Category: Arewa writers

Posted in Arewa writers

INA DA HUJJA CHAPTER 4 Ayshat Ɗansabo Lemu

*Koda Khairiyyah ta shanye kokon sai ta koma ta kwanta,tana sauraran yadda maran ta ke cigaba da murɗawa.Rintse idanunta tayi wasu hawaye na sauka mata,bakin…

Posted in Arewa writers

NAILAH CHAPTER 6 BY Ayshat Ɗansabo lemu

Tunda Hudah ta fito idanun AA Mainasara akanta yake harta ƙariso gareshi,cikin takunta me cikeda yanga wanda yake burge Anwar ɗin.Kashe masa idanu tayi tareda…

Posted in Arewa writers

BAƘAR AYAH CHAPTER 9 BY SADI-SAKHNA

Buɗe ido tayi ta kalleta a wani ɗaki mai rufin zana,saidai yanayin zanar wata kalace daban mai ƙarfi da kuma adon rawaya rawaya.Abinda ya farune…

Posted in Arewa writers

BAƘAR AYAH CHAPTER 8 BY SADI-SAKHNA

Hasashen sa kuwa bai tafi a banza ba,dan Hajiya zeenah tanajin an fara gangara ta mulmulawa toro ashar.“Kai kuwa wanne ɗan rashin arziƙine,kashe mu zakayi…

Posted in Arewa writers

NAILAH CHAPTER 5 BY Ayshat Ɗansabo lemu ✍

Tunda Momy ta fita ta bar Nailah sai ta koma ta kwanta,tana jin yadda nan da nan kanta ya ɗauki wani matsanancin ciwo,ga zuciyanta dake…

Posted in Arewa writers

INA DA HUJJA CHAPTER 3 BY Ayshat Ɗansabo Lemu

*Misalin ƙarfe tara na dare su na zaune ne gaba ɗayan su a waje,su na shan iska kasancewan sun samu sun kunna maganin sauro a…

Posted in Arewa writers

BAKAR AYA CHAPTER 7 BY SADI-SAKHNA

GEMBU babban garine dayake Tsibirin MAMBILA a Sardauna local government dake jihar Taraba a nigeria.Shine gari na karshe daga nan sai a shiga ƙasar camaroo,hakan…

Posted in Arewa writers

Ayshat Ɗansabo lemuNAILAH CHAPTER 4 BY

Anwar anashi ɓangaren koda ya isa part ɗinsa,kansa akulle yake ya kasa gane wani irin ƙaddarane ke shirin afka masa,take maganganun abokinsa Doctor Khaleel ke…

Posted in Arewa writers

Ayshat Ɗansabo LemuINA DA HUJJA CHAPTER 2 BY

Lokacin da Khairiyyah ta dawo tun daga ƙofar shiga gidan na su ta ja ta tsaya.Tana sauke manyan idanun ta akan ƙatuwar motan da ta…

Posted in Arewa writers

BAƘAR AYAH CHAPTER 6 BY SADI-SAKHNA

Saki kuma ummah?”“Eh saki haka nace,ko baka jiba kurmane kai nasake maimaita maka,ka rubuta sakinta ka bata tabar gidannan,bana sonta a cikin gidannan”Yawu ya haɗiya…

Posted in Arewa writers

Ayshat Ɗansabo lemu ✍NAILAH CHAPTER 3 BY

Ƙarfe 8:30pm suke haɗuwa a dining domin cin abincin dare kafatanin iyalan gidan,wannan sabon sune tun fil azal sai dai wanda keda uzuri ya tafi…

Posted in Arewa writers

Ayshat Ɗansabo lemuTAIMIYYAH CHAPTER 5 BY

Lokacin da ya isa gidan Hajiyan bayan ya gama yin parking a wajen da aka tanaza don adana motoci,sai ya dakata bai fito ba yana…