Author: Admin

Posted in FARHA COMPLETE

FARHA CHAPTER 11

FARHA  CHAPTER 11 Sannu sannu lkc yake tafiya cike da abubuwa kala kala na dadi da sabanin haka lamarin Farha da mijinta sai son barka…

Posted in WATA SHARI'A COMPLETE

WATA SHARI’A CHAPTER 12

WATA SHARI’A  CHAPTER 12 Zama tayi a kusa dashi jin wayar da yakeyi, hakan yasa ya kalleta ya mata murmushi  kafin yaci gaba da wayarsa,…

Posted in Hausa Novels

GIMBIYA SA’ADIYA COMPLETE

GIMBIYA SA’ADIYA CHAPTER 29 A-Z Tun karfe Iakwas na safe jama,ar Kubalsu suka taso domin daurin auren Yerima Bukar da Glmbiya Hafsa.  Masarautar Bilbah kuwa…

Posted in Hausa Novels

NAYI GUDUN GARA COMPLETE

NAYI GUDUN GARA  CHAPTER 39 Yana karasowa ya zuba mata  mari a gefen kuncinta na hagu. Wanda saida taga stars a idanuwanta. Dafe kunci tai…

Posted in Hausa Novels

TSANGAYAR MATI COMPLETE

TSANGAYAR MATI  CHAPTER 7 “Maigidan Randar Zuciyata, Idan ka fita kaje shagon Bakari Mai Ashana kace a baka Makilin da Burushi.” Mati ya washe baki…

Posted in Hausa Novels

NAYI GUDUN GARA COMPLETE

NAYI GUDUN GARA  CHAPTER 38 Binta dakin yayi yaja, ya tsaya. yace “laila ina gaya miki ki fahimta, wallahi zan sabar  miki bana son neman…

Posted in Hausa Novels

FARHA CHAPTER 10

FARHA CHAPTER 10 Kuka ta saka masa tana qoqarin qwacewa ajikinsa amma ya riqeta ya dora mata dukkan nauyinsa ya hade bakinsu yana yi mata…

Posted in Hausa Novels

GIMBIYA SA’ADIYA COMPLETE

GIMBIYA SA’ADIYA  CHAPTER 29 Ajiyar zuciya Zabbau ta sauke. “Kiyi mingafara uwargijiyata. Kiyi hakuri da maganar da zan fadi. Yanzu idan har aka samu maimartaban…

Posted in FARHA COMPLETE

FARHA CHAPTER 9

FARHA  CHAPTER 9 Kafe likitan yayi da dara daran idanunsa yanajin mgnr kamar mafarkin daya sabayi kullum so yake likitan ya tabbatar masa da abinda…

Posted in Hausa Novels

TAGWAYE COMPLETE

TAGWAYE CHAPTER 24 Asad ya gangaro da motarsa Alhaji Zabir Mansions first gate, Nan yatarar da hayaniya anata rigima, Dasauri yafito, sai ko yaga Mommy…

Posted in Hausa Novels

WATA SHARI’A COMPLETE

WATA SHARI’A  CHAPTER 11 Saida wutar ta gama cinye gidan kurmus sannan mutane suka fara shiga Clki dukda gumin dake tasowa daga cikinshi, Alamar gawa…

Posted in Hausa Novels

TSANGAYAR MATI COMPLETE

TSANGAYAR MATI  CHAPTER 6 Inna ta hau tafa hannuwa tana salati iyakar karfinta, kan kace me magulmatan makwaftansu sun hau leke cike da al’ajabi.  “Yau…