KOMIN HASKEN FARIN WATA CHAPTER 10 BY ayshay bee

KOMIN HASKEN FARIN WATA CHAPTER 10 BY ayshay bee

 

 

 

 Akan faffadan royal bed in shi ya ajiye ta Yana bin ta da lustful eyes in shi da ya can zuwa ja izuwa yanzu, cikin ido ya ke Kallon ta direct hakan ya matukar kashe ma ta jiki gabadaya jikin rawa ya ke yi, gam gam ta runtse idanuwan tana jiran Jin step In da zai dauka next.+

Sai dai har ga Allah ba ta Jin za ta iya barin Aliyu ya aikata Abin da ya ke so a gare ta, Dan ita Kam ba ta shirya bashi hadin Kai ba sai dai ko inta karfi zai Mata hakan ko ba shakka zai tabbatar Mata da zargin ta wato jikin ta ya ke so ba wai inta yake so ba.

A hankali ya fara sarrafata, ita kanta yanayin da ya ke Mata ba karamin rikitar da ita yake ba har ta so ta bada Kai bori ya hau sai dai Kash, wani Abu ta ke ji a kasan zuciyan ta Yana fada jikin ta fa ya ke so, rintse idon ta ta Kara yi dam dam zuwa lokacin ko gogan ya riga da ya fita hayyacin shi, a hankali zagin da musgunawan da ya dinga Mata ya fara dawo Mata kaman a mafarki, Abu Daya da Aliyu Bai sani ba a waccan lokacin mugun r

ikon matar tashi hakan ba abin mamaki bane in aka yi la’akari da jinin fulanin da ke yawo a cikin jikin ta, Har kwanta da ke a asibiti fa yayi Amma still hakan Bai hana ya dai na kyarar ki ba, tunowa ta yi da alkawarin da ta wa kanta na ba za ta taba son shi ba Haka Kuma ta hakura da rayuwan aure in dai da shi ne.
A hankali ta fara kokarin janye jikin ta duk da jikin na so ya bada ita yanda ya ke reacting ga ko wani action na mijin na ta Amma Kash abunda ta ke ji a ranta ba zai bari, wani irin karfi ta ji yazo Mata Nan da nan ta janye jikin ta ta koma gefen gadon yayin da gabadaya jikin ke rawa.

Nufo ta yayi Yana so ya jawo ta ganin hakan yasa tayi saurin Mikewa ta nufi bakin kofa ta tsaya tana kyarma, idon ta ko har ya kumbura saboda kukan da ta fara tun dazu.

A hankali ya iya dago kanshi ya kalle ta gabadaya jikin shi yayi sanyi, idanuwan ko kace garwashi ne a ciki “Fateeeeema why” ya fada a hankali more like whispering.

Girgiza mishi Kai ta fara yi tana fadin “am sorry bazan iya ba” da hannu ya ma ta alamun me ye sa, Kai tsaye ta ce “zuciyana na tsargin jikina kake so Uncle ba ni ba” galala ya saki baki yana Kallon ta da kyar ya bude baki yayi magana “Zahrau ni?” Ya fada ya nuna kirjin shi, Banbarakwai ta ji sunan saboda ba ta taba Jin hakan a bakin shi ba “sharrin da Zaki min kenan Koh? Well, tunda jikin ki na ke so tashi ki fitan min a daki” a zuciye ya ke magana har Bai son lokacin da hawaye masu zafi su ka fara digowa daga idanuwan shi ba, wannan wani irin soyayya ne? Ita ma tsayawan ta yi tana kuka ba ta motsa ba, “Ki fitan min a daki kafin in illata ki ko” runtse idanuwan shi yayi gam har ga Allah Bai son ganin na ta a yanzu, wani irin zafi kirjin shi ya ke mishi ko da wasa Bai taba expecting kalman Nan daga gun ta ba, jin sheshekan kukan ta ya tabbatar mishi da ba ta fitan ba, wani irin tsawa ya daka ma ta “Ki fita nace ko” Ba shiri ta ruga ta bar dakin, Kan gadon ta ta tsaya direct ta cigaba da kukan ta “hakan na nufin da gaske jikin na ta ya ke so kenan?”
A bangare Aliyu ko kwana yayi Yana juye juye, kirjin shi ko kaman zai fito Tsabagen zafin da ya ke Mai, Ya Kai awa biyu Haka gabadaya jikin shi rawa ya ke yi jin da yayi zazzabi na niyyan zuba Mai ya sa yayi na maza ya tashi ya yiwo alwala Dan ko ba zai iya baccin ba. Ya Dade Yana rokon Allah akan matsalan auren shi, in Zahrau ba alkhairi ba ce a gare shi Allah ya cire mishi son ta ya raba su cikin lafiya Amma a lokacin ma wani irin soyyayan ta ya ji Yana Kara shigan shi, shi kanshi ya San fitan shi ba Abu bane Mai sauki saboda ba farat Daya ya fara son ta ba soyyayarta a hankali ya dinga shigan shi ta yanda shi kanshi bai Ankara ba har ya mishi illa, Sai dai Kam ya samu natsuwa sosai.

Ita ko tuni bacci yayi awon gaba da ita bayan ta gama kukan ta, Dama ba wani tada Mata hankali abin yayi ba, har yau ba za tace ta fara son Aliyu ko Aa ba ta dai San tana tausayin Kuma tana son kyautata mishi ga Kuma Sabo da tayi dashi na Yan kwanakin nan ba karya ta na jin shi a ranta Amma fa ko kwatan abinda ya ke ji Bata ji a ranta.

Bacci soyayya yayi bayan Sallan Asuba a dalilin natsuwan da ya samu hakan ya Bata Daman shiga kitchen ta hada musu abinci. Sai wurin 11:30 ya farka ya fito falon akan dinning ya same ta ta ci kwalliyan ta tana cin abinci hankali kwance, tabe baki yayi ya karasa Falon “Ina kwana”. “lfy” kawai ya ce ya Mai da hankalin shi Kan TV da ya ke Shirin kunnawa.

“Ga abinci”

Ko tanka ta bai yi ba ita Kuma ta yi zaton Bai ji bane ya sa ta Kara magana “Bazan ci ba” ya amsa, shiru tayi jiki a sanyaye ta karaso Falon da niyyan bashi hakuri, daga ma ta hannu yayi Yana fadin “its okay, ban ji ci ne kawai” marairaice mishi da ta ke Shirin fara yi ne yasa ya tsallake ta ya nufi dakin shi don har ga Allah haushi ta ke bashi, sai yau ya tabbatar da Zahrau ba ta da tausayi ko kadan don ba zai Kira abinda ta Mai da yarinta ba sai ko zallan rashin hankali, Bathroom ya nufa direct yayi wanka ya shirya ko daya fito falon samun ta yayi a rakube a kasa jikin kujera sai kuka ta ke ko Kallon ta Bai Kara yi ba ya nufi kofa.

Ba tare da wani tunani ba ya tada motan da niyyan nufan Zaria, Yau kawai Mami ya ji Yana son gani, saboda ta Sha fada mishi abubuwan da ya ke ma Zahrau watarana sai yayi da na sani shiyasa ko tantama Bai yi ba akan maganan ta ke bin Shi.

Ko da ya Isa side inta ya nufa direct Yana ganin ta ya fara rokon ta Dan Allah ta yafe Mai duk abinda yayi Mata har ya Bata ma ta Rai, sosai mamin ta tsorata da yanayin shi tuni ita ma hankalin ta ya tashi, uwa da da sai Allah, rudewa tayi tana tambayan shi me ke damun shi, ita bata taba rike shi ba, kin sanar Mata komai yayi illa dai ya ce Mata yana cikin matsala ne ta Taya shi da addu’a Kuma ta yafe mishi. Karshe dai ita ta dawo ta na bashi hakuri a gunta ya wuni gabadaya ranar tana mishi nasiha sai dare ya nufi dakin shi.

Bashi ya koma Abuja ba sai ranar Monday, direct wurin aikin shi ya nufa, inda aka tura su kwas oyo na kwana hudu ba musu ya amince domin ko zabi aka basu, ko da ya je gidan ya San ba ta Nan domin ko ya sa driver ya dinga Kai ta asibiti hakan yasa Nan da nan ya hada kayan shi ya nufi Ibadan.

Sai ranar Saturday ya dawo da Rana, sallama yayi Amma ba a amsa ba Hakan ya sa yayi tunani kila tana bacci a daki ne, wanka ya shiga yayi sannan ya nufi restaurant ya siyo abinci. Har dare Bai ji motsin ta ba ji yayi ya kasa jurewa ya je dubo ta dakin ta ya duba sai dai wayam ya gani ba kowa da sauri ya leka bayi Nan ma dai shiru dayan dakin da ke facing na ta yayi saurin budewa, a can jikin bango ya hango ta ta takure sai kyarama ta ke yi da sauri ya karasa wurin ta ya yaye bargon da ke kanta.

Tana ganin shi ta kankame shi tana kuka, zafin radau ya ji jikin na ta, “Tun yaushe Kika fara ciwon” ya tmby Kai tsaye. Shesheka ta fara yi tana magana “yau yau kwana uku”. “meyesa to ba ki ga doctor ba a asibiti?” Girgiza Kai kawai tayi sannan tace “shine kayi tafiyan ka ko? Kuma Ina ta neman ka a waya Bai shiga” murmushi Mai ciwo kawai yayi sannan yace “tashi mu je asibiti”

Kirjin ta ya gani tana dafewa ta wurin saitin zuciya hakan ya sa shi tsorata sosai cincibota yayi sannan ya ja hijabin Daya gani a gefen ta ya sa mata takalmi ma shi ya sa mata su ka nufi asibitin da ta ke Siwes in.

Fada sosai Doctor ya mishi akan a guji baccin ranta saboda halin da za ta shiga sanin yanayin ciwon na ta sai a dinga gudun matsala don ko kiris ya rage ciwon na ta ya dawo gadan gadan Allah ne dai kawai ya rufa asiri.

A gida shi ya dinga Kula da ita ta ci abinci sannan ya bata magani ta Sha da su ka Zo kwanciya ma ki tayi Wai ita sai dai ya kwanta a Nan shi ma ba musu ya gyara yayi kwanciyan shi duk bayan mintuna sai ta farka ta lalubo shi ta ji Yana Nan ko ya fita ganin haka ya sa ya jawo ta jikin shi ya rungume kawai, da farko jikin ta ya fara rawa Amma Jin ba abinda ya ke Shirin ma ta ya sa ta kwantar da hankalin ta yi baccin ta.

Tun ko daga ranar ta fara like mishi ko Ina ya ke tana kusa dashi har ko da dare Inka ga ta kyale shi to wurin aiki su ka fita dukkansu ba yanda ta iya ba, abinda ba ta sani ba Aliyu dauriya kawai ya ke yi Amma abinda ya ke ji ba ma a magana kwanciyar hankalin shi Daya ganin yanda ta damu dashi yanzu sosai ya San ba shakka ko da ba ta son shi har yanzu ba tantama ba za ta iya rabuwa dashi ba.

Amma Kuma duk ya Zama wani iri yayi baki ya rame Kai kace ya dade Yana ciwo.

Ranar dai da abin ya Kai shi makura ya nemi ta bashi hadin Kai ta zame mishi kaman gunki daga karshe ma Kara ta sakan Mai ba shiri ya kyaleta ya bar ma ta dakin, Ranar in ka ga yanda ya koma Kai kace ba soja ba rasa abinyi ma yayi duk ya fita hayyacin shi, ko washegari da safe da tazo dakin nashi ko Kallon ta Bai yi ba tunda ga ranar ya fara share ta domin kuwa ba za ta dinga hada Mai zafi biyu ba ba yanda za ayi ace kullum tana jikin shi Kuma ta hana shi hakkin shi ai shi ba dutse bane Yana da feelings, da gaske ya Mata ta yanda ita kanta tsoron ta je kusa dashi in ta ke ba ma Kuma wani maganan kirki da ke shiga tsakanin su saboda kullum fuskan shi a daure ta ke ba wurin yin wargi.

Abin mamaki wani irin rama ya ga ta fara yi har duhu tayi har ta so ta fishi ma saboda ya fi nunawa a jikin ta kodan shi Yana da karfin hali ne? Daga baya Kuma ciwon na ta ya fara barazanar tashi tuni ya sauko ya fara jawo ta a jiki Yana lallashin ta ta fada mishi me ke damun ta Kai tsaye ta ce mishi shine, shiru yayi Yana mamakin wannan alamari na Zahrau, ya ma rasa ta inda zai bullo Mata Wai shin me ke damun ta ne Haka?

“Me kike so in Miki fateema?”

“Ni ka daina share ni ka na daure min fuska ban so”

“Dole ne ta sa haka wlh ba yanda Zan yi ne” ya fada yana girgiza Kai.

“To Mena maka?”

“Ke ma kin sani, let me be straight forward to you ma, kingane ba yanda zanyi in barki kullum kina jiki na Kuma kice ba abinda zai shiga tsakanin mu, I mean ni ba dutse bane ko katako Fateema ina da feelings tun da dai ni Dan Adam ne sannan Kuma in na neme ki ki ki bayan kinsan da cewa tsinuwan mala’iku ne zai sauka akan ki ni kuma banson hakan ya faru da ke, After all claiming kike jikin na ke so ya kike so inyi? So this is the better solution kawai na bar Miki jikin ki Nima please let me be Kuma ki daina tada hankalin ki da kin damu Dani ai ba Haka ba” kuka ta sake kawai ya saki baki Yana Kallon ta ko da wasa bai taba expecting Haka ta ke ba, kowa yabon halayen ta yake yi da alamun Shi kadai ya san that side of her.

Hakuri ta fara bashi still tana kuka sannan ta fara fada mishi dalilin ta Daya sa ta kasa sakin jiki dashi gabadaya Wanda ba akan komai bane illa yanda zuciyan ta ke yawon tuno Mata da abubuwan da su ka gabata tsakanin su su biyun.

“Fateema ke ba Kya yafiya ne” girgiza Kai ta fara yi tana fadin “Wlh Uncleeee na yafe sai dai na kasa manta da abun Yana yawan fado min sai inji gabadaya ma haushi kake bani”
“Karya kike ba ki yafe ba da ba Haka ba ai za ki manta”
“Wlh wlh Allah na yafe maka, Nima ban San yanda Zan yi ba ne kawai, halina ne riko tun Ina karama bansan yanda Zan yi yaki dashi ba ko na yafe in mutum ya min abu sai in dinga Kallon shi da shi ko da yaushe sai inji Yana bani haushi wani lokacin Allah kuwa kaga kaman yanzu Summy kawata ta taba min abu akan Ya Abdulrahmah da yace Yana so na, tun a lokacin ta bani hakuri Kuma na hakura Amma wlh har yau da ya rasu Ina Kallon ta da abun sai in dinga Jin Ina Jin haushin ta shiyasa ma ban cika neman ta sosai ba” ajiyar zuciya ya saki sannan yace “Amman kinsan babu kyau ko”
“Nasani”
“So Dole ki nemo hanyan da za ki gyara ki dinga yawon Addu’a ni ma Zan dinga ya Miki don wlh ba Zan boye Miki ba Ina cuta sosai, Dan har na fara Jin kaman in hakura da ke duk da ko soyayyan da na ke Miki zai fi akan kiyita kwasan zunubi” da sauri ta juyo tana kallan shi, Saurin rungume shi tayi tana fadin “Dan Allah ka yi hakuri wlh ba Zan iya rabuwa da Kai ba” shi ma rungume tan yayi Dan ko ya San da hakan. “Its okay” ya fada Yana shafa kanta “ki shirya kayanki gobe za mu tafi Zaria”…Sakin baki tayi tana Kallon shi a tsorace “me za muyi a Zaria? Karata za ka Kai?” Murmushi Mai ciwo ya saki “Haba Fateema yanzu ni kaman ni Sai inje Kai kararki? In laifi Kika min ni da kaina na Isa in miki hukunci, a gaba na fa aka haife ki” ya karasa zancen nashi da murmushi “Baffah ke son ganin ki Kuma ai Sallah ya Zo ko?” Sai a sannan ta saki ajiyar zuciya but still tana mamakin me ye sa Baffah ke neman ta after all suna yawan waya Amma Bai fada Mata ba, Anya ba Abu a kasa? Haka kurum taji gaban ta na faduwa saukin ta kawai through out ranar su na tare da Unclee Aliy.+

  Washegari, Sha biyun Rana a Zaria ta musu straight can su ka wuce. Zaune su ke a falo bayan an idar da Sallan la’asar su na hira tare da Mami da Ammah sai ko ya Deedat da ake ta labarin shirye shiryen auren shi, idon Mami ne ya sauka akan Zahrau tun dazu ta ke Kallon ramar da tayi tasan Zahrau da sa abu a rai ba shakka akwai abinda ke damun ta, kasa shiru tayi sai da ta tanka “Zahrau me ke damun ki? Kinyi rashin lafiya ne?” A tsorace ta juyo tana kallan mamin “Ma Mami me Kika gani?”. “kin rame of course”
  “Ni lfy na kalau” ta bada amsa tana Satan Kallon Aliyu.

  Lura da hakan da mami tayi ya sa ta Kara zargin sosai Kallon Aliyu tayi “Aliyu ka ji tsoron Allah, in cutan yarinyar Nan kake wlh Allah ba zai barka ba” Sakin baki yayi Yana Kallon mamin ya ma rasa ta yanda zai fara amsa ma ta, idanuwan shi su kada sunyi ja domin ko ta tabo Mai abinda ke Mai kaikayi, Ganin reaction ya sa Mami ta yi tunanin zargin ta gsky ne “kaga ni nagaji wlh, ai ba a abun Dole ko bara Abbah da Baffah su Zo gwara a raba auren Nan kowa ma ya huta, Abu ya ki ci yaki cinyewa” da Mami za ta ga halin rudin da Zahrau ta shiga ciki ba za ta Kai ga karashe zancen ta ba, Kallon mamin ta yi da sauri ta fara girgiza Kai sai ta hawaye Sha, daga Mami har Ammah sun dauka juriyan ta ne ya Zo karshe Jin maganan da ake sabanin Deedat da ya ke hango rashin gaskiya a idanuwan ta kiri kiri, mutuniyar shi ce sosai tun tana karama hakan yasa duk wani move inta ya riga ya karanta. Jawo ta Mami ta yi tana Bata hakuri, “kiyi hakuri Su Baffah su dawo anjima yau za ayita ta kare” ganin Mami na nema Kai ta ta baro ya sa ta bude baki ta fara magana cikin sheshekar kuka “Mami Dan Allah ku yi hakuri ni wlh ba abinda yake min Allah” harara mamin ta sakan Mata “Tsoron shi kike ji ko? Ban son karya”
  “Mami wlh da gaske na ke, Dan Allah Kar KU raba ni dashi wlh bai min komai inma akwai Mai laifi nice Allah…” Kallon da Aliyu ya Mata ya sata saurin rufe bakin ta.

“Mami, Ammah kuyi hakuri please, karamin issue ne but za muyi solving and please Mami ki daina batun raba mu, ba za mu iya rabo da juna ba muna son junan mu Allah”

  “Wai Haka” Mami ta tmby Zahrau, ba kunya ta daga idon ta. Gabadayan su jikin su sanyi yayi Deedat dama tuni ya bar dakin, Mata da miji sai Allah.

  Zaune su ke gaban iyayen nasu duka hudu daga ita sai shi, a wurin ita kadai CE ba ta San makasudin Kiran da aka Mata ba don a tunanin ta maganan su da Aliyu ne duk ta tsargu.

  Baffah ne ya Kira sunan ta da sauri ta dago tana Kallon shi, Nasiha ya fara Mata sosai, gabadaya Yan falon sai da jikin su yayi sanyi, ita Kam duk a tunanin ta fada za su Mata akan Unclee Aliy sai da Abbah ya fara magana sannan ta fara shakkun hakan. Tariha rayuwan su ya fara ba ta har zuwa rasuwan mommy da Daddy da Kuma jaririyar da su ka bari, shiru Abbah yayi ya kasa karasawa, ‘to meyesa ita kadai za a ba lbrn? Shin Ina jaririyar da Abbah ke magana akai”
  “Ki yi hakuri Zahrau hakika ba mu kyauta Miki ba sai dai munyi niyyan fada Miki tun tuni Amma ganin kaddarar ciwon da Allah ya saukar Miki ya sa mu ka kasa don gudun barazana ga ciwon ki” a firgice ta ke Kallon Abbah Dan Bata fahimci inda zancen shi ya dosa ba.  “Ke ce jaririyar da suka bari Zahra” Baffah ya karasa zancen Abban. Shiru ne ya biyo dakin Dan bbu Wanda zai iya cancance halin da Zahraun ke ciki. Tashi tayi a hankali ta nufi gun Ammah ta riko hannayen ta “Ammah da gaske dama ba ke Kika haife ni” hawaye Ammahn ta ji ya fara zubo Mata ta Dade tana tsoron zuwan ranar da Zahrau za ta gane hakan. “Da gaske ne kenan ko Mami” jawo ta Mami tayi jikinta ta na rarrashin ta Amma abinda ya fito bakin ta ya ba kowa mamaki “bakomai Mami na yadda da kaddara ta, Infact Kun min rikon da ba ta yanda Zan yi in fuskanci hakan bakin ciki na Daya Addu’a da ban tabawa iyaye na ba Amma In Sha Allah daga yau na fara” ta fada tana share guntun hawayen da ke fita daga idanun ta ganin haka ya sa Aliyu ya Mike ya Isa gare ta hannun ta ya ja zasu bar falon. Abbah ne ya dakatar dashi Yana fadin “Allah ya Miki Albarka Zahrau, hakika nayi matukar farin cikin yanda Kika dauki zancen Nan, Iyayen ku kullum suna cikin addu’an bamu, ko da su ke raye mutane da Basu da hali mara kyau sai Wanda ba a rasa ba, Mahaifiyar ki mutum ce Mai matukar kirki, kawaici da sanin yakamata, Mahaifinki ko mutum ne natsatse Mai ilimin addini sosai hakika ya samu matukar yabo bakin Al’umma, suna sonki sosai Amma Allah Bai yi Zaku rayu tare ba, abinda Kika yi ya tabbatar mun da tarbiyyan ki hakika da iyayenki na alfahari da ke, Allah ya baki iyaye na gari kema”

  “Ameen Abbah nagode” ta fada sannan ta bi bayan Aliyu su ka bar falon.

Direct gidansu su ka wuce a falo su ka zauna. “Haba Fateema kin San tunanin da kike yi zai iya tado Miki ciwon ki Koh?” Ya fada Yana binta da idanu. Forcing murmushi tayi har sai da hakoran ta su ka fito “Wai Uncle me ye sa kake ce min Fateema?” Ta fada tana kukan manya wato yake. Shima murmushin ya Mata duk da ya San na ta na Dole ne “Fateema the name suit you best and I like it”
“A school ne kadai ake ce min Fateema”
“Na sani but am unique remember?”
Wannan karon ma murmushin tayi.
“Fateeeeema pls let it out barin shi cikin da Kika yi shi zai haddasa miki matsala fa”

  Kaman jira ta ke ya Kara sa maganan kawai ta fashe da wani kuka Mai Kara da ratsa zuciya duk Wanda ya ji kukan ya sa abinda ke damun ta ba karamin Jin shi ta ke a zuci ba, saurin karasawa yayi gare ta ya rungumota Kan kirjin shi har cikin zuciyan shi ya ke Jin kukan na ta na ratsa ko wani sashe na jikin shi. “Uncleeee ni marainiya ce Banda uwa Banda uba” ta fada da karfi. Saurin rufe ma ta baki yayi Yana fadin “haba fatee ki godewa Allah cikin gata Kika taso wasu akan titi su ke kwana wasu da iyayen nasu Amma ba su samu kaso Daya daga cikin dari akan gata da wadatan da kike ciki ba, ki godewa Allah kaddarar ki ce haka” wa’azi ya mata sosai Amma Kuma Bai hana ta kukan nata ba har sai da ta gaji Dan kanta ta fara sauke ajiyan zuciya a haka bacci ya kwashe ta akan kirjin nashi.

Lallabawa yayi ya tafi da ita dakin shi su ka kwanta, shigewa ta Kara yi jikin shi sosai, gogan naka ko na maza yayi ya kyaleta ba abinda ya shiga tsakanin su sai dai Kara rungumeta da yayi kikam kaman ance za a kwace mishi ita.

  A tare su ka farka da Asuba ya tafi masallaci ita Kuma ta gabatar da nata. Baccin safe ta ke Shirin komawa ta ganshi ya shigo cikin track suit blue Yana kokarin sa ka Trainers in da ke hannun shi, bin shi tayi da Kallo ya sakan Mata da killer smile in shi “kallon fa” ya karashe zancen da daga gira.

  “Fita zaka yi?”

   “Training, are you going?”

Girgiza mishi Kai tayi kafin ta tabe baki “sai ka dawo”

  “Za ki sani ne yarinyar ki gama tabe bakin ki, I will let you today but soon tare zamu dinga zuwa” bargo ta ja ta rufe fuskan ta Kar ma yayi tunanin za ta bishi.

  Ko daya dawo ba ta tashi ba, sai ma knocking da yaji ana yi, Yusrah ce the kawo musu abinci inji Ammah, amsa yayi ya na godiya a ranshi ya na fadin sai kace wasu sabon aure, wani zuciyar ne tace mishi and what’s the difference? Saurin kawar da tunanin yayi ya ajiye abincin sannan ya koma dakin.

  Patting Gashin ta ya fara yi har sai da ta farka “oyya tashi gari ya waye”

  Turo bakin ta tayi tana kumbure kumbure, shi dariya ma ta bashi sai Kuma ya ga ta birge shi, Bai ta ba witnessing that side of her ba sai Yan kwanakin nan da ta zame mishi chewing gum.  Hannun shi ya Kai  Kan small lips in nata ya shafa lightly, tuni jikin ta ya fara rawa, Murmushi ya saki sai ji tayi ya cincibeta kaman bayi ya dire a toilet “oya brush your teeth”
   “Albishirinki” ya fada bayan sun shiga kitchen
  “Goro” ta amsa tana kallan shi kasa kasa

  “Fari ko ja?” Shi kanshi dariya ya ke da ya fada

  “Fari Kal Kal”

  “Naki me Zaki ban goron albishir”

Shiru tayi alaman tunani sannan ta bude baki “me kake so?” A hankali ta yi maganan and there is no doubt yanda tayin yayi affecting in shi.

  Folding lips in shi yayi kafin ya kalle ta directly into her eyes Yana Mata wani irin kallo da ke bayyanar da irin tsantsanr kaunar da ya ke mata, kasa cigaba da hada ido dashi tayi saboda abinda ta hango a idon na shi da sauri ta saukan da idon ta kasa.

  “Za ki bani?” Wannan Karan a skin inta ta ji maganan daga kanta tayi ta ganshi tsaye a gefen ta dab da dab.

  Daga mishi Kai kawai tayi don ba xa ta iya magana ba she can’t believe he is affecting her har Haka.

   “Shknn za muyi maganan” a hankali ya matsa kusa da ita gabadaya kanshi ya Kai kunnen ta “Maijiddah ta haihu”

  Da sauri ta juyo ta kalle shi, daga Mata Kai yayi ba ta San sanda ta rungume Shi ba tana tsallen murna.

   “Bari muyi breakfast muje please me Zan dafa maka?”
“Karki damu Mami ta hutashe ki tun safe su Yusrah sun kawo breakfast in”

  Tsalle ta Kara bugawa kaman wata yarinya sannan ta ja hannun shi su ka tafi dinning in, Shi Kan kallo kawai ya ke binta dashi “so Haka ta ke in tana cikin farinciki?” He is getting to know everything about her little by little.

  Bayan azahar su ka shiga kaduna, direct gidan Maijiddan su ka nufa bayan ya tsaya yayi Sallah a masallaci. “Mai jego Mai jego” Ta shiga tana kwalla kira

  Nanah na ji ta ce “Zahrau ta iso”
Kaman Wanda aka tsungula tana shiga wurin Mai jiddan ta yi ta rungume ta tana Mata sannu sannan ta amshi babyn tana kallo “She looks like her dad Mom” gwalo ta yi wa Maijiddah, ita Kam Maijiddan abin dariya ma ya Bata “Wai Zahrau yaushe Kika yi baki har Kika koyi tsokana?” Nanah ta fada tana girgiza Kai.

  “Hey Hajiya Aisha sorry na ganki na San matsalan kenan” dariya aka kwashe dashi gabadaya.

Tsaki Nana ta ja tana fadin “bakomai na San duk influence in Yaya Aliy” wani irin blushing tayi da duk Yan dakin sai da suka Dara.

“Inalillahi Yana ma waje wlh”

  “Yayan nawa Kika bari a waje? Amma ba ki da karki” maijiddah ta fada tana binta da hararan wasa.

Ita ma miyar mata tayi kafin maijiddah ta Mika Mata key “bude Falon bakin ce please ki shigo dashi am coming”

Da kyar Aliyu ya yadda yadda shiga, a cewar shi shiga gida kanwa ba nasu bane sai da Zahrau ta Bata Rai sannan ya bita.

Kayan motsa baki aka fara kawo mishi kafin Zahrau ta kawo mishi baby “Uncle kalle ta so cute” murmushi yayi sannan ya amshi babyn ya tofa ma ta Addu’a “she is cute sosai Fateema, kina sonta?” Ya fada ganin farin ciki na daban da ta shiga since da ya fada mata news in haihuwan, Gyada mishi Kai tayi tana fadin “Kai sosai ma infact am obsessed with them” murmushi ya Kara yi “then ya kamata ki samu naki Kinga Kya dinga kallo everyday kina Jin Dadi ko?” Rufe fuskan ta tayi da tafin hannun ta tana dariya ita a dole she is shy. A Haka Maijiddah ta shigo ta same su, ta ji dadin daidaita kansu da suka yi though ta ji kunyan yanda ta tadda sun. Zama ta yi su ka gaisa da yayan nata sosai ya Mata barka da sawa baby Albarka.
  250k ya ciro ya daura Kan showel in babyn sannan ya Mika ma Zahrau “oya Kai musu Dan su muma mu Nemo namu” Kai Uncle ta fada tana dariya. Lokacin Ibrahim ya iso xa su gaisa, fita Zahrau ta yi ta basu wuri suna tattaunawa, Mutunci ke tsakanin su sosai, All of them are Uniform men of course.

A gidan Aliyu ya bar Zahrau a Kan sai da yamma zai Zo ya dauke ta, ita dai a makale da baby ta wuni.

Musamman su ka Kira Ummiy suna Mata tsiya, kaman ta yi kuka da ke Dr Kabir na neman hanata zuwa da ke ita ma tayi nauyi, kaman ta yi kuka haka su kayi sallama bayan an tura Mata hoton baby ba adadi.Da dare ya zo su ka tafi ba wai Dan taso ba ta bishi sai Dan ba yanda ta iya sai ko labarin baby ta ke bashi tana fada mishi gobe ma za ta Zo, shi dai kala bai ce Mata sai ma smiling in da ya ke ta yi kawai.+
  Ana Sallan isha’i su ka shiga Zaria, masallaci ya wuce straight bayan ya sauke ta a gida.

  A gajiye ta ke hakan ya sa ta shiga toilet kafin ta yi Sallahn bayan ta watsa ruwa ta Dade tana lazimi tana rokon Allah ya Bata ita ma ya’ya’ masu albarka. Ku ji min ya’ ko a ruwa ake Shan cikin ohon Mata?2

  Akwatin da ta taho dashi ta bude tana neman kayan baccin idon ta ya fada Kan kananan kayan da ta taho dasu, ita kanta a cikin akwatin lefen ta ta gani kawai ta dauko su ba wai dan ta cika amfani da su ba. Wani blue jeans ta dauka Mai kwalliyan jan flowers a jikin su ya matukar Mata kyau Nan da nan ta hau gwadawa ta ga ya kamata cib cib ita kanta admiring kanta ta ke a jikin madubi, Top in shi ta hau dubawa ai ko ta yi hudu da cropped top Shi ma ja, Tunanin wa ya hado lefen ta fara yi ganin ba ta ta’ammali da irin kayan Amma Kuma sai kawai tayi deciding ta gwada shi Shima ai ko kaman an gwada ta aka yi shi, it’s kunya ma za ta ji a ganta a Haka gabadaya ta yi Kama da Yan Good evening ko Kuma ta ce Classic ashawos. Amma Kuma still ta San ta yi kyau yanda ya fito ma ta da shape in ta gabadaya ga saman  kirjin ta gabadaya a waje tunda igiyoyi ne kawai aka daure a wajan. Kwalliya ta hau yi a gaban mirror ta Sha turare kala kala kafin ta taje Gashin ta bazo shi baya ta Kama da ribbon.

  Mirror selfie ta fara yi wa kanta, ta dai dauki pictures kala kala da ita kanta ba ta San adadin su ba, bayan ta gaji Zama ta yi gaban mirror tana ta admiring kanta gabadaya rayuwan ta na baya na yarinta ya fado ma ta yanda ta ke zama gaban mirror ta yi ta surutai tana Kallon fuskan ta tana murmushi, ko ba a fada ma ta ba ta San ita ba mummuna ba ce sai dai Kuma ba za ta ce ta fi kowa kyau ba. Sau dayawa Unclee Aliy ya Sha shigo dakin Mami ya same ta ita kadai gaban mirror tana Kallon kanta da ke ita ba ta cika surutu ba kullum tana daki ita kadai abin ta. Tas ya ke zagin ta bayan ya gama Jan dogon gashin ta ta yi ta gunguni Amma ko a jikin ta sai ya gama zagin ta tas sannan ya kora ta Amma still ba zai hana gobe ta sake ba, ko shakka bbu ita kanta ta San ta fi Shan wuya agun shi akan sauran gabadaya saboda da ita na ta har inda ta ke zaman shirun ta ita kadai ya ke bin ta ya ci Mata mutunci, mayya, mummuna, dakikiya, aljana ba abinda bai kirata ba ga wahalan da su ka Sha wurin shi gabadaya ya dauka Suma karatun sojan su ke kaman shi, ba karya sun Sha wahala hannun bawan Allahn Nan, Wani irin hawaye masu dumi ta ji suna sauko ma ta Kan kumatun ta har Yana kokarin ba ta Mata kwalliyan fuskan ta, Saurin sharewa tayi ta dauko Qur’anin ta ta fara muraja’a, Shi ya koyarda ita hakan duk tym in da taji damuwa na son damun ta ta karanta Qur’ani tun ranar da ta bashi lbrn rikon ta. Ta Dade tana karatun kafin ta sa aya ta fara Addu’a ta ma iyayen ta sosai duk da tayi bayan ta idar da Sallah, ko da wasa ba ta fashin yi musu Addu’a duk ranar da Abbah ya sanar da ita, rokon zaman lafiya da albarka ta yi a rayuwan auren ta kafin ta tashi bayan ta ajiye Qur’ani ta duba agoga har Sha biyu saura, “Toh Ina Unclee ya tsaya?” Ta tmby kanta, girgiza Kai tayi ta dauko wayan ta domin Kiran shi ta ji Knocking.

Har za ta fita ta hango Kan ta  madubi saurin juyawa ta yi ta dauko dogon hijab inta da ta ke Sallah dashi har kasa, shi ta zumbula sannan ta nufi kofan ta bude.

Four eyes su ka yi dashi ta sakan mishi murmushi shi ma murmushin ya Mata kafin ya kamo hannun ta “Fatee na kinyi kyau” ya fada Yana cigaba da Mata Kallon kurilla.

Murmushi ta mishi ta ma kasa matsa wa Tsabagen Kallon da ya ke Mata “matsa in shi ga Koh?” Ya   karasa zancen Yana kashe ido Daya. Saurin matsawa ta yi tana Kallon kasa cike da kunya, tsab ya dago ta hannun ta yaje su ka karasa Falon wannan karon his eyes are directly on her cute lips, Lip stick in da ta sa was so attractive gashi burgundy colour ga lips in nata so small ya bi shape in da kyau sai a lokacin ta fara dana sanin yin kwalliya it’s ba ta ma San me ya Kai ta ba.

  “Ina Ina ka tsaya ?” Ta tambaya cikin in Ina.

  Folding hands in shi yayi still his gaze is on her “Sorry na barki ke kadai ko?” Voice in shi ma is so intimidating, it so obvious that they are affecting each other. Ba ta bashi amsa ma sai dai ta yi nodding kanta, a wani bangaren ko tsinta kanta tayi da mamakin halin da su ke ciki ita da shi gabadaya, Unclee Aliy fa, dodon su, how did world really changes, ita kanta ta San karya ne zuw yanzu ta ce ba ta Jin shi sosai, there is no doubt she is getting into him gradually gradually.

  Hannun shi ya Kai Kan lips in nata Yana shafawa, gabadaya jikin ta ya mutu so ba ta iya daukan action ba.  “Na je wurin Mami ne muna tattaunawa har na fito sai muka hadu da Deedat da Hamza da ma Kuma akwai maganan da nake so muyi da su so sai nayi using opportunity in but am sorry ba Zan Kara ba kaina bisa wuya na, guiwowi na a kasa madam” hade hannayen shi yayi alamun neman afuwa, ita dariya ma ya bata yanda ya dage ya na ta kwararo Mata bayanai.
“Abinci fa kaci?” Girgiza ma ta Kai yayi, an min tayi na ki coz na San Ina da abinci a nan, hope kin shigo da su?

Gyade mishi kai tayi “Youghurt in na fridge kaza Kuma sai na yi warming”

“Hope you won’t mind?”

Girgiza Kai tayi tana fadin “not at all sai dai ka ra kani kitchen in” kafin ma ta karasa zancen ya Mike “muje ko”

Yana zaune a Kan kujere har ta yi warming kazan a microwave sannan ta bude fridge ta fiddo youghurt in shi dai sai bin ta da kallo ya ke yi har ta ida sannan ta dauko musu yaji da cups sannan ya Mike su ka fita kitchen in abin su gwanin ban sha’awa, shi sai binta da kallo ya ke ita Kuma sai faman Satan Kallon shi ta ke har sai sun kusan hada ido sai ta juya ta basar.

Kan dinning ta ajiye kayan hannun ta har za ta zauna ya jawo hannun ta, kasa juyo ta yi ta kalle shi “lets pray first”

  “Nayi Sallah”

  “Kinyi shafa’i da wutri?”

  Girgiza mishi Kai tayi.

  “To taso maza”

  Alwala kowannen su yayi, tsayawa yayi Yana Kallon yanda ta ke ta fama da katon hijabi tun dazu, kaman zai Mata magana sai Kuma ya basar.

“Kinsan me?” Girgiza Kai kawai tayi.

“We have never prayed mu roki Allah Albarka a auren mu” shiru tayi kaman Mai son tuno wani Abu.

“So shi zamu fara” ya Kara fada.

Ita dai ba ta ce komai ba, shi ya ja su Sallan sai bayan sun gama ya dafa kanta ya fara addu’oi n da Aka umurce ko wani Miji yayi wa matar shi domin neman Albarka a auren.

A hankali ya fara zare ma ta hijabin da ke jikin ta, jikin duk a Mace ya ke shiyasa ta kasa aiwatar da komai domin Hana Shi har sai da ya zare hijabin gabadaya sannan ta Ankara da kayan da ke jikin ta.

  Shagala yayi da Kallon ta gabadaya, ya ma rasa Ina zai kalla a jikin ta ko Ina ya burge shi. Idon shi ne ya sauka saman kirjin ta da is expose, kasa sauke idon shi yayi daga wurin.

Ita ko Jin ta ta ke tsirara gabadaya wani irin kunya ya mamayeta kaman kasa ya bude ta shige ta huta kawai.

Kanta a sunkuye ta fara kokarin Mikewa zata ruga daki Wai ta can jo kaya, carab ya riko wrist ya jawo ta jikin shi sannan ya kankame ta, a kunne ya ke rada Mata “Ina Zaki? Abincin fa?”

Kasa amsa mishi ta yi don baza ta iya magana ba gabadaya ya gama rikita ta “Da ga yau irin shigan Nan na ke so ki dinga min kinji?” Ya fada Yana shafa Gashin ta.  Dankari! Ta fada a ranta, yau ma in tsautsayi ne.

  Daukan ta yayi har dinning in, ko da ya zauna kan cinyan shi ya bar ta ya fara feeding inta, ba musu ta karba don gabadaya yau kasa mishi musu tayi saboda abubuwan da ta ke hange a idon shi, A tare su ka ci abinci Yana Bata yana ci har su ka gama.

Har brush shi ya Mata a Daren kafin su ka karasa dakin shi,
“Uncleeee” ta Kira sunan shi in a shaky voice.

Dagowa yayi Yana Kallon ta ganin ta ki Hawa Kan gadon “Zan je in kwanta”

  “A Nan za ki kwana” ya nuna kan gadon.

Turo baki tayi ta tabune fuska, shi ko shagala yayi da Kallon ta, ta mishi kyau sosai.

Ba ta Ankara ba sai ji tayi ya jawo ta jikin shi ya manna ta cikin kirjin shi, tsab ko ta shige ciki kaman bargo “sorry Nan nake nufi” ya na shafa Gashin kanta ya ke Mata magana a kunne kafin ya Kai hannun shi Kan kirjin ta, duk yanda ta so ta hana hakan bai yiwu ba domin ko yau goga na ta da gaske ya ke, Baiwar Allah gabadaya jikin ta kyarma ya ke ganin irin wasanni da ya ke ta kokarin Mata.

A hankali ya dinga sarrafata, ta yi kukan har ta gaji daga karshe ta bada Kai bori ya hau ganin ba sarki sai Allah.1

  Da kyar ya lallabata tayi bacci around 3 am sannan ya tashi yayi nafila Yana Mai godiya ga Allah da ya nuna mishi wannan ranar, Zuri’a na gari ya rokon musu.

  Da Asuba shi ya taimaka ma ta ta yi wanka sannan ta gabatar da Sallan asubahi, idon ta duk sun kumbura saboda Tsabagen wahalan da Tasha tafiya ma da kyar ta ke yi. Banda sannu ba abinda ya ke Mata har ta samu ta koma bacci bayan ta gama azkar.

A kirjin shi ya sa ta Yana Jin wani irin son ta na ratsa ko Ina na jikin, Allah ya San ya na son Zahrau fiye da zaton duk Mai tunani. Bai San Shima sanda baccin ya sace shi ba.
  Ba shi ya tashi sai 11:30 am. Ga mamakin shi Zahrau ba ta kan gadon, falo ya fita neman ta ya ji Kara a kitchen Sabi da haka can ya nufa ya same ta tana kokarin hada breakfast.

  Da sauri ya karasa “ai da kin tashe ni nayi”

  “Ina kwana” ta ce bayan ta yi saurin sunkuyar da kanta.

Shi dariya ma ta bashi “lfy wify though ba Haka ake gaisuwa amman Zan koya Miki yanzu ki bari in Mana breakfast ko? Ke kin gaji”
Da gudu ta bar kitchen kanta a kasa cike da kunya “au Waia kunya ta kike ji? Zan yi maganin ki” ya fada da karfi yanda za ta iya ji.

Karasa breakfast in yayi sannan ya shirya Kan dinning. Dakin ta ya nufa direct sanin tana can, ai ko ido hudu su kayi ta fito daga wanka kenan daga ita sai towel iya cinya, cinyoyin na ta ya ke bi da kallo da sauri ta fara ja da baya za ta koma toilet in. Murmushi ya saki Wanda ya bayyana kyawawan hakoran shi “Aa kinga dawo abinki, zuwa na yi ince Miki na gama breakfast in ” magana ya ke Amma a sace ya ke Kallon body figure inta gabadaya. “Sannu da aiki” ta amsa kawai tana kokarin boye jikin ta, shi dariya ma ta ke bashi wani dare ne kuma jemage bai gani ba?

“Uncleeee” ta Kira a takure, dagowa yayi Yana Kallon cikin idon ta, kwarjinin da ya Mata ne ya sa voice inta fara rawa “Zan Zan sa sa Kaya” ta fadi tana in Ina.

  “To na Hana ki ne” folding lips in shi yayi Yana cigaba da Kallon shi.

  “To ka fita”. Make kafadan shi yayi kaman wani karamin yaro, riri da ido tayi kaman za ta yi kuka Bata Ankara ba sai ji tayi ya kamo hannuwan ta ya sa ta jikin shi gabadaya “Dan kaniyan ki ni kike Jin kunya” ya fada Yana murda kunnen ta. Kara ta saki ta turo bakin ta, bakin ya bi da kallo dan inta yin hakan ba karamin kyau ta ke mishi ba.

Bude baki tayi za tayi magana sai ji tayi ya hade bakin su…
Da sallama ya shigo Falon, da kyar ta iya amsa mishi tsabagen fushin da ta ke dashi. Harara ya maka Mata sannan ya ce “haka ake tarban miji?” Banzan tayi dashi “ki fa bi a hankali Dani fa” ya fada Yana murmushin mugun ta.+

Tsabagen takaici ba ta San sanda hawaye masu zafi su ka sauko daga idon ta tun tana sheshekar kukan har ta saki kukan baki Daya. Sakin baki yayi Yana Kallon ta Bai taba sanin Zahrau yarinya ba ce sosai sai yau.

A hankali ya matsa kusa da ita ya jawo ta jikin shi Yana lallashi “sorry kinji”
  “Ni dai kawai ka barni inje Dan Allah”

  “Haba Fateema shin Wai baki ga baki da lafiya bane? Sorry Mana Allah za mu je ranar suna I promise”

Kara turo ba ki tayi tana fadin “ni dai gsky ka barni inje in ma ba za ka kaini ba Zan hau motan kasuwa”

  “Allah ya tsare ba motan kasuwan da Zaki hau ma”

  “Har fa maijiddah da ke Kano fa ta je ni ko tun ranar da aka yi haihuwan ban koma Kuma jibi suna” ta fada tana gunguni.

  Bakin na ta da ta turo ya bi da kallo sai jin hannun shi tayi a Kan lips inta Yana shafawa “You know what? I love this” little pink cute lips in ta ya shafa, tuni ya kashe ma ta baki ta kasa magana, kullum da hakan ya ke cin galaba ana barin maganan tunda ya fahimci week point in nata.

Maganan kaduna kuwa kememe ya ki zancen tunda ya fahimci ba ta Jin dadin jikin ta saboda wani Dan guntun zazzabi da tayi gashi Kuma tana dan dingishi tun ranar. Bai ki kullum ya shigo ya ganta a gaban shi ba Tsabagen wani irin soyayyarta da kullum ya ke Kara shigan shi, ji yake in su ka fita wasu za su kalle ta ta birge su shi ko abinda ya ke gudu kenan, wani mahaukacin kishi gare shi dama tun asali, balle Kuma yanzu da ta zame mishi zinariya gani yake kaman yanda ba zai iya resisting kallon ta ba tare da tayi having effect on him ba wasu mazan ma haka ne.

Tarairaya kaman ta na Shan shi ba karya har wani murmurewa ta fara yi, ta Kara haske shiyasa ma ba ko yaushe ta ke taso da maganan zuwa kaduna ba Saboda salon Soyyayan shi da ke mantar da ita kowa da komai, Ita kanta ta shaida shi gwarzo ne wurin soyayya sai ka rantse a India ya taso, sai ko in Yan uwan na ta sun Kira ta suna tambayan Wai ba za ta zo bane sannan rigiman ke tashi.

Ranar ma dai haka tayi giving up sai ko da yamma da su ka kirata suna Mata tsiyan har sun ga tazo tuni ta rude Mai da kyar ya lallabata tare da alkawarin gobe zai kaita da sassafe. Sai Kuma ta tsiro wani rigiman wai sai dai ya barta ta kwana tunda washegari za ayi suna, fir ya ki karshe ma ya nuna ba ta baccin ranshi, hakanan ta hakura ganin chance in zuwa a ranar ma za ta rasa shi.

Sha biyun Rana ya sauke ta a kofan gidan maijiddah bayan sun je sun gaida Anty Rukayya.

Da sauri ta yi yunkurin bude kofan yayi saurin kamo hannun ta, sumbatar bayan hannun na ta yayi “ba sallama? Won’t you miss me?”

A dole ta saki murmushi duk da fushin da take dashi ganin Irin Kallon kauna da ta ke bin shi dashi “Kai Unclee kullum fa muna tare” murde bakin ta yayi ta saki yar Kara “Allah ni dai ka takura ma bakina nikab ma Zan fara sa wa”
Hararan ta yayi “wa za ki sawa nikab? Kuma ma ai maganin ki kenan, I thought na hana wanna sunan right?”

“To ni me zan ce ma?”

  “Oho ke za ki nema”

  “Yaya Aliyu?”

  Tsaki ya je sannan ya ce “Allah ya kyauta, Kar ma ki fara”

“To me kake so?”

  “We will talk about it anjima in mun koma Zaria”
Murmushi ta saki sannan ta ce “can i go?”

Gyade ma ta Kai yayi “as you wish my dear”
Bude kofan tayi tana fadin “I will miss you for sure”
Tana fita ta juyo tana mishi waving hand Shi ma waving in ya Mata sannan ya ja motan ya tafi suna Kallon juna har ya bar layin ta na Kallon motar shi sannan ta juya za ta shiga gidan ai ko four eyes su ka yi da Nanah da Ummiy su na Kallon ta.

Wani irin kunya ta ji ya lullube ta Amma Kuma sai ta yi kokarin basarwa, dariya su ka kwashe dashi  a tare “ki ce ga abinda ya Hana ki zuwa za ki wa zazzabi sharri” Ummiy ta fada ci ke da tsokana, hararan ta tayi “ke Ummi mi ye Haka already tana bakin ciki rabuwa da masoyin ta Kuma za ki Kara ma ta wani” Nanah ta fada wannan karon ai ko a tare su ka Kara kwashe da dariya, tsaki ta je ta shiga ciki ta bar su a wurin “yi hakurin ba mu  mu ka Kar zoman ba ko ratayan ma ba abu ba wlh” ba ta tsaya sauraran su ba ta karasa ciki.

Mai jegon na ganin ta fara washe baki tana fadin “Matan Yayanmu yau dai Allah yayi, hope dai kin warke” murmushi kawai Zahrau ta yi sannan ta dauki baby.

Sai bayan isha’i ya Zo daukan ta su ka tafi, tana jin Ummiy na Mata tsiya ta share ta Dan Nanah ma mijin ta ya Zo ya dauke ta.

“Ehmm muna magana dazu” ya fada immediately bayan sun sauka daga gadan kawo.

“To ai ba Ka fada min sunan ba”

   “Ke Zaki zaba ai Kinga Nima sai in zaba Miki nawa mai Dadi ko?”

  Murmushi tayi sannan ta sadda Kai kasa “ke Wai yaushe za ki daina kunyan Nan ne?”

  “Kana so in daina ne?”
“No kingane ya na Miki kyau Amma ya kamata ki dan rage kadan”

“Yauwa kaga kaja min maijiddah da Nanah na ta min dariya ko?”

“Dariyan me toh?”

  “Wai Kai ka kulle ni a gida ka boye ni banje ba”

“Ai ba karya bane su kayi ba” saurin rufe bakin shi yayi ganin irin kallo da ta ke mishi.

“Au Haka za ka ce?” Ta fadi tana turo bakin ta

“Sorry i mean ai ba Haram Kika yi ba Koh?”

  “Kai Unclee”

  “Nace fa banso”

  “Au yi hakuri”

  “So choose a name for your husband”

  “Ehmm let me guess then”

  “Ina jiran ki”

  “Ehmm Captain?” Hade rai yayi ya sha mur.

  “Me kike nufi da Captain”

  “Aikin ka Mana”

  “Ka yanzu dan kaniyan ki colleagues Ina su Kira ni captain kema ki Kira ni captain?”

  “To ni ban San me Zan ce ba kuma miye laifin captain in?”

  “Just finds something special”

  “Ni Uncleeee ko Yaya Aliyu In Kuma ba kaso in daina Kiran sunan ka”

Hararanta ta yayi “Ashe ko Zan fasa kanki”

  “To kaima fa Fateema kake cemin”

   Ba abinda ya Kara ce Mata har su ka Isa Zaria.

Washegari suna yarinya ta ci sunan Maman Ibrahim mijin maijiddah.

….

  Bayan Sallah da Yan kwanaki su ka fara Shirin komawa Abuja ita dai Zahrau ba wai tana so bane don har ga zuciyan ta tafi jin dadin Zama a Zaria, don haka kwana biyu gabadaya gungunai ta ke mishi.

Zaune ya ke a gaban system in shi yana wani aiki ta shigo Falon ta zaune gab dashi “sannu da aiki” ta fadi ba tare da ya kalle ta ba ya amsa “Yauwa sannu daga Ina kike?”

  “Na ji ka shiru ne shine na tafi gaida su Mami”

“Wa Kika tambaya?”

“Su Mami ne fa”

Taba baki yayi “ba dai kyau Mace ta dinga fita ba tare da izinin mijinta ba Kuma kinsan da hakan”

“Allah ya ba Ka hakura” ta fadi tana turo baki Daman Mai neman zuwa fada ne balle sarki ya Kira shi.

Da sauri ta tashi ta bar gun ta nufi dakin ta tana matse kwalla kafin kace kwabo ta fara kuka.

Sheshekan kukan ta ya jiyo, ya rasa me ke damun ta kwata kwata kwanan Nan abu kiris ta dinga kunkuni sai kuma kuka shi dai ya San da ba Haka ta ke ba though ya San tana da Saurin kuka Amma ba a banza ba. Infact in za ayi kwatancen Mai hankali a gidan ita ake fadi a cewarsu ta fi yaran gidan gabadaya natsuwa, tarbiyya da hankali, gashi ba ta da haniya riko ne kawai shaida da aka Mata Mara kyau. Shin ko dai shine ya canja ta? Ya tambayi kanshi hade da girgiza Kai, halin ta ne hakan in ka ganta sai ka rantse in aka sa Mata yatsa a baki ba zata cija ba Daman ace kaji tsoron shiru shirun mutum na ciki na ciki ne ko da wasa fa ba daman ya Mata fada sai ta Bata Rai. Tabbas gsky ma su iya magana da su ka ce Komin hasken farin wata dare abin tsoro ne, ga dai Zahrau Nan halayen ta na fili abin yabawa Amma Kuma na boyen masu firgitarwa.

Dakin na ta ya nufa da sauri Jin da gaske ta ke kukan na ta Bana kare bane. “Fateema” ya Kira ta Kai tsaye Amma shiru ba ta amsa ba, Folding hands in shi yayi ya hade rai “Wai ba magana na ke Miki ba?” wani irin tsawa ya Mata ba shiri ta dago tana Kallon shi “ta so ki zo” kawai ya ce ya fita ya bar dakin.

Sai da ta tsaya ta dauraye fuskan ta sannan ta fito ta same shi, Kashe system in na shi yayi ya dago ya fuskance ta “Zo ki fada min miye matsalan ki me ke damun ki” kusa dashi ya nuna Mata ba musu ta matso “me ke saki kuka? Gsky ne ba ki so” ya cigaba “ko ni dinne ba ki son Zama da da komai na Miki sai ki dinga ba ta Rai ki koma kuka.”

Girgiza kanta tayi yace “baki za ki bude mu yi magana fa Baiwar Allah”

  “Ka yi hakuri saurin kukan hali na ne tun asali”

“Na sani Amma Kuma ai ba ki kin gsky ko?”

“To ba Kai bane kaman ka daina so na” ita kanta sai da tayi magannan sannan ta yi saurin rufe baki. Bai son lokacin da ya saki dariya ba Yana Kallon ta “to ke kina Sona ne? Ai mutum Yana son me son shi ne”

“To ai ni bance bana sonka ba ko”

“To kina Sona kenan?” Ya tambaya sadda kanta kasa tayi cike da kunya.

“Come on Zo ki fada min” ya jawo ta jikin shi, ko Bata fada ya San cewa tana son nashi sosai ma Amma he want to confirm. Daga kanta tayi sannan ta yi saurin boye kanta a kirjin shi tana dariya kasa kasa.

  “Kunyan Kuma na mene ne? Ki dena min fushi kina kuka Kinga Yana ba ta min Rai sosai fa”

“To Kai ka daina min fada banson fada”

“Ba fada na ke Miki ba Fateema  Na ke fada Miki”

“Shi ne Kuma kake daure fuska?” Shiru yayi alamun tunani can ya ce “na daina ke ma ki daina kinji?”

Gyada Mai Kai tayi daganan Kuma aka luluka duniyan masoya.

Washegari su ka tattara yana su Yana su su kayi Abuja.

Gidan na ta gabadaya ya dau kamshin girke girken da ta ke ta faman yi a kitchen a Haka Nanah ta shigo gidan “Ma Sha Allah wannan kamshin alfarman fa?” Ta fada tana karasawa kitchen in.1

  Kallon ta Zahrau tayi sama da kasa “ke Kuma har yanzu ba ki koyi sallama ba ne”

Taking ta ja “inma nayi Ina Zaki ji? Ke dai rowon abinci kike so ki min kuma wlh daga gun aiki na fito sai an tsam min” dariya Zahrau ta yi har da kyakyatawa “au sai ki ce maula Kika Zo to abinci miji na ne ban bayarwa”

“Dadin abin ma Ina da mijin Nima” tsaki Zahrau ta ja “ke serious ba yau Ya Umar zai dawo ba Kika Zo Nan? Kar fa a cutan min da Yaya”

“Allah masu Yaya, shknn Kuma Dan yau mijinki zai dawo sai aka ce Miki shima yau ne, last time i check ai ya riga shi tafiya ko?” Dariya Zahrau tayi “kwana biyu na yi missing inki fa”

“In da gaske kike me ya hana ki zuwa gida na?”

  “Hubbie ya hana ni yawo” tabe baki tayi ta dauko plate “mu mayawata ai gashi mun Zo ko?”

“Yaushe za ki Zo muje mu gaida Maman khalipha?”

“Weekend Nima Ina son zuwa” hiran su suka cigaba Nanah na ta dirkan abinci komai ta gani sai ta ci kasa hakura Zahrau ta yi ta tmby ta “Madam ciki gare ki?”

“Me Kika gani?”

“Wannan cin Mana ba na lfy ba”

“Haka ma Ya Umar ya ce ni dai ban sani ba”
  “Zaa ma ki sani” Zahrau ta fada tana girgiza Kai.

Sun dade suna hira har Zahrau ta gama girki da dadewa kafin ta karasa gida.

Sai gab da magreeb Aliyu ya iso gidan a gajiye tubus a hakan ma flight ya biyo da gudu ta karasa gun shi bude hannuwan shi yayi ta fada ya rungume ta “oyoyo hubbie” ta fadi tana dariya
“My diva I miss you” Kara makalkalewa a kirjin shi tayi “Don’t you miss me?” Ya tmby ganin ta janye jikin ta
“Nayi kewar ka sosai hubbie” ta fada tana amsan jaka hannun shi ta ja hannun shi su ka karasa dakin shi.
Bata rai tayi bayan sun zauna “ya aka yi?” Ya bukata
“Ka yi baki ka rame stressing kanka kayi ko?” Ta fadi tana turo baki kaman za ta yi kuka.

As usual shafo lips in ta yayi sannan ya yi pecking  cheeks inta “Sorry wifey yanayin aiki nane hakan”

“To ka Bari Mana Kar kaji ciwo”

“Hey calm down your husband is a strong man, kin ma San me?”

“Aa ” ta girgiza kanta

Kawo kunnen ki ba musu ta maza, cizon Kan kunnen na ta yayi Kara ta saki da Saurin ta matsa baya kaman za tayi kuka “Kai Koh”

“Manayi?”

“Zan Rama”

“To Zo in fada Miki da gaske yanzu”

“Ban so mugunta za ka min”

“Trust me ba Zan yi ba”

“To ka fada a hakan Mana ai mu biyu na a da…” Ba ta ida sa ba ya fisgota ta fada jikin ta, ko Ina na jikin ya bin Yana kissing a hankali ya Kai Kan kunnen ta Yana rada Mata “an min Karin girma” duk da jikin ta a Mace ya ke ba ta San sanda ta yi saurin dagowa ba tana Kallon shi “da gaske?” Gyada Mata Kai yayi da sauri ta rungume shi tana fadin “congratulations na Taya ka murna”
Bayi ta shiga ta hada Mai ruwan wanka sannan ta fito “Bismillah ka shiga kayi wankan”

“Kai nagaji later”

  “No no no ban yadda ba oya tashi”

“Ba Zan iya cire kayan ba fa”

“I can help you”

  Daga mata hannuwan shi yayi ba musu ta fara cire Mai buttons in rigan ta Sha fama danda kyar ya bar ta ta cire ya tsokano Nan ya tsokano can wankan ma dagewa yayi ya gaji ba zai iya ba sai da ta Mai wayau ta zulle be ta barshi tukunna.

Akan dinning table hada mishi abincin sai dai ko da ya gama shiryawa har an Kira magreeb don Haka zobon da ta hada Mai kadai ya Kya kurba ya fita Sallah Kuma sai bayan isha’i ya dawo yunwan gabadaya ya gama bin jikin shi abinka da Mara juriyan ta, da sauri sauri ya iso gidan yayi sallama ya shigo “lfy hubbie kaman an Koro ka?” Ta fadi a rude. Hade rai yayi Daman in Yana Jin yunwa Haka ne ta Riga ta gama gand shi “Na Miki Kama da rago come on Zo ki bani abinci yunwa na ke ji”
Da sauri ta ajiye wayan ta ta taso dan ta San hali yanzu sai ya nemi rikice ma ta. Serving in shi tayi sannan ta tura mishi abincin gaban shi.
“Kinci ne ke” ya fada bayan ya gama ganin ta na ta faman Danna waya. Murmushi ta yi tana fadin “kaji hubbie sai da ka koshi? Tunda dai ka koshi ai shknn”

“Sorry am so much in hunger ne shiyasa Kuma ba na hanaki yawan Danna wayan nan ba ki daina ba na so”

“Allah sarki muna chatting da Fateema da Sumayya ne kasan both bikin su ya kusa ai za ka barni in je ko?”
  “Wanne za a fara”

“Na Summy December Fatima Kuma sai February ending”

“Lokacin ai kunyi resuming schl ko?”

“Hutun mid semester aka sa summy Kuma bayan registration”

“Allah ya nuna mana”

Gobe ki shirya zamu je event, an shirya Mana liyyafa na murnar Karin girmanmu ba, Ba ta San sanda ta tashi ta daka tsalle ba tana fadin “yeeey!! Ka fada gida kuwa”

“I will call them now”

“Okay!” Ta fadi tana kashe mishi ido, that matter ends in bed.

Washegari, early in the morning ya bar gidan ya karya, for sure ba zai taba fita bai karyan ba. Ce Mata yayi in ta gama shirya driver zai kawo ta.
Ash kimono da akayi wa kwalliya da black flowers ta sa kawai ta yi rolling da R and S black veil, ko kadan rigan Bai Kama ta ba Amma fa yayi matukar karban ta abinka da fara’ar mace, ta San halin shi Sarai ba abinda za ta sa ta birge shi inba hakan ta yi ba ya ce wasu za su kalle ta, ba tayi wani kwalliya ba sai ko powder da kwalli da ta sa ta yi kyau dai dai gwargwado and she looks presentable.

10:30 pm dot driver ya Zo su ka wuce sai da su ka biya gidan Nanah su ka dauko da ke duk Karin girman tare za a musu da Ya Umar da Salim ma.

Hall ya yi hall ya kayatu gashi ya samu halattan manyan mutane na kasa dama kasashen ketare.

  Zaune su ke a wuri daya cikin Sabon Uniform in da aka musu presenting yau.

Field Marshall ke yabawa da kwazon da nuna godiya akan irin sacrifice in da su ke wa aikin su kafin wani General ya amsa Yana ba da lbr jarumtan su da bautawa kasrau da suke yi yanda su ka rungumi aikin su hannu bibiyu.

Su dai su Zahrau wurin su Maman khalipha su ka samu su ka zauna, Abin ci da na Sha kala kala ba Wanda ba a bada a wurin ba. Ga mamakin ta Babban Yaya, Ya Deedat da Hamza sun halarci taron Haka ma Ya Ibrahim mijin maijiddah.

Shugaban kasa ne ya amshi lasfikan Yana me matukar yabawa jajircewar su day karshe ya musu godiya sosai da fatan za su cigaba da hakan Kuma za su Zama abin kwaikwayo ga na baya. Nan ta ke ya Kara musu albashi Mai tsoka.

Sai sannan su ka fito Kan stage su ka danyi parade kafin manyan su suka sa musu badges in Sabon post in su wato Major, gabadaya su goma Sha biyu ne.

Dai dai aka dinga Kiran su suna jawabi Zahrau dai Kallon ta ke bin hubbie in nata dashi as he is speaking wani irin farin ciki da annashuwa ta ke ji yana ratsa ta she is proud to have him as a husband for sure.

Gifts aka fara ba su kowa Kan abinda ya fi bada himma akai, duk Matan su ake Kira su basu gifts in wadan da Basu da aure kuwa Yan’uwan su, mata sunji Dadi sosai at least an karrama su a wurin.

  For sure, this is one of the reasons Aliyu Bai so auren Zahrau ba at first sai ko ta bashi mamaki Kan irin kayataccen speech in da tayi kafin ta mishi handing gift in “congratulations Mr p my beloved” ta fada, jawo ta yayi jikin shi ya rungume ta ta gefe Yana fadin “Thank you Diva I love you” murmushi ta sakan Mai suna Kallon juna Nan fa photographers su ka hau aiki. Ni dai nace Ma Sha Allah da sun matukar burge ni.

Bayan an gama taron ne ya dinga nuna Mata abokan shi, most of them ma ta San su coz ba ta manta wahalan su da ta Sha ba cikin azumi. A ranar ta tabbatar da Aliyu Mai jama’a ne dan mutane bullowa su ke ta ko wani bari suna mishi murna, ita dai tana nanike da abin ta har aka gama party da after party ma gabadaya.
Daga karshe dole ta barshi ta koma suna hira da ya Deedat da Hamza coz tuni Babban Yaya ya tafi saboda uzurorin shi tare su ke da Nanah da Maman khalipha har su ka tafi gida daga karshe.

Ta idar da Sallan isha’i kenan ta na azkhar ta ji Sallaman shi da sauri ta tashi ta tarbe shi tana Mai sannu da zuwa, Mika yayi Yana fadin “Wayyo Allah na gaji” hade da yin hamma.

“Hope ba dai yunwa” girgiza Kai yayi Yana fadin “Shayi kawai na ke bukata diva”
“Okay ka watsa ruwa tukun Mana gajiyan ya warware” ba musu ya nufi bayi ita Kuma ta tafi daura Mai shayin.

“In tambaye ki?” Ya fada as he is sipping the tea.

“Am ol ears”

“Miye full meaning in Mr p in na, you even saved one of my numbers with it I have to know”

“Calm down dude Zan fada maka”

“Ina jinki”

  “Mr perfect”

Murmushi ya yi “am i perfect?”

“Yeah perfect for Fateema Zahra”

  “Wow!! And she is my  world hakan nufin am perfect kenan ko?”

Gyada mishi Kai tayi ya kamo hannuwan ta “wa ya Miki lallen Nan?”

“Wata ce da naje gidan Maman khalipha ta Kira ta Mana”

  “Gsky Amina ta kyauta za mu ba ta tukuici Yayi kyau sosai” murmushi ta Mai “thank you”

“Ina so muyi magana Amma na gaji yanzu sai gobe”

“Allah ya kaimu” ta amsa kafin ya ja hannun ta su ka Wuce daki.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *