya masa tarba mai kyau but sai yace su bari kawai ba sai sun yi masa wani special tarba ba bcos ba ya so lolly ta san da dawowarsan a tak’aice,da misalin k’arfe 7:00pm motocin da suka je d’auko sa a airport suka shigo gidan,suna yin parking bayan an bud’e masa mota ya fito guards da sauran maid’s gidan sai yi masa barka da zuwa suke,ya amsa yana wucewa cikin apartment d’insa,tun bai gama shigowa ba ya hango su a parlor Kalthom was laughing and his eyes fell on Lolly sitting next to Hajiya suna hira,kamar ance mata ta d’ago kanta ta ganshi yana shigowa cikin parlorn,tayi still tana kallonsa da mamakin dama yana hanyar dawowa? Ya yi musu sallama fuskarsa babu walwala sosai,kafin yayi magana yaran suka fara yi masa welcome,ya d’an yi k’ok’ari ya saki fuskarsa but inwardly shi kad’ai yasan fargabar dake damunsa,ya k’araso cikin parlor’n ya gaida Hajiyarsa,tun da ya shigo gidan suna gaisawa da su gaba d’aya parlor’n sai yayi shiru suka daina hira da duk hayaniyar da suke yi and dama daga Hajiya,Lolly sai Kalthom da Jian,bai wani jima ba sosai shima ya wuce bedroom d’insa sai sak’a da warwara yake a zuciyarsa,har yayi wanka ya fito bai samawa kansa wani mafitar da yake ganin za ta zame masa garkuwa ba,bayan ya gama shiryawa cikin lightweight outfit ya fito parlor just in time for Nuraz to come out for dinner because all the family members suke had’uwa suyi since their arrival,he looks at their situation yayi ajiyar zuciya and to thinks of their past,in an unfamiliar situation they both greeted him,his eyes on Nuraz da yake ganin canji a tare da shi,ya tafi tunanin sauyin yanayin da yake gani akan fuskarsa but bai gama tabbatar da zatonsa ba,ya lumshe idonsa a hankali irin yadda Nuraz yake yi,here the memories of his past began to come back to him as if everything yana faruwa ne a time d’in,since lokacin samartakar sa up to lokacin da aka yi masa aure bai sani ba,he had no memory of all his lives da bai tuna ba in a very short time,a hankali ya sake yin ajiyar zuciya ya bud’e idonsa da suka canja launi,hoping that everything would turn out to be a history ya bud’esu akan gimbiyarsa,the look on her face wanted to scare him a little as he read it yanayinta sam babu sassauci,yayi shiru yana sake tafiya duniyar tunani lokacin ne Angelyn ta k’araso tana sanarwa Hajiya an gama shirya table,ta amsa tana kallonsu duka tace suje su yi dinner,they all set out and went to the dining area except Lolly who had stayed in the parlor,suna zuwa kowa ya zauna Rafeek a center kasancewarsa shugaba,bayan duk sun zauna Hajiya looked up at Lolly who had not been coming,za tayi magana Rafeek ya tashi zai bar wajen Hajiya ta kallesa tace “where are u going?” He looked at Hajiya as he breathed a sigh of relief and said “Hajiya ina tunanin zamana a gurin shi ne matsalar,but bari na barku ku ci abincin,ni zan wuce d’aki..” Duka suka kalleshi saboda jin abunda yake fad’a,Nusrah ta kalli Nuraz da shima ya kalleta fuskarta tana bayyanar da damuwa,as he eyeing her to calm down,ta d’auke kanta daga kallonsa tana jin zuciyarta ta yi mata wani iri saboda tausayinsa da take ji,tunma ba tunanin da tayi akan ciwon zuciyar da yake fama da shi tsayin shekaru ba,it was Hajiya’s words bring her back to her senses “Can’t u eat?” Murmushin k’arfin hali yayi yace “No Hajiya i will make a phone call to get another one for me” she just nodded and said “Well,babu damuwa” he look at them and smile then he began to walk cikin nutsuwarsa,yana barin gurin babu jimawa Hajiya ta kirata da ta d’ago kanta taga baya gurin a hankali ta tashi fuskarta a had’e babu alamun fara’a ta k’araso,as she sat Nuraz staring at her haka kawai sai yaji bai ji dad’in abunda ya faru ba,though a times he was angry at what his father had done back then but from that point of view ya canja and Alhamdulillah duk nasihar Annie da maganar da suke yawan yi akan problems d’in that happened ya fahimci komai,and he’s now making excuses for his father,shin to wai ma da suke fushi akai yaya za suyi ne? Since Allah (S.W.T) originally designed their lives a haka,do they have the right to change their destiny daga yadda Allah yayi nufin su kasance? any slave makes a mistake in his life,kamar yadda yake ko wane bawa yake sab’o sannan ya nemi gafara kuma ubangiji ya yafe masa,so who are they to say they will not forgive others? Kansa ya d’auke daga kallonta for the first time yaji babu dad’i a ransa game da abunda tayi,he didn’t watch anyone else ya tashi zai wuce Hajiya tayi maza ta kalleshi tana ajiye spoon d’in hannunta tace “Noor where are u going?” Fuskar nan babu fara’a yana d’ane baki yace “I’m just satisfied” yana fad’a ya juya ya fara tafiya,da sauri Nusrah tayi making excuse ta biyo shi bcos she knew there must be something wrong ba haka kawai ne zai ce haka ba,and if there was no reason for him ta yaya mutumin da yake a k’oshe zai je dining har ya zauna ayi serving d’insa ya d’auki spooon kafin ya fara ci kuma ya ajiye yace he was satisfied? She came into the bedroom and found him lying on his back and supported his backhead with his hands,she looked up at him with suspicion,ta zauna a kusa da shi ta kai hannunta cikin curly hair d’insa tana yi masa wasa da su,a hankali ya bud’e idonsa and rested his head on her thigh,looking into her eyes yayi ajiyar zuciya,da ido ta tambayeshi lafiya? He blinked his eyes carefully ya furta “gaskiya ba na jin dad’in abunda Lolly take yi” she breathed slowly and kept playing with his hair,ya bud’e idonsa ya kalleta yace “Why would she do that?? Ko ba za ta kula shi ba mutum ya dawo daga tafiya babu sannu da zuwa babu komai,bai dace ta hana shi zama inda yake so ba,kalli fa shi da gidansa but ta sa dole ya bar mata wajen kuma wai ta zauna dan k’arfin hali” zuba masa ido tayi as she knew he was disturbed by what had happened,she slowly said “To kaje kuyi magana da ita mana” yayi saurin kallonta yace “Na ce mata me?” Tace “Whatever is appropriate,fad’ar gaskiya da nuna musu hanyar dai² ai ba laifi bane,but the unwanted thing is to shout or say unkind words to them” yace “ba da ni za ayi haka ba” tace “why not?” Yace “haka kawai,but zan sanarwa Annie ta kira ta yi mata magana,ko ba za ta daina ba to bai kamata mutum da gidansa ta hanasa sakewa ba,idan kuma auren ne ba ta so sai a..” Bai k’arasa ba ta tari numfashinsa “kana nufin sai a warware? Uhn! Kada ma ka fara fad’ar wannan maganar” yana kallonta yace “why not? Since she don’t want mene ne abunda za’a tsaya ana wahalar da kai akansa?” She nodded her head and said “no! She is just angry with him about what had happened,but if God allowed komai zai wuce ba da jimawa ba” ya tab’e baki yace “i don’t think so” tace “ai Allah na ce” yace “Uhn! Well,let me be quiet since u say if God wills,but da sai nace anya za ta daina?”,she replied with nothing,sai da aka d’auki lokaci ganin idanunsa a rufe tana shafa bread d’insa tace “muje ka ci abincin” bai bud’e idonsa ba yace “Ba zan ci ba” tana kallonsa tace “da ka ci me?” Yace “Zan ci dai yanzun” tace “What are u going to eat?” Wani mugun murmushi yayi lokaci guda kuma ya disashe a fuskarsa,placing his hand on her waist very silently ya furta “wannan abun za ki ba ni,dama kwana biyun kina yi min rowa,and i was hungry for saura kad’an hak’uri na ya k’are” ta zaro ido tana fad’in “Me na hana ka?” Ya bud’e idonsa d’aya yace “do u not understand Hausa?” Ta gyad’a masa kai,yace “sai wane yaren?” Tace “English ko Arab” ya tab’e baki yace “How long have u stopped understanding Hausa?” Tace “Yanzu” ya gyad’a kai yace “I see but u will soon understand.” She smiled and said “I do not understand” he said “u will my girl” ta girgiza kai alamar A’a,ya gyad’a kai yace “Ok let’s see” yana fad’a ya tashi zai rik’o ta tayi sauri ta sauka za ta gudu bcos she really understood him,before she made any attempt he get her back tana dariya take fad’in “i’m just kidding” yace “ni ban san wasa ba” ya janyota ya matse a jikinsa yana rik’o fuskarta tayi saurin k’wacewa za ta fella a guje ya fizgota ta dawo bayanta ya had’u da k’irjinsa,yasa hannunsa ya zagaye cikinta,ta kyalkyale da dariya tana cewa “please ka bari na huta ka ga bai gama healing ba” yace “really?” She nodded,yace “kin fi so sai na sha wahala ko??” She looked up and said “Like what?” Yace “I mean,sai kin sa na wahala sannan ki barni na yi?” Ta zaro ido yace “kin yi shiru or should i do the same tactics i had back then?” Tace “which tactics?” Wayancewa yayi yace “nothing” tayi wearing fuskar tausayi tace “to ai i’m not cured” ya d’ago kansa da sauri yace “let me see please” ta girgiza kai tace “what do u really do?” He said “gurin zan duba” tana kallonsa tace “It’s not good looking at someone naked fa” yace “Ai na mata ta zan gani” ta zaro ido ganin yadda yake sake mak’ale ta tace “wai da gaske kake yi?” He nodded and said “C’mon please i don’t want to bothering u” ta marairaice fuska tace “I’m really scared” yayi saurin tarar numfashinta yace “What else?” Tace “but it’s still aching” he nodded his head and said “It won’t be hot like that” kamar za tayi kuka tace “Allah kawai dan baku san yadda ake ji bane” yana b’oye dariyar dake son taho masa ganin yadda ta koma lokaci guda yace “kuma ai ku ne kuke bawa kanku wahala,abunda kun san dole ne a cikin aure amma ku dunga zancen tsoro” she looked at him very carefully,ya rik’o ta sosai yace “Let’s go and bathe first sai ki ba ni ko?” Idanunta ta zaro tace “wanka kuma?” Yace “Yes ko ba za kiyi da ni ba?” Ta gyad’a kai yace “Kullum haka kike bari na nayi ni kad’ai,yau kuma sunnah nake son muyi” tace “I don’t understand” yace “u will understand but muje muyi wanka” tace “uhn! Ba da ni za kayi ba” ya tsaya kallonta yace “why not?” Tace “Shall i take a bath with u?” He was still looking at her before ya watso mata tambayar “is it wrong to take a bath with me?” She said “No! I just can’t” yace “u will” ta girgiza kai za tayi masa musu ya rufe mata baki yace “though na san kin sani but let me remind u,as many hadith’s confirm the Prophet (S.A.W) took a bath with his wife,is it wrong for us to have a bath together?” Ta girgiza kai,yace “What else?” Ta girgiza kai alamar babu,yace “Oyah muje” there was no doubt ta wuce but she immediately felt her heart beat faster because cikin kwanakin da suka gabata he hadn’t done anything to her and that didn’t mean she wasn’t coming near him or lying to his body,hasalima idan suna d’akinsu shi da kansa yake d’orata a jikinsa tun tana jin kunyarsa har ta fara ragewa kuma da yake dama akwaita da son jiki sai hakan yake mata dad’i,amma yau kam from the point of view da irin kallon da yake mata ta fahimci dole ma sai wani abu ya faru,yadda take sand’a tana yin abu kamar ba ta so yasa ko da ya rage kayan jikinsa bai tsaya b’atawa kansa lokaci ba ya kamota yana k’ok’arin bud’e mab’allan rigar dake jikinta ta rik’e hannunsa cike da tsoro za tayi magana ya d’agata cak,bai sauketa ko ina ba sai cikin bathroom ya ajiyeta had’e da rufe k’ofar,tana gefe tana raba ido ya had’a ruwan yana juyowa bai tsaya magana ba because he realized it was just a matter of wasting time ya dawo gabanta zai cire mata riga she quickly raise her panic-stricken eyes her voice whispers “Please let me do by myself” yace “wasa kike yi daga yau ai banga dalilin da zai sa na sake gangancin barinki ki yi wanka ke kad’ai ba,Allah na tuba ni ba gauro ba amma a taimaka min ma ba za ayi ba,al’halin na san kina da sanin ki dai² gwargwado,Allah ya sani wad’ancan kwanakin da suka wuce ma na kyaleki ne saboda ki huta,but yanzun kam sai dai kiyi hak’uri,bcos nawa hak’urin ya fara k’arewa” ta sunkuyar da kai cikin jin nauyin abunda yake fad’a,shi kuwa yaci gaba da fad’in “da gaske fa,kin san abun ne musamman da ya had’u da wanda bai tab’a yi ba yanzun kuma ya samu” yayi k’asa da kansa dai² kunnenta yace “And it took a long time yana taruwa,kin ga kenan yanzun sai kin koyi hak’uri da jurewa ko?” Feeling like she were going to sink in the place saboda kunyar da maganarsa ta bata,ya sake matsarta sosai jikinsu yana gugan juna without ya kula da yanayin da take ciki,a hankali ya sauke forehead d’insa a jikin nata,yana k’arasa unbuttoning mata rigar idanunsa suka yi landing on to her medium boobs that came out of her bra,as he place his palms and rub them gently their breath continued to pull out together,he moved his hand behind her ya bud’e marik’an rigar and to remove it,his eyes resting on her teat and black mark da suka k’awata su his dick began to shoot,he put his palm over ans gently ya fara twisting and concentrated,tayi ajiyar zuciya in the fashion of traveling to another world,not knowing when her own mouth ya gogi nasa,the lightning and electrification that flashes in their eyes quickly made them sink into another world ya d’ago chin d’inta ya had’e bakinsu and ya fara sending mata a series of warmth messages ma su wahalar gogewa a kwakwalwa,a kind of gentle kiss da yake mata take ta fara jin notinan kanta suna kuncewa da kansu ta,quickly ta sake mak’ale shi,hannayenta a zagaye da wuyansa,the way ta rik’o shi jin yadda k’afafunta suke rawa let him feel some new emotions,as his body began to shake ya d’agota fastened again,supporting her thighs to make his way out of the bathroom bcos he liked to blance over,he laid her down on a bed and covered her up,then he continued to turn his will,not letting her go until he was 100 percent satisfied,ya d’auketa yayi hanyar toilet da ita har lokacin idanunta a rufe tak’i bud’esu,yana shiga da ita ya direta ya bud’e lane da ruwan zai fita ya sake had’a musu wani,Nusrah dake mak’ale da shi jikinta duk yayi laushi ga k’asanta da take jin yana d’an yi mata ciwo kad’an²,tayi lumui ajijinsa k’afafunta a had’e,har ya gama she did not know but she felt him lift her up and place in the water,tayi saurin bud’e idonta da suke a lumshe,ruwan yana fara ratsata ta sake lumshe su ta gyara kwanciyarta a cikin ruwan,sun d’auki lokaci a cikin toilet d’in kafin suka yi wankan,suna fitowa Hajiya ta aiko a kira mata su,they hurry up and prepare for each other and then suka fito babban parlor,Hajiya tana kallonsu tace “Go over and have ur dinner” Nuraz ya d’ago kai ya kalli dattijuwar yace “Ni Hajiya na k’oshi” ta kalli Nusrah za tayi magana,kafin tace “and what about u?” Nusrah had already says “Nima haka Hajiya” tayi still tana kallonsu,by the time Lolly looked at them ta d’auke kai,musamman ganin yadda Nuraz ya had’e rai letting her know what was going on,tana jinsu bata tanka musu ba Hajiya tasa su dole sai da suka ci abincin.
After sun gama dinner they didn’t sit suka wuce bedroom,here Nuraz ya kira Annie on video call,and they chatted for a long while before suka koma discussing on his feelings about Lolly’s behavior,fuskar Annie tana nuna mamaki tace “na yi tunanin komai ya wuce yanzun,because idan mun yi waya da ita na tambayeta tana fad’a min komai lafiya ashe ba haka bane,so i will talk to her if God willing idan ma auren ne ba ta so shi kenan sai ta dawo gida mu taru mu zauna,kafin Allah ya kawo mata wani mijin” ya had’e rai even though ya yi irin maganar d’azun yace “And Annie if she doesn’t want to get a divorce?” Annie said “so what are we going to do since it’s not ur dad idea?” He narrowed his eyes and said “Uhn!” yayi blinking idanunsa fuskarsa babu walwala and he didn’t say anything anymore,Annie tana kallonsa figure out where he intended,she simply smile and said “Habibiiy are u jealous of ur Daddy?” Ya zaro ido yana kallonta ta cikin tab d’in hannunsan yace “A’a Annie kawai dai ba na jin dad’in abunda take yi ne” Annie ta sake yin murmushi tace “kada ka damu zan yi mata magana kuma za ta gyara in Allah ya yarda” yace “Allah yasa” Annie ta d’an karkata kanta as if she were looking for something before saying “ina ka baro min daughter na?” Murmushi yayi yana kallon Nusrah dake zaune tana game da wayarsa ya juya fuskar tab zuwa kan Nusrah yace “here she is” Annie tana kallon Nusrah tace “hello daughter” tana d’aga mata hannu,Nusrah tayi saurin tsayar da game d’in da take yi ta matso jikinsa tana cewa “Annien mu when are u coming?” Annie looked up and said “do u want me to come this sooner?” She smiled and “Ehh Annie we have missed u” Annie ta sake yin murmushi tace “nima na yi kewarku daughter,but cikin wani satin maybe za muje order kaya Dubai da Bareerah,idan mun gama abunda za mu yi akan lokaci za mu zo mu ganku” Nusrah shout out loudly tace “Please Annie ku zo ko baku gama ba sai ku koma daga baya” Annie tace “To za mu zo daughter idan Allah ya so” sake kwantawa tayi a jikinsa playing with his bread tace “Yawwa Annie sai kun zo” Annie tayi murmushi ganin y’ay’an nata cikin farin ciki,ta gyad’a kai tace “To mu tashi lafiya,na ga dare ya yi muku a nan” they smiled and said good-bye to her,daga nan hira suka ci gaba da yi cikin farin ciki,mafi yawa daga ciki kuma akan zuwan su Annie UK ne idan sun zo Dubai,and that was their conversation during the night until lokacin baccinsu yayi suka kwanta cike da farin ciki.
Kwanaki sun ci gaba da tafiya a haka while on Lolly’s side it wasn’t easy musamman idan ta ga Rafeek ya shigo,ko hira ake da ita tana ganinsa u wouldn’t hear her talk again until ya bar wajen,yayin da shi kuma Nuraz idan abun ya dame shi sai ya d’auke ya daina zaman hira,tsakaninsa da ita gaisawa da sun gama kuma zai wuce,and a times she just stared at him and said nothing because she knew what he meant but bata yi niyyar sakkowa ba,cikin haka Annie came to the country together with Bareerah,without anyone knowing about their arrival except su Nusrah da ta sanarwa,at which point Annie was so overwhelmed by the events da suka faru akan idonta,a nan ta yiwa lolly fad’a sosai,Lolly tana kuka because of haushin abunda ya faru tace “To wai ni Adda ya ake so nayi da rayuwata,the man who accused me of being pregnant in his home and said he didn’t like the child,why my life would i want him after ya gama sawa na tsanesa more than anything?” Bud’ar bakin Annie tace “since u don’t like him i think whenever i went back i would just tell Baba gara a raba auren nan bcos hakan zai fi zama alkhairi” ta share hawaye tace “Kuma Adda Maryam ke kin fi kowa sanin abunda ya faru because kece kika yi wahala damu,tsakani da Allah me yasa Baba ya rasa wanda zai sake aura min sai shi? Gaskiya ni ba’a yi min adalci ba” Annie ta zuba mata ido cike da mamaki tace “The injustice u are saying ba’a yi miki ba shi yasa nima naga dacewar idan na koma tunda ba kya sonsa zan sanarwa Baba halin da ake ciki,amma ki sani idan har ba kina son yiwa Allah butulci ba,even though he is the cause of everything but ya taimaka muku and ba don dalilin sa ba da yanzun kuna can cikin wahala da rashin gata,but u’ve to think if this is the way u choose i’ll take my hand away from u,Allah (S.W.T) has seen that i have done all i can to u,amma tunda ba ni da muhimmancin da zan ba ki shawara ki yi amfani da ita shi kenan ki yi duk yadda kike so zan zuba miki ido” hawaye ne suka sake zubo mata ta goge tana jin damuwa tana neman fin k’arfin zuciyarta,a hankali tace “Ki yi hak’uri Adda ni ba ina cewa haka da wani nufin ba,amma dai maganar gaskiya ni ba zan iya zama da shi ba” Annie tayi k’wafa mai ciwo bata sake cewa komai ba ta juya ta bar mata d’akin,kwanansu biyu a UK suka yi sallama da su suka kama hanyar Nigeria,and har a time d’in Annie is still angry with her sister,while on Lolly’s side tun bayan da suka tafi da taga Annie bata sake kiranta ba,and even if she called her most of the time Annie was talking to her some how,so she became very worried,cikin k’ank’anin lokaci ta yi rama while a gefe guda kuma she lost someone to talk about damuwar da take ciki ko dan ya ba ta shawara.
*Three months later..*
The days are long gone,while during this time the number of events have taken place,including Lolly’s sudden outburst of anger,but it is still far from over,while a gefen Nuraz zuwa lokacin he has been able to alter the relationship between him and his father in accordance with his duties and respect and treat him as Allah (S.W.T) commands,but it is also zaman hira da shak’uwa ne babu in their midst har yanzun,while on Rafeek’s side he is constantly in prayer for Allah to settle his affairs and his family though yanzun ba sosai yake samun zama ba,yau yana wannan k’asar gobe yana waccan,but he has no hope except to get everything back to normal.
Yau ma d’in ya kama cikin irin ranakun da zai dawo daga tafiya,but still babu wani special tarba da aka preparing saboda shi,bcos a mafi yawan lokaci ma shi yake hanawa ayi,kasancewar yau tafiyar da wuri suka taso daga India shi yasa suka samu damar sauka a k’asar da yamma,directly after their departure from the airport suka nufo gida,ba tare da ya yi waya ya sanar da kowa yana hanya ba,when he finally got out of the car ya wuce cikin apartment,he didn’t meet no one in parlor because it is the time of asr prayer ne a gurin mu musulmi,he goes past to his bedroom door ya ji kansa yana masa wani irin azababben ciwo,cikin satin gaba d’aya tunda yayi tafiyar yake fama da shi ga shi ya k’i sauka sai dai idan ya sha magani ya lafa,ya ci gaba da tafiya cikin nutsuwarsa zai wuce bedroom jiri ya fara d’aukansa,ya daure da kyar ya dafa ya zauna saman armchair yana rik’e kansa da yake tsananta yi masa ciwo,after everything has gone ya tashi jikinsa babu k’arfi here yayi baya zai fad’i da sauri Nuraz da yake shigowa ya k’araso ya rik’e shi yana masa sannu,he lift his eyes that their color changed and thanked him,Nuraz felt something in his mind da yaga yanayinsa,ya mayar da shi ya zaunar yace “sit down please and have some rest” he nodded and gestured,Nuraz continued to look at him then yace “Are u sick?” Har ransa yaji dad’in kulawar da ya bayar a kansa,ya girgiza masa kai a hankali yace “No it was just a headache” he sighed again and then yace ya jira shi zai je ya dawo,ya amsa masa Nuraz ya fice da sauri,it didn’t take long ya dawo gidan da medications,while har time d’in Rafeek yana gurin bai tashi ba,Nuraz ya k’araso yana sake yi masa sannu ya amsa yana ta kallonsa,ya janyo table ya ajiye medications d’in and went past himself to bring him some water,bayan ya dawo he helped him ya bashi maganin,yana kallonsa yace “Za ka iya tafiya ko na taimaka maka?” Rafeek yayi masa murmushi and said he could,Nuraz yace to suje tare ya raka shi,ya mik’e a hankali yana tafiya Nuraz yana binsa suka wuce bedroom d’insa,after making sure he was fine yayi masa sallama zai fita Rafeek yace *”NOOR!”* Nuraz paused kafin a hankali ya waiwaya ya kalli Rafeek dake zaune gefe gadonsa,yace “Thank u” as Nuraz began to felt sensation cold in his heart ya girgiza kansa yace “It’s my pleasure,but please if there is nothing u can do ka kwanta and to get enough rest..” Yana fad’a ya juya ya fita,Rafeek ya bishi da kallo yana jin wani irin nadama a ransa game da abunda ya aikata a baya,he slowly closed his eyes hawayen nadama suka zubo masa,he sat down for a long time before ya tashi ya shiga bathroom to take bath.
No one knew he was coming home after Nuraz,dan haka ko da ya fito babu wanda ya sanarwa ya dawo ya wuce kitchen for the first time tun zuwansu gidan ya bada order a had’a masa healthy food akai masa,daga nan ya dawo parlor ya zauna yana tunanin al’amuran duniya,a haka mutanen gidan suka fara had’uwa a cikin parlor’n,bayan d’an lokaci Angelyn ta zo wucewa da kwandon kayan abinci za ta je bedroom d’insa Hajiya tana kallonta tace “Angelyn where are u going to take the food?” Tace “Ma’am zan kaiwa boss ne” Hajiya ta kalleta da mamaki tace “When does he come back?” Angelyn says that she doesn’t know,but young master ordered her in the meantime,Hajiya turned and looks at Nuraz dake kwance tace “Noor when did Rafeek come back?” Bai d’ago kansa ba yana ci gaba da clicking waya yace “yanzu ne ba jimawa” tace “Amma shi ne baka fad’a ba?” Yace “Hajiya saboda kada kuje ku dame shi ne” Hajiya was silent and looked at him with surprise tace “daga sannu da zuwa sai ya zama mun dame shi?” Yace “Hajiya ku kyaleshi ya huta to baya jin dad’i” tayi shiru tana kallonsa da mamaki tace “Ya akai ka sani?” Ya d’ago idonsa yace “Hajiya na ga lokacin da ya dawo fa” ta jinjina kai and said nothing more.
Da dare after maghreb prayers they were sitting in the parlor’n Rafeek came out sanye da jallabiya mai gajeran hannu brown color,Hajiya watched his condition that prove to be unhealthy as Nuraz said,ya k’araso cikin parlor’n suka gaisa da Hajiya,gaba d’aya yaran suka gaida shi suna yi masa sannu da jiki,gefen da Lolly take ya d’an kalla kanta a k’asa ta k’i yarda ta d’ago,he slowly turned to speak to Hajiya,Lolly tayi k’arfin hali muryarta tana rawa ta daure tace “Sannu da dawowa,an dawo lafiya,ya sauk’in jiki.?”
*Ku yi hak’uri wollahi these days wayana ke neman ba ni ciwon kai..*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan..👏*
Pᴀɢᴇ 42.
#Oʙᴇᴅɪᴇɴᴛʟʏ
Not only Rafeek even Nuraz,Hajiya and Nusrah were also surprised to hear her speak to him,because tun bayan dawowarsu three months kenan but bata tab’a kallonsa ba bare tayi attempting yi masa magana,shi kuwa yallab’ai Rafeek ai ji yayi kamar a mafarki hakan ya faru,bakinsan nan har b’ari yake wajen amsawa,Nuraz stared at Lolly and feels like he’s about to fly ya d’auko Annie ta zo ta ga abunda yake faruwa,parlor’n yayi shiru maganar da Rafeek zai fad’a ya manta,saboda tsantsar farin cikin yau ta kula shi har wani sabon kuzari ya ji ya k’ara samu,he blinks his eyes slowly yana godiya ga Allah and hoping that the future will be the complete solution of everything,sai da aka d’auki lokaci babu wanda ya sake cewa komai a parlor’n,suka ji maganarta ta furta “Allah ya k’ara lafiya” he completely closed his eyes again ya bud’e yana jin wani irin sanyi mai tattare da farin ciki da nutsuwa mara misaltuwa yana sauka masa a zuciya,ya amsa “Ameen! Thank u very much” ta sunkuyar da kai tayi shiru,Hajiya tana kallonsu zuciyarta cike da farin ciki a ranta ta furta “da yardar Allah k’arshen wahalar ku ne ya kusanto,Allah ka nuna min ranar da wannan al’amari zai faru” she smiled as she looked at Lolly’s side tace “Wai nace me yake damunka ne?” Rafeek ya d’ago kansa ya kalli Hajiya bakinsa ya kasa rufuwa yace “Ciwon kai ne kawai yake damuna Hajiya,ban san wane iri bane,but idan na sha magani yana lafawa” Hajiya ta jinjina kai tace “And ka je ka ga likita ne a can?” Ya tab’e baki yace “Hajiya kin san idan na yi irin tafiyar nan ba ni da lokacin kaina,ta yaya zan samu lokacin ganin likita?” Hajiya tana kallonsa tace “Ai ka ga matsalarka tunda ka san larurar dake damunka,ta ina za ka k’i zuwa ka ga likita? Sai na yi magana kuce ina da fad’a bayan fad’an nawa akan gaskiya nake yi” he smiled ganin za ta fara yi masa fad’a a gaban yara cikin salon kwantarwa da mutum hankali yace “Hajiya this is not what u think fa” ta harareshi tana cewa “kai tafi can haka ko wane lokaci kake fad’a,saboda kada nayi magana” teasingly ya sake kallonta but bai iya yin magana ba saboda hankalinsa da ya koma kan Lolly wacce ta sunkuyar da kai,Nuraz who sit besides was unprepared to look at Nusrah,quietly as if he don’t want to speak yayi musu sallama,Hajiya was watchful as he stared at Nusrah ta d’auke kai because ta san k’arshen zancen,cikin sigar tsokana tace “ku kuma sai ana fira,ka sata dole sai ta bika,ku shige d’aki kamar daddawa” Rafeek yayi murmushi saboda ranar yau ji yake kamar an y’anto shi,Nuraz ya kalleta yana shafa beard d’insa yace “To Hajiya idan mun zauna aikin me za mu yi miki?” Tace “Kai tafi can ni ba da kai nake magana ta ba” yayi murmushi yana gyara tsaiwarsa yace “Idan ba ni ba dawa kike da?” Ta harare shi tace “me za ka yi min da zan yi magana da kai,mutum kullum fuskarsa babu fara’a” murmushin da ya bayyana hak’oransa yayi yace “well Hajiya kin fi so mutum yayi ta dariya ne?” Tace “zai dai fi yi maka kyau” ya d’age gira yace “ni ba mahaukaci ba kawai sai na fara dariya babu dalili?” Ta kalleshi tace “sai mahaukata ne suke dariya?” Yace “to Hajiya dama duk mutumin da kika ga yana dariya haka kawai ai matsala ce da shi” harararsa tayi tace “waye ya fad’a maka?” Yace “ni da nake ganinsu kullum”,ta tab’e baki tace “kai ni wuce ka bani guri na san dai tunda ka tashi ba zama za ka yi ba” yayi murmushi yace “Haka ne kam”,tace “Allah ya ba mu alkhairi,umma ta gaida ashsha” bai amsa ba ya sake murmusawa,kallon Rafeek ta sake yi tace “Kai kuma ka samu lokaci ka kira likitanka saboda irin wannan ciwon idan ba ana tuntub’ar su likitocin ba matsalar da suke bayarwa yana wuce misali” yace “If Almighty God please allow me i’ll call him” because yana son ta bar maganar,tace “it will be better” Nuraz who was about to go yace “Well,Hajiya since he said he will call mene ne abun fad’a kuma?” Ta juyo ta kalleshi ganin yana tafiya tace “Ja’iri da ka tsaya ai” yayi murmushi bai juyo ba ya wuce bedroom d’insu.
Shortly bayan tafiyarsa Nusrah set out to follow him,Hajiya ta bita da kallo tace “Ja’ira kema guduwa za ki yi?” She laughs shyly tace “A’a Hajiya bacci zan yi ina da class da safe” Hajiya tace “to Allah ya bada sa’a” ta amsa tana sake yi musu sai da safe,tana shigowa bedroom ya bita with a tired look ta d’auke idonta daga kansa ta wuce closet da nufin rage kayan dake jikinta,ya biyo bayanta ya sameta tana cire turban cap dake kanta,ta baya ya rungumeta had’e da d’ora fuskarsa a saman wuyanta yana sauke numfashi,as he breathed out ta sauke ajiyar zuciya itama,ta d’an karkata kanta kad’an tana kallon yadda ya zagayeta da hannunsa,kafin ta yi magana ya rigata “Shi ne kika barni ina jiranki?” Tace “Uhn!” she was silent daga hakan and said nothing at all ya d’ago kansa yana bud’e idonsa dake lumshe yace “speak ur mind” she closed her eyes very calmly tana girgiza kai tace “I have nothing to say” juyo da ita yayi suka fuskanci juna,hannayensa a saman waist d’inta ya rik’eta sosai yace “u will say it right now” murmushin yak’e tayi ta sake girgiza kai bata ce komai ba,forehead d’insu ya had’a yana kallon cikin idonta yace “Ba za ki fad’a ba?” It was as if she were going to crying tace “I have nothing to say fa” yace “Ok then?” She nodded and said “Nothing!” yace “Mu je ki yi min wanka to” dariya ta yi masa cikin zolaya tace “I’m not going to bathe u,sai dai ka kwanta haka” ya shagwab’e fuska kamar yaro yace “Please Aunty” ta zaro ido tace “Aunty? Who do u call Aunty?” Fuskarsa har lokacin tana shagwab’e ya nuna ta kamar yadda sangartattun yara suke yi,ta had’e fuska tana kamo kunnensa tace “From now on kul ka sake cewa Aunty” yace “Ok Aunty” ta rik’e waist da hannunta d’aya tana zare masa ido tace “ban fad’a kada ka kuma ba?” Yace “Kin fad’a but ai ba zan iya fad’an sunan ki ba” tace “Daga yau *NUSRAH!* za ka dunga fad’a ka ji? Maimaita na ji” he nodded and said “Aunty Nusrah” cheeks d’insa ta kamo tace “Aunty ne ba za ka daina fad’a ba?” Ya gyad’a kai tace “Oyah kneel down here tunda ba ka ji” he said “ban iya ba ai” tace “za ka koya” yace “Za ki dake ni idan ban yi ba?” Ta girgiza kai tace “no but ba zan je wanka da kai ba” yace “please ki yi da ni” ta sake girgiza kai tace “Ai ka daina jin magana ni ba zan yi da kai ba” kukan shagwab’a ya fara yi yana rik’ota sosai,ta k’wace za ta tafi da sauri ya fizgota ta fad’o jikinsa,ya sake matseta sosai a jikinsa,ta yi saurin kallonsa tana yi masa murmushi,he raise his eyebrows and said “will u go with me?” She nodded her head and said “No” yace “Really?” Ta sake d’aga masa kai lips d’inta ya kalla yace “well bari na yi abunda za’a je da ni ko?” Duk da ta fahimci abunda yake nufi but sai da ta tambaya “me za ka yi?” Yace “I just want to be with u” ta shagwab’e fuska tace “to ai wanka zan yi yanzun,and ina jin bacci because gobe ina da class” yace “daga baya za mu yi,and yanzun ma ga wani class d’in kin samu” dariya suka yi a tare daga haka he never gave her a chance to talk saboda yadda yake mata yawo da hannayensa a saman cikinta like yana mata cakulkuli,ta yi ajiyar zuciya jin ya gangara da hannunsa k’asa playing with her navel,ta sake rik’e shi sosai tana fitar da numfashi heavily,ya d’ora fuskarsa a saman wuyanta and began to kiss her,daga nan ya yi sama zuwa lips d’inta,she clenched his backhead professionally ta ci gaba da licking tongue d’insa as she needed ya tura mata,when she had to suck on he felt like ya fita daga duniyar mutane,he backed them up to the bed because of how the game had gone,tun kafin su k’arasa taga yana k’ok’arin kwantar da ita da sauri ta juya akalar wasan,yadda take twisting d’insa sai ku rantse da can ta san duk wannan abubuwan da take yi masa,ya rik’e waist d’inta sosai saboda yadda dick d’insa ta yi erecting tana tab’a jikinta it’s length ak’alla ya kai 7.5cm (3 inches),ta kwanta jikinsa suna ci gaba da twisting juna,sun d’auki lokaci suna buga wasan,after they have been satisfied Nusrah tana kwance jikinsa idanunta a rufe tana wasa da hannunta a jikinsa,ya shafa bayanta a hankali yace “Ta shi mu yi wanka kada kiyi min bacci” ta yi murmushi tace “Ban fara bacci ba ai” yace “Na san ki ai yanzun sai na ji kin yi shiru” she smiled again tana bud’e idanunta,ya kalli yadda idanunta suka yi yace “Ta shi to,na ga idanunki sun fara canjawa” dariya tayi tana sauka daga jikinsa tace “Ai kai ne kasa suka canja,ni ba bacci nake ji ba” he nod his head and said nothing ya saka nickers d’insa,ta sake yin murmushi tace “and kaima ai na ka idanun ba farare bane” he turned ya kalleta yana rik’e da waist yace “da waye ya fad’a miki maza suna da ido mai haske? Farin ido ai sai ku mata” she smile tana adjusting kwanciyarta a cikin spreadsheet,ya wuce ya nufi closet yana cewa “ta shi za ki yi ba na ga kina gyara kwanciya ba” ta lumshe ido tana kallonsa yaje ya d’auko mata towel ya dawo,da kyar ta bud’e idonta ta kallesa,ya rik’e waist yace “well,get up or do u forget to have a class in the morning?” She smiled and said “No,i didn’t.” Ya mik’a mata hannu yace “get up” she slowly got up and straightened the towel over her body,ganin kamar ba za ta gama ba yasa shi d’agata ya nufi hanyar bathroom da ita,tayi dariya ta rik’e shi sosai,ko da suka shiga bathroom sun d’auki lokaci kafin suka fito because a can d’inma sai da suka jik’a juna da soyayya then suka yi abunda ya kaisu suka fito.
A parlor kuwa bayan sun yi sallama da su Hajiya suna tafiya,parlor’n yayi remaining silence,da zaman shiru ya damu Hajiya babu shiri ta tattara granddaughters d’inta ta yi musu sallama suka nufi apartment d’inta,here parlor’n ya rage daga Lolly sai Rafeek,haka suka zauna satar kallon juna but an rasa wanda zai fara yiwa wani magana har tsayin lokaci,Lolly was tired of sitting here ta tashi tana kallonsa ta gefe a hankali as if she don’t want to talk tace “good night” he couldn’t answer saboda mamakin da take ba shi,har ta yi gaba kad’an ta waiwaya luckily lokacin shima itan yake kallo,she quickly lifted her eyes ta wuce bedroom d’inta without saying anything,as she passed by ya lumshe idanunsa and breathed a sigh of relief,ba’a wuce mintuna goma da tafiyarta ba ya tashi quickly ya wuce bedroom d’insa,yana shiga ya d’auka phone and thought of whom to call,number Abba’n Nusrah ya fara tunanin kira da sauri bai gama yanke hukuncin ba ya kirashi,as the phone rang he happily exclaimed “Labbo! Kai ne a wannan lokacin?” Yayi ajiyar zuciya silently yace “Ko yanzunma neman shawararka yasa na kira ka” Abbah yayi murmushi suka gaisa and suka tab’a barkwanci then ya tambayi Rafeek da cewa “Ya aka yine aboki na? Ya amarya da yara?” Ajiyar zuciya ya sake yi yana lumshe idanunsa yace “Ka bari kawai D’an uwa,duk suna lafiya but ni d’in ne dai ina tunanin kamar ba ni da lafiya” Abbah yayi saurin amsawa “What is going on? Hope it’s not ur pain?” Rafeek ya girgiza kai kamar Abba’n yana kusa da shi yace “Wollahi d’an uwa ba ciwo na bane,tsakanina da amaryarta ne” Abbah yayi ajiyar zuciya yace “do u mean that u have not yet find any solution?” Rafeek ya shafa beard d’insa and said “That’s the answer” Abbah was silent and thought while Rafeek remained silent in anticipation of what will he say,Abbah ya numfasa cikin sanyin jiki yace “Well,i don’t understand u,wai kana nufin ka sameta kun yi magana ne ko har yanzun ka kasa bawa zuciyarka damar fad’a mata yadda al’amarin ya kasance?” Yace “that’s it” yace “If so i think u are the culprit” yace “Me yasa za ka yi saurin yanke hukunci? Na fad’a maka fa ko kallona ba ta yi tun da suka zo,ta yaya kake ganin zan samu damar yi mata wannan bayanin since bata ba ni damar yin hakan ba?” Abbah yace “Ka ga ni dai na fad’a maka laifinka ne,kai gaba d’aya yadda kake kullum haka kake,baka san yadda za ka kwantar da kai ba idan kana neman abu,waye ya fad’a maka ana yiwa mace haka? Su fa da kake ganinsu sai ka lallab’a su ka nuna musu duk duniya su d’innan dai su ne a gaba before ka samu abunda kake buk’ata a gurinsu,but idan ba haka ba za ka yi ta zama a guri d’aya kuma jiya tana nan a yau,shawara d’aya zan ba ka,whether u have the time or not to make it necessary and kana son kanka da lafiya ka sauke duk wasu ayyukan dake kanka ku zauna ku fahimci juna,whatever the stubbornness of a person is if ya ga ka nuna damuwarka a kansa yana ragewa,and i know that if God allows za ta yi maka uzuri” ajiyar zuciya yayi very hardly then yace “Kana ganin idan nayi haka shi kenan?” Yace “I didn’t tell u that,but ina da yak’inin za’a samu ci gaba” he said quietly “Well, if this is what i have to do,if God allow me cikin satin nan zan zo maka da labari mai dad’i” Abbah yayi dariya yace “banda ka tsaya wasa ai da tuni an wuce nan,maybe har mun samu..” Rafeek yace “Kana nan da halinka mutumin nan” Abbah yayi dariya yace “A’a an samu changes tunda ni kad’ai nake rayuwa without a helper” Rafeek yayi murmushi yace “well,am i going to look u for a helper kada zaman kad’aici ya illata min amini.” Dariya Abbah yayi yace “ka bari aboki ni harkar mata yanzun tsoro yake ba ni” Rafeek yace “A’a dai kada ka yi musu kud’in goro,ka dai samu wata ka gwada in Allah ya yarda za’a dace”,Abbah yace “banni na huta haka nan,na yi banji dad’i ba,duk da k’addara ta kaini ba don son raina ba” Rafeek ya sake numfasawa yace “well shi kenan Allah ya iya mana,but da har na gano maka wata,and na yi maka sha’awarta because ina da yak’inin za ta kula min da kai,amma tunda ba ka ra’ayi yanzun bari na bari kawai” Abbah yayi ajiyar zuciya yace “Aboki ka fahimce ni mana,ni a yanzun ba auren nake gudu ba,halin wacce zan auro shi ne abun dubawa,da ace ina aure na rabu da matar gara ace na samu wacce za mu zauna har abada” Rafeek ya jinjina kai yace “Haka ne,but wannan d’inma da ka ji na yi maganarta saboda na san ko wace ce ita,and idan ka aureta asirinka zai rufu za kuyi zaman lafiya bcos ba ta da hayaniya” Abbah ya numfasa yace “Shi kenan aboki zanyi addu’ah akai idan alkhairi ce a gare ni Allah ya daidaita ya had’a mu da alkhairi” Rafeek ya amsa kafin yace “Ya maganar mutanen Gombe ka je kuwa na ji baka fad’a min komai ba akan maganar da muka yi?” Abbah ya numfasa yace “Ka bari kawai d’an uwa har yanzun na kasa zuwa saboda kunyar su nake ji da tsoron fuskantar malam” (Mahaifinsa) Rafeek ya bud’e idonsa sosai yace “cewa za ka yi matsalar ta mu iri d’aya ce,kai baka je ba ni banyi abunda ya kamata ba” yace “Wollahi i want to go but ina tunanin ya kamata ace na kai musu Nusrah,sai dai lokaci ya k’ure tunda mun yi nisa” Rafeek yace “Ba na tunanin za a samu matsala game da tafiyarka da ita,but za muyi magana zuwa da safe” Abbah yayi saurin tarar numfashinsa “Kana ganin ba za’a samu matsala ba idan ka yi maganar?” Yace “There will be no problem if God approves” yace “Allah yasa” sun jima sosai suna sake tattauna yadda za su tunkari al’amuran kafin suka yi sallama kowannensu yana farin ciki da shawarar d’an uwansa.A wannan daren a gefen Rafeek bai kwanta ba sai da yayi nafila raka’a biyu to ask the Lord to forgive his sins and to ask for k’arfin guiwan da zai iya tunkarar Lolly ya yi mata explaining how things happened before then.
While on the side of Lollyn bayan ta barshi zaune cikin tunani da mamakin d’abi’unta tana shiga ta d’auro alwala tayi nafila,ta jima sosai tana addu’o’i da neman zab’in ubangiji mafi alkhairi then ta yi shirin bacci,bayan ta gama komai ta d’auki wayarta with the thought and fears of confronting Annie ta kirata,she made three miss calls ba’a d’auka sai a na hud’un,her body was cold enough to greet Annien in spite of yadda take amsawa babu fara’a sosai a tattare da ita,after sun gaisa duka suka yi shiru for a moment Annie za ta yi magana saboda shirun ya yi yawa Lolly ta numfasa tace “Adda dama i just call u for nothing but to apologize for what had happened,in Allah ya yarda i can’t do anything u don’t like again,and i will be sorry and to live with him a duk yadda yake,fatan Allah ya k’ara min hak’uri da juriyar zama da su.” She was saying this and didn’t wait for Annie to say anything ta kashe wayar gaba d’aya ta ajiye,tana jin hawaye suna saukowa saman fuskarta but ta kasa d’aga hannunta ta goge,ta jima sosai a cikin wannan yanayin kafin ta tashi taje toilet to wash her face from the tears da suka bushe mata,continuously thinking about how za ta yi accepting Rafeek as her husband for the second time.
Washe gari da safen kamar kullum after sun gama breakfast Nusrah ta mik’e da sauri ta yi musu sallama saboda za ta shiga skul,ta wuce bedroom kenan Nuraz ya biyo bayanta,tare suka gama shiryawa suka fito,sai da suka sake yi wa Hajiya sallama,daga nan ya fara ajiyeta skul and then ya wuce hospital *ASYLUM WELCOME,* tun da ya barta a skul ranar haka nan ta wuni tare da su Veronica but she could not perceive anything except mutuwar da jikinta yayi da wani irin yanayin da ta kasa gane masa,she was sitting there waiting for him lokacin sun fito sai yamutsa fuska take saboda komai ma ba ta jin dad’in sa tayi siririn tsaki tana kallon hanya,as Sarah looking at her cikin harshen nasara tace “Madam da ba don kada na yi shishshigi ba da na fad’i wani abu” ta d’aga idanunta hardly ta kalleta tace “What is it?” Sarah laughed and said “The King’s death will not be heard in my mouth.” Nusrah ta tab’e baki ta harareta,dariya tayi kad’an za ta yi magana Maria Robles dake gefensu ta tab’e baki tace “ku dai babu ruwanku,bikin sunma da bamu sani ba saboda rashin muhimmancin mu” lumshe ido Nusrah tayi a hankali because ba tun yau suke mata k’orafi ba tana ba su hak’uri tace “Haba mana Maria sau nawa kike son na fad’a muku auren nan haka aka yisa ba’a bamu damar shiryawa ba,ban san me yasa kike son maimaita maganar ba” Veronica looks at Maria who was ready to speak again and said “please Maria don’t say anything,we should excuse her since she told us the reason,but mene ne abun fushi tunda ga shi za ta ba mu baby?” Dariya suka sa su ukun Nusrah tayi saurin bud’e ido tana kallonsu tace “What are u saying Veronica?” Veronica laughed as she walked past tace “I said nothing” su Sarah suka sake yin dariya as they took their belongings suka yi mata sallama because they saw Nuraz’s car tun daga nesan tana nufo wajen da suke,ita kuwa uwar tawagar ko kulawa bata yi ba sai flat tummy d’inta da ta zubawa ido cike da mamakin abunda k’awayentan suka fad’a,a hankali ta sake nutsuwa ta lumshe idanunta tana lissafin rabonta da ganin menses,ta d’auki lokaci tana lissafa kwanakin but idan ta yi gaba sai ta rikice dole sai ta dawo baya,finally she started to find out kusan wata biyu kenan yanzun rabon da ta sake yi.
Tun da ya nufo gurin yake kallonsu,he didn’t know what had happened ya ga su Veronica suna dariya sun bar wajen,yana k’arasowa wajen trying to park ya zuba mata idanusa especially as she closed her eyes sai bai yi mata alamar da za ta san ya zo ba,he pulled the door out to see that she had no intention of getting her eyes open ya nufo inda take zaune,tun kafin ya k’araso his scent’s began to let her know that he was nearby,da sauri ta bud’e idonta ta sauke su a kansa,murmushin da yake mata yasa ta sauke ajiyar zuciya a hankali and then ta fara tattara kayanta yana zuwa ya yi mata sallama,ta amsa tana kallonsa kamar za ta yi magana ta fasa,hannunsa ya mik’a mata ta kama sannan ta tashi ya karb’i jakartan ya rik’e yana rik’e da hannunta suka k’araso inda yayi parking,ya bud’e mata ta shiga sannan ya wuce ya shiga ya tada motar suka fara tafiya a hankali,sun fita daga skul ya kalleta yace “what’s wrong with u?” Ta gyara kwanciyarta bata bud’e idonta ba tace “Nothing ni lafiya na k’alau” he just smiled and said nothing har suka shigo gida,yayi parking ya fito ya bud’e mata tana fitowa hadiman gidan suka fara yi musu barka da dawowa,ya rik’e mata hannu suka wuce ciki,suna shigowa parlor suka tarar da Hajiya zaune ita da Lolly da alamun maganar da suke yi mai muhimmanci ne duba da yadda Lolly ta sunkuyar da kai,suka yi musu sallama bayan sun gaisa suka wuce bedroom,Hajiya da ta tsagaita da magana ta bisu da kallo da mamaki ta kalli Nusrah tace “Baby zo nan na ga” a d’an tsorace Nusrah ta kalleta ta kalli Nuraz,ya lumshe mata ido alamun kada ta tada hankalinta,ta had’iye wasu irin saliva’s tana tafiya kamar ba ta so,ta dawo inda Hajiya take zaune,Hajiya was looking at her eagerly and says “Are u sick?” Ta girgiza kai alamun a’a,Hajiya dai bata yarda da amsar Nusrah ba tace “Babu inda yake yi miki ciwo?” Ta gyad’a kai alamun ehh,daga haka Hajiya tayi shiru tana kallonta,zuwa wani lokaci kuma tace “Shi kenan tashi ki je ki huta” ta tashi a hankali kanta a k’asa,haka kawai sai ta fara jin fad’uwar gaba musamman da ta tuna maganar da su Sarah suka gama yi mata a skul,she slowly re-watched herself had’e da shafa flat tummy d’inta,har ta shigo bedroom d’in bata daina tunanin da take yi ba,jin motsin shigowarta yasa Nuraz dake arean closet ya waiwayo ya hangota ta shigo but kamar ba ta cikin nutsuwarta,he was quietly looking at her yana jira ta k’araso ya tambayeta abunda yake damunta because ya san ba haka ya barta ba,but bai sani ba ko bayan tafiyarsa hospital wani abu ya faru duk da ya tambayeta yanzun babu jimawa ta fad’a masa babu komai,gajiya yayi da jiran ta ya fito lokacin ya rage kayan jikinsa ya sameta zaune saman armchair,yana k’arasowa ya fara cire mata vail d’in kanta tayi ajiyar zuciya tana kallonsa,he raised his eyebrow and said “What’s going on?” She nodded her head alamun babu komai,yace “I don’t believe” ta sake yin ajiyar zuciya za ta yi magana ya rigata “Kin kalli yadda kika koma kuwa?” She looked at him with surprise,ya kalli fuskarta yace “Ina tunanin ba haka na tafi na barki a skul ba,can u tell me what’s wrong with u right now?” Lumshe idanunta tayi tana yamutsa fuska tace “there is nothing happen to me” yace “really?” Ta gyad’a masa kai,ya tab’e baki yace “I can’t believe babu abunda yake damunki” tace “why not?” Yace “Haka kike kullum ko yaune kika dawo haka?”,”ya ya nake to?” She said with a dry smile on her lips,as he sat next to her jikinsu yana gugar juna yace “Do u want me to tell u?” Ta gyad’a kai,ya tab’e baki yace “what will u give me if i said it out?” Dariyar da ta bayyana hak’oranta tayi tace “za ka samu duk abunda kake so” ya d’age gira so excited yace “really?” She roll her eyes and whispers,yace “Wah! It’s a fun day” dariya maganarsa ta sata,yana kallonta yayi murmushi,tace “Akwai ranar da ba na shagali ba a gurinka?” Ya sake yin murmushi yana d’age shoulders yace “Akwai mana” tace “which day?” Yace “if u don’t want sai kin ba ni wahala kike karb’a” ta zaro ido bakinta a bud’e tace “Sharri za ka yi min?” Ya harareta yace “Babu wani gaskiya na fad’a” tayi rau² da ido kamar za tayi kuka,yayi saurin cewa “no! Ba haka nake son fad’a ba” tace “to me za ka ce?” Yace “We are always in fun” ta harareshi tace “Ai ba haka kace ba da farko” he raised his eyebrows and said “i have change my words” ta sake harararsa tace “u will come later” he looked up and said “please don’t judge me so bad,i don’t want to say so” ta tashi tana kallonsa tace “Ai kuwa sai ka bawa mutanen k’asar ku labari” da sauri ya bi bayanta yana cewa “Please mana Mr’s I” tace “there’s no patience and no fun today” as he came forward ya rik’e kunne yace “Please Rooh” ta d’age kai tana kallon sama tace “Please let me take off my dress” yayi saurin cewa “Muje na cire miki” ta mak’ale kafad’a tace “I don’t want” yace “Please!” Yadda ya furta kalmar cikin salo yasa ta turo baki bata ce komai ba,ya sake cewa “please Rooh” ta kalleshi kamar za tayi magana sai kuma ta fasa,ya sake cewa “Please!” For the third time,kallonsa ta tsaya yi as if she was looking for something in his face,ya sake rik’e kunnensa yana rage ganinsa yace “shall I?” she slowly leaned her back a gefen closet tana nodding masa kai,murmushi ya sakar mata yana nufo inda take sai da ta bari ya kusa zuwa quickly ta janye jikinta ta fice ta d’ayan side d’in,he quickly followed her yana cewa “ki bi a hankali kada ki fad’i” tsayawa ta yi cak tana sauke numfashi even though ba wai gudu tayi ba,ta kalleshi her eyes were filled with suspicion because she didn’t understand the meaning of their words from Sarah,Hajiya har zuwa na sa da yayi yanzun,ya k’araso inda take tsaye tana kallonsa ya rungume ta yana shafa bayanta,she was still feel him in shock,da kyar bakinta ya bud’e tace “what do u mean?” He smiled correctly and said “Don’t u really know what is going on?” She nodded her head,he smile again tace “I don’t understand what u want to say” yace “When last kika ga menses d’inki?” She looked at him in surprise and said “I don’t understand” he said “u will soon understand” she was silent and thinking yace “kin tuna?” ta tab’e baki tace “I like to remember but i still can’t” yayi murmushi yana copping fuskarta yace “look into my eyes” tayi kamar yadda yace,yayi mata murmushinsa mai tattare da nutsuwa yace “Kusan two months kenan rabonki da yi right?” ta zaro ido za ta tambayeshi yadda aka yi ya sani yace “Ina sanin lokacin da kike yi tun ba yanzun ba,kwanakin farkon kowane wata from 3-9,yau nawa ga watan da muke ciki?” she was silently looking at him tana juya maganganunsu a zuciyarta if that is the case,do they seem to indicate she is pregnant? Yace “But I’m not sure just na fad’a ne,sai mun je hospital za mu tabbatar,idan zatona ya zama dai² mun samu k’aruwa idan kuma ya sab’a maybe an samu matsala ne daga menses d’inki” banda binsa da ido babu abunda take yi dan tsabar mamakin daya jefa zuciyarta a ciki ko kwakwkwaran motsi kasa yi take,yayi ajiyar zuciya yana shafa cikinta yace “I will be glad idan zaton da nake ya tabbata” the way yayi maganar ta ji wasu irin hawaye sun fara taho mata,da sauri ta rungume shi tana fashewa da kuka,yayi saurin rik’ota hankalinsa a tashe yana rarrashinta because he didn’t know what caused her to cry,tana farin ciki ne ko kishiyar sa ne? She hugged him again with a sigh of relief and said “Take me to the hospital please” he hugged her tightly and said “do u want?” Instead of ta ba shi amsa sai tace “Please mu tafi” yayi dariyar da ta bayyana fararen hak’oransa yace “We will go but not this sooner” tace “please” ya shafa bayanta yace “ok we will but for now muje mu yi wanka” cikin zumud’i ta amsa tana rik’o hannunsa suka wuce bethroom,sun b’ata lokaci suna soyayya a cikin tube then suka yi wanka suka fito,a gaggauce suka shirya suka fita ba tare da sun fad’i inda za suje ba.
Bayan fitarsu daga gidan Rafeek ya shigo kai tsaye ya wuce apartment d’in Hajiya saboda kiran da tayi masa babu jimawa,he came in and found her in the parlor,ya risina ya gaisheta ta amsa tana kallonsa tace “Sit magana za muyi da kai” ya ji gabansa ya fad’i but ya daure ya zauna,yana kallon gefe for not knowing what Hajiya would say to him,quietly Hajiya whispered “Rafeek I want u to tell me the truth,,do u love ur wife or u don’t?” He quickly looked at Hajiya da ta had’e rai as she saw that he had no intention of speaking tace “da kai nake magana ka tsaya kallona” Yayi saurin k’ifta ido yace “Hajiya ina sonta” ta gyad’a kai tace “Me yasa duk tsayin wad’annan watannin ka kasa daidaita al’amuranka da iyalinka?” He bowed his head and said nothing,Hajiya said “Well,what i’m going to tell u is,if u don’t want me to ruin ur marriage,nan da wasu y’an kwanaki na baka idan ka bari na yi fushi ka ji na fad’a maka zansa almakashi na raba abunda yake tsakaninku” saurin d’agowa yayi fuskarsa babu walwala yace “ki yi hak’uri Hajiya in Allah ya yarda zan yi yadda kike so,amma Hajiya ki taya ni addu’ah wollahi ban san da yadda zan fuskanceta na yi mata bayani ba amma da tuni na yi hakan” ta d’aga kafad’a tace “wannan kuma kai ya dama,na riga na yanke hukunci ko ka gyara ko kada ka yi duk wannan kai zai dama ba ni ba” kamar zai kurma ihu haka ya tsaya kallon Hajiya yana son yin magana but damuwar halin da zai shiga idan Hajiya ta raba auren sun kamar yadda ta fad’a yasa shi yin shiru zuciyarsa cike da nadamar k’in nemawa kansa mafita tun dawowarsu,Hajiya dake kallon yanayinsa tace “u can go but remember what i told u” ya gyad’a kai ya yi mata godiya when he gets up,he goes out but zuciyarsa a cunkushe da tunani iri-iri especially Hajiya’s word su ne abunda yafi komai tayar masa da hankali,ya fito daga apartment d’inta guard d’insa da suke jiransa wani ya zo zai bud’e masa mota,ya dakatar da shi ya wuce apartment d’insa,yana shigowa kai tsaye ya wuce bedroom d’insa with his suit in his hand ya ajiye a gefen bed ya zauna and dropped the suspender above his shoulders,ya fara unbuttoning long sleeve d’in dake jikinsa due to the kind of sweat da ya fara tsatstsafo masa,his thoughts and anxieties were now on nothing but the way to overcome the problem sai dai ya kasa,he was afraid to look at her bare ya yi mata magana all because of what he had seen in her eyes,ya lumshe idanunsa da suka yi masa nauyi continued to pray in his heart akan Allah ya ba shi juriyar fuskantarta.
He spent long time sitting here ba tare da ya san adadin lokacin da ya b’ata ba then ya tashi ganin lokaci ya tafi sosai ya wuce bathroom after ya yi wanka ya shirya cikin lightweight outfit masu haske ya fito parlor saboda jin apartment d’in da yayi shiru,he sat on the armchair and powering the plasma,BBC NEWS channel ya kamo,yana zaune shiru shi kad’ai ya rasa abunda zai yi,a zahiri duk wanda ya kallesa zai ce TV d’in yake kalla but inwardly his attention turned away from what was said in the news,Lolly da tun d’azun ta ga shigowarsa lokacin tana fitowa daga bedroom ta zo wucewa ta ga ya fito yana zaune a parlor shi kad’ai,ta kalleshi a hankali ta yi masa sannu da dawowa,da yake hankalinsa ba ya tare da shi sai bai ji ba,ta yi kamar za ta wuce sai kuma ta dawo ta wuce ta d’auko ruwa da drink a medium tray ta d’auko cup,even though she was afraid of what might happen but ta daurewa zuciyarta because she wanted to forget the past and agreed to accept him as her husband for the second time,for no other reason than kyautatawar da mahaifansa suka yi mata,their love,care and respect da suka ba ta tun a wancan lokacin,and then she wanted to show Annie she’s always ready ta sadaukar da farin cikinta akan duk wani umarnin da za ta bata,for nothing but to show respect,love,willingness and obedience to her…..
*#Not everyone can get it the way he wants,ita rayuwa dole ne kamar yadda Ubangiji (S.W.T) ya halicce mu differently ka fi wani ne,wani kuma ya fika,we are not all alike,and ko a jikinmu idan muka duba even our fingers ba dai² suke ba,so this is how Allah creature is wani ka gansa dogo,wani gajere,wani fari,wani bak’i,wani kyakykyawa,wani akasin haka,wani mai lafiya,wani mara lafiya,wani mawadaci,wani talaka,whatever God wills to see his servant a haka zai barshi,Alhamdulillah da yadda Allah ya halliceni kuma yaso ya ganni,i won’t say anything to u,but u have to know duk wanda ya zage ni ko yayi min abunda ban ji dad’in sa ba na barshi da Allah,iyawa ko rashin iyawa Allah (S.W.T) has create my existence in between,but abunda kuka manta ku d’in da kuka iya why don’t u decide to fix it? Ba ni da girman kai and ba wai ina alfahari da kaina ba,turanci da nake sawa a book ba damuwarku bane idan har wad’anda nake yi dominsu suna fahimta Alhamdulillah,every language in the world uses English ba Smasher ce ta fara ba da zai zama abun magana and ba za’a gama akanta ba,number na da kuke nema zan ajiye muku duk mai k’arfin guiwa a cikinku da kuke maganata ya dawo min,i would like to please from now on duk lokacin da kuka ga ya yi muku ku neme ni,not to ask for my forgiveness but to know that ubangijin da ya haliccemu yana kallonku kuma maganganunku ba za su rage komai ba sai abunda Allah ya so,kada ku yi tunanin na yi fushi,ur words are nothing and bai dame ni ba,but ko dan gaba da ku zauna kuna yi da mutum behind his eyes gara kai tsaye ku same shi ku yi magana da shi,idan mai fahimta ne zai gane,if akasin haka yake shi kenan,no one is capable of doing wrong,and babu wanda yafi k’arfin ayi masa gyara. But thank u very much. And anyone who’s looking for Smasher here’s my number 08165726609 u can save ko wata rana a gaisa.*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*’DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan..👏*
Pᴀɢᴇ 43.
#Tʜᴇ ᴄᴏғғᴇᴇ ᴛɪᴍᴇ
*I don’t really know what kind of words should i use to express my happiness,na yi farin ciki sosai and i’m always proud of u dearies,whoever loves Smasher may he for whose sake u love me,love u ❤,live longer my foes i don’t really have time to waste akan maganganun kun nan bare raina ya b’aci,for sure wanda suke yi dan naji haushi za ku shekara a nan baku ga fushi na ba. Thank u so much my people for sending ur best wishes and warmth prayers. A duk inda kuke Smasher loves u fisabilillah.!☝*
💕
Tana shigowa cikin parlor’n she goes straight to where he was,very calmly ta ajiye tray d’in a saman table,remote d’in da yake ajiye next to him ta wuce ta d’auka had’e da turning TV d’in off because ta fahimci hankalinsa ba ya tare da abunda yake yi,da sauri ya dawo cikin hayyacinsa yana kallon TV d’in da aka kashe,yayi ajiyar zuciya ya lumshe idonsa without bothering to find out who had turn it off,ta kalleshi ganin bai yi magana ba though fuskarsa ta bayyana damuwa,jikinta a sanyaye tace “Barka da dawowa” kamar a mafarki yaji maganarta,he quickly opened his eyes ya sauke a kanta tana tsiyaya ruwa a glass cup,ya kasa amsawa saboda mamakinta har yau ya k’i barin zuciyarsa,ta d’ago kanta lokacin da ta mik’o masa cup d’in suka had’a ido da shi,yayi still bai karb’i cup d’in da take mik’o masa ba,da taga kallon ya yi yawa ta bud’e bakinta tace “Ka karb’a” without any doubt ya kawo hannunsa zai karb’a ta mik’o masa,kasancewar bai rik’e dai² ba garin ya karb’a cup d’in ya fad’o daga hannunsa,the sound of the explosion na cup d’in yasa ta rufe idonta,yayi still yana kallon yadda tayi,a hankali yayi ajiyar zuciya a nutse ya d’auki telephone ya k’ira kitchen,Angelyn came out quickly za ta gyara wajen Lolly ta d’ago idanunta jin abunda yace a wayar,ta kalli Angelyn tace ta tafi za ta gyara,Rafeek ya sake zuba mata ido,yana kallonta ta gyara gurin without even having a chance to talk until ta dawo ta zauna kanta a sunkuye tana kallon k’asa,he took a deep breath zai yi magana itama ta d’ago with the intent to speak,yayi shiru ya fasa yin maganar,itama ta yi shiru ganin yana son fad’ar wani abu,they took a moment a haka babu wanda yayi magana ya bud’e baki a wahale yace “Fad’i abunda kike son cewa” she nod her head and said “A’a ka fara fad’a” he said “don’t worry ki fara fad’a” tace “ai kai ne namiji kai ya kamata ka fara fad’a” yayi shiru yana tunanin abunda zai fad’a,da taji shiru ta d’ago kanta a hankali ta kalleshi,yadda yayi shiru kasan ba wai abunda zai fad’a ya rasa ba he just didn’t know how to start,ta numfasa a hankali ta fara magana “D’azun mun yi magana da Hajiya,and she said za ku yi magana idan ka dawo..” he quickly stared at her ganin she picked up the thread he had lost yace “wane magana kuka yi?” As she bowed her head yanayinta kamar na mutumin dake cikin damuwa tace “She said!” Before tayi concluding statement that she were intended to say yace “she will split up our marriage idan bamu daidaita kanmu ba?” She quickly looked up at him,ya had’iye saliva’s very hardly yana jan numfashi,ta girgiza kai a hankali tace “this is what she said” ya rufe idanunsa that he feel as if they were being filled with soil,muryarsa a low tone yana jin fad’uwar gaba yace “I don’t really know how to say it out,even though i knew it was my fault and i accepted my mistake but i couldn’t figure out how to apologize to u,i’m ashamed of my Lord for the blame i have inflicted on him,no matter what happens though akwai k’addararmu a ciki but the mistakes i made have been worse,abunda kowa ya dunga hango min zan aikata tun wancan lokacin i just closed my eyes because my thoughts and knowledge were showing me akan gaskiya nake,this gave me opportunity to do what i did yau ga shi ranar da kowa yake jin tsoron ta riske ni ta zo,i’m ashamed to apologize,ina jin tsoro and infinite remorse,a times i feel as ina ma ace ina da dama to look back,probably da na yi hakan for nothing other than to correct my mistakes,but duk hukuncin da kuke ganin ya dace da laifina,idan har daga gare ku ne,and doing so will make u feel at ease from the suffering da na saka ku a ciki,a shirye nake na karb’i duk hukuncin da kuka shirya yi min,ni na janyowa kaina faruwar komai,duk da na san abunda ya faru was heavy and painful a hakan na dage sai da na rabaku da duk wani farin ciki,i still apologize to u and asking u again for forgiveness,i don’t really know what happened saboda tsananin kunyar laifukan da na aikata,but of course everything that happened at that time was linked to my lack of religious knowledge,i know kina da sani akaina da rayuwana,kasancewar kin zauna a cikin gidan mu,ba sai na fad’a miki wannan ba,kin sani i’m more focused on ilimin boko,that is why i have never known that daga kwanciya sau d’aya u could easily become pregnant,but later i just heard one of our religious teacher explain akan irin matsalar mun at a preaching conference that we attended,here i realized what i had done wrong,and thought to go and get an education,because i don’t know what will happen next,and na nemo ku na rok’i afuwa,but a lokacin i didn’t get this opportunity because of an incident da ya faru,which is why i didn’t do it until later,na shiga Nigeria neman ku but i have never found u,because a lokacin shekaru biyar kenan da rabuwarmu,kamar yadda Baba ya fad’a muku yadda al’amarin ya kasance na jima ina zuwa tun ba ya kula ni because he was so angry har ya fara tsayawa and to listen to the words i had with him,this was only bayan na samu Abbah (Alhaji Zakar) nayi musu bayanin abunda suka faru,later on na samu suka shiga cikin maganar da kyar,tare da su muka yi nemanku but we couldn’t find u,wannan dalilin yasa dole muka hak’ura bayan mun ba da cigiya,bayan wasu lokaci na dawo aiki bisa umarnin Abbah,i became deeply disturbed by the uncertainty of where u were going,the severity of the events and problems i was experiencing with *LYDIA* na gamu da heart attack,i’ve been suffering for 23 years but it didn’t get worse until later,i suffered a lot,duk inda nake tunanin za ku iya zuwa mun duba but babu wani labarin da muka samu mai dad’i game da b’acewar ku,sai a ranar da muka je Ali Jericho here in Albert street,i was very surprise lokacin da na ganki tare da Nusrah,sai dai at that time i thought she’s ur kid wannan ne dalilin da yasa ban fara yi miki magana ba,because i never thought zan ganku a cikin k’asar da muke zaune,in my opinion ku da muka neme ku a Nigeria bamu same ku ba me zai kawo ku London? Na jima ina sawa ana bibiyarku saboda rashin k’arfin guiwan da zan iya fuskantar ku,and ban sani ba ko kin yi wani auren and then wane irin fushi kuka yi? And duk abunda yake faruwa lokacin ban sanar da Hajiya ba,sai ranar da aka yi hira da Noor a BBC here na sanar da ita abunda yake faruwa,even though i was worried about how things would turn out but a haka muka je gidan da kuke zama,,ban yi mamakin abunda kuka yi ba,because idan ni aka yiwa abunda na aikata muku i don’t really know how to handle it,wannan damuwar and fear that has been with me for so long has been rekindled and firgicin da na shiga akan labarin ku threw my heart into anguish,lokacin da na fara dawowa nutsuwata na daure duk da ba wai na gama warwarewa ba na je da niyyar warware yadda al’amarin ya faru,here na sake tararwa kun bar k’asar,i found myself in despair and uncertainty,at that time the only thing that kept me from komawa cikin rashin lafiya shi ne samun labarin kun tafi Nigeria ziyara a wajen masinjan Noor,and ko da muka samu labarin bamu jira mun sake ganin wayewar gari ba muka bi ku can,wannan shi ne labarin abunda ya faru a tak’aice and everything u see or hear about it surely babu k’arya a cikinsa,haka yake a zahiri,but maganar *LYDIA* ko da na aureta at that time Hajiyata ba ta so,ganin na takura ta rabu da ni saboda Abbah yayi magana and maganar hausawa da suke cewa “Idan yaro yace zai had’iye gatari sakar masa k’ota ake yi! This is the reason why itama tasa ido bata sake cewa komai ba” Numfasawa yayi yana girgiza kai cikin jimami yace “Na yarda da ita hundred percent but ta rusa wannan yardar,ta hanyar maye gurbinta da k’arya,she deceit and betrayed me,we lived in for fifteen years,and having three kids,a zahiri duk wanda ya san lokacin da muka yi aure,ko da ta haihu babu wanda bai yi tunanin kids d’in ba nawa bane,but at the same time Allah (SW.T) ya sake saukar min da izina over my crimes against u,even though na gane kuskuren da na aikata and i repent again,but what happened next threw my heart into agony and babu wanda bai shiga damuwa ba,kasancewar babu wanda bai san Rafeek and how he lives with his family,that is why bayan aurena da *LYDIA* da wasu watanni wanda suka san ta,suka san halayenta suka yi k’ok’arin sanar da ni but da yake ba zama nake yi a k’asar ba sosai,and idan na yi tafiya ina jimawa ban dawo ba,wannan dalilin yasa ban san abunda yake faruwa ba,and kasancewar Lydia is a kinda clever woman who is determined to leave no trace of their identity shi yasa babu wanda ya san wace ce itan until later,just as u know the attitude na duk mutumin da yake da ilimin boko yana da tsatstsauran ra’ayi hakan yasa tace sai na barta ta yi aiki,,after then her eldest son met with an accident,i was not in the country but i had been ordered to take him to the hospital,kasancewar ya yi asarar jini dole sai an k’ara masa,Dr Stevens was in charge of everything and hospital d’insun aka kai yaron,after his blood was taken for testing,though Dr Stevens knew a lot about us but this time he was disturbed by the fact musamman yadda yake ganin LYDIA tana gudanar da al’amuranta a cikin hospital da waje,instead of ayi testing jininsa akan dalilin da yasa aka d’auka here Dr Stevens yasa ayi masa DNA for some reason he didn’t tell me until later,on the day i left all my project in Germany and returned to London,i didn’t tell anyone that i was on my way,bayan na sauka direct daga airport muka wuce hospital,i’m not surprise da na tarar LYDIA ba ta hospital,bayan na duba jikin yaro muka wuce gida…” Shiru yayi and he couldn’t continue until ya d’auki lokaci mai tsayi yace “It was not long na dawo hospital a nan Lydia ta ganni,tana kallona babu barka da dawowa bare tambayar ya hanya,ta fara k’orafi ban zo da wuri ba idan yaron mutuwa yayi ma itace za ta damu,harkoki na nasa a gaba ban damu da su ba,ban saurari lamuranta ba na yi abunda ya dace,lokaci na da komai na ba su though a times ina jina kamar ba ni ba and ba ni da wadatacciyar lafiya a jikina but a haka har yaron ya warke muka dawo gida babu wani abu da ya faru,,after then Dr Stevens was letting me know what he saw in the results of our DNA,i was very surprised and disturbed,even though kafin ya sanar da ni what was going on ya yi k’ok’ari kwantar min da hankali,kamar yadda na sani as a Muslim i had to take the risk but lamarin ya yi girman da ban iya rik’e shi ba,and i made sure hak’k’in ku ne yake bibiyar rayuwata,so daga nan ya ba ni shawara on how to resolve the matter because he’s a witness akan duk takun LYDIA ba tare da ta sani ba,bayan na yi bincike and to find out lallai akwai lauje cikin nad’i here na yi figure out wani ex-boyfriend d’inta da suke tare,na sa ayi following footstep d’inta da duk abunda take yi idan ta fita and sauran yaran na sa aka kaisu hospital gurin Dr Stevens domin tabbatarwa idan akwai jini na a cikinsu,when Dr Stevens assured me that babu kid d’ina a ciki here na fad’i ban sake sanin inda nake ba sai da na samu 3 month in comma,Dr Stevens ya yiwa Hajiya bayanin al’amarin da yake faruwa,ranta ya b’aci sosai a wannan lokacin,bayan na fara dawowa na ga b’acin ranta da ban tab’a gani ba,duk da ba ni da lafiya a time d’in but that didn’t stop Hajiya from being angry with me,,after all Lydia’s hidden things was revealed wannan shi ne ya zama dalilin rabuwarmu and the reason why ciwon da nake tare da shi yayi k’arfi har wasu suna ganin kamar i’ll not survive..”
Ajiyar zuciya yayi idanunsa da suka sauya launi because he remembered what really happened a lokacin da ya shigo ya tarar da Lydia in his room,on his bed suna lalata with her ex-boyfriend da take gayyatowa especially if she made sure mutanen gidan ba sa k’asar,but ya b’oyewa Lolly a cikin labarin because it’s too embarrassed and ya san hak’k’in ta ne shi yasa ubangiji yake testing d’insa,yana fita daga wannan masifar sai wani ya faru da shi,ya lumshe idanunsa ya bud’e yana jin damuwa,parlor’n yayi shiru na wani lokaci,a hankali Lolly ta d’ago kanta tayi ajiyar zuciya silently tace “Certainly whatever happened before Allah (S.W.T) ya k’addara zai faru,and as we all know yarda da k’addara (the good one or bad one) is in the doctrine of belief,as a Muslims we must accept duk k’addarar da ubangiji ya zana mana,,,may he grant and give us the power to overstep every destiny that comes to our way” kallonta yayi a hankali ya amsa da “Ameen” ta sake yin shiru like a thinker of what to say,after a while tace “Whatever happened ina so mu kalleshi a matsayin abunda ya wuce,as i have said since then i have forgiven u,so let us go forward,Allah ya yafe mana laifukan mu gaba d’ayan!” Saurin kallonta yayi yaga ta d’ago kanta,wani irin farin cikin da yake ji a lokacin gani yake kamar it’s not real,ya nodded and said softly “I’m really glad to hear that,but i’m not tired of apologizing,please forgive me” she smiled softly “Ya wuce in dai ta b’angare na ne” yayi sanyayyan murmushi yace “thank u very much.” She bowed her head shyly and daga haka she didn’t say anything anymore.
A b’angaren su Nuraz kuwa bayan fitowarsu daga gida Nuffield Health (the Manor Hospital) suka nufa here in headington,bayan zuwansu as each every private hospital was treated with respect and dignity,and ko bayan wannan ma babu wanda bai san Rafeek ba with their relationship to each other,even though it’s not clear but a ranar da suka sauka k’asar da maganganun da suka dinga yawo cikin kafafen sadarwa,and then shi kansa Nuraz d’in ya fara musu highlight,bayan wannan kuma sanin da aka yi masa akan aikinsa ana matukar ba shi respect,that is why in some places no one knows his real name except inkiya da suke masa wato *DR PSYCHO*,after all the tests prove that she was pregnant,suna zaune office d’in Dr Paredes wata nurse ta kawo sakamakon,Dr Paredes ya warware result and looked at it carefully,murmushin da yayi yana d’ago idanunsa daga kan takardar shi ya bayyana musu lallai zargin da suke yi were true,Nuraz looked at her yana yin ajiyar zuciya mai had’e da murmushi,Dr Paredes yace “Congratulations Mr and Mr’s” Nuraz smiles at him and says “thank u Dr,zargin da muke yi ya tabbata kenan?” Dr Paredes ya gyad’a kai yace “absolutely sure” ya fad’a yana mik’a masa result,ya karb’a a hankali ya bi content d’in,yana gama gani ya mik’a masa hannu and thanked him once again,daga nan ko da suka gama abunda za su yi cikin tsananin murna yana tarairayarta da bata dukkan kulawarsa suka zagaya guraren shak’atawa,ranar har gidan su na Albert street sai da suka je kasancewar they had not left the house da yake akwai kayansu a can and tun zuwansu k’asar basu samu damar zuwa ba,they unveiled a new love page here,duk motsin ta akan idonsa saboda yadda yake rawar k’afa akan cikin da dukansa bai wuce 7weeks ba,they didn’t come home until 8:00pm.
Suna shigowa parlor da wani greatest surprise suka fara,Lolly zaune saman dining daga ita sai oga Rafeek,despite ba wai suna yin hira bane but it assured Nuraz lallai akwai abunda ya faru da ba sa nan,they looked and smiled at each other and began to move in,basu yi tunanin zaunawa a gurin ba kasancewar a k’oshe suka shigo gidan,sun dai gaisar da su sannan suka yi musu sallama za su wuce bedroom Rafeek ya kira Nuraz,ya amsa a hankali yana rik’e da hannun Nusrah,tayi saurin kwace hannunta k’asa² tace “Zan jira ka shigo” ya d’aga idanunsa yana kallonta,bata jira kallon yayi tasiri akanta ba ta wuce,because a nata hangen bai kamata ta zauna tsakaninsu ba al’halin ta fahimci magana za su yi,tana tafiya ya fara takowa ya dawo,saman kujera d’aya daga cikin na dining d’in ya zauna yana fuskantar Lolly dake side d’in dama na Rafeek,voice d’in Rafeek a low tone ya fara magana but most of it was ban hak’uri da neman gafara,sai bayanin da ya yiwa Lolly da ya maimaita game da abunda ya faru da shi a baya,here suka sake fuskantar juna,after they all pardoned and anyi uzuri wa juna,Rafeek ya rok’i alfarmar Nuraz akan maganar da suka yi da Abba’n Nusrah last nigh da yace he wanted to go with her,Nuraz was silent and wondered why his own father couldn’t command him but to ask for his honor? While a gefen Rafeek kuma ganin yadda yayi shiru ya zubawa guri d’aya ido,Rafeek looked at him again and said “If u think there will be a problem game da maganar,shi kenan zan sanar da shi mahaifin nata,zuwa wani lokaci sai kuje tare” ajiyar zuciya yayi yana girgiza kai yace “I don’t think so *DAD*,because in my opinion tunda shi ya nema yana son zuwa da ita,why don’t we let her go? And ya kamata ace ko bai tambaya ba mu barta su tafi tare taga family d’inta” Rafeek da ya k’urawa Nuraz ido he never knew when hawayen farin ciki suka zubo masa,his face were full of smiles saboda jin dad’in yau Nuraz ya kirashi Dad yace “Thank u beta (My son).” Quickly Nuraz looked at him and said “What is a compliment here? All i have to do wajibi na ne,as i would do for my mother,i must do it for u,godiya ko neman alfarma bai kamata da mahaifa a gurin y’ay’ansu ba,whenever u want something from me,anytime anywhere u should just said it as a command ba ka nemi alfarma ba,if u are looking for a favor ko kana yi min godiya a duk lokacin da nayi wani abu,they will make me forget that u are my *FATHER.!”*
The description of the happiness that Rafeek found himself in at the time zai zama kamar b’ata baki,for the joy he felt in it completely ya mantar da shi kowa da komai except the two of them sitting in front of him,gani yake a duniya ba shi da kowa,ya goge hawayen da suka zubo masa yana girgiza kai cike da jimamin lokacin da ya wuce,bayan komai ya lafa duka suna farin ciki da Allah ya nuna musu wannan lokaci har suka fahimci juna when no one of them thought about it,Nuraz yayi musu sallama because he knew his wife was waiting for him,yana tafiya babu jimawa Lolly ma ta tashi bayan ta yiwa Yallab’ai sallama,ya bi ta da kallo yanajin wani irin sanyi yana passing through him,he was so thankful to Allah for giving him the strength to face his family today har ya warware matsalar da ta addabe su tsayin lokaci,,,here yayi ajiyar zuciya heavily na samun y’anci and then he got up and went to his room cikin wani irin takun tafiya mai cike da sukuni.
A b’angaren Lolly lokacin da ta shiga bedroom wanka ta fara yi ta d’auro alwala,tana fitowa kafin komai sai da ta fara yin sallah raka’a biyu,idanunta suna tsiyayar da hawaye take sake rok’on Allah ya ba ta juriya da hakur’in zama da duk mutanen da wani alak’a zai had’a su,tana idarwa it twisted lotion alone to her body and then arranges herself into two in one silk women nightwear farare,ta cikin sleeveless ce ta gaba an zuba mata adon lace mai shara²,babu abunda ba za ka gani ba,tsayinta duka is just a few inches long,sai robe d’in da take doguwa har ankle d’inta,ta d’aure mad’auran a gefe,k’afarta sakaye a cikin mule slippers bayan ta feshe jikinta da turarukanta masu dad’i da sanyin k’amshi ta fito za taje kitchen saboda lokacin ta san kowa ya shige d’akin baccinsa,cikin nutsuwarta take tafiya har ta wuce ta shiga kitchen,as she thought no one was out tana shigowa ta bud’e cabinet to pick up a glass cup and turned to the coffeemaker,not taking a long time tana daga tsayen ta gama had’awa,just in time for her to go out tana juyowa taga mutum tsaye in the doorway,as she does not know when yazo gurin tsoron da taji yasa ta saki cup d’in dake hannuntan,da sauri Rafeek dake tsaye tun lokacin da ta shigo kitchen d’in ya shigo jikinsa sai rawa yake because as she quickly went back and closed her eyes to know that it would be difficult coffee d’in da ya zube a jikinta bai k’onata ba,yayi sauri ya kwance mad’aurin robe d’in tana k’ok’arin cirewa ya taimaka mata,maganarsa har sark’ewa take wajen tambayarta bata k’one ba? She slowly opened her eyes ta saki wani fitinanniyar ajiyar zuciya mai tattare da sheshshek’a,hakan da tayi ya bawa k’irjinta damar d’agawa incidentally boobs d’inta suka yi rawa,idanun rafeek akanta lokacin da hakan ya faru,nan take zuciyarsa ta shiga zullumin da har bai san lokacin da yayi ajiyar zuciya ba,ya sake tsareta da idanunsa,ganin haka yasa da sauri ta matsa daga wajen ta d’auko abun shara to took out the broken glasses,he was standing there tasa mop tayi scrubbing wajen,t