KUNDIN KADDARATA CHAPTER 21 BY HUGUMA
Hannu ya sanya ya amsa,sai ya latse wayar ya kasheta baki daya ya ajjiyeta gefansa yaci gaba da aikinsa,wanda yana duba yanayin ginin gidansa wanda…
BA SONTA BAKE BA TAUSAYI NE CHAPTER 1 BY AUTAR MANYA
Da sauri ta sunkuya tana mai dafe tarin takardun dasuka watse zuwa ƙasa wanda hakan yayi dai dai da shima sanda yakai nashi hannun zuwa…
NAILAH CHAPTER 6 BY Ayshat Ɗansabo lemu
Tunda Hudah ta fito idanun AA Mainasara akanta yake harta ƙariso gareshi,cikin takunta me cikeda yanga wanda yake burge Anwar ɗin.Kashe masa idanu tayi tareda…
NOOR CHAPTER 4 BY MRS A.M
LABARIN SOYAYYAH MAI DAN KAREN DADI KARKU BARI A BAKU LABARI
MEERAL CHAPTER 7 BY AMINATUH
MeeralWashe gari Adeel yazo kaman hada baki sai ga Asia matazo kaman zata gudu sabida yarda Adeel yasata gaba har miral na tsokanan ta da…
ARNE CHAPTER 19 BY SURAYYAHM
Alhamdullilh,kwana biyun nan haji mariya ta saduda ba kamar da ba,sai dai fa had yanzu akwae sauran abun aranta….. Duk lokacin da rashin kirkikn ta…
HAMDA COMPLETE BY RASHEEDA S DIRECTOR
Karar tsayuwar mota danaji ne yasani saurin wanke kunfar sabulun Dana goga a fuska ta,namike dasauri na Kama jikin karfen window’n bayi nad’ale saman toilet…
KUNDIN KADDARATA CHAPTER 20 BY HUGUMA
Duban sumayya cikin shaqaqqiyar murya yace“Jeki ki rufemin qofar gidan” tsayawa tayi tana dubansa jikinta na rawa,ta fuskanci me yake nufi,wato don kada ma ihun…
JIDDATULKHAIR CHAPTER 28 BY KHALISAT HAIDAR
Abuturrab ya buda ido sosai yana kallon Abbansa gabansa na faduwa yace “Divorce kuma Abba?? Why will i do so bayan kayi instructing dina kar…
SARAUTAH TAH CE CHAPTER 9 BY NUCEELUV
Sosai yareema yaseer ya matse ta akan fa!adan kirjin nasa Wanda babu komai a jiki sbd cire Masa kayan da tayi, har yanzu bilqees kokawa…
BAƘAR AYAH CHAPTER 9 BY SADI-SAKHNA
Buɗe ido tayi ta kalleta a wani ɗaki mai rufin zana,saidai yanayin zanar wata kalace daban mai ƙarfi da kuma adon rawaya rawaya.Abinda ya farune…
BAƘAR AYAH CHAPTER 8 BY SADI-SAKHNA
Hasashen sa kuwa bai tafi a banza ba,dan Hajiya zeenah tanajin an fara gangara ta mulmulawa toro ashar.“Kai kuwa wanne ɗan rashin arziƙine,kashe mu zakayi…