DR TAHEER CHAPTER 8 BY UMMU ASHRAF
Www.bankinhausanovels.com.ng
Hanna ta kamo hanunta tace”calm down plss..ki dena wnn kukan ba shine solution ba”…Layla tace”ya kike so inyi Hanna..baki san halin daddy da kishi bane..am sure idan yaji mgnr nn ba karamin damuwa zaiji ba”…tana rufe baki Hanna tace”the only solution to this problem is ki fadama daddy da bakinki..idan kika mai bayani yadda ya kamata nasan zai fahimce ki”…da sauri Layla ta shiga girgiza kai still tana kuka tace”bazaki gane bane Hanna..bazaki taba ganewa ba wlh..baki san kishin dady bane..nidai I can’t tell him gsky..kawai come up with another solution”…Hanna tace”nidai iya solution din dana gani knn Jakada..kina ganin idan kika boye mai mgnr nn yajishi a wani wuri bazaku samu matsala ba..nidai a ganina it’s better yaji daga bakinki kan sai abu ya lalace nan gaba kizo kina dana sani”…shiru Layla tayi tana tunani cikin
ranta…mgnr da Hanna ta fada gsky ne amma tsakani da Allah bata san ta Ina zata tunkareshi tace dashi wai wani yana sonta ba..inaa ai bazama ta iya bane..bazata bari yaji wnn mgnr ba..za dai tayi kokari taga mgnr AY din baije ko inaba..she will do what ever it takes taga wnn mgnr baije ko inaba…Hanna dake kallonta tace Mata”Hey..tunanin me kikeyi”…Layla ta dawo da idonta kan Hanna tareda kamo hanunta ta rike snn tace”kin San me Hanna..bazan iya fadama daddy mgnr nn ba..amma InshaAllah bazan bari mgnr da AY Gambo ya fada yaje kunnenshi ba..zanyi duk abinda zanyi inga ya dena son nawa..kema ki rikemin sirri banso kowa ya sani pls”..Hanna na gyada Kai tace”as you wish..ba Wanda zaiji daga bakina InshaAllah”…+
(This is the biggest mistake da mata ke tafkawa a zamanin nn..da yawa mata suna samun irin wnn problem..ko a makaranta ko wurin aiki ko a Ina ma..namiji zai ganki yace Yana sonki.. instead of ki sanar da mijinki ya san duk matakin da zai dauka wai sai tayi kokarin hiding it from him which is very wrong…it’s better yaji mgnr daga bakinki yanda ko zai jiyo mgnr a waje ba zaiyi blaming dinki kan kin boye mai ba…baa hiding abubuwa irin wnn wa miji shiyasa kullum akeso mace ta kasance mai fadama mijinta iya gskyrta..idan kika sanar dashi tun farko ba wanda zai shiga tsakaninki dashi wlh..amma idan kika boye mai kuma daga baya ya gano da kanshi..ko me Zaki fada da wahala ya yadda dake…zaiga har tunda kika iya boye mai to maybe kinada laifi a ciki…amma ida kika fada mai sai koga komai yazo maki da sauki…Allah yasa mu gyara.)
Layla har ta koma gida bata bar tunanin maganganun da AY Gambo ya fada Mata ba…gaba daya tsoro ya baibayeta amma har yanxu bataji zata ita fadama Taheer abinda ke faruwa ba..tasan yanada kishi and bata son yin abinda zaisa kishin nashi ya motsa.. InshaAllah ma bazai taba samun lbrin nn ba da izinin Allah.
Taheer daya lura da yanda tayi sanyi..ya tambayi meke damunta amma tace mai nothing…haka nn ya rabu da ita ba wai don ya yadda da abinda ta fada ba…bayan ya gama duk abubuwan da yakeyi before going to bed…ya kwanta kusa da ita tareda janyota zuwa jikinshi..tun dazu ta kwanta pretending she’s asleep amma yasan she’s not…a hankali ta zare jikinta daga nashi tareda dan matsawa daga kusa dashi…Taheer ya saki murmushi kafin yace”come back here..I want to tell you something”…Layla tayi shiru ita a dole she’s sleeping..ya sake cewa”idan baki zoba zanyi maki abunda kike gudun”…sai ta juyo da sauri tana turo baki tace”nifa bacci nakeyi daddy”…ya Mika Mata hanunshi Yana murmushi..ba musu ta kama hanun nashi gabanta har ya fara faduwa…ya janyota jikinshi..suna facing juna..murya can kasa yace”I want to make you mine tonight”…ta zaro idanu tana kallonshi a tsorace tace”nifa bacci nakeji daddy..don Allah kayi hakuri”…bai sake cewa komai ba sai yai cupping face dinta da hanunshi..idonshi cikin nata yace”then kiss me”…ta sake zaro idanuwa tana girgiza kai tace”ni ban iyaba daddy..pls am sorry”…tana rufe baki yace”baby ba zanyi maki alfarma har guda biyu bafa..if you really don’t want me to have you then kiss me..shknn”tana dubanshi kmr zatayi kuka tace”Allah ni ban San ya akeyi ba”..yace”kawai bakinki zaki sa a cikin nawa..it’s not a big deal”….a hankali ta shiga matso da bakinta kusada nashi..Saida tazo dab snn ta tsaya tana kallon yanda ya wani lumshe ido yana jiran kiss..sai ta zame daga jikinshi zata gudu yai saurin dawo da ita..dama he’s expecting that..and without wasting of time ya hade bakinsu wuri daya…Layla ta lumshe idanunta ruf..tana sauke numfashi da sauri da sauri..batayi kokarin hanashi ba this time around as he made it clear to her that bazaiyi mata alfarma biyu ba…tayi shiru tanajin yanda yake tsotsan lips din kmr ya samu sweet…shima nashi idanun are closed and tana jin yanda heart dinshi ke beating very fast..sun dauki almost 7 mins a haka..ganin yana kokarin wuce gona da iri Layla ta fara turashi tana kokarin kwace kanta..amma mutuminku ko gezau baiyi ba…ta shiga dukan kirjinshi tana girgiza mai kai amma Sam bai ma San tanayi ba..Saida yaji ta fara hawaye snn yai pulling out da sauri…sai kuma ya rungumeta gam a jikinshi kmr zai maidata ciki..itadai shiru tayi tanajinshi as Allah ya kwaceta hanunshi…a hankali taji ya kwantar da ita kan gadon shima ya kwanta yana sake kankameta jikinshi..kmr abunda take jira knn ta rufe idanunta da sauri tana son bacci ya dauketa..duk wnn abun dake faruwa bata bar tunanin maganganun AY Gambo ba…she’s just praying Allah ya ganar dashi cewa she’s married..Allah yasa ya rabu da ita cox bata son duk wani abu da zaizo ya shiga tsakaninta da mijinta..she loves him to the extent that bata son bacin ranshi ko kadan…ta dauki tsawon lokaci kafin bacci yayi nasarar dauketa…shiko Taheer Sam bai samu baccin ba sai cikin dare sosae…kawai yana tunanin maganganun da sukai da umma…yasan for sure yana cutar da kanshi amma bazai iya hurting dinta ba…duk yanda yaso wani abu ya faru tsakaninsu yanajin hawayenta zuciyarshi ke karyewa..sai yaji bazai iya cigaba da abinda yakeyi din ba don baison abunda zaiyi hurting dinta…he prefer shi yaita suffering indai ita zata samu farin ciki..indai ita bazata takura ba he’s ok…yasan InshaAllah Allah zai duba niyyanshi ya saukaka mai al’amura cikin sauki.
STORY CONTINUES BELOW
Washegari…
Da safe Layla ta hada musu breakfast as Always…suna gamawa Kuma suka fita kmr dai yanda aka saba…ya fara dropping dinta school snn shima ya wuce clinic.
Tun da tazo makaranta yau a tsorace take..sai addu’a take Allah yasa AY Gambo bazai sake nemanta ba..Allah yasa ma ya manta da ita gaba daya…hankalinta ya dan kwanta ganin har 1 bai nemeta ba…suna dawowa daga masallaci bayan sunyi sallah tana zama kuwa ya aiko Kiran nata…ta dubi Hanna hawaye har ya ciko idonta tace”na shiga uku..Ashe bai manta ba”…Hanna ta kamo hanunta tace”ki kwantar da hankalinki plss.. yanxu kije kiji me zaice”..ba don tana soba ta fita daga class din zuwa office dinshi.
Saida ta daure fuska tamau snn tayi sallama ciki ciki ta shiga office din…yana zaune inda ta sameshi jiya…idanunshi kyar akan kofa har ta shigo…ta karaso ta tsaya gabanshi..idanunta a kasa tace”gani Sir”…AY wani murmushi ya saki snn ya mike daga seat dinshi ya zagayo inda take tsaye…ya tsaya shima yana nuna Mata kujeran dake bayanta yace”sit pls”…banza Tai dashi tareda dauke kanta gefe…bai sake cewa komai ba Saida ya zauna kujeran dake opposite da Wanda ke bayanta… calmly yace”idan baki zauna ba bazaki bar office din nn ba wlh…zamu yita zama dake har sai lokacin da kika zauna Muka gama mgnr da zamuyi snn zaki tafi…koda hakan yana nufin zamu kwana a office din nn ne”…ta maka mai harara snn ta zauna still tana dauke kanta gefe…shikuma Yana smiling yace”naga alama har yanxu kina tunanin da wasa nake sonki…do you think haka nn nace zan raba maku assignment dinku a class the other day?..I did that only because I wanted to know your name…na fara ganinki ba tareda nasan ko sunanki ba..Kuma na kamu da sonki ba tareda nasan komai akanki ba”…Layla da keta faman hararanshi ta gefen ido tace”na rokeka da girman Allah kayi hakuri ka rabu dani..wlh inada aure..Kuma daga yau bazan sake zuwa inda kake ba”…wani murmushi ya karayi hankalinshi kwance..daga yanda yake mgn zakaga shifa baida wata damuwa at all…kmr bazaiyi mgn ba sai Kuma yace”wato princess har yanxu baki gane inda na dosa ba..I’ve told you bada wasa nake sonki bafa..to ban sanar dake Ina sonki ba Saida nayi bincike a kanki..an Kuma tabbatar min da cewa you are not married..so better stop wasting your saliva telling me you are married to someone..I won’t believe that”…lokaci daya hawaye suka shiga sintiri kan face din Layla…tana kallonshi a raunane tace”who told you so dan Allah..wlh karya suka fada maka am married..Kuma inason mijina don Allah kayi hakuri karka shiga tsakanina da mijina plss I beg you”…AY ya runtse idanunshi gam jin mgnr da take fada..he really is jealous..kan me zatazo tana cewa tana son wani a gabanshi..bayan a iya bincikenshi an cemai bata da aure..kuma wadda ta fada mai mgnr nn tace sister dinta ce..so yasan sis dinta bazata taba yi Mata karya ba….”so you are looking into my face kina fadamun you love someone koh..is that fair princess..sbd kinga ina sonki?..”a fusace ta dago tana cewa”am telling you nothing but the fact..this is the only thruth and i have to tell you..inason mijina wlh..don haka ka fita daga harkana..karka kara aikawa a kirani..ko ka aika ma bazan sake zuwa inda kake ba”…tana gama mgnr ta mike zata fita daga office din…har takai bakin kofa taji yace”tunda haka kika zaba zanje in samu wanda kikejin tsoron ya San Ina son naki..zanje in sameshi in fada mashi cewa Ina sonki..Dr.Taheer right?..”a firgice Layla ta juyo tana dubanshi…mamaki sosae kan fuskanta tace”ya akai kasan sunanshi..taya ma akai kasan am related to him?..”yace”as I have told you ba da wasa nake sonki ba..har clinic dinshi na sani..Kuma wlh kikace bazakina amsa kirana ba zanje in sameshi..I’ll tell him ni ina sonki”…”are you mad”…Layla ta fada da karfi…shima ya mike tsaye Yana cewa”yes I am..indai a kanki ne Maryam wlh I’ve gone mad..I’ve gone crazy..in ma akwai abunda yafi hauka muni Zaki iya kirana dashi..I don’t care”…yana rufe baki ta bude kofa tareda ficewa daga office din har tana hadawa da gudu…ta toshe bakinta da hannayenta don kar kukan da take boyewa ya fito…can bayan classes dinsu ta zagaya..ta samu wuri ta zauna ta shiga rera kuka kmr ba gobe..kuka takeyi kmr Wanda akaima mutuwa…ya zatai da wnn masifan..ya zatai idan daddy yaji wnn mgnr..ya zatayi da ranta…wnn sune tambayoyin da takema kanta yayinda take rusa kuka kmr ranta zai fita.
Shima AY Gambo komawa yai tareda relaxing kan kujera…a iya bincikenshi an tabbatar mai da bata da aure..ya dai san ance shi wnn Dr.Taheer din na sonta..iyayensu kuma basu son bashi ita sbd yayi mata girma..amma meyasa take cemai tanada aure..ko don sbd tana son Taheer din ne..ya kasa gane kan al’amarin nn..he really need to do something if not..yana ji yana gani zai rasata..and yana sonta..yana son aurenta..dole bazaiyi folding hands dinshi Yana kallo yayi loosing dinta to someone ba..he can’t.
Ita kuwa Layla ta kwashi almost 1 hour tana kuka nan wurin…gaba daya kwakwalwarta ya cushe..bata san ma tunanin da ya kamata tayi ba yanxu..indai haka al’amura zasu cigaba da kasancewa to gsky gara ta sanar da daddy ya dau mataki a kanshi..in ba haka ba tana kallo zai sanyata cikin matsala…Saida ta gama kukanta ta gyara fuskanta tsaf snn ta koma class..Hanna na ganinta ta fuskanci akwai matsala…Saida ta bari lecturer dinsu ya fita snn ta jata suka fita daga class din…silent area suka samu suka zauna snn tace”ya kukayi dashi..hope dai ya amince kinada aure yanxu”… girgiza kai Layla tayi tana cewa”bai yadda ba..kinsan har cewa yai wai zaije ya samu daddy ya fada masa..ban san ya akai ya Sanshi ba”…Hanna tai shiru na dan lokaci sai Kuma tace”ki barshi yaje ya fada mai din tunda baida hankali”…tana rufe baki Layla tace”Ina ganin zan fada ma daddy kawai..in har ya sake nemana zan sanar da daddy kawai yasan yanda zaiyi dashi”…Hanna tace”yawwa shknn ma..nima tunaninda nake tayi knn”
Yau ma Taheer na kallonta yasan definitely wani abu na damunta..tun a hanya yake tambayanta amma tace mai ba komai..ta riga tasama ranta in har week din nn ya kare AY bai dena kiranta office dinshi yana fada mata cewan yana sonta ba..zata fada mai ko da bai tambayeta ba…Haka suka karasa gida in silence kowa da abunda ke ranshi…shi Yana tunanin abunda ke damunta Wanda har yasa tayi sanyi haka..ita Kuma tana tunanin halinda zai shiga idan ta fada mai abunda ke damun nata.
Da dare ta sauko ta shiga kitchen don yi musu girki…Taheer na zaune parlor yana kallon news…ya bita da kallo har ta shiga kitchen din..shima ya mike yabita a baya…ya kamo hanunta suka fito daga kitchen din suka koma parlor..ya zauna..itama ya zaunar da ita gefenshi..fuskanshi ba alaman wasa yace”fadamin abunda ke damunki”…ta sunkuyar da kanta har ta fara hawaye..yasa hannu ya dago fuskan nata..ya shiga goge Mata tears din yace”I didn’t ask you to cry..cewa nai ki fadamin mene matsalarki”…a hankali yaji tace”Ni banaso kana kula Sameera”…ya dan wara idanu yana Mata kallon mamaki kafin yace”and waya fada maki Ina kulata Kuma..da can da ban sameki bama ban kulata ba sai yanxu da nake dake”…ta dan harareshi tana cewa”ai yanxu naga missed calls dinta a wayanka..har massage tayi maka wai zatazo office dinka gobe”…ya janyota jikinshi murya can kasa yace”missed calls kikace kin gani bani ne na kirata ba..yaushe ma kika missed calls din?..”tace”yanxu nn Mana..ba ka bar wayan naka a sama ba”…ya dago fuskanta yana cigaba da goge Mata hawayen yace”to naji kiyi hakuri..zanyi blocking number dinta ma ko ta Kira bazata sameni ba..are you happy now”…da sauri ta girgiza mai Kai alaman No…ya Dan wara ido yace”to me kikeso again”…tace”so nake kace Mata kar tazo office dinka gobe”…yai yar dariya Yana cewa”an gama ma’am..your wish is my command”…ta murguda mai baki tana kokarin mikewa daga jikinshi…yasa hannayenshi ya maidata..saitin kunnenta yace”to baki min dariya ba”…ta rufe fuska da hannayenta tana murmushi…Taheer ya sunkuyo tareda kissing hannayen nata yace”that’s my love..I love you”Ta bude face din nata still smiling tace”to ka sakeni inje inci gaba da aikina”… maimakon ya saketan..sai ya dora left hand dinshi kan chest dinta..ya lumshe ido yana feeling tenderness din wurin a hanun nashi… right hand dinshi Kuma na rikeda ita har yanxu..idanuwanshi kyam a kanta yace”Allah yai min tsari da fadin wannan kalmar baby”…har ta fara turo baki tace”to ka kyaleni inje inyi aikina”…yana girgiza kai yace”no..mu cigaba da zama a haka”…tace”to abincin fa”…yace”a waje zamuyi dinner yau”…ta dago tana kallonshi da alaman tambaya…shi Kuma ya saketa yana cewa”kije ki shirya we are going out”..tace”ohk”snn ta haura sama don shiryawa..shima ya mike don yaje ya shirya.+
A gurguje Layla ta dauko wani well ironed abaya dinta pusher pink..ta cire kayan jikinta snn tasa abayan..dama already tayi wanka..ta karasa gaban mirror tareda applying very simple mk up dinta as usual..ta gyra gashinta snn ta dauko veil din abayan tayi rolling dashi…ta feshe jikinta da perfumes..sai tai tsaye tana kallon kanta..tayi kyau ne ba kadan ba..cikin ranta tana addu’a Allah yasa bazaice sai ta dauko hijab ba..ta dauki phone dinta dake kan bedside drawer snn ta nufi dakinshi…daidai shiganta shi Kuma ya fito daga wanka..Yana daure da towle a kugunshi…ta juya a rikice zata bar dakin yai azaman kamota snn ya kulle kofan da key…ya juyota suna facing juna yace”Ina Kuma zakije”…idanunta rufe tace”inaso in baka space ne ka gama shiryawa”…yace”ai bance maki ina bukatar space dinba..so sit down and wait for me right here”…ta marairaice murya..Kuma har yanxu bata bude ido ba tace”daddy don girman Allah kayi hakuri..ni ban karasa shiryawa bafa”…Taheer bai ce daita komai ba ya isa gaban mirror…bayan ya gama tsane ruwan jikinshi ya shiga shafa mai..yanayi yana kallonta ta mirror..Yana gamawa ya nufi closet ya dauko kayan da zaisa..yau ko bathroom din bai shiga ba..a nn ya sa kayanshi.. ita kuma tana zaune har yanxu idanunta a rufe…Saida ys gama shirinshi tsaf snn ya kamata ya mikar da ita tsaye..a hankali ta shiga bude idanunta thinking har yanxu ba kaya a jikinshi sai Kuma taga yasa kayanshi complete…sai ta bude idanun nata tana mai murmushi…ya kama hanunta suka fita daga dakin bayan ya dau phone dinshi da Kuma car key… ya bude dakinta suka shiga ciki..ya zaunar da ita gefen gado snn ya nufi closet dinta ya bude..ya zaro wani gundumemen hijab light pink ya miko Mata..ta shiga bin hijabin da kallo idonta har ya ciko da hawaye tace”meye wnn”…yana murmushi ya kamata ya mikar tsaye..ya zare rolling din da tayi da veil dinta tareda zura Mata hijab din a jikinta…yana kallonta from head to toe yace”perfect..yanxu ma kinfi yin kyau”…kawai sai ta fashe da kuka tareda komawa ta zauna kan gadon…Taheer ya wara ido yana kallonta.. shima ya zauna kusa da ita da sauri yana cewa”menene Kuma baby..hijab din ne bakiso?..”yana rufe baki tace”Allah bazan fita da wnn zumbululun hijabin ba..kalleni fa kmr matar imam wlh saidai in fasa fitan amma bazanje ko Ina da wnn katoton abun ba”…dariya maganganun ta sukaso bashi amma ya gimtse…ya kamata suka isa gaban mirror yana kallonta yace”yanxu meye laifin hijabin nn baby..kinfi so kiyita fita anyhow..maza suyita kallonki suna cewa suna sonki koh”…gabanta taji ya bada sautin dammm..badai yasan mgnr AY Gambo ba…ta dan kalleshi tana goge hawayen idonta tace”to na fasa zuwa unguwan..kaje Kai kadai abunka nidai bazanje da wnn abun ba”…ta karasa mgnr tana nuna hijab din dake jikinta…yai shiru kawai yana kallonta..shi harga Allah baiso wani ya kalleta ba tareda hijab din bane…yasan maza nason mace mai kyau..Layla Kuma tanada kyau..kyau mai daukan hankalin maza ma kuwa..amma ita gani take kmr yana takurata ne…Saida ya sauke ajiyar zuciya snn ya sake komawa closet dinta..ya lalabo wani hijab din blue..Wanda bai Kai wancan girma ba snn ya dawo inda take…a hankali ya cire wancan daga jikin nata snn yasa Mata karamin daya dauko…sai ta juyo tana kallonshi tace”daddy wai meyasa dole sai hijab zansa..dagani sai kai fa zamu fita..ba Wanda zai kalleni yace zai kulani tunda am with you”…tana turo baki ta karasa mgnr…shi kuma ya kama hanunta ya rike..Yana kallon kyakyawar fuskanta yace”idan sbd kina tareda ni bazaa zo ayi maki mgn ba..amma kinsan bamu isa mu hana mutane kallonki ba koh..inda zamuje wurine da babu kalan mutanen sa basu zuwa..most of them maza ne..baby kinaso in barki ki tafi da mayafi yanda zasuji dadin kallan min ke knn”..itadai shiru tayi tana kallonshi..shi Kuma ya saki murmushi yana girgiza kai yace”Allah kadai yasan irin kishin da nake dashi a kanki baby..ni kadai nasan yanda nakeji duk lokacinda kika fita ba tareda kin suturce jikinki gaba daya ba..kiyi hakuri mu tafi a hakan kinji..kinga wnn ai baikai wancan girma ba”…ba yanda ta iya haka ta yadda suka tafi a hakan..cikin ranta ko sai ayyana yanda zaiyi duk ranan da ya san wani lecturer dinsu na sonta har yana kiranta office dinshi…”Allah ya kiyaye bacin rana”..tunaninta a zuci tayi mgnr batasan ya fito fili ba..Taheer dake driving yadan dubeta yace”Allah ya kiyaye bacin rana Kuma..what do you mean?..”da sauri tace”no it’s nothing daddy..zancen zuciya ne ya fito fili”…Taheer yai shiru bai sake tanka Mata ba..amma cikin ranshi yana tunanin wace rana ce wnn da take addu’an Allah ya kiyaye bacinta?
STORY CONTINUES BELOW
Washegari Layla ji tayi bata son zuwa makaranta don bata san kuma dame AY Gambo zaizo yau ba..so she decides tayi zamanta a gida kawai..in yaso duk abinda sukayi zata bama daddy in ya dawo ya koya Mata..
Bayan sun gama breakfast tace mai”daddy nifa yau bazanje school ba”..Yana dubanta da mamaki yace”why”..tana turo baki tace”Allah daddy na gaji da lectures din nn ne kullum ba hutu..shine nayi deciding yau in zauna a gida kawai in huta”…tana rufe baki yace”hakan bazai yiwu ba baby..ba haka akema karatu ba..idan kikace zaki fara fashi tun yanxu Kuma ai sai ki samu matsala”…ta sake rausaya Kai tace”daddy plss mana..ba wani abun fa akeyi ba mostly revision ne tunda mun kusa fara exams”…Yana girgiza kai yace”ban yadda ba baby..jeki dauko hijab dinki mu tafi don’t waste my time”…ta mike tareda haurawa don dauko hijab din ba don ta so ba..Allah ya sani ita haduwa da AY Gambo ne batasonyi…
Tana saukowa suka tafi..ko a hanya tayi shiru tana tunane tunane…Saida suka isa school din nasu kafin ta fita yace”ki fadamin idan wani abun ke damunki”…ta dubeshi da sauri..tana kakalo murmushi tace”Allah ba komai fa daddy..na fada maka gajiya nayi kawai”.. ya daga Kai kawai..Yana kallonta har ta fita daga motan ta tafi..cikin ranshi ko sam bai yadda da abunda ta fada ba..yasan dole akwai abunda take boye mai amma menene wnn abun?
Yau dai har suka gama lectures dinsu kaff bai kirata ba..hakan ba karamin faranta Mata rai yayi ba..a tunaninta ya hakura ne tunda yau bai nemeta ba…
Tana masallaci ta idar da sallhan asr dayake yau Hanna da wuri ta tafi gida batajin dadi.. wayanta ya shiga ringing..ta zaro wayan daga jaka tana kallon me Kiran..it’s unknown number..har ya gama ringing dinshi bata dauka ba..don tsoro takeji..ta mike zata fita daga masallacin wayan ya sake daukan ruri..Saida ta fita waje snn tayi picking..tayi shiru tana jiran ayi mgn amma sai taji tsitt..sun dauki kusan 5 mins a haka ba Wanda yai mgn..tana kokarin hanging call din taji ance”don’t hang the call pls”…ta zaro idanuwa tana jin abunda ya fada..ko baa fada mata ba tasan it’s him..ta gane voice dinshi…kmr zatasa kuka tace”na shiga uku..waya baka number na Kuma”…tana jin sautin murmushin daya saki…a nutse yace Mata”dama inada number dinki ai”..yana rufe baki tace”and why did you call me..meyasa zaka kirani fisabilillahi”…a hankali yace”sbd inaso inji muryanki..yau duk ban ganki ba Kuma nayi hakan ne sbd banson bacin ranki..na kira Kuma ko gaisawa baki bari munyi ba zaki fara complain”…har ta fara hawaye tace”ai dole inyi complain..don Allah ka rabu dani..ka fita rayuwata..kar ka sake kirana na rokeka”…tana gama fadan haka ta katse Kiran…ta samu wuri ta zauna tayi blocking number din nashi..yanda ko zai shekara yana Kira bazai shigo ba…ita tanata murna ya hakura ashe akwai abunda ya taka…tana gama abinda zatayi ta mike ta bar wurin…daidai lokacin Kuma Taheer yazo daukanta..so basu bata wani lokaci ba suka tafi.
Fitowanta daga wanka knn tana kokarin shiryawa Taheer ya shigo dakin..yayi wanka shima yayi changing zuwa kananan kaya..idanuwanshi a kanta yace”baby bari in danje gidan Yusuf in dawo yanxu..bai da lfy ne wlh tun last week yake kwance”…tace”tohm saika dawo..kace Nima Ina dubashi”…yace”zan fada mak ISA”…yayi kmr zai fita daga dakin sai Kuma ya dawo zuwa inda take kawai ya hadata da jikinshi..Layla ta lumshe idanunta tana jin yanda yai applying force sosae a hug…yayi kissing forehead dinta yana mata murmushi snn yace”sai na dawo”…Kai kawai ta iya daga mai tareda binshi da kallo…bayan fitanshi itama ta saki murmushi cikin ranta tana fadin”daddy Majnoon”
Washegari ma throughout AY Gambo bai kirata ba..snn bai aiko yana nemanta ba..taji dadin hakan sosae tana Kuma addu’a Allah sa ya manta daita gaba daya itama ta huta..
A bangaren AY Gambo kuwa..ba don komai ya kyaleta ba sai don yaga alamar tana bukatan ya bata space…ya sama ranshi cewa bazai sake kiranta ba as tun jiyan ma bai kara dialing numberta ba..saidai ya dauki niyyan daukan next step dinshi matukar bai samu hadin kanta ba..zai Kira sister dinta dake bashi duk wani updates a kanta..har address din gidansu ya sani..ya Kuma San address din clinic din dadyn nata da ma phone number dinshi..and the next step da zaiyi taking is zaije wurin Dr.Taheer din Kai tsaye ya sanar dashi cewa yana sonta..ai yasan ba matar kowa bace so bazai taba hakura ba sai idan cewa tayi bata sonshi.
Layla har ta tabar school tana murna yau AY bai aiko kiranta ba…hankalinta har ya fara kwanciya..don a tunaninta ya riga ya hakura..ita kadai ta fito daga class dinsu kasancewan Hanna bata da lfy..so bata samu zuwa school dinba…
Suna komawa gida ta shiga dakinta don yin wanka…Taheer ya shigo dakin nata don ganin meya hanata fitowa har yanxu…bai ganta cikin dakinba amma yaji motsin ruwa a bayi..so ya gane tana wanka knn..a hankali ya zauna gefen gadonta kawai sai idanunshi suka sauka kan wayanta dake haske tun shigowanshi..alaman dai ko Kira ko Kuma text message..bai kawo komai a ranshi ba ya dauki wayan nata..kasancewan babu key sai ya bude…number ne ya gani anyi Mata massage dashi har guda uku…ba bata lokaci ya shiga massages din…na farko cewa akai… “princess I love you”
Yaji kirjinshi yayi wani irin bugu don bai taba tunanin abinda zai gani ba knn…daya duba na biyu sai yaga ance
“I missed you so much..don Allah gobe ki daure kizo in ganki”
Wnn karon Taheer wani tari yaji ya taho mai..aiko ya shiga yinshi kmr wanda ya kware da wani abun…jikinshi har ya fara kadawa kmr mazari..waye wnn..waye wnn yakema matarshi messages irin haka..does this mean Layla na kula wani saurayi a waje knn..no hakan bazai taba yiwuwa ba..to amma idan ba kulashi takeba ta Yaya zai ringa sending mata love messages irin haka…at this point sai yaji kmr kar ya karanta na karshen don bai San me zai gani ba kuma..amma zuciyarshi ta kasa hakuri..dole yanada bukatar karantawan…don haka kmr Wanda kejin tsoron wayar ya sake dagota yana kallon last message din kmr haka
“Princess kiyi min reply plss..ko in kiraki?..”
Yana gama karantawa ya saki wayar ta Fadi kasa…ya Kai hannu da sauri yana dafe saitin heart dinshi da yaji ya shiga tsalle kmr zai fito waje…lokaci daya idanuwanshi suka koma jajur…kanshi har ya fara sarawa kmr zai rabe gida biyu…ya mike da kyar zai fice daga dakin Layla ta fito daga toilet…ta kalli wayanta dake kasa..sai tayi saurin karasawa inda wayan take ta dauka praying Allah yasa ba abunda take tunani bane…shiko Taheer bai sake kallon inda take ba yasa kai ya fice daga dakin…ita Kuma tana gama karanta text din ta saki wayan itama a kasa tareda Dora hannayenta a kai tana cewa”ma shiga uku na lalace..me na janyo wa kaina ni Maryam…na shiga uku”…sai ta durkushe a wurin tana fashewa da matsanancin kuka..tasan daddy ya riga ya gani..ta Kuma San duk bayanin da zatamai da kyar zai yadda da ita..sai yanxu taga amfanin shawara da Hanna ta bata…data fada mai tun farko da duk baazo nan wurin ba… innalillahi wainna ilaihi rajiun..na shiga uku”..shi taketa ma imaitawa tana zagaya dakin…ganin hakan ba maslaha bane sai kawai ta fita zuwa dakinshi…daga ita sai dan towe a jikinta…ta sameshi zaune gefen bed dinshi…ya dafe Kai da duk hannayenshi…tana iya jiyo yanda numfashinshi ke fita da sauri da sauri…cikin hawaye ta karaso inda yake tareda durkusawa gabanshi tace”daddy Dan girman Allah ka saurareni kaji..I will explain my self”…ya dago idanunshi da sukai jaa ya azasu kanta..tunda take bata taba ganin face dinshi a hade irin na yau ba…da kyar ya iya bude bakinshi da yaji ya bushe kaff yace Mata”to hell with your explanation…tashi ki bar min daki”…ta zaro idanuwa tana kokarin kama kafanshi tace”daddy pl..”bata karasa ba ya janye kafarshi a hanunta yace”ki 6ace min da gani Layla don’t let me repeat my self”…Layla na kuka sosae tace”I won’t leave daddy..don Allah ka sau..”mgnr nata ya makale sakamakon wani kyakyakyawan mari daya wanketa dashi…ya mike tsaye yana muzurai kmr bashi ba..ya kamata ya shiga janta a kasa..sai da ya isa bakin kofa ya bude tareda turata waje da karfi snn ya maida kofan ya rufe yana durkushewa a nan wurin…
Taheer ya lumshe ido wasu hawaye masu zafi suka shiga saukowa kan fuskanshi…yanxu ya gane ma’anar mgnr data fada ranar..”Allah ya kiyaye bacin rana”..kenan wnn ranan take addu’a Allah ya kiyaye bacin ta..”baby why plss..why zaki bama wani namiji fuska har yana kiranki yana miki sending love messages a wayanki..why plss…me na rageki dashi..is it because I love you..sbd kinga ina sonki Ina gudun bacin ranki”…shi kadai yaketa surutanshi…yana jujjuya kanshi from one side to another…Allah kadai yasan what is taking place a cikin heart dinshi..he’s feeling kmr ana wura mashi wuta ne a ciki..Banda zafi ba abunda yakeji.
+
Ita kuwa Layla yana turata waje tai saurin kamo towel dinta dake kokarin kwancewa..ta sake daureshi a chest dinta tana cigaba da rusa kuka…cikin muryanta daya fara dishewa sbd kukan da takeyi tace”daddy listen to me plss..wlh ba abunda kake tunani bane…ban taba bashi daman cigaba da kulani ba daddy wlh ban taba sonshi ba.. believe me dan Allah…wlh it’s not my fault..I have been trying to tell you amma ina gudun bata maka rai shiyasa ban fada ba…kayi hakuri don Allah ka yafemin”…Taheer dake ciki yanajin duk abinda take fada amma baiji zai iya sauraranta ba ko kadan…like how on earth zata ba namiji dama yana kulata and all this while bata taba fada mai ba sai da yaga text message snn Kuma tazo tana wani she’ll explain.. explain what…ai ko zai saurari abunda zata fada ma not now…gaba daya ji yai kukanta na damunshi sai ya mike daga bakin kofan tareda komawa ciki ya fada kan gado…har yanxu zuciyarshi bata bar mai suya ba…da wani ne yazo ya bashi wnn lbrin yasan bazai taba yadda ba..amma da idanunshi ya gani…ta yaa take tunanin zata mai wani explanation ya saurareta…sbd taga yana lallabata ne..zatasha mamakinshi this time around..
“Daddyna am sorry..don’t be mad at me don Allah…wlh idan na maka bayani ko bincike zaka iya zuwa school dinmu kayi it’s not my fault…don Allah daddy ka saurareni plss”…ya sake jiyo voice dinta da bai fita sosae tana fada daga waje…ya runtse idanunshi gam…bai son jin maganganun nn nata Sam..snn baison jin kukanta..amma he have to be strong..ya zama dole ya nuna mata ya dena damuwa da kukanta anymore..he have to teach her a lesson..
A takaice dai har wajen 10 na dare Taheer bai bude kofa ba…ita Kuma Layla bata bar wurin ba tanata faman kuka tana bashi hakuri amma kmr bai San tanayi ba…da kyar ta mike tana jin jiri na daukanta ta koma dakinta..har yanxu towel kadai ne a jikinta..a hankali ta shiga bayi ta dauro alwala snn tazo ta tayar da sallah don batayi sallahn Isha ba.
Shima Taheer din yana son fita yaje masallaci amma bai son haduwa da ita ko kadan..haka yasa yayi sallahnshi shima a cikin daki…har yanxu addu’a yake Allah yasa duk abubuwanda ya gani din ba gsky bane amma inaa..
Wajen 12:30 ya bude kofar dakin nashi tareda fitowa a hankali… downstairs ya fara sauka ya rufe ko Ina snn ya kashe bulbs da komai na wuta kafin ya sake haurowa saman…dakinta ya wuce direct..ya bude kofan a hankali..Saida ya fara lekawa ya hangota kwance kan dadduman da tayi sallah ko hijabin da tayi sallahn ma bata cire ba…a hankali ya shiga takawa zuwa cikin dakin gudun kar yayi making any sound da zai tasheta…wayarta da har yanxu ke yashe a kasa ya fara dauka yasa a aljihunshi snn ya karasa inda take…ya durkusa a hankali yana kallon yanda face dinta yayi jajir sbd kukan da taci…ga shatin hannunshi nn radau a inda ya mareta..wurin ya kumbura sosae..lips dinta ma sun kumbura snn sunyi jaa…bata minti 3 bata sauke ajiyan zuciya ba…haka nn yaji wani irin tausayinta na ratsashi…yaji he regrets Marin da yayi mata…tun tana karama zaice bai taba daukan hannu ya daketa ba amma yau he slapped her…dukda he’s hurt he’s feeling her pain too…sai yaga kmr yayi overreacting daya dora hanunshi kan fuskanta…ya riga yasan dama weakness dinshi knn…amma bazai bari tausayin nn nata yayi tasiri a ranshi ba…a hankali ya dauketa daga nan kasa..snn ya dorata kan gado…yana cikin zare Mata hijab din dake jikinta yaji tayi motsi…sai ya saketa da sauri Yana addu’a Allah sa ba tashi zatayi ba…bayan kmr 2 mins sai Kuma ta koma taci gaba da baccinta…shi Kuma ya karasa zare Mata hijab din..towel din dake jikinta ya zame qasa don har yanxu batasa kayaba..Taheer ya runtse idonshi yanajin yanda zuciyarshi ke bugawa sosae…da kyar ya janyo duvet ya lullubeta dashi tareda yin addu’a ya shafa mata snn yai mata off din light ya bude kofan a hankali ya fita…nashi dakin ya koma amma Sam bacci yaki zuwa inda yake..sai ya shiga bathroom ya dauro alwala snn ya fito ya fara nafiloli.
STORY CONTINUES BELOW
Da asuba bayan ya dawo daga masallaci..sai ya tura kofar dakin nata ya shiga a hankali…tana kudundune kan gadon..ya dauka ma bacci take amma yana karasawa ciki sai yaji tana shehshekar kuka a hankali..Saida ya tamke fuska tamau snn ya Kira sunanta”Layla”…sai ta mike daga kwancen da sauri..ta yaye duvet din dake jikinta tareda saukowa daga gadon..tana kuka tace”daddy..daddy dn Allah don Annabi kayi hakuri ka ya”..bata karasa yace Mata”enough bana son jin komai daga bakinki…ki tashi kiyi sallah”…yana gama fadan haka ya juya tareda ficewa daga dakin…Layla ta koma tareda zama gefen gado tana bude sabon babin kuka…yanzu shknn daddy ya dena sonta knn..yanxu ya dena treating dinta like baby..ya dena kiranta baby..duk ya kirata da Layla Allah kadai yasan radadin da takeji cikin ranta…sai taji gaba daya sunan baiyi dadi a bakinshi ba…she wants him tobe calling her baby kmr yanda ya saba..Saida tayi mai isarta snn ta shiga bathroom din tayo alwala ta fito snn ta tayar da sallah.
7:30 daidai Taheer ya sauko cikin shirinshi na tafiya aiki…daidai ta fito daga kitchen knn ita Kuma da wormer a hanunta…ta karasa dinning ta ajiye snn a hankali tace mai”daddy Ina kwana”…bai amsata ba sai cewa yai”idan zakije school din kiyi sauri ki fito Ina jiranki a waje”…tayi kokari ta maida hawayen dake son zubo mata snn tace”na gama abinci”..ya shiga girgiza kai Saida ya kusa fita daga parlon yace”am ok”…snn ya fice abinshi…ita Kuma ta hada Kai da gini tana rusa kuka…Saida taji ya fara horn snn ta haura sama ta dauko hijab da bag dinta ta fita..ba don tanason mgn da Hanna ba da ba abunda zai kaita school din…gashi tunda ta tashi bataga wayanta ba da sai ta kirata a waya…
A hankali ta isa inda yake..ta bude motan ta shiga snn yaja suka tafi…ko a hanya ba wanda yacema kowa komai…ita tana Satan kallonshi..tana Kuma so tayi mai mgn amma ta kasa sbd yanda taga ya daure fuska sai taga kmr ba daddynta bane…Har suka karasa school dinsu ba Wanda yace kala…yana gama parking ya cire mata lock tareda dauke kanshi gefe…Saida ta share hawayen da suka zubo Mata snn ta fita daga motan…ko tafiya batayi ba yaja motarshi yai gaba…ita Kuma ta bishi da kallo tana share hawayenta (hmm waya gaya maki borno gabas take)
Wunin ranar nn gabaki daya Layla bataga fuska a gun Taheer ba…ko zuwa daukanta yau baiyi ba..sai ya aiko wani daga clinic dinshi yace ya dauketa ya maidata gida…wnn abu ba karamin daga Mata hankali yayi ba…gashi yauma Hanna batazo makaranta ba..gashi Kuma ba wayan da zata kirata..ko tanada wayan ma batada number dinta a Kai ..tayi kuka tayi kuka har ta godema Allah…bata taba tunanin akwai ranar da zatazo Taheer ya nuna mata bai damu da itaba kmr haka…rabonta da abinci tun jiya kafin incident din ya faru…yau ko ruwa da kyar ta sama cikinta..girkin da tayi kafin ta fito dinma haka ta barshi ba Wanda ya taba dagashi har ita…
Bangaren Taheer kuwa yini yai tunanin abunda ya faru…ya kalla number AY Gambo yafi a kirga…yayi saving number din a wayarshi snn yayi dialing..amma kwata kwata number baya shiga…kafin ya bar office ya Kira yafi sau 50 amma ko sau daya bai shigaba..hakan ba karamin sake tayar mai da hankali yayi ba…ya kuma kudirce a rai lallai bazai bar wnn abun ya tafi in vain ba…ya zama dole ya binciko ko ma waye me wnn number Kuma ya hukuntashi for calling and texting his wife..ya zama dole ya koya mai lesson da har abada bazai sake ganin matar wani yayi marmarin kulata ba…har yanxu zuciyarshi ba karamin Kuna take mai ba…abun da yafi Kona mai rai is yanda ta ringa boye abun daga gareshi sai da ya riga ya gani kuma takeso tayi mai bayani..bayanin me zatayi dazai fahimce ta..ai ko zai saurari abunda zata fada din ba yanxu ba..sai ya tabbatar da ta shiga taitayinta snn zai saurareta.
Har dare bai bar clinci ba Kuma Yana sane yayi hakan..dukda wani bangaren na zuciyarshi na tausayinta amma bai bari tausayin yayi tasiri a kanshi ba…karfe 9 daidai ya shigo ciki gidan…ba kowa a parlon as he expected…ya kalla dinning yaga abincin da ta jera tun safe na nn kmr yanda ta barsu..alaman itama bataci abincin ba knn…ya haura sama zuwa dakinshi..yai wanka snn ya hau gado ya kwanta yana cigaba da tunanin abubuwan da suka faru..harga Allah yanaso yaje ya ganta ya Kuma tabbatar da she’s fine amma ya hana kanshi zuwa..
STORY CONTINUES BELOW
Ita Kam Layla zuwa yanxu zazzabi ya rufeta ruf…ta kudundune cikin bargo sai rawan sanyi take…ga wani uban yunwa dake cinta amma ko kadan bataji zata iya sa komai a bakinta ba…tanaso taje ta duba ko ya dawo ta sake gwada bashi hakuri ko zai saurareta amma ta kasa tashi…haka tacigaba da kwanciya cikin bargo tana kuka..ga jikinta da ya dauki zafi rau.. temperature dinta yayi rising sosae.
Yauma kmr jiya..bayan karfe daya na dare..ya nufi dakin nata…har yanxu tana dunkule cikin bargo wani wahalallen bacci yayi gaba da ita..saidai zazzabin da har yanxu bai sauka ba…yana zuwa kusa da ita yaji wani hucin zafi..sai yakai hannu da sauri yana feeling temperature dinta aiko yajishi zafi zau…ya dauke hanun nashi tareda zirashi cikin aljihu yana kallonta…kmr zai fita daga dakin..sai Kuma yaga bazai iya barinta cikin wnn halin ba…sai ya fita yaje kitchen ya hado tea mai kauri ya koma dakin nata ya ajiyeshi..snn ya tafi dakinshi ya dauko analgesic da ruwa ya sake komawa dakin nata…ya zauna kusa da ita kafin yasa hanu ya yaye bargon data lullube dashi…sai ta sake dunkukewa waje daya jikinta na rawa sosae sbd sanyin daya ratsata…”Layla”ya Kira sunanta da dan karfi aiko kmr a mafarki taji muryan nashi…sai ta bude idon da sauri…fuska daure..ya dauki tea din da ya hado ya Mika Mata…ta mike zaune da kyar tana hawaye..tasa hanu ta amsa tea din tana kallonshi…tanaso tayi mgn amma ta kasa…yace”shanye ki bani cup din”…ba musu ta kafa cup din a bakinta ta shiga Shan tea din da takejinshi kmr magani…tasha da dan yawa snn ta Mika mai..bai amsa ba yace Mata”shanyewa nace kiyi ai”…a hankali ta sake maida cup din bakinta..Saida ta sanyeshi tass snn ta Mika mai cup din…ya amsa ya ajiyeshi gefe..snn ya ballo drug dake hanunshi ya hada da ruwa ya Mika Mata…nan ma batayi musu ba ta karba…ta sha maganin da kyar snn ta dawo mai da cup din ruwan…Yana amsa ya mike tsaye..har yanxu fuskar nn ba sarari yace Mata”koma ki kwanta”…Saida wasu hawaye suka zubo Mata snn ta koma ta kwanta din…shi Kuma ya janyo balnket ya rufeta dashi idonshi ya sauka inda ya maretan..sai ya dauke idonshi da sauri snn ya juya ya fita daga dakin..hanunshi rikeda cups din daya shigo dasu..
Washegari Saturday baije clinic ba..itama Layla sbd akwai dan sauran fever jikinta bataje school din ba…tun da ta tashi ko parlor bata fita ba…shi dai ya shigo Mata da tea da magani kmr jiya snn ya fice daga dakin…
Karfe 11:30 yana zaune parlon kasa yana operating laptop amma hankalinshi Sam baa wurin yake ba…yau ma ya kira number nn Kuma bai sameta ba…zuwa gobe indai bai shiga ba he thinks zuwa makarantan nasu kawai zaiyi..zai nemoshi da kanshi in yaso duk abunda zai faru ya faru…yayi nisa cikin tunani kawai yaji ana danna bell…ya ajiye system din nn gefe snn ya mike zuwa kofar…Yana budewa yaga Yusuf tsaye tareda yaranshi guda biyu…Taheer ya wara ido da mamaki yace”so kaji sauki knn.. bismillah ku shigo”…ya basu hanya suka shigo ciki…Taheer yasa hannu ya riko yaran suka zauna kusa dashi.. yana kallonsu yace”big boys how far”.. babban cikin ne yace”ina kwana uncle”…Taheer ya amsada”lfy lou son..Ina mum dinku”.. yaron yace”tayi bakuwa”… Yusuf dake kallonsu yace”wlh har mun shirya zamuzo tare fa kawai sai ga kanwar mum dinta tazo..shine nace ta zauna mu muzo kawai..ita sai tazo next time”..Taheer na daga kai yace”aikam Kun kyauta…ya jikin naka”… Yusuf yace”Alhamdulillah wlh..jiki yayi kyau”…yace”Alhamdulillah”…yana kokarin mikewa don kawo musu drinks Yusuf yace”Ina amaryar take ne”..Taheer yace”to dan sa ido tana nn..batajin dadi ne”…wani dariya Yusuf yayi kafin yace”Allahu Akhbar mutumina kace abun yazo..fada mun wata nawane dn Allah”…shima Taheer dariyar ya danyi..yana girgiza Kai yace”ka canza halinka wlh..a gaban yara kake wnn mgnr”…bai jira jin me Yusuf din zaice ba ya wuce kitchen…drinks da snacks ya debo iri iri..ya dorasu kan tray snn ya dauko cups ya nufo parlon dasu…daidai lokacin da Layla ta sauko kasan da niyyar ta sake bashi hakuri ko zai saurareta…tana gama saukowa daga stairs taga Yusuf da yaranshi zaune a parlon…wani kunya taji ya rufeta kmr ta juya ta koma..don yar riga ce ajikinta da kadan ya wuce gwuiwa…gashin nn a barbaje don rabon da a tajeshi tun kafin faruwar wnn abun…dama shi ke taje mata…Taheer daya fito daukeda tray ya ganta tsaye a wurin..bai San lokacinda ya ajiye tray din hanunshi kan dinning ba…ya karasa inda take ya damki hanunta snn ya haura sama da ita… Yusuf ya bisu da kallo yana murmushi..cikin ranshi fadi yake”Shege sarkin kishi”
Suna gama haurawa saman ya saki hanun nata Yana Mata wani kallo yace”have you lost your mind…bakida hankali zakije cikin mutane a haka”…hawaye har ya fara wanke Mata fuska tace”kayi hakuri..ban san yana nn ba..I wanted to talk to you”…Taheer ya dauke kanshi da sauri…yanajin yanda zuciyarshi ke kokarin karyewa sbd kukan da takeyi yace”kije kisa hijab sai ki sauko ku gaisa”…a hankali tace”toh”..snn ta nufi dakinta…shi Kuma ya bita da kallo a fakaice snn shima ya sauka kasan.
Hijab tasa har qasa snn ta sake sauka…ta zauna suka shiga gaisawa da Yusuf da yaran..tayi iya bakin kokarinta wurin boye damuwan dake tareda ita…tace zata Shiga kitchen tayi girki yace ta barshi tunda bata da lfy..haka nn ta hakura ba don taso ba…tareda Yusuf suka fita sukayo musu takeaway din abinci..ita Kuma aka barta da yaran..
Sai gab da magrib Yusuf suka tafi…shima Taheer daga nn ya wuce masallaci…
Bai dawo ba sai da yayi sallahn Isha…yana zaune dakinshi yayi nisa cikin tunani…gobe take cika 18 years cif…he planned so many things kafin zuwan ranar nn…he have so many suprises for her…bai taba tunanin ranar nn zatazo mai a haka ba..he can’t even wish her a happy birthday…at this point sai yaji zuciyarshi ya karye sosae…Allah ya sani shi ke fushi da ita amma it’s like shi yake punishing kanshi da kanshi…duk suka samu sabani dama sai yaji a jikinshi… har bai san lokacinda ta shigo ba…tana sanyeda kayan baccinta lemon green…riga da wando iya gwuiwanta..kan nn a barbaje kmr na karamar yarinya…a hankali ta hauro kan gadon da yake kwance kawai sai ta fada jikinshi tana sakin kuka mai karfin gaske..Taheer ya runtse idanunshi da sauri yanajin yanda yanayinshi ya sauya lokaci daya..tausayinta da Kuma sonta da yaketa kokarin boyewa suka shiga kokarin bayyana kansu…idanunshi lumshe har yanxu…yanajin yanda bugun zuciyarshi ya sauya…bashi da zabin daya wuce yasa hannu yayi hugging dinta dasu gam…har yanxu idonshi lumshe yanajin yanda guraben da sukai missing dinta a jikinshi na ciccikowa…yayi missing dinta kmr zaiyi hauka amma ya danne…sun dauki almost 10 mins rungume da juna…ita tanata rusa kuka shi kuma yanajin wasu sabbin sonta da tausayinta na ratsa kowace kafa ta jikinshi…a hankali ya saketa..tareda kwantar da ita a kan gadon…ta dago tana dubanshi tace”Daddy list..”yai saurin katseta da fadin”I don’t want hear anything”…aikam lokaci daya tayi tsitt shi kuma ya mike tareda fadawa bathroom..cikin ranshi yana ayyana this is not the right time to surrender…ya zama dole ya daure ya nuna Mata abinda tayi ba daidai bane…soyayyarta shine babban jarabawa da yake experiencing a rayuwarshi…he pray Allah sa yaci wnn jarabawan.
Layla binshi da kallo tayi tana cigaba da kuka…yanxu daddy bazai tausaya Mata ba knn..does this mean daddy ya dena sonta knn.. innalillahi wainna ilaihi rajiun…sai ta sake kwanciya tana cigaba da rusa kuka…”Allah ya isa tsakanina dakai..ka cuceni ka shiga tsakanina da mijina..ban yafeba”..abunda take fada knn yayinda take rusa kukan nata.+
Taheer bai fito daga bayi ba sai daya tabbatar da tayi bacci…a hankali ya karasa tareda zama nan kusa da ita…yasa hannu ya gyara mata gashinta da barbaje a face dinta..ya duba agogon wayanshi yaga 12 daidai…ya lumshe ido tareda sunkuyowa a hankali yayi kissing forehead dinta..murya can kasa yace”Happy Birthday my baby..I love you so much”…ya jima nn zaune yana kallonta kafin ya mike tareda kwanciya a extreme end of the bed…yanata kallon yanda take baccinta..gaba daya zuciyarshi ta sake dagulewa…bai so birthday dinta yazo a haka ba…yaso yayi mata abubuwa da dama a wnn ranar..amma he can’t…”my baby 18 years old”…ya fada a hankali…lokaci daya kuma murmushi ya maye gurbin bacin ran dake kan face din nashi…shi yana 40 ita Kuma 18…this means he’s 22 years older than her..Nafisa nada 20 years knn ta haifeta..shi kuma yanada 22…”Gosh what a mess!”…ya fada yayinda ya dafa goshinshi…har yanxu in yayi tunanin ya girmi mum dinta yakan danji wani iri..like wani irin kwamalaca ne wnn..love bai yimai adalci ba gsky..ya rasa inda zai sauka sai akan baby…shi kadai yaketa zancen zuci at thesame time yana murmushi…at this point sai yaji bacin ran nashi ya dan ragu unlike before…Yana sonta fiyeda komai a duniya..Yana sonta fiyeda son da yakema kanshi…he prays Allah ya sa a gano problem din nn..yanaso ya daidaita da matarshi ya zama ango shima kmr normal couple…
Da wnn tunanin bacci yayi awon gaba dashi.
Da asuba sai daya dawo daga masjid snn ya tasheta bayan ya gama kare mata kallo…Yana ganin ta tashi ya mike zuwa inda ya shimfida dadduma..ya zauna a Kai snn ya dauki Alqur’ani daya ajiye nn wurin ya shiga karantawa a hankali…ita Kuma ta wuce bayi Kai tsaye ta dauro alwala snn ta fito… already tanada dogon riga da hijab da take sallah dasu a dakin..don haka ta zirasu a jikinta snn ta tayar da sallah..
Bayan ta idar itama Alqur’anin ta dauko ta shiga karantawa.. tana so tayi mgn dashi amma zata bari su gama karatun tukun..
Karfe 7 saura wayan Taheer dake ajiye kusa dashi ya shiga vibrating…ya dauki wayan yana kallon mai Kiran…*Nafeesah*…bai bata lokaci ba yayi picking call din…muryan Al’ameen yaji yace”daddy good morning”…ya Dan wara ido yace”morning Al’ameen..how are you”… Al’ameen yace”daddy am fine..pls ka kunna datanka munaso muyi video call da Yaa Layla”…Taheer yace”ok..bari in kunna”…yana gama fadan haka yayi hanging call din tareda kunna data dinshi…Yana shiga WhatsApp kuwa call din ya shigo…Saida yayi picking snn Mika mata…da sauri ta amsa..tana duba screen din wayan taga yaran da suka jere suna kallon wayan suma…kafin tayi mgn suka hada baki suna fadin”Happy Birthday to you… Happy Birthday to you…Happy Birthday dear sister.. Happy Birthday to you”….Layla dake murmushi at thesame time tana hawaye tace”Wow!!…ya akai na manta it’s my birthday..you guys are really Amazing…thank you so much…I love you all”…ta karasa mgnr tana satan kallon Taheer dake kallonta shima yana murmushi…ba karamin dadi yaji da suka kirata ba..at least zataji dadi sunyi wishing dinta Happy Birthday…yana ganin ta kallo inda yake ya dauke Kai da sauri..yayi kmr ba ita yake kallo ba…ita Kuma ta sake maida kanta kan screen din tana kallonsu tace”to Ina Mami take”… Al’ameen yace”Nasan yau daddy yana nn yana planning big big suprises for you”…yana rufe baki Ramadhan yace”how I wish i can fly to Abuja so that inga big party da daddy zai shirya maki”…Layla ta share hawayen idonta..tana kokarin danne kukan dake son taho mata tace”silly boys…to ba wani big party da big suprise da ake shiryawa..am grown up now..am 18..so no more parties”…ta karasa mgnr tana kokarin dora murmushi a fuskanta…kana gani kasan yake takeyi…kafin su sake mgn Nafeesa ta karaso inda suke ta amsa wayan…tana duban su Al’ameen din tace”oya aje a fara Shirin school”…ba musu yaran suka tafi suna ce mata “ba bye”…Saida suka tafi snn Nafee ta dubi screen din with a smile on her face tace”Happy Belated Birthday to you..Allah yayima rayuwa albarka..Allah ya shiryaki yasa ki dena dabi’un yara”..Layla na murmushi snn tana hawaye tace”thank you Mami..Ina Abba”…Nafeesa tace”Abba yana Lagos tun jiya..but am sure bai manta ba maybe zai kiraki zuwa anjima”…Layla na gyada Kai tace”ohk Mami..Ina Hibba”…tace”Hibba na bacci..Ina daddyn naki yake muyi mgn”…a hankali tace”gashi”..snn ta tashi daga inda take ta Mika mai wayan…ya amsa bayan sun gaisa yace”Kun wanke kanku da kuka Kira…dama Ina nn Ina zuba ido inga wa da waye zasu manta da birthday din namu”.. Nafeesa na dariya tace”to bamu manta ba..tun jiya ma yara keta damuna wai zasu Kira nace bazasu Kira da dare ba..shine yanxu daga suje suyi Shirin school suka dauki wayan suka Kira”…Taheer na gyada Kai yace”aikam sun kyauta..”Nafee tace”yanxu dai she’s 18 so sai ka dena pampering dinta like a small baby”…har ya bude baki zaice”she is.. and will always be my little baby girl”…sai Kuma kmr Wanda ya tuna da wani abu ya fasa..ya
manta fa da sirika yake mgn…lol😹
STORY CONTINUES BELOW
Sun dan taba hira kadan snn sukai sallama…ya ajiye wayan snn yaci gaba da karatunshi ba tareda ya kalli inda take ba..
Layla bakin ciki ya isheta..Sam ta manta yau birthday dinta sbd damuwan da take ciki…tasan daddy bazai taba mantawa ba amma shine yayi kmr bai saniba…ta share tears dinta tana tuno tsawon shekarun nn duk zatai birthday dama a kan idonshi 12 yake cika daidai..snn shi yake fara wishing dinta Happy Birthday banda uban gifts da zai siyo Mata kmr hauka…snn every year sai ya shirya Mata party amma wnn ko alama bata gani ba…wnn abu ba karamin sake daga Mata hankali yayi ba.. gani take shknn ya dena sonta Kuma…
Tana cikin tunaninta wayan Taheer ya sake daukan ruri…wnn karon ummi ce…ba bata lokaci nan ma yayi picking…bayan sun gaisa ummi tace”wai meya samu wayar Layla ne..tun jiya nake Kira a kashe..ka manta yau birthday dinta ne?..”yace”ummi ban manta ba..gata sai kuyi mgn”…yana gama fadan haka ya mikama Layla wayan…Saida ta goge hawayenta snn ta amsa..a wani marairaice tace”Ummi”…a daya bangaren ummi tace”Happy birthday takwarata..Allah ya rayaki ya miki albarka..Allah ya Baku zmn lfy da zuria dayyiba”…Layla da kuka ya fara cin karfinta tace”ummi nidai Ina missing dinku..inaso inzo gida”…tana rufe baki ummi tace”to meye abun kuka keda kika fara girma kuma..you are 18 years old fa…ki dena kuka yau it’s your day so duk abunda kikeso zaayi maki..bashi wayan muyi mgn”…ba musu ta mikama Taheer wayan..yana amsa ummi tace”kana jina Taheer”…yace”inaji ummi”…ta sake cewa”inaso ka daukota ka kawota ta yini a gida..kaga it’s her birthday bai kamata a hanata abunda take so ba”…a takaice yace”to ummi zan kawota”…ummi tace”Yawwa Allah muku albarka..sai kunzo toh”…bata jira ko zaiyi mgn ba ta kashe wayan… saida ya saci kallon inda take zaune tana rizgan kuka snn ya mike daga inda yake..ya ninke dadduman ya maidashi inda yake snn ya dauke Alqur’anin ma ya ajiyeshi inda ya dace…yana Shirin zama gefen gadon wayanshi ya sake daukan suwa…ya karasa zama snn ya dauki wyan…yasan ko baa fadaba dama umma ce…Yana picking tace”Taheer”..ya amsa mata”Naam umma..ya gida”…umma tace”lfy Lou Taheer..Ina birthday girl”…Saida ya kalli inda take snn yace”gata nn umma..bari in bata wayan”…umma bata sake mgn ba har Saida Taheer ya Mika Mata wayan…tasa hannu da kyar ta amsa snn tace”umma Ina kwana”..umma tace”lfy Layla.. i wish you a very happy birthday kinji…Allah yayi Albarka ya kawo yara na gari”…Layla na kokarin murmushi tace”Ameen Umma..anjima zamuzo gidan ai”…umma tace”to Allah ya kawoku”…daga haka ta Mika mai wayan…ya amsa suka cigaba da hiransu da umma kafin suyi sallama.
10:15 daidai ya gama shirinshi snn ya fito daga dakinshi…Kai tsaye ya wuce nata dakin don ganin ko ta gama shiryawa itama…a gaban mirror ya sameta zaune…tanata kokarin daure gashinta da ribbon amma ta kasa sbd gashin ya dan jima baa taje Shiba…ya karasa inda take fuska a tamke ya amsa comb din dake hanunta…ta dago tana dubanshi da sauri..ganin yanda ya hade rai sai ta dauke kanta..tana share hawayenta…a hankali ya shiga taje Mata gashin kmr yanda ya saba…ita Kuma sai kallonshi takeyi ta mirror fuskan nn ba sarari…har ya gama taje kan bai yadda sun hada ido da itaba…ya dau ribbon yayi mata parking dinshi kmr yanda ya saba snn ya ajiye comb din tareda juyawa ya bar wurin…Saida yaje bakin kofa snn yace Mata”kiyi sauri ki fito..I don’t have time to waste”…kallon mamaki kawai ta bishi dashi kafin ta mike tareda zira hijab dinta dake kan gado a jikinta snn ta bi bayanshi…tana sauka kasa ya fita daga parlon itama ta fita…Saida yayi locking ko Ina na gidan snn ya nufi inda motarshi…ya bude ya shiga itama ta shiga…snn yai Mata key tareda yin horn..mai gadi na bude musu gate suka fita daga gidan.
Daidai wani katoton Saloon taga yayi parking*Exclusive Women Saloon*..shine sunan da ta gani rubuce a wall din saloon din..da Kuma sign board dinsu…kafin ya fita daga motan yace”what’s his name”..Layla ta dan kalleshi don bata gane me yake nufi ba…”I mean Wanda ke tura maki love messages..ya sunanshi”…ya sake fada Mata yanda zata gane…murya na rawa tace”AY Gambo”…don tayi alkawarin bazata sake hiding wani abu daga gareshi ba…bai sake ce mata komai ba ya bude motan ya fita..a dole itama ta bude ta fita…kai tsaye cikin saloon din suka shiga…suna shiga receptionist tazo tana tambayansu me suke bukata…yana pointing Layla da hanunshi yace”wanke Mata Kai nake so ayi snn ayi kitso”…Layla ta daga Kai tana kallonshi a razane…kmr zatace itadai batason kitso amma tayi shiru don bataga fuska ba… receptionist din na washe baki tace”an gama oga..muna pedicure da manicure ma in Kuna bukata..snn muna yin lalle kala kala”…Saida yadan tabe baki snn yace”ayi Mata lallen amma jaa”…da sauri receptionist tace”ohk sir”…shi Kuma ATM card dinshi ya zaro daga aljihu ya mikama Layla yace”idan sun gama sai ki basu su cire kudinsu”…Saida ta goge hawayen da suka zubo Mata snn ta amsa atm din..dama already tasan pin dinshi…bayan ta amsa ya dubi receptionist yace”kmr nanda wani lokaci ya kamata in dawo..I mean idan kun gama komai da komai”…yarinyan tace”nan da 3 hours zamu gama InshaAllah”…yace Mata shknn snn ya juya ya fita..Layla ta bishi da kallo har ya fice snn receptionist din taja hanunta suka shiga ciki.
STORY CONTINUES BELOW
Shi kuwa Taheer Yana fita nearby eatry yaje ya siyo mata breakfast snn ya koma wurin ya bada a kai mata praying Allah yasa taci…
Yana nn zaune cikin mota ya sake dialing number AY Gambo praying Allah yasa yau dai ya shiga… luckily Kuma sai yaji wayan ta shiga…ya sauke ajiyar zuciya mai karfi Yana sauraron ringing din da wayan keyi…Saida ta kusa tsinkewa snn akayi picking…fuska a daure yace”kana mgn da Dr.Taheer Jakada”…AY yace”I know…ni kuma sunana Abubakar Yusuf Gambo”…Taheer ya tuno sunan da ta fada mai dazu AY Gambo…kafin ma yayi mgn AY din yace”dama ko baka kirani ba inada niyyan kiranka..akwai mgnr da nakesonyi dakai”…Taheer cikeda mamaki yace”you have some nerves..wace mgn zakayi dani kuma..anyways nima akwai mgnr da nake sonyi dakai”…a daya bangaren AY yace”yanzu I have classes to attend…amma 4 zan gama..so a Ina ya kamata mu hadu”…a takaice Taheer yace”Cilantro”…AY yace”alright zanzo wurin by 4 InshaAllah”…Taheer bai sake mgn ba yayi hanging call din…cikin ranshi yana zanyi maganinka ne..sai ka fadamin uban daya baka daman Kiran matata kana sending Mata love messages a wayanta..you fool”
Around 1:30 Taheer ya koma saloon don dauko Layla..3 hours din da suka bashi har ya wuce…so yake ya kaita gidan da wuri snn ya samu yaje su hadu da wancan mutumin..he’s eager yaji abunda ya taka da yake kula mai matarshi.
Reception din wurin ya shiga yace ayi mai mgn da ita…ba bata lokaci kuwa sai gata ta fito…tun daga nesa ana iya hango lallen dake hannu da kafanta wanda yayi maroon sosae..abunka da farar fata…sai lallen ya sake haskata sosae…Taheer couldn’t take his eyes off her…kallonta kawai yake yana Kuma kallon lallen da ya matukar tafiya da nutsuwarshi…Saida yai da gaske snn ya ida dauke idanunshi a kanta..cikin ranshi yace”damn she will be the death of me”…sai Kuma ya juya ya fita daga wurin da sauri…ita Kuma tabishi a baya…Yana karasawa inda motarshi take ya bude ya shiga..itama a hankali ta bude ta shiga…Saida suka fara tafiya snn ta mika mai ATM card dinshi dake hanunta tace”gashi”…ba tareda ya kalleta ba yace”drop it”…ta ajiyeshi a hankali nan kusa dashi tana kokarin maida hawayen daya ciko idanunta…tasan da dane tayi kitso da lallen nn tun a mota zaice saita nuna mai ya gani..amma yanxu kmr ma bai San me tazoyi ba..dukda tasan yaga lallen amma yayi kmr bai gani ba..wnn ma kadai ba karamin punishment bane a gareta…wnn chanjawan da yai yana damunta…
Haka suka cigaba da tafiya in silence har suka isa gidan nasu…yana gama parking ya fita..itama ta fito snn suka nufi entrance din gidan tare.
Umma suka samu zaune a parlor..ita Kuma ummi ta mike knn zata shiga dakinta sai gasu…da gudu Layla ta karasa ciki tareda fadawa jikin ummin tana rushewa da kuka…ummi na dubanta da mamaki tace”ke wai lfynki qlou kuwa..tun dazu kike kuka sai kace karamar yarinya”…ganin batace komai ba ummi ta maida dubanta ga Taheer tace”ko wani abun kayi Mata ne”..Saida ya zauna kusada umma snn yace”ni me zanyi mata ummi..ask if itama tayi min wani abu mana”…yana dan turo baki ya karasa mgnr…ummi ta tabe baki tana cewa”kaidai anyi babban kobo wlh..dubi yanda kake wani turo baki sai kace karamin yaro”…Taheer bai sake cewa komai ba..yayima umma side hug yana fadin”umma yunwa nakeji”…umma na shafa kanshi tace”meya hanaka cin abinci har yanxu toh”…baice komai ba sai idanunshi daya lumshe..yanajin idanun Layla a kanshi..ko baa fadaba yasan kallonshi takeyi…Ummi ce ta jata suka nufi dakinta tana cewa”muje ki fadamin idan ma cutar dake yakeyi”..suka bisu da kallo dagashi har umma..Saida suka shiga daki umma ta dawo da kallonta kanshi tace”tell me meyake faruwa ne..ita ta shigo tana kuka kaima kuma you look disturbed..fadamin menene matsalanku?..”Taheer ya danyi shiru kafin ya bata lbrin duk abinda ya faru..har wayan da sukai da AY Gambo dazu…sai daya gama bayanin ya dora da fadin..”umma am really disturbed..sai naga kmr nayi overreacting..i shouldn’t have slapped or shouted at her..am regretting all these umma..i couldn’t even say a happy birthday to her…kwana biyun nn ko abinci bataci..all because of me”…kana kallon fuskanshi zakaga tsantsan regret da Kuma rauni a tareda shi…umma na shafa kanshi tace”come on you worry too much.. bakayi laifin komai ba..and bakayi overreacting ba..abunda ta aikata ya cancanci kayi Mata abunda yafi haka ma..son da kake mata yasa kake ganin kmr baka kyauta ba amma you are not at fault..so ka dena damun kanka dn Allah..tunda anjima zaku hadu nasan zakaji komai daga gareshi”…ya dago kanshi yana murmushi yace”shiyasa nake sonki umma..you always find a solution to my problems..I love you”…ta saki dariya itama tace”I love you more..yanxu bari in zubo ma abincin kaci kafin 4 din tayi”…tana gama mgn ta mike zuwa kitchen..bata jima ba ta kawo mai abincin…ba laifi ya danci amma ba wani da yawa ba…yana kallon dakin ummi yace”umma itama fa bataci abinci ba”…umma tace”idan ta fito sai a zuba mata taci”…ya rausaya Kai yace”umma ko zakiyi mata mgn ta fito taci yanxu”…umma ta galla mai harara tana fadin”Kai meya haka na kirata da kanka”… yace”tsoron ummi nakeji”…umma ta sake yin dariya tace”ka bari su fito sai taci”…
Daga masallaci Taheer ya wuce Cilantro inda sukayi da AY Gambo zaku hadu a wurin…yana isa ya samu wuri ya zauna snn ya zaro waya ya shiga Kiran AY din…baiyi picking ba har ya gama ringing..yana kokarin sake kira Kuma sai ya hango wani na tahowa inda yake..dukda bai taba ganinshi ba..jikinshi ya bashi shine AY Gambon..sai ya fasa Kiran da zaiyi tareda ajiye wayan nashi kan table dake gabanshi…AY Gambo ya karaso ya zauna..face dinshi da murmushi ya bama Taheer hannu sukayi musabiha…
“AY Gambo right?..”cewar Taheer knn yana duban AY din…shi Kuma yace masa”yeah am the one”…Taheer bai sake mgn ba sai daya zaro wayan Layla dake aljihunshi…text message din ya shiga snn ya tura wayan gaban AY din Yana cewa”Kaine ka turama matata wnn text din?..”AY Gambo na kallon text din yace”eh nine”…Taheer ya sake daure fuska snn yace”who gave you the right…how dare you do that..a ina ka taba ganin anyi soyayya da matar aure”…Taheer na rufe baki AY yace”easy plss..nasan she’s not your wife..the fact that kana sonta ba shine zaisa ta zama Matarka ba..nasan komai dake tsakaninka da ita..nasan cewa kana sonta amma family dinku basu son baka ita..shine kake kokarin Koran duk wanda yazo ya nuna yana sonta ta hanyar cewa she’s your wife while she’s not…am sorry to say ni dai bazan koru ba gsky..sbd da gaske nake sonta bada wasa ba..and I want her to become my future wife..the mother of my kids”
Taheer ya runtse idanunshi gam yanajin yanda zuciyarshi ke tafasa..wai he want her to become his future wife..the mother of his kids…wnn words ba karamin lalata mai zuciya sukayi ba..the thought of someone saying zai aureta har ta haifa mai ‘ya’ya yasa yaji he wants to murder that person..like how dare he zaiyi tunanin auren matarshi har yai mata ciki ta haihu…ya dauki tsawon lokaci idanunshi rufe..sai maimaita innalillahi yakeyi har karshe..he wants to calm himself down don idan yace zaiyi mgn yanxu yana iya dura mai ashar…
shiko AY Gambo relaxing yayi yana kallon yanda bacin rai ya bayyana face din Taheer din karara..ya tabbata ba karamin so yake Mata ba kmr yanda shima din ba karamin son yake Mata ba…
Taheer Saida ya samu wutan dake ci cikin heart dinshi ya dan lafa snn ya bude idonshi da ya koma jajawur sbd bacin rai… yana kallon AY Gambon yace”didn’t she tell you she’s my wife”…AY ya dan daga kafada yace”of course she did..amma ban yadda da ita ba”…yana rufe baki Taheer yace”meyasa baka yadda ba”…Saida ya gyara zamanshi snn yace”sbd an sanar dani dama haka zata fada..sister dinta ta tabbatar min da cewa kaine kake sa tana koran duk saurayin da yazo wurinta ta hanyan cewa she’s married to you..so shiyasa ban yadda ba”…
Taheer goshi ya dafa yana wani irin huci don he’s becoming more angry…ji yake kmr ya shakeshi har sai ya dena numfashi…bai sake cewa komai ba ya dauki wayanshi da har yanxu ke ajiye bisa table..gallery dinshi ya shiga ya lalabo invitation card na bikinsu snn ya Mika mai wayan…Saida ya tabe baki snn ya karba wayan…ya gama karantawa tsaf snn yace”wnn bai isa prove da zaisa in amince she’s your wife ba”…Taheer dake matukar kokari wajen danne anger dinshi yace”alright bani wayan”…ba musu AY ya Mika mai wayan…yana amsa ya shiga folder din da pictures din bikinsu suke snn ya sake Mika mai wayan..karon farko da yaji inama daurin aurensu ba unexpected yazo ba…yasan da dole zaa buga invitation cards yanxu sai ya nuna mai…shikuwa AY shiru yayi yana kallon pics din daya bayan daya…yasan dai tabbas Layla ce jikin pics din haka ma Taheer din…ga Kuma family nn ya gani ga kuma hall nn shedan cewa fa biki ne na gske…ya dauki tsawon lokaci sosae yana nazarin pics din kafin ya maida ma Taheer wayan…cikeda rudu da mamaki yace”but how…knn hakan na nufin Sameera karya tayi min knn”…da sauri Taheer ya zaro idanu waje yana kallonshi yace”Sameera…wace Sameera kake mgn akai”…”Hang on”…cewar AY yayinda ya zaro wayanshi shima daga aljihunshi…ya nemo pic din Sameera ya mikama Taheer wayan yana cewa”here she is”…da sauri Taheer ya amsa wayan tareda kallon pic din daya nuna mai…idanuwa waje sosae yake kallon AY yama kasa mgn..da kyar yace”wait…a ina ka San Sameera…I mean are you two related”…da sauri ya girgiza kai yace”not at all..ban Santa ba..infact banma taba ganinta ba sai sanadin Jakada”…Taheer na gyada kai yace”go on”…
Saida ya sauke numfashi snn yaci gaba”tun ranar dana fara dora idanuna kan Jakada Allah ya jarabceni da sonta…nayi kokarin boyewa amma daga baya sai na kasa…a lokacin ko sunanta ban saniba…ina sane nace zan raba masu assignment dana basu da kaina..sbd ta haka ne kadai zan San sunanta…ta hakan Kuma na gane sunanta Maryam Jakada…the next day da na shiga school sai na tura Class Rep dinsu ya kiramin ita..amma sai yace min bata zoba..the other day ma haka..ganin na shiga damuwa sosae..Class Rep din nasu ke cemin ai ya santa..yace min da akwai sister dinta wai friend din sis dinshi ce…yace zai hadani da ita cox ita kadai zata iya shawo min kanta…ban kawo komai ba nace mai na yadda…washegari sai yazo tareda wnn Sameeran dana nuba maka..ita ta sanar dani alakan dake tsakaninka da ita..ta Kuma snr dani cewa kana sonta amma family dinku basu son baka ita sbd age gap dake tsakaninku…ta Kuma cemin ko Jakada zata shekara tana cemin she’s married kar in yadda sbd haka kake sata ta fadama samarinta sbd ka samu ka aureta…she said all sort of things wasu ma bazan iya tunawa ba…so na yadda da abunda ta fada and nayi amfani dashi…tun ranan dana fara Kiran Jakada office dina banyi wasting time ba nace mata Ina sonta..amma sai tacemin inyi hakuri she’s married..ban yadda da abunda ta fada ba sbd ancemin haka take fada..the following day dana kirata wlh har kuka tayi..she was begging me inyi hakuri in rabu da ita..that tana son mijinta kuma bataso wani abu ya shiga tsakaninta dashi…I still didn’t agree.. washegari na kirata a waya don har number dinta da address dinta Sameera ta bani..samething happens amma dukda haka ban yadda ba..ban Kuma sake kiranta ba sai wnn text dana tura Mata”…ya karasa mgnr cikeda rauni…
Taheer da yai shiru yana sauraron tuggun Sameera mamaki kawai yakeyi…is she this wicked dama har ya taba yunkurin aurenta…wato Allah ya taimakeshi knn da bai sa aureshi da ita ya faru ba..don da bazai taba gane this side of her ba..kawai sbd ta shiga tsakaninsu tayi using poor person da bai san mene alakarsu bama…tayi wasa da emotions dinshi kawai sbd ta cimma wani buri nata… innalillahi wainna ilaihi rajiun..+
STORY CONTINUES BELOW
Gaba dayansu sun dauki tsawon lokaci ba mgn..kowa tunanin da yakeyi daban…shi Taheer na tunanin ashe Sameera muguwa ce haka…shi Kuma AY Gambo na tunani da kuma takaicin yanda Sameera tayi using dinshi to her advantage..tasa ya ringa kula matar aure ba tareda ya saniba…Taheer ne ya fara breaking silence din da fadin”yanzu na fahimci inda matala yake..Sameera tayi using dinka don ta raba tsakanina da baby ba tareda ka sani ba…but come to think of it..wnn Class Rep din nasu ban yadda dashi ba..he’s the cause of all these”…yana rufe baki AY yace”yes he is..and he won’t go away with this..i have to teach him a lesson he’ll never forget..zasu san sunyi wasa da intelligent dina daga shi har boss din tashi..and plss am really sorry..da nasan matar wani ce wlh ko da wasa bazanyi gigin kulata ba..don Allah kayi hakuri nasan abun da ciwo so am apologizing”…da sauri Taheer yace”No you don’t have to..kaima ba laifinka bane..ita Kuma Sameera zata gane kurenta”…AY na gyada kai yace”gsky she is an evil person..but zanyi maganinsu..and am sorry once again..itama Jakada ka bata hakuri on my behalf..ba laifinta bane”… Taheer yace”zan fada Mata InshaAllah..kuma na yafe maka sbd duk abunda ya faru..ya farune cikin rashin sani..Allah ya kiyaye gaba”..dan murmushi AY ya dan saki kafin yace”nagode sosae..Ina ganin I have to go don akwai Wanda ke jirana”…Taheer ma ya mike yana cewa”it’s ohk zaka iya tafiya”…Saida suka sake musabiha tareda bama juna hakuri snn AY ya juya ya tafi…
Taheer yaji tausayinshi sosae don ya fuskanci da gaske yake son nata kmr yanda ya fada..Wanda da ace Sameera batai wasa da emotions dinshi ba da maybe tuni ya hakura tunda zai gano tanada aure…jiki a sanyaye shima ya nufi motarshi ya shiga tareda barin wurin…a daya bangaren kuma yana cikin farin ciki sosae…ba karamin relieve ya samu ba da yaji ba fault din Layla a ciki ko kadan..dukda dama bawai yana zarginta bane..kishi ne kawai ya rufe mai ido da kuma takaicin boyewan data ringayi har Saida ya gani da kanshi…lokaci daya regret din abubuwan da yai mata ya sake kamashi…bai kamata ya mata hakaba Sam..yau birthday dinta guda amma ko wishing dinta Happy Birthday baiyi ba..bare ayi mgnr su gift da party da yake shirya mata…sai yaji kmr yai tsuntsu yaje ya sameta ya bata hakuri yakeji…
Kai tsaye wani shopping mall ya tsaya..ya shiga kwasan duk wani abu da yasan tanaso..tun daga kan kayan sawa.. shoes..bags..veils.. perfumes etc.
Saida ya lodi son ranshi snn ya karasa counter ya biya aka Kai mai kayan mota snn ya tafi…
wani bakery ya sake tsayawa ya sai manya manyan birthday cakes guda biyu..ya hada dasu cupcakes..da sauran snacks nanma aka mai packaging ya tafi…
in takaice muku dai har drinks Saida ya tsaya ya siya..ya sai su chocolates da sweets komai dai da ake bukata a birthday party Saida ya siya snn ya dauki hanyar gida…yana driving yana murmushi shi kadai..har ya isa gidan…yana gama parking bai tsaya daukan kayanda ya siyo ba ya nufi cikin gidan…a parlor ya samesu duka..Layla na kusa da ummi tana waya da abbansu…Taheer ko zama kasawa yayi..yai tsaye kawai yana jira ta gama wayan…tana gamawa kuwa ya kama hanunta da sauri ya dauki hanyan dakinta yana cewa”baby zo kiji wani mgn”…kmr sokuwa haka ta ringa binshi a baya tana mamakin sudden change dinshi…su ummi suka bisu da kallo baki bude…ummi tace”Anya Taheer qlou yake kuwa Aisha..ko kunya babu ya wani kama hanun yarinya ya shiga daki da ita”… murmushi kawai umma tayi tareda girgiza kai..har yanxu bata bar mamakin wnn soyayya da Taheer kema Layla ba..
Suna shiga dakin nata..ya saki hanun nata tareda hugging dinta gam gam…Saida ya sauke ajiyan zuciya me karfi yana cewa”baby am sorry..am so sorry ki yafemin plss..baby I slapped you..I shouted at you..i don’t know what has gotten into my head…kiyi hakuri kinji babyna…pardon my manners pls”…Layla da wani irin dadi ya mamayeta da jin abunda yake fada..tasa hannayenta itama tareda hugging dinshi..dukda hannayen nata basu ritsa bayanshi ba amma yanajin yanda tiny hands din nata suka zagayeshi…tana hawaye tace”daddy nima am sorry..Allah daddy ba kulashi nakeyi ba..shi yake kulani..shi yak”…bata karasa ba ya rufe Mata baki yana girgiza mata Kai…sai Kuma ya jata suka zauna gefen gado..yana murmushi ya goge Mata tears din dake fuskanta..snn ya juyo daidai saitin inda ya mareta ya tsurama wurin ido yana kallo…yana shafa wurin da hannu kmr zaisa kuka yace”baby am sorry plss..ban taba dukanki ba tun kina ‘yar karama..ban san meya kaini dora hanu a kan cute face din nn naki ba..am really sorry kinji”…Layla ta dora hanunta Kan nashi da har yanxu ke shafa wurin marin itama tana murmushi tace mai”stop apologizing daddy..it’s not your fault..kuma ni banji haushi dan ka mareni ba”…sai ta dan turo baki tana kallonshi tace”kasan me yafi bata mun rai daddy?..”ya girgiza mata kai da sauri alaman bai sani ba…a hankali tace”ni banaso inji ka kirani da Layla..Allah daddy duk kace Laylan nn ji nake kmr in hadiye zuciya in mutu…banaso”…Taheer ya sake hugging dinta yana fadin”na dena…bazan Kara ba baby tunda bakiso”…sai ya dan sassauta murya saitin kunnenta yace”Happy Belated Birthday babyna..bigger n older you i pray..I want you to always remember that I love you..I love you with all my heart…this whole world means nothing to me without you..I love you so much..am wishing you the very best life could offer..Allah ya rayamun ke..ya miki albarka”…sai ya sakeyin kasa da murya yace”and Allah ya bamu zuri’a mai albarka”…da sauri ta shiga boye fuskanta a kirjinshi tana smiling…shi Kuma yana shafa kanta yace”yeah baby…inaso ki haifamun cute baby girl..just like you..yanda zan ringa pampering dinta itama sai in dinga kiranta my baby”…har yanxu face dinta na jikinsh tana dariya…ya dagota yana cewa”yanxu fadamin me kikeso in siya maki as your birthday gift”…tana murmushi tace”I don’t want anything daddy..i just want you to stop being mad and stop torturing me”…saida yaja dogon hancinta snn yace”who’s torturing you..”tana turo baki tace”you”…dariya ya saki sosae kafin yace”come on baby how will I torture you…kema kinsan bazan taba iyawa ba..yanxu tashi muje kiga abubuwan da na siyo maki”…shi ya fara mikewa snn itama ya mikar da ita…hanunta cikin nashi suka fita daga dakin…su umma da har yanxu ke parlor suka sake binsu da kallo ganin sun fita waje…”iko sai Allah”..ummi ta fada yayinda ta bisu da kallo.
Suna fita ya bude mota ya shiga nuna Mata abubuwanda ya siyo Mata..she feels very excited..kawai sai ta rungumeshi tana fadin”thank you so much Daddy..I love you”…Saida yayi kissing both cheekss dinta snn yace”I love you more…yanxu mu koma ciki sai ki yanka cake dinki”…ba musu tayi gaba shi kuma ya kwashi uban kayan yayi ciki dasu.. Saida ya gama kwasa tsaf snn ya dauko Mata wani gown a cikin kayan da ya siyo yace tayi sauri taje ta sa…ba bata lokaci kuwa ta ziro rigan ta dawo parlon…rigan yayi mata kyau sosae..ta fito a birthday girl dinta…ta karaso parlon tana duban manyan Cakes din nata dake jere kan table..daya an rubuta Happy Birthday wife..daya kuma aka rubuta My baby @ 18…gaba daya ta sakejin wasu sabbin farin ciki na baibayeta…shi ya kamo hanunta zuwa inda cake din yake…su ummi dake zazzaune suka mike suma..suka tayata tayi cutting cake din..Taheer ta fara bama a baki shima ya bata..snn ta bama su ummi ma…Taheer sai daukanta pictures yake don ya kasa dauke idanunshi a kanta…wnn excitement da yake gani kan face dinta kadai ya isa ya sanyashi farin ciki na har abada.
Ana Kiran sallahn magrib duk kowa ya tashi don yin sallah…Taheer ma masallaci ya wuce…so yake yana dawowa su tafi don Allah ya sani yana bukatar kadaicewa da matarshi…har yanxu bai gama bata hakurin abun da yayi mata ba(wnn mutum🤔)
Yana dawowa kuwa yace ta tashi su wuce…Saida ya fara kebewa da umma yayi mata bayanin yanda sukai da AY Gambo snn suka yi musu rakiya har bakin mota suka tafi..
Ko a hanya sai surutu take mai..duk dadi ya isheta sun shirya dashi yanxu…shi kuwa he’s lost a duniyar tunanin da ya Lula..a yau din nn baiji zai iya daga Mata kafa kmr yanda ya saba ba…yau din jin kanshi yake wani iri..wnn Taheer din na yau is different from Taheer da kuka sani a baya..wnn zuciyanshi cike yake da shauki da kuma wasu abubuwa da dama wanda baki bazai iya furtasu ba saidai gangar jiki ya aiwatar dasu a aikace…yanata sakin smile shi kadai yana shafa beard dinshi..time to time Kuma yana juyowa yana kallonta…ita Kuma da taga ita kadai ke surutunta saita kyaleshi ta debo chocolates dinta daga jaka ta faracin abunta…kallo daya zaka mata ka gane she’s free from worries..bata da damuwa ko kadan..
Wani babban Suya Joint ya tsaya ya siya dankwaleliyar kazar shi snn ya koma suka cigaba da tafiya…ya zama dole ya sai kaza yau don jin kanshi yake ango sakk..babu abinda zai taka mai birki yau din nn…Allah ya sani hakurinshi ya riga ya gama karewa kaff…yayi mata iya hakurinda zai iya…bazai iya cigaba da jurewa ba dukda wani bangare na zuciyarshi na cemai bazata iya daukan lalaurarshi ba amma zaiyi trying.
Da wnn tunanin suka karasa gida…ya zagayo ya bude mata kofa bayan ya fito..snn suka nufi cikin gidan hanunsu sarke da juna…
A dinning din sama ya ajiye dajjajan dake hanunshi snn ya wuce dakinshi don yin wanka…kai tsaye itama Layla dakinta ta shiga bayan ta sa sauran Cake dinta data taho dashi a fridge..so take gobe ta kaima Hanna itama taci birthday cake dinta.
Bayan ta gama shiryawa ta nufi dakinshi sanyeda dan bom short dinta pink da vest itama pink…a daidai kofar dakin nashi sukayi karo shima Yana kokarin fitowa…sai ya kama hanunta suka koma parlor…ya zaunar da ita a dinning snn yace mata yana zuwa…kasa ya sauka zuwa kitchen ya dauko plates da cups..ya dauko musu Hollandia mai sanyi a fridge duk ya dorasu kan tray snn ya sake komawa saman
Ya ajiyesu nan dinning din snn ya fiddo kazan daga ledan tareda dorawa kan plate…ya bude Hollandia ma ya zuba musu a cup…duk Layla na kallonshi yanata hidima..Saida ya gama ya zauna snn tace mai”daddy me yasa ka siyo kaza Kuma..kanajin yunwa ne?..”(hmmm zakiga yunwa yarinya😹)