Posted in BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE

BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE CHAPTER 36

Cewar hajja dake tsaye akan ummul cikin faɗa take wannan furucin. A karo na barkatai ummul ta share hawayen dake faman zubo mata kamar famfo…

Posted in Audio novels

RUKU KI CHAPTER 11 AUDIO NOVEL BY FIDDAUSI

Labari Mai Cike Da Darasi Listen Below ⬇️

Posted in Maman nur books

AMATUL AZEEZ PART 1 BY MAMAN NUR

Yauma Kamar kullum fitowa sukayi daga makarantar koyar girki watoh m&B foodies,babban makaranta ce sosai ta koyar da girke girke da a ko wani lokaci…

Posted in Maman nur books

NI DA MIJINA PART 1 BY MAMAN NUR

Kallonta yayi cike da nuna ya isa da ita yace”ke zo nan” Mikewa tayi jiki na rawa tace” k b waya fada maka ina nan?”…

Posted in RIKICIN KAUNA COMPLETE

RIKICIN KAUNA CHAPTER 11 BY MARYAM SALISU MAI DALA

wayance da kallon bayanta ya ce “To kuma wa za a ce mata.” Yayi tamkar ma bai san sunanta ba. Ita kuwa har jikin ta…

Posted in DA MA NI CE BY JAMILA UMAR TANKO

DA MA NI CE CHAPTER 15 BY JAMILA UMAR TANKO

Ta yi ajiyar zuciya tace, kenan kai dalibi ne a B.U.K ba Malami ba?” Shamaki ya fara mamakin tambayar nan alhali ya fada mata komai….

Posted in JIDDATULKHAIR COMPLETE

JIDDATULKHAIR CHAPTER 53 BY KHALISAT HAIDAR

Abuturrab ya dauke kansa, Umma tace “A hado maka da abinci ne?” Girgixa kai yayi yace “Aa” Jiddah na ba Huraira sakon Umma ta fito…

Posted in KUNDIN KADDARATA BY HUGUMA

KUNDIN KADDARATA CHAPTER 46 BY HUGUMA

“Na kasa bacci my sumy,ganinki nake kusa da ni”.’yar qaramar dariya ya tasa tana fadin” baban zumudi ka zama ya mukhtar ne?”shiru ya danyi sannan…

Posted in Music videos

Wande Coal & Olamide – Kpe Paso (Official Video)

Award-winning Nigerian artists, Wande Coal andOlamide team up once again to bless music fans with a new jam tagged ‘Kpe Paso‘. The lovely dance record produced by Kel-P is Wande…

Posted in Arewa writers

SHAGALTATTUN DUNIYA CHAPTER 1 BY MOMYN YUSIF

📲-“Umma wai don Allah TALAUCI LAIFI NE? ban san me yasa duk inda muka shiga ba an dinga tsangwamar mu da kyarar mu.Allah fa shi…

Posted in KAI KA FI CHANCHANTA BOOK1

KAI KAFI CHAN CHANTA CHAPTER 5 BY JAMILA UMAR TANKO

aiwatar da ta ta sallar, bayan ta idar ta yi shafa’i da wutiri da laziminta sannan ta miqe ta karasa wajen kayan kwalliya ta sake…

Posted in ALLURA CIKI RUWA BY BILKISU S. AHMAD FUNTUA

ALLURA CIKIN RUWA BOOK 2  CHAPTER 23 BY BILKISU S. AHMAD FUNTUA

Aminun Zahra’u ya dawo gida, amma kafin ya taho sai da Baba Sule ya aika masa da kudi wadanda aka ce ya yo odar abin…