RAYUWAR CAMPUS CHAPTER 4 BY Fateeyzah mbs✍️
Www.bankinhausanovels.com.ng
[15/09, 8:52 AM] Fateeyzah Mbs✍️: *ALHERI WRITERS ASSO*
*A.W.A*
https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/
https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu
*RAYUWAR CAMPUS*
_(Rayuwar ‘yanci)_
*_Na Fateeyzah mbs_✍️*
http://Fzahmbs.blogspot.com
*_Fateeyzah@wattpad_*
*_Marubuciyar_*
*_Gidan nagoggo_*
*_Doctor zahrah_*
*_Yakin Mata (aure)_*
*_Kuda wurin kwadayi_*
_Tukwicine ga daukacin matan jami’a_
*_ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ_*
*_Page 04_*
“.Kai babes, wannan d’aukin son jin labari haka, bafa wata babbar harka bace, taku ma tafi tawa” cewar Amatu tana yarfar da hannu.
Hibba ce ta yamutsa fuska tare da cewa “To ya son ranki, mu dai fad’a mana muji, idan da samu mu fantsama”.
D’an kashe ido tayi tana mai cewa ” nasan fa ku manya ne ku wuce wannan karatun, kawai dai ni bana bari a cini ne, sai dai in mutun ya yadda in masa blow job(shan ayaba🍌), ko a cini ta tsakiyar nono, har a samu biyan bukata”.
Tsaki meena taja tare da fad’in “wallahi na dauka wata sabuwar harka ne, wannan ai normal ne, amma ki sani wallahi wata rana idan wani ya kunnoki baki iyawa, sai kin bude musu gindi sun ci, kinsan dai duk wayon Amarya sai ansha romonta”.
“K’warai kuwa, ai wallahi wata rana baki iya controlling din kanki, baza kisan sanda zaki wage musu cinyoyi ba, su shige” cewar summy.
Dariya suka kwashe da ita gaba dayansu, sannan Amatu tace “bana fatan wannan ranar wallahi, kinsan ni ban yadda da zuwa hotel, in lecturer ne muyi a office, in kuma ‘yan gari ne, muyi a mota, jiya ma na had’u da wani d’an iskan lecturer, carry overn dana samu na maths, breast kawai na bashi ya gyara mun” ta karasa mana tana mai shafa boobs dinta.
Cikin hadin baki suka ce”breast kuma”.
Daga kai tayi alamun eh.
Hibba ce tace “wannan ya zama jariri, Allah dai shi kyauta, kice jiya na shanunki sunsha matsa, wai !, wa yaga Amatullahi tana breastfeeding”
Nan ma dariya suka kuma kwashewa dashi har da Amatu, sannan ta kanne musu ido had’e da cewa “kuma wallahi is sweet, don nasha dad’i, saboda iya sha sosai har da wani luguiguitawa kamar zai matso ruwa, aassssh”.
Meena dake kusa da ita ce ta d’aka mata duka tana mai fad’in “ke ba musan iskanci, indai irin wannan shan ne, ai koni na tsotse miki su wallahi”tayi magana tana mai kai hannunta kan boobs din Amatu tana matsawa.
“Wassh, please kyaleni meena, kar ki taso min da kwanjina” cewar Amatu.
Shewa suka dauka, sannan hibba tace ” su kwanji manya.
***********************************
Room 32 na nufa da yake second floor, kamar yanda d’akin su hibba yake, shima haka yake, can k’asa² nake jin maganarsu, hakan yasa na karasa ciki, su biyune zaune a saman upbonki , farare ne tas dasu, sai dai had’e da hasken kanti, daya ‘yar duma², yayin da d’ayar kuma ‘yar firit.
‘ yar firit dince ta rike baki tare da cewa ” marafa sai naga bonky dinki jiya da daddare, ashe ta dawo?”.
Daga hannu tayi, tare da mata alama tayi a hankali tana mai nuna mata down bonk, sannan tace “eh wallahi jiya ta dawo, nima dawowa nayi daga wurin my sugar na ganta, ai gaskiya tasha gida”.
Wani zillo tayi cike da munafinci tana mai cewa “wa yace miki daga gida ta dawo?, to daga wurin saurayinta ta dawo, don tun last week ta dawo garinnan, bata dai dawo hostel bane”.
Kallonta Marafa tayi cike da al’ajabi tana mai fadin “gaskiya M. buba kiji tsoron Allah, ke ina kika ji?, bansan sharri fa?
Wani murmushin keta tayi tana mai fad’in “wallahi babu sharri a zancena, kinsan na fada miki Gboy ashe Abokin saurayin tane Ridwan, shine jiya daya zo yake cemin wai ni ina dizgasa wallahi, naki amincewa in bisa gidansa, to ai ga rufy nan ta tare wurin Ridwan, tun last week ta dawo tace sai tayi sati zata dawo hostel”.
Da kallon mamaki Marafa ta bita tana mai cewa ” hmmm, Allah shi kyauta toh, ke kuma yakamata ma kibar Gboy dinnan tunda ba mutumin arziki bane, kada ya bata ki”‘.
“Haba dai, nifa ban barinsa saboda ina samun kudi wurinsa, sannan ga rage ruwa da nake yi, duk dai ban taba bari ya cini ba sai dai wasanni”.
Duka marafa ta kai mata tana mai fadin “Allah ya shiryeki M buba, ki dai ji tsoron Allah wallahi”.
Dariyar shakiyanci ta saka mata, wanda shi ya tada rufy daga bacci.
Mika tayi tana mai yanye blanket din jikinta, sannan ta daga net ta fito.
Nan naga ikon Allah , domin tsirara take, daga ita sai pant, ga nonon nan nata a kwance kamar na mai shayarwa, ‘yar duma² ce, sannan kyakyawa ta karshe, fara sol da ita, jawo wata ‘yar vest tayi ta saka, sannan ta dauki buta ta fice a dakin kai babu dankwali.
Tun daga tashinta suka zuba mata ido, har fitarta, M buba ce ta maida kallonta ga Marafa tana mai cewa “kinga abunda nake fada miki ko, don Allah ji nononta gaba daya ya zube, alamun sun sha hannun maza “.
Zaro ido marafa tayi tana mai fadin “wallahi m. buba kin shiga uku da gulma, kema ya naki nonon yake, mai ye marabarsu da naki, gwara ma ita nata manyane don sun zube har yanxu da kyansu, naki kuma fa da suke ‘yan mitsi² kamar nonon namiji, amma kuma suka zube fa”.
Cike da jin haushin maganarta m.buba tace ” kinga malama basai kin cinmun mutunci ba don ina fada miki gaskiya akan bonkyn ki, kinga tafiya ta ” ta karashe zancenta tana mai saukowa.
Binta da ido marafa tayi har ta sauka ta kuma fice daga dakin, wanda yayi dai² da shigowar rufy tana mai murza ido, tube vest din tayi ta jefa kan gado sannan ta kuma hayewa gadon tare da jan bargo ta koma bacci abunta.
Marafa ma kwanciya tayi tana mai jan blanket.
Ko da nakoma dakin su Hibba, na samesu ne suna musu tsakaninsu akan breast din wa yafi girma, inda kowa take cewa nata yafi girma, hakan ya sasu cire riga sannan suka fara tumbular nonon juna da sunan wai suna gwadawa.
Meena ce ta kai hannu kan nonon Amatu, hakan yasa Amatu gantsarewa tana mai fadin “wasssh meena please ki dena, kina sani jin feeling”.
Jin abunda Amatu tace yasa gaba dayansu suka kwashe da dariya, yayin da ita kuma meena taci gaba da matsawa hade da luguiguitawa, hakan yasa Amatu kuma turo mata kirji, tana mai jan numfashi.
Hibba ce ta kalli sumy tace “wai dama da gaske ne in mace ta taba maka nono kana jin dadi?”.
Murmushi sumy tayi hade da cewa”gashi kin gani akan Amatu, ko dai in gwada miki ne?”.
Cikin sauri ta amsa da “eh, don Allah gwada min inji yanda hannun mata yake”‘
Hakan sumy yasa ta dank’i nonon Hibba tana mai matsawa, wanda yasa Hibba runtse ido tana mai cije baki.
Bangarensu Amatu kuwa abun ya girmama, don Meena ta saka nonon Amatu Daya a baki, yayin da take luguiguita daya da hannu, gaba daya Amatu ta rikice sai sunbatu take yi, idonta ya kada yayi jaa.
Hibba ma hakan ce ta kasance a tsakaninta da sumy.
Bangaren salma kuma ko da ta isa S.U.G, office din presido ta nufa, wanda daga ganinta ya taso cikin sauri ya rungumeta yana mai fadin “please women leader one round, wallahi a kusa nake, kinga in mun gama sai mu taf…”
Chapkar sandarshi da ta mike a wando shi ya hanashi karasa zancensa, hade bakinsu yayi wuri daya, ya zagayo da hannunsa ta bayan rigarta ya zage zip
[15/09, 11:10 AM] Fateeyzah Mbs✍️: Nan jikinta ya bayyana, saboda bata sa bra ba, ga boobs dinta nan ‘yan mitsi² kamar na mai kirgan dangi, chapkarsu yayi ya fara lagudawa, take salma ta saki wani irin nishi, ci gaba yayi da sarrafata , yayin da ita kuma take ta ihub dadi, ganin da zata jawo masa mutane ya sashi saka hannu ya rufe mata baki, yayin da ta kasa yake caccakarta, very rough sex yake da ita.
A school premises student ne keta zirga zirga, gasunan wasu in group, wasu kuma su kadai, bakin hostel din mata kuma mazane da mata a zaune ana ta chapter, yayin da wasu kamar zasu shige jikin juna saboda matsewa wuri guda, rayuwarce ta ‘yanci babu mai shiga harkar wani.
Wata chubby girl ce ta nufo wurin, jikinta sanye da matsatsen wando da wata ‘yar crop top din riga, kanta kuma yasha kananan kitson attachment da ta watso shi har gadon bayanta, bayanta rataye da wata karamar teddy school bag, kafafunta sanye da wani uban high hill, tafe take tana rausaya tare da twisting din kugunta, ko ina na jikinta rawa yake, don Allah ya hore mata asset, kamar ita ta kera kanta ga kuma kyan fuska.
Ganinta ya sa wasu gang din mata da maza suka d’au ihu hade da cewa “‘yar malam”.
Kasataccen murmushi ta saki cikin siririyar muryarta tace “tak’i halin malam, ya kuke iphone gang?”.
Amsa wa sukai “lafiya lau, ai inda rabbana”.
Karasa musu tayi da cewa “ba wahala wallahi”.
Wata fine girl ce cikinsu take ce mata”yau fa akwai harka, till down ne”.
Cikin dauki da murna tace “ba matsala, ina ne venue”.
“Za a tura a iphone gang group, ki dai shirya”cewar wani guy.
“Okay , bye, sai mun hadu”.ta fadi tana mai wuce su.
Fateema shazali kenan, ‘yar gidan fitaccen malamin nan sheikh Mohammed shazali dake jahar kaduna, tana karanta mass communication inda take level 2.
Hostel ta wuce, yayin da direct ta nufi dakinsu Amatullah, suna ganinta suka dau ihu hade da cewa “‘yar malam ce”.
Ta amsa cikin yauki “tak’i halin malam, Amatu Akwai labari fa”.
Da sauri amatu ta dirko daga bonk din sama tana mai cewa “babe gintsa min”.
“Yau akwai harka fa a iphone gang, so your present is needed, ki shirya venue, time da kuma mode of dressing za a sanar a group”. Cewar ‘yar malam tana mai barin dakin.
Wani ihu Amatu tayi tare da rausayawa.
Hibba ce ta tabe baki tana mai fadin Allah ya kyauta miki wallahu, nifa da kinbi ta tawa da kinbar gang dinnan wallahi ki shigo social gang, don iphone gang duk kananan kwari ne”
Wani kallo Amatu ta mata tana mai cewa “A ganinki kenan, amma kinsan dai iphone gang sune gang na yaran masu kudi a school dinnan, nifa kinganni ni fa ban damu da wai in zama babbar chika ba, a’ah ni kawai in kasance a cikin yaran manyan shegu, kin gane ko”.ta karasa magana tana mai daga mata .
“Ai ko kina tattare da wahala da kuma tabbata cikin dizgin yaran masu kudi wallahi, niko kinga duk talaucina babu wacce ta isa ta takani, don ban shiga harkar yara ba, shi yasa ko summy ita ta jawo mu, ba wai mu muka jawota ba” cewar meena kenan, da ke parking din dogon attachment dinta.
“Eh naji din, social gang ne bazan shiga ba, iphone gang ita ce zuciyata”cewar Amatu.
Tsaki Hibba taja tace “Amatu ke dai kinsha haushi wallahi, Allah kyauta”. Ta fadi tana mai daukar bag dinta, sannan ta juya wurinsu summy tace “Babes ni dai na wuce wurin doctor a school hotel, sai na dawo”‘
Hade baki suka yi wurin cewa “asha dadi lafiya”.
Murmushi tayi ta fice.
_Tofa, Yaran campus kenan, kowa da nata salon iskanci_
*_More comment, more typing_*
*Comment*
*Share*
*Like*
*_Fateeyzah mbs_* ✍️