JIDDATULKHAIR CHAPTER 32 BY KHALISAT HAIDAR
Abba ya ajiye masa takarda da biro din hannunsa ya koma ya xauna yace “Tunda kana kokwanton auren da ake ce maka babu tsakaninku upon…
NOOR ALBI CHAPTER 8 BY MAMUGEE
Yini sukai a asibitin sai dare suka koma gida suka Bar Abdullahi Koda suka Isa gida Momy na kwance a daki zazzabi Mai qarfi ya…
KUNDIN KADDARATA CHAPTER 25 BY HUGUMA
Bata gayyaci kowa ba baya ga mutanen da suka mata rakiya suka ga gida suka kama gabansu,hakan ga sanya randa za’a kawo amarya ita daya…
BAKAR KADDARA CHAPTER 1
Umma kwata-kwata nawa nake da kaka zai zartar da wannan dan’yen hukuncin a kaina Umma Kaka yarasa dawa zai Hada aure na saida Hamma Faruq”…
WAYE ANGON CHAPTER 37 BY MARYAM JAFAR KADUNA
barka, amman shi ne har ka ke da kwarin gwiwar tambayata wasu. To naki nabayar.” ‘. Ya ce, “Goro fa kawai zan siya ba wani…
NOOR ALBI CHAPTER 7 BY MAMUGEE
Shiru ne ya ratsa ta bangaren Turaki Wanda zancen yazo Masa a wani iri Dan kuwa a duniya Babu abinda bazai iya yiwa Mahmoud ba…
DA MA NI CE CHAPTER 4 BY JAMILA UMAR TANKO
Karshe dai aka tantance Malaika ce ta hada rigima, amma dan a zauna lafiya aka karbi katinta tare da na sauran amma da sharadin ba…
BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE CHAPTER 7 BY AUTAR MANYA
Tun ma kafin yakai ga fita daga cikin gidan hajja ruwan ya gama jiƙe masa jikinshi sharkaf. Amman sabida tsabar kafiya da taurin kai irin…
JIDDATULKHAIR CHAPTER 31 BY KHALISAT HAIDAR
Jiddah ta goge idonta still ta ki cewa komai, Umma tace “Baxa ki min magana ba Jiddah?” A hankali Jiddah tace “Umma yace min babu…
MAHADIN ZUCIYA CHAPTER 12 BY RABI’ATU ADAM SHITU
Daddy ya Kara dubanta “Yasmin kina jin mu, ko da yake zan yi magana da mahaifin ki, amma ke ma ki yi tunani” Haushi suke…
ALLURA CIKIN RUWA BOOK 2 CHAPTER 10 BY BILKISU S. AHMAD FUNTUA
kira mú Shuwa’arab, ince a’a, rabi fulanin Yola, rabi fulanin Katsina. Daga wajen hoto sai muka zarce gidan Yaya Ahmed, in ba ki manta ba…
KUNDIN KADDARATA CHAPTER 23 BY HUGUMA
Bata gayyaci kowa ba baya ga mutanen da suka mata rakiya suka ga gida suka kama gabansu,hakan ga sanya randa za’a kawo amarya ita daya…