MOON CHAPTER 2 BY NIMCYLUV

MOON CHAPTER 2 BY NIMCYLUV

                 Www.bankinhausanovels.com.ng 

Belet ɗin dake maƙale da jikin kujerar ta,ya zameta yay a jikinsa kana ya ɗaura mata belet ɗin,kallonsa kawai take tana ɗan lumshe idanunta wanda sukai  kumbura sbd kukan da tayi jiya,lafewa Deen yay jikin kujerarsa tare dajan idanunsa ya lumshe,a hankali baturiyar cikin jirgin ta fara faɗa kowa ya shirya jirgi zai tashi,Nana dake kusa ta Ovasi ta kalli Deen wanda ko inda take bai kalla ba, kuma tana da tabbacin shine ya bata offer ta aikin,a haka jirgin ya fara shawagi a ƙasa kafin a hankali ya fara yin sama-sama har cikin gajimare Moon dake zaune tana rarraba idanu tayi saurin ƙanƙame jikinta sbd karkarwar ba jirgin yay a hankali jirgin ya ɓace cikin gajimare.+

ABBA ya fito daga cikin part ɗinsa da sauri da sauri yana yi yana gyara zaman babbar rigar sa,a main parlour yaci karo da Farouk wanda ya fito daga cikin part ɗinsa yana gyara zaman agogon hannunsa, kallo Abban nasa yayi ya ɗauke kai,a tare suka fita compound na gidan kai tsaye cikin motarsa ya shiga inda yabar Farouk tsaye ya harɗe hannayen sa a ƙirjinsa, horn yay yana jiran mai gadi ya buɗe masa amma yaji shuru,sama da 3minutes ya leƙo kai yace “Farouk jeka kira min mai gadi” ba tare da Farouk yay magana ya ƙarasa ɗakin mai gadin, knowking door yay  shima yaji shuru ɗan tura kansa yay ciki,wani lafiyayyan murmushi yyi kafin ya juya zuwa inda Abba yake yace

“i think baya nan,kamar dai ya tafi”

fitowa Abba yay daga cikin motar yace

“ban gane bai nan ba?” Yana faɗin hakan yana nufar ɗakin,baki ya saki ganin babu kowa hatta akwatin sa babu ita,hannu yasa ya share zufar da ta yanko masa,kana ganinsa za kaga zallar damuwar dake ƙwance  a saman fuskarsa,kallon Farouk yay yace

“meke nan Farouk?” Farouk ya cije baki kafin yace

“ya gudu Abba,daman ai kai ka bashi yarda tun farko”

da mamaki Abba ya ƙara faɗin

“meye amfanin tafiyar tasa? Ko ya aikata wani laifi ne? amma abin ya ɗaure min kai wlh”

juyawa Farouk yayi ya nufi fita daga cikin gidan, sai da yaje wajan gate Sannan ya ɗan kalli Abban nasa ta gefen ido yace

“sai ka saka ayar tambaya a kansa,amma ni na daɗe sa sanyawa,kuma ina tabbacin yana dasa hannu a kan rasuwar iyayen Maimoon”

jinjina kai Abba yay a kuma dai-dai lokacin wayarsa dake cikin aljihunsa ta fara ƙara alamar kira ya shigo,da ɗan sauri yay picking call ɗin yana manna wayar a kunnansa yace

“C.P Aƙwai matsala,OHHH too Allahamdulillah tunda kama ƙara su,ok bari na fito”

rejecting call ɗin yay tare da fita daga cikin motar,yana fita yaga motoci da yawa kusan  uku wani magidanci ne ya fito daga cikin motar tsakiya ya nufi inda Abba yake tsaye,yana zuwa ya miƙa masa hannu sukai musabaha,mutumin ya kalli Abba yace

“Nasan zakai mamaki ko?to a zahiri C.P baya gari,bai nunar a faɗa maka bane sabida baza kaji daɗi ba,yace na famshesa kafin ya dawo dukkan abinda kake buƙata ka gaya min,fatan babu Matsala?”

kai Abba jinjina cike da gamsuwa da maganar A.C.P yace

“Wannan ba abin damuwa bane ai,daman burina ace manyan masu  ƙare haƙƙin ɗan adam da kuma rayukansu su shiga cikin wannan rikitaccen lamari” murmushi A.C.P shima yayi kana yace

“Muje ciki muga,sabida idan muka bincika zamu iya samun wani Evidence ɗin”

Gaba ɗaya suka nufi gidansu Moon,suna zuwa Abba yasa key ya buɗe ƙaramar ƙofar gidan wanda tun jiya yasa aka siyo masa ƙwaɗon ya rufe gidan da shi,ta bakin ƙofar suka fara ƙaro da bushassen jini,kai tsaye suka nufi cikin gidan duk binciken da sukai babu wata shaida da suka samu sai kuɗaɗen Dadyn Moon da akai filla-filla dasu,duk abinda suka ci karo da shi a cikin gidan sai sun ɗauki photonsa,duk girman gidan babu inda ba’a duba har suka kammala kana suka fito waje, Abba yace

“Yawwa A.C.P wani abun ya ban mamaki yanzu haka,yaron da yake min gadi munwayi gari babu shi babu labarinsa”

A.C.P ya zare glass ɗin idanunsa ya ƙurawa  Farouk dake shiga cikin gida Idanu,kafin ya bayar da glass ɗin yace

“Muje inda yake ƙwana” gaba ɗaya kayan Deen na sayawa suna ɗakin,hatta ƙwanukan da aka bashi lunch suna ɗakin,Abba ya sauke ajjiyar zcy cikin Muryar sarewa yace

“Babu abinda ya bari sai kayansa,duk na rikici nama rasa meye amfanin hakan da yay,ko aikin ne bai so ai zai iya sanar min a bashi haƙƙinsa kaga sai ya tafi abinsa”

Shuru A.C.P yay sabida wata farar paper daya gani a ƙasan pillow,warwarewa yay ya fara karantawa a fili kamar haka

_BA ABIN MAMAKI BANE DAN KA NEMI DEEN KA RASA,NI WALƘIYA NE A DUK LOKACIN DA NASU BAI YANA NA KAN BAI YANA NE BA TARE DA WANI HAUFI BA,KA MAIDA ƘULAFUCINKA ALHAJI BASHIR YAHYA GIDAN KUƊI,HHHHH!! ALBISHIR GUDA NAKE SON GAYA MAKA, TABBAS ZAN DAWO GAREKA  A RANAR DA ZAN BAKA MAMAKI,NI ƊIN BA YADDA KAKE TUNANI BANE,NI AZZALUMI NE,NI MUGU NE,NI MACUCI NE,DUKKAN ABINDA KAKE TUNA NI NA HUCE HAKA, I’M DEEN THE CRIMINAL MAN_

Abba ya zauna a ƙasan carpet ɗin ɗakin tare da zame hular kansa,gaba ɗaya kansa ya ɗaure yama rasa wanne kallo zaiwa wannan al’amari,waye Deen? Me yake nufi da maganganun da yay? Mene yasa yazo masa a matsayin ƙasan ƙantacce wanda baya da kowa baya da komai? Me yake nema a wajan sa?

Wata iska mai zafi Abba ya fesar ta cikin bakinsa kafin ya miƙe da sauri yace

“A.C.P ya kamata kayi wani abu akan wannan yaron,ina tsoron abinda zai je ya dawo, Tabbas lamarinsa ya sani cikin tashin hankali wlh”

A.c.p ya jinjina kai tare da naɗe takardar ya sanya a cikin aljihunsa, daga haka yaywa Abba sallama tare da masa alƙawarin duk abinda ake ciki zai faɗa masa,kuma daga yanzu zai fara bibbiyar rayuwar Deen.

Gdy Abba yay masa kana ya juya zuwa cikin gidansa a parlour ya samu Ummi da autarsa Yasmin,zama yai shima yana sauke numfashi,Kallonsa Ummi tayi sabida tasan ba haka mijin nata ya fita ba,gyara zama tayi tare da faɗin

“Abba lafiya dai (dake itama haka take faɗa masa) numfashi ya sauke yace

“KHADIJAH aƙwai matsala,yaron nan ya ha’ince mu,ya yaudare mu,ya sanya mun so shi kuma mun yarda dashi,gashi yanzu yana ƙoƙarin tuzarta mu”

Cikin rashin fahimta Ummi tace

“Abba ban gane ba,wa kake magana a kansa ne?”

Abba yace

“Wannan mai gadin mana,ya gudu ni ba guduwarsa ce matsala ta ba,dalilin guduwar tasa nake son ji”

Ummi tace

“Ikon Allah, Allah ya ƙyauta to” Yasmin dake zaune kusa da Ummi tana shan tea tace

“Abba to basai ka rabu dashi ba, ƙilan wani aikin ya samu”

kallonta kawai yay ba tare da tace komai ba,ya miƙe tare da nufar part ɗinsa, Farouk dake tsaye tun ɗazo yay murmushi shima ya fice daga cikin gidan gaba ɗaya.

*BANGLADESH*

Pakistan, Thailand, China, India, and Bangladesh are in the top 10 for countries with the largest number of trafficking victims around the world. India is at the top of the list with 14 million victims, China comes in second with 3.2 million victims, and Pakistan comes in at third with 2.1 million victims.

Dhaka Hazrat Shahjalal International Airport (Hazrat Shahjalal International Airport

Hazrat Shahjalal International Airport, Dhaka

This is the largest and the principal international airport of the country. It is situated at the capital city Dhaka.

A hankali train ɗin yay saukar ungulo a Hazrat Shahjalal International Airport,da sauri baturiyar cikin jirgin ta fara sanarwar kowa ya shirya jirgi ya sauka,gama faɗarta keda wahala jirgin ya gama parking a harabar airport ɗin,a hankali kuma passengers ɗin suka fara ɗaukan travelling bag ɗinsu tare da fita.

Ovasi ya miƙe tsaye tare da ɗaukan jakar Deen ya kalli Nana wacce take zaune yace mata

“muje ko”

jin hakan yasa ta miƙe ta ɗauki jakarta tana mai satar kallon Deen wanda yake zaune ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi da sauri da sauri,kallo guda zakai ma Deen kasan irin masifaffun mazan nanne kuma mai girman kai wanda bai damu da kowa ba sai kansa,bayan Ovasi tabi har suka sauka daga cikin jirgin

Sama da 20 minutes  wata ma’aikaciyar jirgin ta ƙarasu inda Deen ke zaune, kallonsa tayi kana ta juya ta kalli Moon wacce ta kewa kallon ƴarsa, tace

“Yallaɓai kai ake jira a rufe jirgin”

ta faɗa cikin harshen turanci,ware manyan idanunsa yay wanda sukai jaa tare da janye wa kaɗan,ba tare daya kalleta ba ya zare belet ɗin jikinsa,da sauri kuma ya miƙe ya nufi fita daga cikin jirgin da sauri ta kallesa tace

“Ka manta babbynka?” tsayawa yay cak yana son ya fahimci maganar ta,kafin yay wani abun ma’aikaciyar ta ƙara faɗin

“Your daughter”

Hannunsa ya dunƙule cikin zafin nama kuma ya dawo da baya,da sauri taja baya ganin yadda yake huci shi kaɗai,kamar zai tashi sama haka ya ƙarasa wajan Moon dake bacci ya zare belet ɗin jikin ta,hannu ɗaya yasa ya ɗauke ta zuwa kafaɗar sa,gudu-gudu sauri-sauri haka yake tafiya har ya isa harabar airport ɗin,can ya hangi Ovasi wanda aka gama bincika jakar kayansa, security ɗin ne ya kalli Deen yace

“Za’a bincika jikinka”

Ba tare dako gizau ba Deen ya tsaya tare da ƙara gyarawa Moon zama a ƙafaɗarsa,da manyan idanunsa ya kalli security ɗin kana ya ɗauke kai,jinjina girman kan Deen yay shima ba tare da yace komai ya nufi inda Deen yake tsaye,na’urar binciken ya karawa Deen kamar wasa na’urar ta fara ƙara da  mamaki Deen ya juya manyan idanunsa a zcyarsa yana faɗin “what the fuck!” Security yay murmushi yace “you’re under arest..

Deen ya kalli security tare da duƙule hannunsa tamkar wanda zai kai naushi yace “Are you mad? Arrest for what reason?” Ya ƙare maganar yana fesar da wani huci, lokaci kaɗan kaminsa suka sauya,jikinsa ya shiga rawa kana ganinsa zaka san he is not on his mood,musamman yadda farar fuskarsa ta koma jaaa sabida zafin rai, security ne yace “akan wanne dalili na’urar dake kuka a jikinka?hakan ne ya tabbatar min baka da gaskiya” Deen ya ware yatsun hannunsa guda biyu tare da haɗe su waje guda suka bada wani soud mai karfi, Ovasi ne ya kalli security yace “You can check him, if not trust him,ko a garin ku haka ake kama mutum?” Security yace ” an sorry,i know i made a mistake,but it’s my work komai akan ƙa’ida nake” ya faɗi hakan ya duba jikin Deen wanda yake tsaye tamkar gunki ko mutsawa ba yayi sabida yadda yake jin zcyarsa na ta farfasa,babu abinda ya samu a jikin Deen hakan yasa ya tsaya yana kallonsa cike da mamaki domin tunda ya fara aiki bai taɓa ganin hakan ba koda wasa,babu yadda ya iya dole ya basu hanya suka shige,kai tsaye cikin taxsi suka shiga Deen na bayan mota yana shiga ciki ya hankaɗe Moon daga jikinsa,ovasi da Nana kuma suna cikin wata taxsi ɗin,kai tsaye masu taxsi ɗin suka fice daga cikin harabar airport ɗin,sanyin daya ratsa jikin tane ya sanya ta buɗe kumburarrun idanunta ta shiga murzasu da sauri sabida nauyin da sukai mata,ware idanunta tayi ta kalli Deen daya kifa kansa a tsakanin cinyoyinsa a hankali ta matsa kusa dashi ta miƙa hannu wajan tattoo ɗin dake damtsen hannunsa,saurin janyewa tayi sabida ganin kamar tattoo ɗin yana mutsin,cikin Muryar shagwaɓa tace “Dad yunwa na keji kuma sanyi” ta ƙare maganar tana tura bakinta haɗe da rarraba jajayen idanunta wanda basu gaba dawowa dai-dai ba,a zahiri idan kaga yadda Deen yay zaka ɗauka yana jin maganarta yay mata baza,amma gaskiyar lamari ko taɓa shin da tayi baiji ba,ya lula duniyar tunani sabida next step kawai yake hangowa wacce ƙasar zashi kuma wanda suke da ƙarancin ilimi da kuma kuɗi, ma’ana dai ƙasar da talakawa suka fi yawa, ihun da tayi ne yasa Baturen mai taxsi ɗin yay saurin reverse da motar tare da yin parking gaba ɗaya a tsorace take,duk wannan ihun Deen bai jisa sai Muryar Baturen da yaji yana faɗin “Yallaɓai yarinyarka na kuka,ta kusa sawa na kifar da mota na” Moon ganin Deen ya buɗe idanunsa yasa tayi sauri matsawa kusa dashi tace “Dad kai ni gida, ina son ganin Mummy da Daddy na” banza yayi mata ganin har yanzu mai taxsi ɗin yana tsaye ya sanya ya buɗe murfin taxsi ɗin ya fita da sauri,ba tare daya kula mai taxsi ɗin ya finciki hannun Moon dake cikin motar tayo waje, Baturen mai taxsi ɗin ya leƙo da kansa cikin harshen turanci yace “yallaɓai shiga mota fi” cikin zafin nama da kuma ɓacin rai Deen ya zaro kuɗi irin na ƴan ƙasar ya watsawa mai taxsi ɗin cikin wata murya mai nuni da gargaɗi da kuma zallar ɓacin rai dake ransa yace “Ubanka zan maka a mota? Da daka tsaya nina saka,get lost you mumu” da sauri mai taxsi ya ɗauki kuɗin yabar wajan sabida yanayin Deen ba ƙaramin tsoro ya basa ba, Moon da duk jikinta ke rawa sabida tsoran daya bata daɗin da ɗawa ga yadda ya matse mata hannunta ƙashinta har ƙara yake gata daman mai ƙashin a gwagwa babu ƙwari ya sanya ta fashe da kuka,duk abinda take yana jinta amma ko a jikinsa a haka ya tsaida wata taxsi ɗin..

+

RENAISSANCE DHAKA GULSHAN HOTEL(The hotel is only 20 minutes away from Hazrat Shahjalal International Airport, with a distinctive local character that dictates the atmosphere)

so ta zararsa da airport ɗin babu wani nisa sosai har cikin mai taxsi ya shigar da Deen wanda har yanzu yake riƙe da hannun Moon wacce lokacin kukanta bai fita sosai sai ajjiyar zcya take saukewa kamar wacce ta shekara tana kuka, kuɗin sa ya bashi tare da fitowa daga cikin taxsi ɗin,ganin securities da yawa a wajan ya sanya ya durƙosa dai-dai tsayinta yace “meye?” Jikinsa ta faɗa da saki kuka,wani abu ya haɗiye a cikin maƙoshinsa yama rasa me zai mata banda haushinta babu abinda ya keji a rasa,sabida ita ɗaya yaje wata ƙasa ya zauna har kusan watanni baƙwai zuwa takwas,tsaki yaja kafin ya sanya hannu ya rungome ta a jikinsa ya shiga shafa kanta yayin hakanne sabida securities ɗin da yaga suna kallonsa,wani daga cikin securities ɗin ne ya ƙarasu wajansa,cikin harshen turanci yace “meke faruwa?”

ba tare da Deen ya kalli security ba yace “she is sick” security yace “meye haɗin ka da ita?”  Wani kallo Deen ya watsawa security domin har zcyarsa ta harziƙo a ransa yace ” fuck You! you mumu” a fili kuma ya fesar da wani numfashi ta cikin hancinsa mai zafi kafin ya gyarawa Moon gashin kanta yana kallon cikin idanunta da duk suka sauya kala yace “jini nace ita,i mean she is my daughter” da sauri Moon ta buɗe baki zatai magana yay sauri rufe mata bakin ta hanyar bata wani light kiss kafin ya ɗaga ta cak ya nufi cikin reception da ita.

STORY CONTINUES BELOW

Renaissance Dhaka Gulshan hotel,babban hotel ne wanda yawanci manyan mutane suke sauka cikin sa,dukkan abinda mutum zai yi babu ruwan wani dashi kamar yadda wasu suka maida hotel ɗin gidan su hakama su Deen dukkan yadda kake tunanin hotel ɗin ya huce haka _(bari nai maku bayanin hotel ɗin yadda komai zai tafi dai-dai)_

Property Description

Renaissance Dhaka Gulshan Hotel has a restaurant, outdoor swimming pool, a fitness center and bar in Dhaka. Boasting family rooms, this property also provides guests with a sun terrace. The accommodations features a 24-hour front desk, room service for guests.

The rooms are fitted with air conditioning, a flat-screen TV with satellite channels, a fridge, a kettle, a shower, a hairdryer and a desk. At the hotel rooms are fitted with a wardrobe and a private bathroom.

Guests at Renaissance Dhaka Gulshan Hotel can enjoy a good workout at the fitness center, or treat themselves at the spa facilities. A 24-hour front desk can assist with travel arrangements and meeting facilities. Airport shuttle services are also available at a surcharge.

The hotel’s 5 different restaurants will serve an array of authentic local and international cuisines. Room service is also available.

This super stylish all day dining international restaurant has captivating chandeliers 2 private dining areas with playful thread work design in color green, yellow & red throughout. Enjoy international cuisine at BAHAR. The Gulshan Baking Company offers freshly brewed coffee, variation of teas, salads as well as our in house selection of gelatos, a deli that serves easy to grab food options including delectable desserts, as well as fresh-baked bread. SEAR is a specialized fusion cuisine restaurant that showcases a distinct selection of offerings from across the globe. Guests can enjoy the city-view from SEAR, located on the 18th floor. Open from the morning until late in the evening, the pool side bar offers refreshing cocktails, mocktails, home-made styled iced teas and other refreshing beverages.

A reception ya samu Ovasi da Nana khadii suna zaune saman kujeru,suna ganinsa suka miƙe tsaye,dire Moon yay ba tare kuma da yace komai ba ya nufi wata hanyar da zata sada shi da rooms na hotel ɗin,da sauri Moon tabi bayansa tana kuka tare da kiran “Dad”

Sosai lamarin Deen ya bawa Nana mamaki domin iyakar tunaninta ta ɗauka ƴarsa ce musamman farar fatar da taga sun haɗa, ƙarasawa tayi wajan Moon tare da kama hannunta cikin muryarta tace “ohh baby why are you cry? No stop stop kinji” Moon ta kalli Nana ba tace mata komai sai kuka da taci gaba dayin durƙosawa tayi ta ɗauke ta duk da nauyin da Moon ke dashi haka ta jure tace “ohhyaa muje na baki chocolate and sweet” Moon ta kalli Nana kana ta kalli hanyar da Deen yabi tace

“Mummy Dad”

Murmushi Nana tayi tare da faɗin

“Yanzu zan kaiki wajan Daddynki beauty”

Shuru tayi tana sauraran abinda Nana ke faɗa har suka isa wani ward na musamman key Ovasi ya sanya ya buɗewa Nana wani room mai number 111 da sauri kuma ya fice daga ciki room ɗin ya nufi wanda ke kusa dashi, Deen ya samu tsaye daga shi sai three gaiter gaba ɗaya surar jikinsa ta bai yana,musamman faffaɗan ƙirjinsa wanda yake a murmurɗe kana ganin 4 part of his chick ,gaba ɗaya gargasa taiwa farar fatarsa ƙawanya,ga gashin kansa daya sauka har baya kallo ɗaya zakaiwa Deen kansa cewa ruwa biyu ne, kyakkyawa ne ajin farko yana da tsayi tare da faɗin ƙirji,komai na jikin sa a murɗe-murɗe yake irin mazan nanne ma jiya ƙarfi,sam Deen baya ɗaga ƙarfe amma yana training safe da yamma duk ranar daya kasance baiyi ba ranar babu lafiya zaita ciwon jiki wani lokaci har cuta yake zabe masa, yana da kewayayyir fuska (oval face) tare da dugun hanci kuma siriri wanda ya sauka a tsakiyar bakinsa,yana da madaidai cin laɓɓa wanda suka kasance jajaye kamar anshafa janbaki,yana da fararan idanu wanda lokacin guda ƙwayar idon ke juyewa zuwa blue Sakamakon blue eyes balls ɗin da yake sakawa cikin idanunsa, Deen bai son hayaniya da samunsa ne ma dukkan wanda zai masa magana yay masa ɗaya biyu,abu ko mai muhimmanci ne indai za’a ja lokaci bai yinsa,bai son shiga sabgar jama’a kamar yadda yake prvt life shima haka ya keson jama’a su dinga nesa dashi,abu guda zuwa uku Deen ke girmamawa a rayuwarsa aikinsa da iyayensa,sai kuma addininsa dukkan inda ya shiga baya shayin bai yana addininsa da kuma a ƙidarsa, Deen ya iya masifa ko waye kai idan kai masa baya iya control kansa sai ya sauke maka gwandon bala’i yake jin daɗi,sam Deen bai san wani abu wai shi kuskure ba(mistake) baya ƙaunar munafurci da ƙarya hakan tasa dukkan wanda suke tare dasu suke kiyaye hakan,domin sun san halinsa sun kuma son wanene shi,dan a gabansu sai da ya karya mutum a ƙafa.

Girgiza kai Ovasi yay tare da faɗin “sir what about the durgs?,Oga Damus na jira a can Area ɗinsa tare da yaran,tun da muka sauka yake kira,kuma…,”

Da sauri ya dunƙule hannunsa ya daki jikin bango tare da kallo Ovasi yay ƙwafa ya shige cikin bathroom  dake cikin room na hotel ɗin

Yana shiga bathroom ɗin ya sakawar kansa ruwan sanyi duk da irin sanyin dake garin,yana wanka yana sakin huci tamkar kumurcin zaki,Moon ta kalli Nana tace “Mummy zansha tea”ta gumi Nana tayi tare da zuba mata ido, fuskar tayi jaa sabida kuka idanunta sunyi jajir ga yadda wuyanta ya faɗa, miƙewa tare da ƙarasawa jikin fridge ɗin data hanga a ɗakin,cikin Sa’a da damu fresh milk mara sanyi da kuma mai sanyi,jin yanayin garin yasa ta bata mara sanyin tare da wani cake data gani,cikin sauri Moon ta fara shan fresh milk ɗin tare da cake,sai da ta cinye tass sannan ta kalli Nana tace “Mummy water” gorar ruwa ta ɗauko shima marasa sanyi ta bata kafin ta miƙe tare da leƙa cikin bathroom,ganin tsaf komai a killace yasa ta haɗa warm water, sweater dake jikinta ta cire ta ajjiye a saman bed kana taja hannunta zuwa bathroom,a cikin Jacuzzi ɗin ta sanya ta tare dayi mata wanka ta gasa mata jikinta,Bayan ta gama ta rasa wandon da zata sanya mata,haka dole ta hqr ta shafa mata lotion ɗinta a jiki tare da busar mata da gashin kanta,ta cire ribbon guda a nata ta ɗaure sumar tare da yi mata kalba guda biyu manya masu tsayi, Moon tayi shiru sai raba fararan idanunta da suka fara washewa take,kafin a sanyaye ta kalli Nana tace “Mummy kema Dad ne Dadynki?” Cikin rashin fahimta Nana tace “kamarya?” Moon tace “Mummy ki kaini wajan Dad na can gida,ba nan ba” baki Nana ta buɗe zatai magana taji an banko ƙofar ɗakin an shigo da gudu Moon ta sauka daga saman bed ɗin ta nufi inda Deen yake tsaye tana zuwa ta faɗa jikin sa wanda tsayin ta bai huce waist ɗinsa ba,wayarsa ce tayi ƙara alamar kira ya shigo da sauri yay picking call ɗin,daga can ɓangaren Damus yace “idan ba zaka zo a cire drugs ɗin daga cikinka ba ka zauna suyi maka illah har ka mutu,ni damuwata naga ka kawomin yaran wajena aƙwai sauran ƙwayoyin da zan basu yanzu wanda za’a fara aiki dasu a jikinsu kafin mu gama sauran aikin,kasan dole sai mun juya tunaninsu,daga babbar har yarinyar duk a yau zamu ɗura masu drugs ɗin (hudar iblis da cocaine e.t.s)”

Gyara tsaiwa Deen yay tare dasa hannu ya hankaɗe Moon daga jikinsa ta faɗi ƙasa da sauri kuma ya juya ya fice daga cikin room ɗin..

_let’s play a game kuna ganin a cire drugs ɗin dake cikin Deen? Ko kuma a cire a bawa su Moon drugs ɗin,idan yana cikinsa ya daɗe rayuwarsa tana halaka,idan ancire aka bawa su Moon rayuwarsu na halaka😟 drop ur opinions my fans🥰🥰🥰_

_Akwai gasa wacce ake a duk littafan dana rubuta free, ina da manyan groups guda biyu aƙwai gidan Moon ɗin kansa wato *MOON FANS GROUP* sai kuma gidan littafai na wato *NIMCY’S LIBRARY* ko wanne GROUPS mallakina ne kuma ina alhafari dashi, zamu buga Quiz ne dukkan group ɗin da yafi wani COMMENTS da SHARE aƙwai ƙyauta mai yawan gaske dan haka GUYS a kakkaɓe zani a gyara zama👯🏻‍♀️_Duk saurin kukan Moon a wannan karan da ido kawai take bin Deen dashi,bata da wani shekarun da zai sanya ta tsaya tayi nazarin mene hakan? Ko kuma mene yasa yake mata hakan?sannan ina yakai mata Mummy da Daddynta? ajjiyar zcya ta sauke tana mai ƙara juya fararen idanunta a ƙofar daya fita domin gani take kamar zai ƙara dawowa ya ɗauke ta, Ita Nana abin nasa ya fara daina damunta domin ta fahimci kamar haka ɗin yake,uwa uba kuma bashi da sabo,domin tunda suka tawo bai taɓa nunawa yasan tana tare dasu ba bare har tayi tunanin zai kira sunanta,abu ɗaya ke damunta idan yaywa kowa haka ta yaya zaiwa ƴar cikinsa haka?tana wannan tunanin Ovasi ya shigo cikin room ɗin,yana kallonta yace ku tashi muje,bai jira ta cewarta ba yasa hannu ya ɗauki Moon kana ya fice daga cikin gidan, Nana trolly ɗinta ta ɗauka ta gyara zaman mahaifinta tabi bayansu,gani tayi har sun kusa fita daga ward ɗin, da sauri da sauri ta mara masu baya har suka isa reception, Ovasi tsayawa yayi yana magana da wani sun ɗan ɗauki lokaci kafin su gama,har tsakiyar compound suka ƙarasa suna zuwa ya nufi wata motar hotel ɗin,shiya zauna matsayin drever Moon a gefensa sai Nana da trolly ɗin ta a baya,a haka yaywa motar key tare dayin reverse suka fice daga hotel ɗin.+

TEJGAON AREA

*Tejgaon (Bengali) is a thana of Dhaka District in the Division of Dhaka, Bangladesh. It is in the centre of Dhaka, the capital. In 2006, the boundaries of the thana were redrawn when Tejgaon Industrial Area Thana was created out of the former larger area[3] and again in 2009 when Sher-e-Bangla Nagar Thana was created.[4]*

_(This is an important area of Dhaka city as the prime minister’s office is here. It is bounded by Mohakhali to the north, Old Airport Road to the east and Moghbazar-Malibagh to the south and Dhanmondi to the west. It consists of several localities, including Tejgaon Industrial Area, Kawran Bazar, Nakhalpara, Shaheen Bag, Arjat para, East Raja Bazar, West Raja Bazar, Tejturi Bazar and Tejkunipara.)_

A gaban wani tabfatsetsen gidan mai motar ya tsaya,gida ne na keta raini daga wani yana da tsayin gaske ga kuma wasu ƙayoyi da aka sanya wa ko wacce ƙarshen katanga,kai tsaye ya danna horn babu jimawa wasu manyan mutane majiya ƙarfi suka buɗe masa babban gate ɗin,a hankali Ovasi ya cinna hancin motar ciki,waro idanu nayi i through daga wannan gate ɗin sai harabar gidan,sai me wani babban gate suka ƙara tararwa wanda girmansa ya ninka na ɗazo,nan ma horn ya danna a ɗan jima kafin a buɗe masa sabida gate ɗin yana amfani da fingerprints,ana buɗewa ya kusa hancin motar ciki,da sauri Nana ta waro idanu sabida duk yadda ta fasalta gidan a ranta ya huce haka,ƙofofi ne tako ina a gidan wanda hakan ke nufin aƙwai parts a gidan sama da goma, Moon kam babu wani abu daya mata sha’awa domin ta zauna a gidan da yafi wannan komai,ita raba idanun da take bai huce taga ta ina Deen zai fito ba,wannan shine kawai a ranta,motar mata tsaya ba sai da akaje bakin wani ƙaramin gate Sannan yay parking ya fito,da sauri Nana tabi bayansa sabida yanayin girman gidan ba ƙaramin firgitata yayi ba,sai dai gefe guda kuma yana da ƙyan gani musamman kurayen furanni da sukaiwa gidan ƙawanya banda ƙamshi babu abinda yake, Ovasi na gama riƙe da Moon a hannu wacce take sanye da sweater iya laps ɗinta (cinyoyinta).

Sosai suke tafiya cikin part ɗin banda flowers babu abinda suke shigewa a haka har suka yi wani corridor shima suka ƙarayin ƙwana,a haka har suka ƙarasa wajan wata ƙofa suna knowking wata maid ta buɗe masu,da idanu kawai take kallonsu har suke shige cikin parlour’n,ma dai-dai cin parlour ne wanda aka narkar da dukiya wajan tsarasa dukkan yadda zan masalta maku ya huce haka,(just imagine) wata ƙofar suka nufa nanma Ovasi yay knowking a nan kuma namiji ne ya buɗe ƙofar,tirƙashi a nan kallo yake domin babban parlour ne na hutawa domin a yanayin gidajanmu na nan aurewa parlour’n zai iya ɗaukan ɗakuna manya guda biyar ciff ko sama da haka,shima bazan iya maku labarin yadda parlour’n yake ba (😂kawai dai kuyi tunanin irin finafinan zee world,like king of heart,mahek,zahra’s nikka,begusarai, Young dreams,Juda and akbar, twist of fate,this is fate da sauransu).

Tsayawa Ovasi yay sabida tafin da yaji a nayi direction da tafin ya biyo yabi sai a lokacin ya kula duk suna parlour’n kamar jiran zuwansu daman suke,DAMUS dake tsaye da wata shiga tasa irin ta kiristoci wando iya gwuiwa,sai riga da kuma wata shegiyar sarƙa wacce a ƙasanta akai tambarin Cross a jiki,tafi ya ƙara yi idanunsa akan Moon yace “WOW! what a beautiful girl, seriously she’s very beautiful more than I thought,any way ur wlcm darling,ohhyaaa come closer” ya faɗi hakan yana ware hannayensa wanda suka sha sarƙa,abinda bai sani ba tuni Moon ta fara kukan zuci sabida har ranta DAMUS tsoro ya bata sabida tunda take a rayuwar bata taɓa ganin mutum mai girma kamarsa ba,ganin taƙi tawowa yay tunanin if she doesn’t understand English fa? Hakan yasa cikin bagwariyar hausar sa yace “yaro zo..nan..” sarai Moon ta fahimci abinda yake faɗa,domin koda batai makaranta ba,her parents teaching her how to speak, kusan zata iya cewa babu maganar da baza ta iya yinta da English ba,since he talking Nana ta tsoro masa idano tana son ta fahimci meye haɗin ta da waƴan nan ƙartin she wish ace ba’a cikinsu zatai aiki ba,ganin Moon taƙi yarda ta kalli ko inda Damus yake yasa yay baya tare da zama a saman sofa mai 1 seater,yace “thank you! Thank you so much for giving me this opportunity,ka ban lady mai ƙyau and beautiful baby,ohhhh! Thanks for that” ya faɗa yana kallon wani daga gefensa,sai lokacin na fahimci Deen hannunsa riƙe da wine speeding a hankali cikin bakinsa,baza ka taɓa fahimtar halin da yake ciki ba amma a hakan kana iya jiyo saukar numfashin sa dake fita da sauri ga yadda gargasar jikin da duk tabi ta miƙe, jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa a saman forehead ɗinsa,tulin sumar kansa ta bazo zuwa saman fuskarsa hakan tasa indai ba saninsa kai sosai ba da wahala ka san cewa shine.

STORY CONTINUES BELOW

Wani daga cikin mazan wajanne mai suna Qasim yace “come in” ya faɗa yana mai kallon Ovasi, ƙarasa shigowa ciki yayi tare da neman waje ya zauna, Damus ne ya ƙwalla kiran sunanta wata mata,babu jimawa wata magidanciyar mata ta fito wacce ba zata huce shekaru 35 ba,kallonta yay yace “Eki ga baƙuwar nan,saiki fara naki aikin,soon mukeson komai ya tafi” kallon Nana tayi ba tare kuma da tace wani abu tai magana tace “just follow me” jin haka yasa Nana kama hannun Moon,da sauri yace “No!! Barta nan” ba dan taso ba tayi bayan matar wacce aka kira da Eki, kwaɓe fuska Moon tayi tare da fasa ihu haɗi da kwanciyar a wajan ta fara birgima,gaba ɗaya wajan suka ƙura mata ido,yadda take ihu da kuka yasa Deen saurin miƙewa tsaye,kamar jira take ta tashi da gudu ta nufi inda yake tsaye tana zuwa ta shige jikinsa ta rirriƙesa, idanunsa yaja ya lumshe yana jin yadda zuciyarsa ke masa lugudi kamar zata faso ta ƙirjinsa, Shuru yayi shi bai tafi ba shi kuma bai zauna ba, Damus shima ya kalli Deen wanda yake ƙoƙarin janyeta daga jikinsa yace “talk to her,and ka sarrafa zcyarka kai kaɗan ta sani,kuma ta hanyar yardar da tayi maka za’ai mata komai cikin sauƙin”wani lalataccen murmushi gefen baki Deen yayi kafin ya durƙosa dai-dai tsayinta,narkakkun idanunsa wanda suka ɗan janye ya sauke a samar fuskarta,kafin ya fesar da wani numfashi mai zafi,shi sam bai saba bai kuma ta inda zai fara wani rarrashi ba,can ya sauke tagwayen ajjiyar zcya yasa tattausan hannunsa ya tallafo haɓarta a hankali kuma yasa ƙaramin yatsansa ya fara goge mata hawayen fuskarta cikin ƙasa da Murya yace “stop cry,if not I’ll leave you alone” da sauri ta tsaida kukan tana girgiza kanta can kuma ta kwaɓe fuska haɗe da turo baki tace “Daddy ina jin tsora,ka tafi dani”hannu yasa a kansa tare da maida sumar kansa baya,cike da mugunta yace “kallesu, they’re all my siblings so kada ki tsorata”ya ƙarasa maganar yana sauke wani wahalallan numfashi sbd tsayin da maganar tayi masa,cikin muryar yarinta tace “Dad! Mummyna and Daddy ka mai dani ina son ganinsu” gaba ɗaya wajan suka kyakkyata dry,wani banzan kallo Deen ya cilla masu da sauri kuma suka tsoge bakinsu,ba tare kuma da yay magana ba yaja hannunta zuwa wani part,yana zuwa ya buɗe ya shige cikin bedroom ya ajjiye ta a wajan,kafin ya juya ya nufi wani sashe daga cikin part ɗin,can ya dawo da teddynta a hannunsa yana daga tsaye ya cilla mata, cikin sauri yake komai haɗe da ɗan gudu sam Deen bai iya tafiya a hankali ba,gani yake kamar ɓata lokacin ne, fridge ya nufa ya ɗauki free milk da soyayyen kifi wajan ya dawo da sauri kamar zai kifa kanta ya ajjiye,nan ma bai kulata ba ya nufi waje yana shirin fita yaji tace “Dad!, Mummyna” hannu ya dunƙule kamar zai kai doka sai kuma ya saki hannunsa yace “bari na kawo maki su” cikin murna Moon ta washe fararan jerarrun hqranta tace “okey! Bye Dad” baiko juyo ba yay ficewarsa yana fita yasawa ƙofar key ta waje kana ya cilla key ɗin bayan sofar dake cikin parlour’n,kai tsaye key ɗin ya shige cikin ramin kujerar,da gudu gudu yabar cikin part ɗin gaba ɗaya.

Nana tana zaune saman wani lallausan gado wanda yasha bedsheet, italian bed kenan,tana zaune tana kallon kayan da Eki ta bata a matsayin kayan da zata saka,bawai kayan ne ba zata saka ba,mamakinta ne mene haɗin ta da kayan?kayan banda matan aure wanda suke ɗakin masa zajensu babu masu sawa sai kuma prostitute (karuwa) with soo much surprise ta dinga bin kayan da kallo har taji an buɗe ƙofa, kaita ɗaga ta kalli Eki, murmushi Eki tayi mata,itama ta mayar mata da kalar nata smile ɗin,da mamaki Eki take kallon kayan kafin tace “so what are you waiting for? wear it” jiki a sanyaye Nana ta sutale bathrobe ɗin dake jikinta wacce ta sanya bayan ta fito daga wanka,wata Italian  gown pitted red color ta sanya mai ƙaramin hannu,tunda daga ƙasa Eki ta fara kallonta har zuwa saman inda ta sauke idanunta ƙirjin Nana,sosai halittar ƙirjinta ya bata mamaki,tasan Oga Damus ya ganta babu wanda zai bawa ita sai manyan alhazawa,wanda suka san gabansu, miƙewa tayi tace “WOW! What a beautiful lady,kayan ya amsheki, lemme snap you” kafin Nana tai magana Eki ta fara sakar mata wasu zafafan photona da wayarta mai ƙirar iphone,daga maya ta fara ɗaukan ta vedio, duk abinda Eki take da ido kawai Nana ke kallonta,sai da ta gaji dan kanta tace “ohyyyaa muje kici abinci,sannan ki gaida ƴan gidan” wani babban vail ta ɗauka zata yafa a kanta, Eki tayi saurin riƙe wa tare da faɗin”haba zaki ɓata dressing ɗin”sai lokacin Nana tace ” bana iya fita haka,ke baki ga yadda kayan suka kamani ba ne?”dry Eki tayi tace “Please just for 2hours” ajjiye vail ɗin tayi ta ɗauki wani black ɗin hula mai red ɗin flowers ta saka, Eki tace “Ahhha! Ko kefa” tana faɗin hakan tace “muje” gaba tayi Nana ta fita a baya, downheart ɗinta banda breathing babu abinda yake,a haka suka fito parlour’n ɗazo babu kowa sai securities,wata ƙofa tabi tana shiga tai knowking aka buɗe, babban parlour suka shiga ta sauri Nana ta tsaya sabida wasu mata data gani a parlour’n sama da ashirin,ko wacce ta kalar shigar ta,wasu na kallo wasu na chart wasu na snaps,kefe guda kuma wata dattijuwar mata ce wacce a ƙalla zatai shekaru 80 zuwa 85 ta tsofa amma yanayin hutu yasa jikin ba sosai ya sauya kala ba,fatar ta fresh take babu ya mutsewa,tana sanye da wani farin lace mai toch ɗin green,ta yane kanta da mayafi, gabanta cike da kayan kala-kala,tunda suka shigo take kallon Nana har Eki tazo wajanta ta zauna tace “granny gata”matar da aka kira da granny tace “wacce sallamiyyarce zata je ta tawo da ita iki?” Murmushi Eki tayi tace “kin san new comer ce,dole zata nuna rashin sabo” jinjina kai granny tayi tace “Allah na tuba zata goge ne,yooooo muda haka muke ne akace mata?” Wata daga cikin ƴan matanne tace “kee wlh granny kina da damuwa,da zaki mutu da mun huta” da sauri granny ta miƙe tace “kiga mutuwa a kanki ba ni Zuwaira ba, shegiyar yarin da ƙirji kamar allon sha” gaba ɗaya ɗakin suka sanya dry,kamar a mafarki Nana take kallon abun nasu,shin Anya nanne wajan aikin nata?ko kuma wani ɓangare ne daban ba wannan ba,idan har nanne Tabbas aƙwai matsala,domin ba zata iya rayuwa cikin wa ƴan nan muta nan ba,wata budurwa dake zan gefe guda ta zabga ta gumi idanunta cike da ƙwallar baƙin cikin rasa abu mai muhimmanci da tayi a rayuwarta, shikenan ta rasa mutuncinta,bata san yaya akai hakan ta faro ba,sai ganin kanta tayi tare da mutum a ɗakin hotel,tabbas rasa budurci a jikin ƴar mace tabbas ka kasheta da ranta ne, numfashi ta sauke tana kallon Nana,da hannu taya fitota,ganin tana da hankali da kuma nutsuwa ta ƙarasa gareta tare da zama a gefen kujerar, murmushi da yafi kuka ciwo tayi kafin ta numfasa tace “sunana Salmerh kefa?” Nana tace “sunana Khadijertou ana cemin Nana khadii ko Nana” Salmerh tace “just Nana yafi daɗi” jinjina kai tayi kafin Nana tace “sister Please na tambayeki mana?” Salmerh tace “go ahead” Nana ta gyara zama tace “duk nan suma aiki suka zo ne?” wani murmushi tayi kafin ta miƙe tsaye tace “time nacin abinci yayi let’s go” tana faɗin hakan ta kama Nana, lokacin duk ƴan matan sun tashi gaba ɗaya aka hallara a babban danning Area ɗin kowa yaja kujera,wasu maids biyar suka fara yin zuba masu lunch ɗin.

Moon tun tana wasa da teddyn ta,har ta gaji da zama ta fara zirga-zirga a makeken ɗakin,gaba ɗaya zama ita kaɗai ɗin ya gundireta,a hankali ta fara kuka tana kiran sunan Dad,tun tana kuka har ta rasa bakin kukan sai ajjiyar zcya take saukewa a jajjere,sai da ta shafi 3hours ita ɗaya a ɗakin tana faman sauke ajjiyar zcy ta kiran sunan Dad,a haka bacci yay gaba da ita,abu kamar wasa Moon na ƙwance saman floor ita ɗaya taja teddynta ta rungome,duk da cewa bacci take amma hakan bai tana ta sauke wasu wahalallun ajjiyar zcya,a haka har akai kiran sallar fari, a hankali ta fara musawa kafin ta ware manyan idanunta ta shiga juyasu a ɗakin,da sauri kuma ta miƙe a tunaninta zata ganshi saman bed,a babu shi, tsayawa tai tana ƙara kallon bed ɗin,kafin ta zauna a gefe gadon,babu jimawa wani bacci ya ƙara ɗauke ta, 7 dai-dai ta ƙara musawa a wannan lokacin ta daina kukan sai yunwar dake damunta,wata hanya tabi tana zuwa taga wani haɗaɗɗan bathroom,komai na cikinsa pink color ne,wajan sink ta ƙarasa tare dayin alwala cike da nutsuwa,bakinta ta wanke da wani sabon brush data gani,kallon mirror ɗin bathroom ɗin tayi kafin buɗe jerarrun fararan haƙoranta, cikin siririyar murya tace “Mummy Mummy!” can kuma ta ƙara cewa “Yes my dear” tsayawa tayi kafin ta ɗura da faɗin “where are you?” Haka taci gaba da shirmanta tai magana as her mother kana tai magana matsayin kanta,a haka ta ɓata lokaci a bathroom ɗin, fitowa tayi zatai sallah sai dai babu abin sawa a kai, bedroom ɗin ta fara binkawa a haka harta kai ga wata ƙofa,tana buɗewa taga wani ƙawataccen parlour, ƙarasa fita tayi tana bin bango kamar muna fuka,a hankali kuma ta juya nan tai ido biyu da Deen wanda ya juya zuwa direction ɗinta sbd mutsin da yaji, yana zaune saman kujera jikinsa babu riga,an naɗe cikinsa da bandeji,Dry Damus yayi tare da ƙarasa juye wani abu a cikin glass cup ɗin,yace “weldone baby,kin hutarmu” Moon bata kalli Damus ta nufi inda Deen yake,tana zuwa tasa hannu ta ware hannayensa tare da shigewa cikin jikinsa,da sauri ya runtsa idanunsa sbd tsananin a zaba da zugin da cikinsa ke masa,amma ƙarfin irin na Deen ko mutsi bai yi ba,daga ƙarshe ma tashi yay da sauri haɗi da cilli da ita,ya nufi wani part, “ohh sorry baby” Damus ya faɗa yana zuwa wajanta yace “Dad ne?” Idanunta wanda suka kawo ruwa ta juya masa,kanta ya shafa yace “ok bari na kaiki,amma shanye tea ɗin nan yanzu” tea ɗin tabi da kallo,ita dai bata saba ganin tea haka ba, kasancewar ita yarinyar ce babu brain ɗin tunani mai ƙyau,yasa ta amshi cup ɗin da sauri kuma ta miƙa masa cup ɗin idanu na kawo ruwa tace “no thanks” haɗe fuska damusu yay kafin yace “ok yi zamanki nan Dad ya tafi ya barki” da sauri ta amshi glass cup ɗin tare da nufar bakinta dashi….

Harta kai glass cup ɗin bakinta sai kuma ta tsaya tana ƙarewa cup ɗin kallo kamar mai nazartar wani abu,a hankali kuma ta ɗura cup ɗin anakin ta cikin nutsuwa ta fara shanye haɗaɗɗan tea ɗin wanda yasha suger,milk, bonvita,duk zafin shayin bai hanata shanye wa tass ta ajjiye cup ɗin tana kallon Damus a ɗan tsorace ba,dry yay kana ya amshi cup ɗin yace

“Good beauty, kinyi aiki mai ƙyau”

Da ido kawai take kallonsa harya fice daga cikin ɗakin,yana fita Deen ya fito tare da neman kujera 3seater ya zauna akai, Moon tsayawa tayi tana kallon sa sbd yadda lokacin ɗaya ya sauya daga yadda ake ɗazo zuwa yanzu, idanunsa sunyi jajir sun janye kamar mai jin bacci, jijiyoyin kansa suyi raɗa raɗa a saman goshinsa,jikinsa banda ɓari babu abinda yake,sai fesar da wata zazzafar iska ta cikin bakinsa yake,ganin yasa Moon ta fashe da kuka still idanunta na kan Deen, runtsa idanunsa yayi sbd har tsakiyar kansa ya kejin kukan nata, ganin bata da alamar yin shuru shi kuma bai wani abu lallashi ba,yasa yaja tsaki tare da miƙa mata hannunsa alamar tazo garesa,abinda take jira kenan tana ganin hakan ta nufi wajansa ta gudu tana zuwa ta haye saman kujerar tare da shigewa jikinsa ta rirriƙesa, yatsansa ya ɗura saman lips ɗinta a hankali cikin iriyar murya yace

“Shiiiiiit…!”

Shuru tayi ta fara sakin ajjiyar zcya akai-akai kamar wacce ta shekara tana kuka,shuru shima yayi yana sauraran bugun zcyarsa da kuma yadda take sauke ajjiyar zcya mai ƙarfi,mutsi gudu yay sai ta ƙara ƙanƙamesa,Damus na fita ya nufi wani special side kai tsaye ya danna telephone line dake sama,wata maid ce ta ɗaga tana ɗagawa yace “haɗa ni da Eki”

Jikinta na rawa tace “okey sir”

Da sauri ta kiran line ɗin side ɗin su Eki babu jimawa aka ɗaga kiran tayi Sa’a kuma Eki ce tayi picking call ɗin, haɗe kiran tayi waje guda kana ta shaidawa oga Damus Eki tana kan line, Eki tace

“Good morning Sir”

Daga can ɓangaren yace mata

“Mrng,ina yarinyar nan kaya sun kammalu aiki yana wajanki”

Fari tayi da idanunta kafin tace “Sir daman umarnin ka ake jira,yanzu za’ai komai a gama”

Damus yace “okey good,kizo ki amsa yanzu,alrdy na gama da yarinyar”

Eki tayi dariya tace

“Baka da ƙyau sir”

Tana faɗin hakan ta ajjiye kan wayar ta shige bedroom ɗin data fito,zaune ta samu Nana tana gyara gashin kanta,tana sanye cikin wata duguwar riga,mai ƙirar buba amma duk da faɗin rigar hakan bai sanya jikinta ya ɓoye ba, bayan ta gama ƙare mata kallo tace

“My dear bari a kawo maki breakfast,naga acan baki sakewa tare damu”sosai hakan yaywa Nana daɗi domin a cikinsu jinta take a takure bata iya sakewa taci abincin yadda ya kamata, murmushi saman leɓe tai mata tace “ok! Thank you”

Juyawa Eki tayi a hanya suka ci karo da Salmerh haɗe rai tayi kafin taka waje ta tsaya tace “da wasa naga kin shiga part ɗina wajan NANCY saina haɗaki da oga,kin san punishment ɗinki dai wallahi yanzu za’a haɗaki da ƙarti biyar” ita dai Salmerh bata tanka ta ba tayi shigewarta aiken da granny tayi mata.

Yana zaune Moon na jikinsa baice mata ci kanki ba har bacci ya ɗauke ta,ganin hakan yasa ya miƙa tare da ajjiye ta a kan sofar ya nufi cikin wani bedroom,duk yadda yakai daya samu nutsuwa a wannan lokacin kasawa yay sbd zuciyarsa da yaji tana zalzalashi zuwa ga abinda bai yi niyyar sa ba a yanzu,gaba ɗaya tunaninsa ya goshe wani duhu yake gani a cikin idanunsa,dole zaibi abinda zuciyarsa take kwaɗaita masa,da gudun daya gama zama jinin jikinsa ya ƙarasa shiga cikin bathroom ɗin dake cikin bedroom ɗin part ɗinsa,wanda aka ware masa daban a cikin gidan,yana shiga ya zare kayan jikinsa ya sakarwa kansa shower,a zafafe yake wanka da ruwa mai sanyi duk da irin sanyin da ake busawa a ƙasar,yana kammalawa ya juna handrayer ya budar da kwantaccen gashin kansa,kafin yay brush ya fito,kansa ya tsorawa idanu da jikin makeken madubin dake maƙale a dressing mirror,gaba ɗaya Deen yabi ya birkita kansa kamar kumurcin zaki,bai wani damu da shafa mai a jikinsa ba,ya ɗauki body spray ya fesa a saman fresh skin ɗinsa,wajan wardrobe ya nufa ya ɗauki wani blue black ɗin crazy jeans ya saka tare da riga armless,bayan ya gama ya ɗauki facecap ya sanya saman sumar kansa,kai tsaye ya ƙarasa wajan trolly ɗin sa ya ɗauki ticket daya yanka tare da wayoyinsa Wada wasu muhimman bayanai,yana gamawa ya fice daga cikin bedroom, tsayawa yay yana kallon harya ɗaga ƙafa zai ƙarasu inda take sai kuma ya juya da gudu yabar part ɗin,bai tsaya ko ina ba sai harabar gidan,wata ash ɗin mota ya shiga drever yaja da sauri ya nufi airport dashi.

STORY CONTINUES BELOW

Nana na zaune Eki ta shigo hannunta riƙe da babban tray, ƙaramin table ta janyo gaban Nana ta ajjiye tray ɗin akai,tace mata “Bisimillah ga breakfast”

Nana ta kalli tray ɗin kana ta kalli Eki tace “Moon fa?”

Waje Eki ta samu ta zauna tace “manta da ita,nan rayuwar ƴan ake”

Da mamaki Nana tace “kamarya na manta da ita? Ƙaramar wacce gaba ɗaya bata ƙarasa 11yrs ba ita zatai rayuwar ƴanci a nan ɗin,ko bana da labarin a nan mahaifiyarta take ne?”

Eki tana latsa wayarta tace “kusan haka,kema ba kawoki akai ba?so tana wajan da yazo da ita”

Shuru Nana tayi badan bata da tambayoyin da zatai ba,sai dan ranta ya fara ɓaci, miƙewa tayi zata fita da sauri  Eki tace “breakfast ɗin naki fa?” Ba tare data kalleta ba tace “Allhamdulillah”shangabatan tayi tace “kee wasa nake maki fa, Moon bacci take yanzu tunda ɗazo aka shiryata tai breakfast shine take bacci yanzu” ɓoyayyiyar ajjiyar zcya ta sauke,kafin ta koma ta zauna, warmers ta fara buɗewa kusan duk abin ciki basuyi mata ba,hakan tasa kawai ta fara haɗa tea ɗin da aka ajjiye mata,bawai wani son shayi take ba amma a wannan karan yafi tasha da wannan tarkacan da aka ajjiye mata,a cup ta shaɗa shayin ta fara sha.

Gefe Eki ta samu ta zauna tana wata dry mai kama data mugunta,shanye shayin tayi ta ajjiye cup ɗin kafin ta miƙe ta nufi wajan fridge ta ɗauki gorar ruwa mai sanyi tasha, ɗan rufe idanunta tayi sbd jin yadda kanta ya sara mata bada ƙarfi,a hankali tayi baya tare da neman waje ta zauna tace “yaushe zan fara aiki na?” Eki tayi dry tace “ai tun daga yau kinka fara”buɗe baki Nana tayi zatai magana taji wata juwa tayi baya da ita da sauri ta faɗa saman gadon ta ƙwanta tana ambaton sunan Allah a fili, lokacin guda kuma idanunta ya fara janyewa Brian ɗinta Fara hargitsewa da ƙarfi ta fara kiran sunan iyayenta domin bata taɓa jin abu makamancin haka ba,ganin abinda take yasa Eki fashewa da dry tare da farayiwa Nana vedio,tana gamawa ta fice da ɗakin ta rufe da key,da dukkan alamar cocaine ta fara aiki jikin Nana (YAYA COCOINE TAKE? WANNE IRI HATSARI NE TARE DA ITA? TANA DA AMFANI JIKIN MUTUM KO A’A?).

Mene ne Cocaine?

Cocaine shine benzoylmethyl ecgonine, alkaloid crystalline daga coca shuka. Yana aiki a matsayin mai tayar da hankali, ciwo mai ci, da kuma m. Kwayar dajiyar tace wani nau’i na cocaine. Na sanya takaddun shaida don rarraba, wani abu mai banbanci na hydrochloride cocaine. Ga wasu abubuwa masu amfani da cocaine masu amfani da amsoshi ga tambayoyin na kowa:

Cocaine mai karfi yana da foda mai kyau.1

An kashe shi da wasu abubuwa don kara yawan riba, don haka bayyanar ta iya zama dan kadan, dangane da irin rashin tsarki.

Ta yaya ake amfani da Cocaine Mai Rashin Mace?

Maganar cocaine da aka fizgewa ta fi karfi ta hanyar hanci, ko da yake ana iya rushe shi a ruwa da allura. Kwayar da aka haifa yana haifar da babban cikin minti 3-5 bayan amfani. Cocaine injecti yana haifar da tasiri cikin 15-30 seconds. Ana yawan kyafaffen hawan cocaine.

Me yasa mutane suke amfani da Cocaine?

An yi amfani da Cocaine saboda yana samar da euphoria, yana da motsi, yana hana ci abinci, kuma za’a iya amfani dashi azaman mai sauya. Yana da jaraba sosai kuma yana haifar da haƙuri a wasu lokuta bayan amfani daya, saboda haka ana buƙatar ƙwayar cocaine da ake bukata don cimma burin.

Mene ne Haɗarin Amfani da Cocaine?

Cocaine yana da nishaɗi. Masu amfani da Cocaine suna fuskantar haɗari da hawan jini, ƙin zuciya, da zazzabi, hadarin kamala, bugun jini, da kuma kama zuciya. Yin rigakafin cocaine na iya haifar da hadarin kamuwa da cutar HIV, hepatitis, da sauran cututtuka na jini.

A taƙaice bayani akan HUDAR ALJANU (COCOINE) wacce ta yawanci ita masu human trafficking suke amfani da ita wajan pursing mutum yay abinda bai so.

Eki na barin part ɗin ta nufi sashin da zata samu oga Damus a can, sai dai tana zuwa taga babu kowa a part ɗin,sai kayan shaye-shayensa sa yay amfani dasu ya fita, Juyawa tayi ta fita,kai tsaye ta nufi part ɗin da en matan gidan suke yawan zama domin hutawa musamman idan granny ta fito,tana zuwa duk ta samesu a zaune kowa yasha kwalliyar wasu fuskarsu wasai wasu kuma babu annuri irinsu Salmerh kenan,kallon wata tayi mai suna ABIDA tace “oga Damus yace ki shirya kina da baƙo anjima a hotel” wacce akai kira da Abida tace “to”

#######

KOGI

Kogi State is one of the 36 States of Nigeria, located in the Nigerian Middle Belt. Created in 1991 from parts of Kwara State and Benue State, Kogi State is noted as being the only state in Nigeria to border ten other states. Kogi State is nicknamed the “Confluence State” due the fact that the confluence of the River Niger and the River Benue occurs in its capital, Lokoja. Due to its strategic position in the middle of the country and its access to these major rivers, Kogi State is a key center of commercial trade in Nigeria.[4]The majority of Kogi State residents are Igala, Ebira and Okun. Agriculture remains dominant in the Kogi State economy. [5]

MASARAUTAR NUFAZ

Masarauta ce mai cikakken iko,wacce take taƙama da al’adar ta da kuma addininta,masarautar Nufaz ginanniyar Masarauta ce wacce take kafafu tun iyaye da kuma kakanni,tun daga wajan masarautar zaka fahimci ba ƙaramin mutum ne ke mulkan garin ba,domin anƙwata ta da abubuwan birgewa,kana shiga Masarauta zaka fara katari da BAYI,KUYANGU,BARORI, Ko wanne da kalar uniform ɗinsu,komai na masarautar a tsare take, shugaban Dawakai, shugaban fada, Sarkin cikin gida,Sarkin ƙofa, Sarkin busa,Sarkin ƙira,da sauransu,idan kaga green ɗin kaya to KUYANGU ne,idan kaga Jaa da green na fadawa ne,idan kaga baƙi na BARORI ne.

A hankali wata lafiyayyiyar mota tai parking a harabar masarautar,hakan  tasa gaba ɗaya barorin suka tsaya da abinda suke suna kallon mai fitowa,wata farar ƙafa ce wacce take cikin takalmin fata na ƴar ƴan sarakai ta fara fitowa,kafin gangar jiki ta biyo baya,nidai ina gefe da alƙalami na sai baza ido nake naga waye sbd  ya juya min baya,amma kana ganin mutumin kasan ƙarshe ne wajan tsari da kuma iya ado,sanye yake cikin wata milk ɗin alƙyabba mai ratsin maroon,sai wata maroon ɗin hula daya saka mai gashi kana iya ganin ƙwantaccen gashin bayansa,bayan ya gama ɗan kan abinda yake lalube a motar ya juya da sauri kamar zai tashi,gaba ɗaya naga Barori da Kuyangun na dare kowa yana cillar da abin hannunsa,guda ɗaya ne yay na sarar faɗin PRINCE DEEN kamar a kunan Deen ya juya tare da watsawa mutumin wani kallo,a zafafe cikin tafiyarsa mai kama da gudu ya juya kai tsaye ya nufi FADA wajan  OHINOYI (sarki)..

A zafafe Deen ke taka ƙafafunsa,yana tafe yana fesar da numfashi ta cikin bakinsa kansa a ƙasa koda wasa bai yadda ya ɗaga kansa ba, ƙara jan alƙyabbar jikinsa yay tare da covering jikinsa da ita,gaba ɗaya baison takura wannan abar takurasa take,banda a yanzu bai shirya karɓar faɗa ba da babu abinda zai sanya ya amshi wannan kayan wahalar ya sanya a jikinsa,bai so dukkan wani abu daya dangaci sarauta ya tsani gaba ɗaya calture nasu komai a takure yake yinsa,yana son ya kansa shi ɗaya he won’t be alone, bai son hayaniya, ƙara sauri yay wajan tafiyarsa kamar zai tashi sama,yana zuwa bakin FADA yaja ya tsaya kamar mai jiran ai masa iso,yana nan tsaye wasu Fadawa ne wajan goma suka ƙarasu wajan Deen suna masa busa tare masa kirari, haɗe rai yayi kamar zai sanya kuka kana yaja ƙwafa ya shige cikin fadar,a zaune ya samu OHINOYI (sarki but his real name is ENEYE) Deen na shiga ya zube a gaban mahaifin nasa tare dayin flat ya ɗaga hannunsa sama,cikin ƙasa da murya yace “Nwawo Abba (Sannu Abba)”Murmushi OHINOYI ENEYE tare da kaɗa gashin hannunsa kafin ya shafa a saman kan Deen, numfashi yaja yace “Nemba Wabeeh lafeeyanni(yaya kunxo kafeeya?” Deen na daga ƙwancan yace “Allhamdulillah”

Hannu Ohinoyi yasa ya ɗaga ɗan nasa kafin a hankali ya bashi side hug yace “wlcm Besty” ɗan shagwaɓe fuska Deen yay kafin ya ɗan yi gyaran murya,hakan yasa Ohinoyi ya fahimci abinda Deen ke nufi,gyaran murya shima yay tare da ɗan kaɗa gashin hannunsa,gaba ɗaya mutanan da suke fadar Sarkin fada,waziri, chiroma,Tiraki,Sarkin busa da sauran jama’a suka bar fadar,suna fita Deen ya shige jikin mahaifinsa yana lumshe idanunsa shi kaɗai yasan kewan gida da kuma kewan jikin mahaifinsa da Mahaifiyarsa da yayi,no place like home komai na gida daban ne,duk da ya tsani tsarin palace ɗin nasu amma dole yana son gida musamman wajan iyayen nasa wanda shi kaɗai suka mallaka a matsayin ɗa, Murmushi Ohinoyi yay yana mai shafa bayan Deen wanda ya lafe jikinsa ba tare da yace komai ba,wajan 10minutes suna haka kafin Deen ya miƙe da sauri yana duba agogon warist ɗin hannunsa ba tare kuma da yace komai ya zubawa mahaifin nasa idanu,gane abinda yake nufi yasa Ohinoyi haɗe rai cikin ya ransu na Ibira yace “kada kace zaka tafiya” langwaɓar dakai gefe yana ɗan ya mutsa fuska yace “Please..Abba” zike da zallar izza wacce ta gama bin jikinsa ya miƙe tsaye hana sanye cikin wata dakakkiyar alƙyabba ta sarakai sai manyan murjani a wuyansa da hannayensa,da kuma saman hular kansa,hannunsa ɗaya riƙe da sandan azufar ɗayan kuma da farin gashi irin na doki,ba tare da yace komai ba ya riƙe hannun Deen suka fice daga fadar,ganin haka yasa fadawan Sarki (Ohinoyi)suka rufa masu baya wani kallo Deen ya watsa masu wanda yasa dole suka tsaya,a haka suka ƙarasa cikin gidan sarautar baka ganin kowa sai bayi duk inda suka bi zubewa ake ana gaidasu, Deen kam baƙin ciki kamar ya fasa ihu,ciki Muryar sarauta Sarki yace “wannan shine mulki,indai jinin sarauta na yawo jikin ɗana dole a duƙa masa a ko ina” ƙara ɓata fuska Deen yay still kuma bai ce komai ba,bar suka ƙarasa wani babban flat na musamman gruds kusan ashirin ne a bakin flat ɗin sun turare ƙofar,suna ganin sarki suka zube ƙasa tare da ɗaga hannayensu sama,a haka aka sanya remote babbar ƙofar glasses ɗin ta buɗe kai tsaye suka shige ciki,nan naga ashe flat ɗin babba ne yana da side manya wajan 5,domin har side ɗin Deen a ciki,na Sarki kuma a can ciki wanda daban yake,sai na Mumyyn Deen mai suna NENE yana ce mata Mumyy,sai kuma side ɗin granny ɗinsa ta wajan Uba,a main parlour na tsakiyar sides ɗin Deen ya tsaya kafin ya fara zarya cikin parlour’n sam bai iya tsaiwa haka nan ba,wata blet Sarki ya danna babu jimawa  Osohinoyi(matar sarki mahaifiyar Deen) ta fito cikin takun taƙama da izza tana gama kuyangunta na take mata baya sai ƙyalƙyali take cikin alƙyabbar ta,ganin Deen yasa tai murmushi tare da ware idanunta kamar amarki take ganinsa,can kuma ta ware hannayenta,da zafin nama ya ƙarasa gareta yana zuwa ya shige jikinta yana sauke numfashi, shafa kansa tare tace “wlcm Besty” turo baki yay kafin ya ɗan ƙara rungome ta, Sarki ya gyara murya hakan tasa gaba ɗaya suka kallesa waje Nene ta samu ta zauna shi kuma Deen yana tsaye domin bai iya zaman, Sarki yace “hope ka shirya barin wannan aikin naka wanda ban san mene kake aikatawa ba,rashinka na damuna dan haka kasawa ranka bakai ba ƙara barin gidan sarauta” da sauri Deen ya juya ya kalli mahaifin nasa kafin yace “what…!?” Cike da izza Sarki yace “i mean my words,me ur mother ur grandmother all muna buƙatar ka,wa like to stay with you nothing else,dan haka na rantse maka babu inda zaka ƙara fita” nan da nan jikin Deen ya fara rawa idanunsa suka sauya sukai jajirr jijiyoyin kansa sukai raɗa raɗa,bakin har kumfar masifa yake,ya riga ya san mahaifin nasa akan soyayyar da yake masa tun yana yaro kuma idan ya rantse akan abu babu wanda ya isa ya janyesa,kusan duk zafin zcyar da yake da ita na mahaifinsa ya kwashe tasss,cikin zallar bala’i yace “what the fuck…! Me..?ni za’a tirke kamar wani yaron goye,ni bana da ƴan cine eyeeeee? Ko anfi son a ganni a ƙwance saman bed naci abinci nasha ruwa aban fruit ai gaiding ɗina,nayi nan that stupid people ɗin can what did you call them? Ahaaa bayi or kuyangi sona bina kamar wata ta mace, never I’m adult niba baby bane dole zan fita” ya ƙare maganar yana dafe kansa tare da hargitsa gashin kansa,tunda ya fara magana suke kallonsa domin su san ransa ya gama ɓaci,idan ran Deen ya ɓaci idanunsa rufewa suke ruff ya manta wake kusa dashi ko wake yiwa masifar, Murmushi Ohinoyi yay domin ya san za’ai hakan kuma ya shirya amsar fushin ɗan nasa,dukkan abinda zai na wani lokaci ne dan yasan weakness nasa,Duk masifar da zaiyi rabin nasa bazai taɓa ba shi yasa masifarsa bata damunsa,damursa ɗaya yadda Deen zai kasance da mata,dole aƙwai matsala bai son yaya zai taken care na mace ba, he doesn’t know anything about mace musamman budurwa, Nene tace “we’re so sorry Besty,all this akan ka ne kawai muna buƙatar ka wajanmu,wannan tafiya aiki yay yawa,rabunka da gida wajan 9mnths haba,Ni banma san wanne irin aiki bane,look ka nemi mace kayi aure dukkan abinda kake we’re ready to give you,idanma baka da budurwa zamu zaɓa maka cikin family wannan ba damuwa bane,idan kuɗi kake buƙata za’a baka komai kakeso za’a baka amma wannan aikin forget about it please Besty” kasa ce masu komai yay sai ƙafa daya buga yace “damn it..,da nasan haka za’ai bazan dawo ba sai nai shekara 5 baku ganni” ya faɗi hakan yana hulli da alƙyabbar jikinsa tare dayin flat ɗinsa da gudu, tagumi Nene tayi tana jinjina ƙarfin zcyar yaron nata,tashi sarki yay ya ƙarasa wajanta ya zauna yana zuwa ta kwanto jikinsa tace “ya rabb,see him.. protect him” ta ƙare maganar cikin damuwa, Sarki ya ɗagota jikinsa yace “don’t worry I’ll handle it,duk abinda da zarar na haɗa ido dashi zai waek,ko yanzu daya gama masifarsa bai kalli cikin idona ba” kaita jinjina masa tana shafa beard ɗinsa, lumshe idanunsa yay tare da kamo lips ɗinta ya fara bata wata lafiyayyiyar subma, Granny2 ta fito daga side ɗinta tana dugara sandan Zinare tace “Ni Yayandi wacce masifar ce ta saukar mana a wannan masarautar Yau BAFFA?,kai Allah dai wadaran naka ya lalace,duk wanda yay silar katsan bacci ban yafe ba,babu ruwana wannan ai ɗaukan hakƙine,nidai wlh an shiga haƙƙina indai ba’a ne ya fiya ba, a’a wlh wannan mugunta ce kawai aka shirya min” da sauri Nene ta janye bakinta daga na mijin nata tana sauke numfashi,Sarki ne ya miƙe yace “A’a Yayindi ur grandson coming back earlier” shiru tayi kafin tace “Mene? Aliyu gadanga ya dawo?yau na shiga uku shikenan zaman lafiya yay ƙaura a gidan nan, a’a wlh gidan Tiraki zan koma kafin wannan masifaffan ɗan naku ya tafi, bazai kasheni da raina ba”dry Nene tayi tana jinjina lamarin Yayandi kamar ba jiya take masifar baya gida an zuba masa ido ko kuma yana zuwa ita sukewa baƙin cikin ganinsa ohhhu? Nene tace “ai kam dai ya dawo,kuma bai ƙara tafiya” tagumi Yayinda ta rafka tace “amma wlh Baffa baka ƙaunata sam wannan bazan tare bane,ina dalili zaka jawo Nana mana tashin hankali haka kurum ka san halin ɗan naka da baƙar zuciya” baice mata komai haka tana kumfar baki ta koma side ɗinta, Deen na shiga flat ɗinsa ya shiga wurgi da dukkan abinda ya gani,daga ƙarshe ya ɗauki pack ɗin cigarette a aljihunsa da laighter ya kunna ya fara bata huta,banda tafasa babu abinda zcyar Deen keyi da susan muhimmanci dake bawa aikinsa da kuma kuɗin da yake kawo masa da ba’a ce masa haka ba,

Washegari tun safe ya rufe falt ɗinsa yana jin maid suna knowking amma yay banza dasu ko abinci yaƙi fita yaci,hatta Sarki da yazo da kansa kin buɗe ƙofa,gashi yau yana kwana na uku amma ko fita baiyi ba,anci Sa’a yabar ƙofar a buɗe,yana zaune yana operating system yaji an turo ƙofar,bai ɗago ba ƙamshi parfume ɗin kawai ya shaida masa mai zuwan,zama Sarki a gefensa yace “look at me Besty” ya faɗi hakan yana shafa sunar kan Deen wacce take ƙwance kamar ta Larabawa, tagwayen ajjiyar zcya ya sauke kafin ya ɗaga kai ya kalli Abban nasa cikin Sa’a suka haɗa ido da sauri ya janye idanunsa yana mai faɗawa jikin Sarki….

**** ****

Wajan ƙwana uku kenan kullum sai an shaƙawa Nana COCOINE tana kuka da ihu,har aka samu nasarar ta amshi dukkan abinda ake faɗa mata,komai aka faɗa mata tace ta amince zatai kuma zatai biyayya, Moon kam tunda granny ta sanyata idanunta tace a bata ita zata kula da rainonta harta samu hankalinta,kullum cikin kuka da neman Dad take,amma wajan ƙwana ko mai kama dashi babu,harta hqr ta fara sabawa da granny wani lokacin kuma ta tafi wajan Nana domin ita takewa kallan uwa.

Yau wajan sati guda da tafiyar Deen, Moon na zaune tana kallon cartoon a cenema, Damus ya shigo da sauri tayi bayan Nana ta ɓoye,wani shu’umin murmushi yyi domin duk sanda yaga Moon sai yaji sheik ɗinsa ta mutsa,shi kaɗai yasan plan ɗin daya shirya akanta,kallon Nana yay yace “ki shirya kina da baƙo yau a hotel so ina tunanin a can zaki ƙwana,zaki iya barin beauty a nan” gaban Nana ne ya faɗi amma tayi dauriyar cewa “Tom” yana fita ta sauke ajjiyar zcya tace “Mmy shima yana da irin naki ko?” Nana ta kalli Moon tace “me kenan?” Moon ta nuna saitin brest ɗin Nana tace “wannan”haɗe rai tayi tace “ban son surutu haka nan” turo baki tayi kafin tace “yaushe Dad zai dawo?” Tace “soon in sha Allah”da yamma Nana ta shirya cikin wasu fitanannun kaya da Eki ta bata,tana gamawa shirya Moon ta ɗauki teddyn ta tace “Mmy zani” shafa kanta tayi tace “No Lolo na,zan kawo maki chocolate masu ƙyau,yanzu zan dawo” kuka tasa hakan yasa Nana yin shiru sai kuma tace “ok kada kiyi shiru tunda baki son Dad ya dawo”washe baki tayi tace”ina so” tace “good!Lolo take care of yourself kada ki fita,ko an baki abu kada kisha komai kice kin ƙoshi”kaita ɗaga tace “banyi komai” daga haka ta bata wata ƙatuwar chocolate ta fita,tana fita main parlour en matan gidan suka kwashe dry a tare suka ce “yau wasu zasu ji jiki” Salmerh ce kawai ta bita da kallon tausayi,a haka ta fita tana zuwa drever ya jata a mota zuwa  Renaissance Dhaka Gulshan hotel,a room 222 tai knowking wajan 5minutes wani Magidanci suger Daddy ya buɗe ƙofar,kana ganinsa kasan kuɗi sun zauna masa,tunda ya buɗe ƙofar yake kallonta tun daga sama har ƙasa,lips ɗinsa ya lashe,kafin ya matsa gefe yace “come in” ta gefensa ta shige tana shiga ya rufe ƙofar.

MOON na zaune bayan fitar Nana taji an buɗe ƙofa da sauri tayi baya ganin Damus shi ɗaya, Murmushi ya saki yace “beauty come closer” maƙale kafaɗa tayi,sosai ya dace ace Moon ta fahimci abinda Damus ke nufi amma kasan cewar bata da wayo taƙi fahimta,rashin shiga cikin jama’a yasa take ƙara zama wata under age sbd bata fiye sabo da kowa ba sai yanzu data samu ƴancin kanta,zama yay gefen bed yace “ohyaaa Dad ya dawo zona kaiki”jin yace haka ta ƙarasa wajansa da sauri tana zuwa ya masu da ita in between his laps yace “kina son zuwa wajan Dad?” Kaita ɗaga masa yace “good,idan kina so zoki amshi sweet” cikin yarinta Moon tace “ina da chocolate babba” wani kallo yay mata yace “wannan special,i know you’ll like it,zo kiga” matsu da ita yay yana ɗan zabe boxer jikinsa,da sauri ta rufe idanunta sbd abinda idanunta yay mata tuzali dashi,wata halitta kamar snake ga rashin fasali,girmanta ya ƙara bata tsoro,kai ta girgiza hawaye na zuba ta cikin idanunta tace “banso, Daddyna yace ba kyau,(her real father)” haɗe fuska yay ganin zata kawo masa wasa ya samu yau ya sameta ita ɗaya,matsu da ita yay daf da waist ɗinsa kana ya ɗaga kanta yana daka mata tsawa yace “buɗe bakinki kafin na yankaki” da sauri ta buɗe bakinta, Damus jikinsa na rawa ya damƙi wuyan Moon tare da danna kanta saman…..

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *