MISBAH BOOK 3 CHAPTER 7 BY SA’ADATU WAZIRI GOBE

MISBAH BOOK 3 CHAPTER 7 BY SA’ADATU WAZIRI GOBE

 

 

mace daya zan iya yi wa adalci a duniya Bahijja,

kin ga Allah ma cewa ya yi in ba’ za ku iya adalci

ba to, ku riki daya, haka nan Allah ya yi ni, kuma

ni na san a mata Bahijja kadai za ta iya da ni, zata

¡ya mani a yadda halina yake da tunani na da

yanayina WWW.DAILYNOVELS.COM.NG

zamantakewar aure to, na shaida

Bahijja ce kadai za ta iya mani, kin san ni ba ko

wani halin mace zan iya dauka ba

Maganarsa ta soketa sosai, wai ita Deeni ke yi

wa hannunka mai sanda, Deeni da ko sunanta ya ji an kira sai ya shiga wani yanayi amma in mantawa

ya yi zan dawo da shi daidai, tayi murmushin

karfin hali tace

“mun  kusa shiga exams, ga

address din inda za mu yi, ko zaka taimakawa ka ajiye ni?

Ba ga driver ba, ina bukatar hutu kafin azahar infita.”

Ta bata fuska ta ce, WWW.DAILYNOVELS.COM.NG

“haka kawai za ka bar ni a

hannun driver da ban sani ba, don kawai bani da gata wurinka.

Wannan driver mun yarda da shi, mun yi aiki da

shi na tsawon lokaci amma tunda ke tunaninki haka

yake muje in kai ki, amma kar ki zata bata

fuskarki ta sa zan kai ki, adalci zan maki

matsayinki na matar yayana.

Maganar ta soke ta, amma sai ta dake ta yi

murmushi tace, “Na gode.

Nan ya fidda mota, ta

fito danke da wasu takardu hannunta, a hanya ta dinga tuna masa abin da ya faru a baya,

*Deeni, ka

tuna lokacin da kake goyo na a keke ka kai ni

jarrabawa makaranta, duk da makarantar kusa da

gida ne, kuma ka zauna ka jira ni har sai mun gama.

*Kullam muna tare muna hira, tun muna kanana

har muka fabimci muna soyayya, I am your first

love and you are my first love. Ka tuna, komai baya iya raba mu in dai akaga ka dauke hankalinka

daga kaina to Misbah, ya saki littafi, sai da na yi yaki na raba ka da littatafan Misbah

HAR ABADA.

Ya kalle ta tare da katse ta ya ce,

“Abin da za ki

yi ki rubuta a jarrabawan ke nan, wai anya kin san

ma me ya kawo ki garin nan, exams din ne ko wani

abu daban?” Ya kalle ta ya nuna mata shi fa namiji

ne, ba muna maza ba da za ta yi saurin raunata shi

ya ce,

“Confirm you are my first love, amma yanzu

you

are my past love, kin san dai past ba ya

dawowa ko? idan ya wuce ko da da minti daya ne

ya wuce HAR ABADA, daina ginì kan iska Farida, WWW.DAILYNOVELS.COM.NG

shawara nake ba ki, idan mutum yana da buri a

gaba kuma burin nan nasa bai cika ba akwai ciwo.

Ina guje maki jin wannan ciwon, littatafan Misbah

kuwa da Misbah wanna kaddara tace, wadda

Allah ya rubuta min, ba dan-Adam din da ya isa ya

kawar da wannan kaddarar,

Yana gama fadin haka, suna isowa gate din school

din da za ta rubuta exams din, dan haka ba ta samu

damar ba shi amsa ba sai dai fa ba ta karaya ba,

ta ci alwashi sai Deeni ya dawo kan hanya, sai ta

tabbatar masa da har yauzu akwai soyayyarta a

karkashin zuciyarsa.

Ta kalle shi,

“karfe biyu za mu gama, za ka

dawo ka dauke ni?”

tana yi tana wani kwarkwasa.

Dariya ma ta ba shi ya ce,

“Farida manya, zan

dawo, ba zan bari a sace ki in ba so kike su mama

su sa ni ma a sace ni ba.

Dariya ta yi, suka rabu yana mai ce mata, Allah

ya ba da sa’a, duk da hirar da su ka yi ba haka ta soba, ta so ta tabo emotions dinsa, amma ba ta yi

nasarar hakan ba, amma dai ta ji dadin samun dama

da ta yi na zama da shi na dan wani lokaci, ba

kamar yadda Bahija ta wani kanenaye shi ba, wani

bai isa ya matso shi ba musamman ita.

* Bayan tafiyar Deeni, yana murmushi yana

magana a ransa

“wai ko me mata suka zama suka

mai da maza ko ance

wasu mazan,wani

kwarkwasa kirsa da iya yi, wai don a ja hankalin

namiji wai Farida ta manta na santa tun tana

mitsitsiya, amma ta dage tana kwaikwayo da

Kirkiran yin abin da ba ita ba ce, ba halinta ba ne,

shi ya sa Mishah na daban take, she is just herself

kwaikwayon wani ko yin wani abu da ba ita ba ce,

wannan bata taba gwada shi, in za ka so ta a yadda

take fine ta kan yi abin da za ta iya ne, ko in ce ita

ce haka nan kuma Allah ya mata wata irin baiwa da WWW.DAILYNOVELS.COM.NG

karisma ga kwarjini, ko kallonka ta yi sai ka ji ta

burge ka, wanda ita norma/kallo ta maka ba wai da

wata manufa ba.

*’Haka nan Allah ya yi ta, akwai tsabta da iya

shiga amma irin nata ba wani heavy make up, haka

nan ba ta taba shigar da zai takura ta, asali ma dai

Misbah, mutum ce da ba ta wuce minti uku zuwa

Biyar a gaban madubi, wataran ma shi ke sa ta

gaba, “yau sai na maki kwalliya kuma sai kin min

shiga irin kaza,

‘” ba musu za ta masa ba amma

tsanani minti goma zuwa ishirin ya yi yawa ta

cire.

“Tafiyarta da abubuwanta komai nata burge shi

yake, tunaninta da ayyukanta duk wanda ya kalli

Misbah ya san ya ajiye mace, ga ilimi ga basira ga

tsabta ga hakuri da kau da kai ga taimako da

tausayi, ita dai wurin harkar da mata suka fi ba wa

muhimmainci shine ta gaza, wannan kwalliya da WWW.DAILYNOVELS.COM.NG

shiga na dinkuna masu matse jikin nan, ko harkar

kicin, dan mallake zuciyar mai gida, to amma duk

da gazawarta a wannan, bai hana ta mallaki

zuciyata ba,

yayi murmushi daya tuno zancen su

wataran, tayi wanka tayi kwalliyar ta irin nata, tayi

shiga tamkar balarabiya zasu fita ta kalleshi ta

karya muryA Deeni dan Allah kayi hakuri kasoni a

haka, wannan shigan na kasa heavy make up

goggoro heavy jewelry duk wannan ba nawa bane

please ka so ni a haka.

Ya yi murmushi ya rungume ta “ina son ki ko da

kina kasa da haka ina son inner beauty dinki,

personality dinki,

kyakkyaawar

zuciyarki da

manufarki, bayan haka ma Misbah na ta fi min mai

goggoro da mai zuwa beauty palour a yi mata

makeover, natural misbah, natural beauty takan ji

Mishal na daban take, wannan abu yama min dadi tayi murmushi, ta rungumeshi

Gami da fadin mijina, daban yake,

bata taba abu dan

birge wani ko wata ba, sai don kansa, Allah ya,san yadda ya halicce ni da yanayina, sai ya hada ni da mijin da yake appreciating dina. WWW.DAILYNOVELS.COM.NG

*Allah ya bar ni da Misbah

insha Allah, ke kadai ce mace da zata haifa min ya ya a duniya

da yardar Ubangiji

wannan magana ta yi mata dadi, ta dada rungume shi tana

fadin

“Allah ya bamu ya azurta mu da samun

Zuriyya dayyaba,

Ya amsa yana dariya,

suka fita

Duk da abin da ya wuce, amma da yake tunowa

murmuchi yayi yana dariya yana jin dadio irin

Hirarrakinsu, har ya iso gida ya sami yara, nan

kuwa ya shiga cikinsu suna ta wasa har da hall da sauran games, sun ji dadi sosai ranar har azahar,

sannan ya ce maza su je Baba Audi ta musu wanka

su yi sallah, shi ma zai yi

wanka da cin abinci

Suka fita a mota, Deeni karami da ke zanune gaba

ya lura da wasu takardu ” uncle ga takardunka kar in zauna a kai

HMMM LABARI FA NATA TAFIYA SHIN KOYA ZATACI GABA DA KAYAWA KUDAI KUCI GABA DA KASANCEWA DAMU A KODA YAUSHE WWW.DAILYNOVELS.COM.NG

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *